Sashe 19
Zubar Hawaye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*[email protected]*
Page 57-58
A gurin dinner kuma bayan Ahmad ya gama abinda zaiyi ya dawo gurin zaman sa da Amaryan sa, wayam yagani Aysher bata gurin dan haka sai ya fara dudduba cikin Hall d'in amman duk bata nan gashi iyaye suna ta jira awaje zasu tafi su wuce da Amarya gidanta (Kamar yadda aka tsara).
Jin shirun Ahmad yayi yawa bai fito ba yasa akace Amatullah ta shiga ta kira shi iyaye zasu zo su wuce da Aysher gidan ta ana jiranta a waje.
Amatullah ganin Ahmad tayi duk a firgice dan haka ta fara tambayar sa da cewa"Yaya lafiya kuwa, ina Aysher ana jiranta dare yanayi?".
Bakwa tare da ita ne Amatullah? (Ahmad ya tambaya cikin rawar murya)
A'a yaya bama tare da ita daman kasan ai yadda aka tsara, tun a gida cewar iyayen ta zasu zo gurin dinner a wuce da ita. Ni ban ganta ba bata waje ma at all, yaya da ace tafita da zamu ganta a..........
Cikin tsawa Ahmad ya dakatar da ita kafin yace"Kina nufin bata nan?."
Kai ta gyad'a masa dan ta tsorata da yanayin sa.
Da sauri Ahmad ya fice, duk inda aka tunanin za'aga Aysher anduba bata gurin, har gida ankira a waya bata je ba. Toh Aysher ina ma tasani a garin cewar K'anwar umma, nan da nan hankali yatashi ba'aga amarya ba.
Kuka danginta suka fara yi, Fatima tana salati tana fad'in waye zai musu haka? Dan Allah kar a cutar mata da 'yar uwa.
Ana cikin haka Ahmad ya yanke jiki ya fad'i ko motsi bayayi, nan guri ya k'ara rikicewa da koke-koken mata da sauri Mudansir da wasu abokan Ahmad suka d'auke shi sai ZEEMAN'S HOSPITAL.
***********
Tafiya mai nisa sukayi kafin Aysher taji an tsayar da motar, wannan dai k'aton mutumin shine ya jawo Aysher ya shigar da ita wani gida mai shegen duhu, kwata-kwata babu alamar hasken wani abu waishi wutar lantarki a cikin gidan.
Wannan budurwan yarinya itace ta wanke fuskan Aysher da mari lokacin da Aysher tafara kuka tana rok'onsu dasu taimaka mata su mayar da ita gida...... Dan ubanki baza'a mayar dake gidan ba tunda kika shiga gonar mu (Budurwan ta bata amsa da hakan).
Wani d'aki suka jefar da Aysher kamar kayan wanki suka kunna mata wani fitila budurwan yarinyar nan tace" zamu tafi sai gobe zakiji dalilin zuwan ki gurin mu, za kuma kisan komu su waye". Muta fi Idi, suna gama fa'din haka suka kullo k'ofar da d'an mukulli suka fice.
Mikewa Aysher tayi a hanzar ce tafara kallon d'akin da take ciki, bakomai a cikin sai wata k'aramar tabarma, gefe guda wata k'ofa ce da sauri Aysher ta k'arasa k'ofar tare da bud'e k'ofar, ban d'aki ne (Toilet) dan haka a hanzar ce Aysher ta shige dan d'auro alwala tayi sallolin da suke kanta tare da rok'on Allah ya kawo mata agaji, dan kukan ma ya gagara zuwa idanuwanta sun bushe.........
Kuyi hak'uri da wannan.
MAMAN HANAN
ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA.
[10/29, 7:50 PM] Zeetty: [10/29, 7:12 PM] Maman Hanan: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*[email protected]*
*Member's na mace mutum writers ina jin dad'in zama da ku Allah bar mana zumunci*
Page 59-60
Yanda Aysher taga dare, takasa bacci idon ta k'amas babu alamar wani abu waishi bacci.
Washe gari da sassafe suka shigo d'akin, 'yan mata ne guda uku harda budurwan yarinyar nan ta jiya saura guda biyun kuwa Aysher bata san su ba, d'aya dagaa cikin su tajawo kujerar roba guda d'aya dake falon ta zauna, fito tayi tare da mik'a hannuwan ta d'aya daga cikin 'yan matan ta ciro kwalin sigari daga jaka ta kunna shi tare da mik'awa wacce take zaune a kujerar, ta kar6a tafara zuk'a kafin ta fara magana cikin isa da tak'ama tafara da cewa"maraba da zuwa amarya wanda nake mata fatan k'are rayuwar ta a cikin gidan nan dafatan kin tashi lafiya cikin walwala da anna shuwa kamar yanda ko wacce amarya take kasan cewa washe garin tarewarta a gidan miji?, sai dai ke naki salon yazo da abin al'ajabi ( sigarin ta k'ara zuk'a kafin taci gaba da cewa"Sunana FEEDO ni budurwan mijin ki na da ne, ido Aysher ta zaro tana yunkurin mikewa amman takasa, kai Feedo ta gyad'a ma Aysher kafin tace"Ofcourse ni budurwan mijin ki ne da baya, kuma duk duniya babu wanda ya isa yarabani da Ahmad domin nafi kowa son shi hatta Uwar daka kawoshi duniya.
Dan haka za'a cigaba da kullemin ke a gurin nan, har sai ranar da kika zama mushe mu fitar da gawanki, ku bata abincin ta taci (ta k'arasa fad'in haka tare da mikewa ta ficewa daga d'akin).
Aysher tana kallon su takasa cewa komai, sai binsu da ido kawai takeyi, budurwan data yaudari Aysher jiya itace ta matso kusa da Aysher hanun ta d'auke da wani roba ta ajiye a gaban Aysher suka juya dan barin d'akin.
Roban abincin Aysher ta bishi da kallo kafin ta bud'e, Alala ce guda uku da manja da yaji, bayadda Aysher zatayi haka ta wanko hanun ta, ta fara cin abincin dan tsananin yunwar da takeji, alala guda ukun nan da Aysher ta cinye ba inda yaje mata ga cikin ta da ya k'ulle saboda ruwan da ta bankawa cikinta, dan haka kwanciya tayi akan tabarman d'akin tana dafe da cikin ta na salati saboda wani irin murd'awa da cikin nata yakeyi, tana daga kwance tafara ta mik'e da sauri ta nufi band'aki tafara kwarara amai, duk alalar da taci yafita yabar cikinta, dakyar ta yunk'ura ta koma d'akin tana dafe bango, kan tabarman ta koma ta kwanta tana murk'ususu.
[10/29, 7:50 PM] Maman Hanan: *********
Dakyar aka samu Ahmad ya farfad'o, yana bud'e idanun sa, ya sauke su akan Mahaifiyar sa, ya bud'e bakin sa dakyar da alamar ciwon kansa yafara tashi yace"Umma dagaske ba'aga Aysher ba, Umma suwaye zawu aika ta wannan mugun abun gareni, menayi musu ko kuma meye Aysher tayi musu?, na rantse da Allah zan iya rasa rayuwata, Umma zaku iya rasani daga yau zuwa ko wane lokaci muddin ba'a ganta ba, zan mutu Umma.
Ku kiramin Mudansir abokina nagari, zaije ya bincikamin inda matata take yau basai an kwana ba, kuka Ahmad yakeyi sosai duk wanda yake d'akin saida ya tausaya ma Ahmad, hawaye suke sharewa suma, dangin Aysher kana kallon su kasan suna tsananin tashin hankali......
Bakinsa Umma tarufe da sauri cikin k'arfin hali tace" kadaina fad'in haka Ahmad, kana k'ara tayar mana da hankali, zaka rayu da Aysher in Allah ya yadda dan kuwa tun da aka kawo ka suka fice dubo Aysher kuma muna saka rai za'aganta bi'izinillah, kayi addu'a Ahmad muma hankalin mu a tashe yake, likita ne yashigo yayima Ahmad alluran bacci wanda hakan ya sa bacci mai nauyi ya d'auke shi.
Umma suna zaune jugum-jugum kowa ya rafka tagumi, wajen k'arfe d'aya da rabi na dare Alh.Aliyu ya shigo d'akin da aka kwantar da Ahmad, Mudansir tare da wasu abokan Ahmad din suna binshi a baya, kowa ka kalli fuskar shi cikin su ba k'aramin tashin hankali suke ciki ba.
Umma ta mike da saura ta tari Alh.Aliyu da fad'in "Ya ake ciki kuwa Alh. Anganta kuwa?", kai Alh.Aliyu ya girgiza kafin yace" Ba'a ganta ba sai dai mu barma gobe idan Allah yakaimu amman kafin mu dawo asibitin nan, naje munyi report ma 'yan sanda muna saka rai za'a ganta in sha Allah, ya jikin Ahmad d'in ya farka kuwa?, Umma tace"ya farka....nan ta labarta ma Alh.Aliyu duk abinda yafaru bayan farfad'owar Ahmad".
Dariya Alh.Aliyu yayi (wanda kana ganin shi, kasan na dole ne) kafin yace"Ahmad d'an rigima na kenan, Allah ya kyauta ya kuma sa mudace, kuzo mu tafi, Mudansir zai kwana da shi mun gama magana, jikin kowa a sanyaye suka fice daga d'akin mudansir ya bisu dan yi musu rakiya.
🍒🍒🍒🍒🍒
Aysher tana cikin wannan hali batare da tasan tsawon lokacin data d'auka a haka ba, aka bud'e k'ofar aka shigo, cikin k'arfin hali Aysher ta bud'e idon ta kalli yarinyar (wannan dai budurwan ce data yaudari Aysher).
Cikin k'arfin hali Aysher ta mik'e ta kalli budurwan tana cewa" Baiwar Allah ki taimaka ki sanar dani abinda nayi muku, kuka yanke wannan hukuncin a gareni, kuma su waye ku? dan Allah ki sanar dani.
Yanzu kuwa zakisan ko ni wace ce "kamar yadda kika ganni ni sunana Ladidi REZA, bani da aikin yi sai dai asani aiki abiyani kamar yadda aka bani kwangilar satoki, wanda kika gani da safe sunan ta Feedo kuma ita budurwan mijin ki, sunyi alk'awarin aure yazo ya yaudareta sai samun labarin auren ku tayi ana sanarwa a kafafen yad'a labarai, dan haka bazaki koma ba sai anyi auren Uwar d'akina da mijin ki.................
MAMAN HANAN
ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
[10/30, 12:37 PM] Zeetty: [10/30, 12:01 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*[email protected]*
Page 61-62
Iya wahala Aysher ta sha, a gurin su Ladi Reza da abokiyar aikin ta Ummi 'yar tsinke.
Bawani ishashiyar abinci mai kyau, kullum da safe alala ce dai da mai da yaji.
Ranar da Aysher tacika kwana uku a gidan, a wannan ranar Ladi tashigo ranta a 6ace tana fad'in"Ni feedo zata gwadama iskan ci da rashin cika alk'awari, toh billahil lazi zata ga abinda zai biyo baya, sai na tona mata asiri, sai tasan ta ta6o Ladi Reza, ke taso mu tafi (tafad'i haka tare da jawo hannun Aysher)."
"Ina zamu tafi? Kuyi hak'uri karku sake cutar dani, dan Allah ni wallahi na bar mata Ahmad indai dan akanshi ta kawoni gurin nan, ku mayar dani yola garinmu."
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*[email protected]*
Page 57-58
A gurin dinner kuma bayan Ahmad ya gama abinda zaiyi ya dawo gurin zaman sa da Amaryan sa, wayam yagani Aysher bata gurin dan haka sai ya fara dudduba cikin Hall d'in amman duk bata nan gashi iyaye suna ta jira awaje zasu tafi su wuce da Amarya gidanta (Kamar yadda aka tsara).
Jin shirun Ahmad yayi yawa bai fito ba yasa akace Amatullah ta shiga ta kira shi iyaye zasu zo su wuce da Aysher gidan ta ana jiranta a waje.
Amatullah ganin Ahmad tayi duk a firgice dan haka ta fara tambayar sa da cewa"Yaya lafiya kuwa, ina Aysher ana jiranta dare yanayi?".
Bakwa tare da ita ne Amatullah? (Ahmad ya tambaya cikin rawar murya)
A'a yaya bama tare da ita daman kasan ai yadda aka tsara, tun a gida cewar iyayen ta zasu zo gurin dinner a wuce da ita. Ni ban ganta ba bata waje ma at all, yaya da ace tafita da zamu ganta a..........
Cikin tsawa Ahmad ya dakatar da ita kafin yace"Kina nufin bata nan?."
Kai ta gyad'a masa dan ta tsorata da yanayin sa.
Da sauri Ahmad ya fice, duk inda aka tunanin za'aga Aysher anduba bata gurin, har gida ankira a waya bata je ba. Toh Aysher ina ma tasani a garin cewar K'anwar umma, nan da nan hankali yatashi ba'aga amarya ba.
Kuka danginta suka fara yi, Fatima tana salati tana fad'in waye zai musu haka? Dan Allah kar a cutar mata da 'yar uwa.
Ana cikin haka Ahmad ya yanke jiki ya fad'i ko motsi bayayi, nan guri ya k'ara rikicewa da koke-koken mata da sauri Mudansir da wasu abokan Ahmad suka d'auke shi sai ZEEMAN'S HOSPITAL.
***********
Tafiya mai nisa sukayi kafin Aysher taji an tsayar da motar, wannan dai k'aton mutumin shine ya jawo Aysher ya shigar da ita wani gida mai shegen duhu, kwata-kwata babu alamar hasken wani abu waishi wutar lantarki a cikin gidan.
Wannan budurwan yarinya itace ta wanke fuskan Aysher da mari lokacin da Aysher tafara kuka tana rok'onsu dasu taimaka mata su mayar da ita gida...... Dan ubanki baza'a mayar dake gidan ba tunda kika shiga gonar mu (Budurwan ta bata amsa da hakan).
Wani d'aki suka jefar da Aysher kamar kayan wanki suka kunna mata wani fitila budurwan yarinyar nan tace" zamu tafi sai gobe zakiji dalilin zuwan ki gurin mu, za kuma kisan komu su waye". Muta fi Idi, suna gama fa'din haka suka kullo k'ofar da d'an mukulli suka fice.
Mikewa Aysher tayi a hanzar ce tafara kallon d'akin da take ciki, bakomai a cikin sai wata k'aramar tabarma, gefe guda wata k'ofa ce da sauri Aysher ta k'arasa k'ofar tare da bud'e k'ofar, ban d'aki ne (Toilet) dan haka a hanzar ce Aysher ta shige dan d'auro alwala tayi sallolin da suke kanta tare da rok'on Allah ya kawo mata agaji, dan kukan ma ya gagara zuwa idanuwanta sun bushe.........
Kuyi hak'uri da wannan.
MAMAN HANAN
ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA.
[10/29, 7:50 PM] Zeetty: [10/29, 7:12 PM] Maman Hanan: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*[email protected]*
*Member's na mace mutum writers ina jin dad'in zama da ku Allah bar mana zumunci*
Page 59-60
Yanda Aysher taga dare, takasa bacci idon ta k'amas babu alamar wani abu waishi bacci.
Washe gari da sassafe suka shigo d'akin, 'yan mata ne guda uku harda budurwan yarinyar nan ta jiya saura guda biyun kuwa Aysher bata san su ba, d'aya dagaa cikin su tajawo kujerar roba guda d'aya dake falon ta zauna, fito tayi tare da mik'a hannuwan ta d'aya daga cikin 'yan matan ta ciro kwalin sigari daga jaka ta kunna shi tare da mik'awa wacce take zaune a kujerar, ta kar6a tafara zuk'a kafin ta fara magana cikin isa da tak'ama tafara da cewa"maraba da zuwa amarya wanda nake mata fatan k'are rayuwar ta a cikin gidan nan dafatan kin tashi lafiya cikin walwala da anna shuwa kamar yanda ko wacce amarya take kasan cewa washe garin tarewarta a gidan miji?, sai dai ke naki salon yazo da abin al'ajabi ( sigarin ta k'ara zuk'a kafin taci gaba da cewa"Sunana FEEDO ni budurwan mijin ki na da ne, ido Aysher ta zaro tana yunkurin mikewa amman takasa, kai Feedo ta gyad'a ma Aysher kafin tace"Ofcourse ni budurwan mijin ki ne da baya, kuma duk duniya babu wanda ya isa yarabani da Ahmad domin nafi kowa son shi hatta Uwar daka kawoshi duniya.
Dan haka za'a cigaba da kullemin ke a gurin nan, har sai ranar da kika zama mushe mu fitar da gawanki, ku bata abincin ta taci (ta k'arasa fad'in haka tare da mikewa ta ficewa daga d'akin).
Aysher tana kallon su takasa cewa komai, sai binsu da ido kawai takeyi, budurwan data yaudari Aysher jiya itace ta matso kusa da Aysher hanun ta d'auke da wani roba ta ajiye a gaban Aysher suka juya dan barin d'akin.
Roban abincin Aysher ta bishi da kallo kafin ta bud'e, Alala ce guda uku da manja da yaji, bayadda Aysher zatayi haka ta wanko hanun ta, ta fara cin abincin dan tsananin yunwar da takeji, alala guda ukun nan da Aysher ta cinye ba inda yaje mata ga cikin ta da ya k'ulle saboda ruwan da ta bankawa cikinta, dan haka kwanciya tayi akan tabarman d'akin tana dafe da cikin ta na salati saboda wani irin murd'awa da cikin nata yakeyi, tana daga kwance tafara ta mik'e da sauri ta nufi band'aki tafara kwarara amai, duk alalar da taci yafita yabar cikinta, dakyar ta yunk'ura ta koma d'akin tana dafe bango, kan tabarman ta koma ta kwanta tana murk'ususu.
[10/29, 7:50 PM] Maman Hanan: *********
Dakyar aka samu Ahmad ya farfad'o, yana bud'e idanun sa, ya sauke su akan Mahaifiyar sa, ya bud'e bakin sa dakyar da alamar ciwon kansa yafara tashi yace"Umma dagaske ba'aga Aysher ba, Umma suwaye zawu aika ta wannan mugun abun gareni, menayi musu ko kuma meye Aysher tayi musu?, na rantse da Allah zan iya rasa rayuwata, Umma zaku iya rasani daga yau zuwa ko wane lokaci muddin ba'a ganta ba, zan mutu Umma.
Ku kiramin Mudansir abokina nagari, zaije ya bincikamin inda matata take yau basai an kwana ba, kuka Ahmad yakeyi sosai duk wanda yake d'akin saida ya tausaya ma Ahmad, hawaye suke sharewa suma, dangin Aysher kana kallon su kasan suna tsananin tashin hankali......
Bakinsa Umma tarufe da sauri cikin k'arfin hali tace" kadaina fad'in haka Ahmad, kana k'ara tayar mana da hankali, zaka rayu da Aysher in Allah ya yadda dan kuwa tun da aka kawo ka suka fice dubo Aysher kuma muna saka rai za'aganta bi'izinillah, kayi addu'a Ahmad muma hankalin mu a tashe yake, likita ne yashigo yayima Ahmad alluran bacci wanda hakan ya sa bacci mai nauyi ya d'auke shi.
Umma suna zaune jugum-jugum kowa ya rafka tagumi, wajen k'arfe d'aya da rabi na dare Alh.Aliyu ya shigo d'akin da aka kwantar da Ahmad, Mudansir tare da wasu abokan Ahmad din suna binshi a baya, kowa ka kalli fuskar shi cikin su ba k'aramin tashin hankali suke ciki ba.
Umma ta mike da saura ta tari Alh.Aliyu da fad'in "Ya ake ciki kuwa Alh. Anganta kuwa?", kai Alh.Aliyu ya girgiza kafin yace" Ba'a ganta ba sai dai mu barma gobe idan Allah yakaimu amman kafin mu dawo asibitin nan, naje munyi report ma 'yan sanda muna saka rai za'a ganta in sha Allah, ya jikin Ahmad d'in ya farka kuwa?, Umma tace"ya farka....nan ta labarta ma Alh.Aliyu duk abinda yafaru bayan farfad'owar Ahmad".
Dariya Alh.Aliyu yayi (wanda kana ganin shi, kasan na dole ne) kafin yace"Ahmad d'an rigima na kenan, Allah ya kyauta ya kuma sa mudace, kuzo mu tafi, Mudansir zai kwana da shi mun gama magana, jikin kowa a sanyaye suka fice daga d'akin mudansir ya bisu dan yi musu rakiya.
🍒🍒🍒🍒🍒
Aysher tana cikin wannan hali batare da tasan tsawon lokacin data d'auka a haka ba, aka bud'e k'ofar aka shigo, cikin k'arfin hali Aysher ta bud'e idon ta kalli yarinyar (wannan dai budurwan ce data yaudari Aysher).
Cikin k'arfin hali Aysher ta mik'e ta kalli budurwan tana cewa" Baiwar Allah ki taimaka ki sanar dani abinda nayi muku, kuka yanke wannan hukuncin a gareni, kuma su waye ku? dan Allah ki sanar dani.
Yanzu kuwa zakisan ko ni wace ce "kamar yadda kika ganni ni sunana Ladidi REZA, bani da aikin yi sai dai asani aiki abiyani kamar yadda aka bani kwangilar satoki, wanda kika gani da safe sunan ta Feedo kuma ita budurwan mijin ki, sunyi alk'awarin aure yazo ya yaudareta sai samun labarin auren ku tayi ana sanarwa a kafafen yad'a labarai, dan haka bazaki koma ba sai anyi auren Uwar d'akina da mijin ki.................
MAMAN HANAN
ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
[10/30, 12:37 PM] Zeetty: [10/30, 12:01 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*[email protected]*
Page 61-62
Iya wahala Aysher ta sha, a gurin su Ladi Reza da abokiyar aikin ta Ummi 'yar tsinke.
Bawani ishashiyar abinci mai kyau, kullum da safe alala ce dai da mai da yaji.
Ranar da Aysher tacika kwana uku a gidan, a wannan ranar Ladi tashigo ranta a 6ace tana fad'in"Ni feedo zata gwadama iskan ci da rashin cika alk'awari, toh billahil lazi zata ga abinda zai biyo baya, sai na tona mata asiri, sai tasan ta ta6o Ladi Reza, ke taso mu tafi (tafad'i haka tare da jawo hannun Aysher)."
"Ina zamu tafi? Kuyi hak'uri karku sake cutar dani, dan Allah ni wallahi na bar mata Ahmad indai dan akanshi ta kawoni gurin nan, ku mayar dani yola garinmu."