Sashe 15
Zubar Hawaye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wayar Alh.Lawan ne yashigo masa Baffa yasanar masa abinda yake tafiya.
Alh.Lawan yace ajirasa zuwa goben kafin a daura auren sai ankawo result.
Ahmad sai a ranar juma'a yasamu visa sa tafito zasu taso ranar asabar da asubah.
Baiso hakanba amman yayi adduar Allah yasa hakane mafi alheri tunda suna waya da mahaifinsa da mudansir kuma sunasaka ran samun nasara.
Hon.Mahmoud baikira wayaba sai da daddare wajen karfe tara Hakuri yashiga bama baffa tare da cewa gobe da wuri zaizo suje kafin daurin aure ayi masa hakuri yatafi wani kauye na hanyar Adamawa dan kai wani sako.
Baffa yace bakomai Allah kaimu lafiya.
Aysher kuwa suna tare da Kawarta fatima da dangin mahaifiyarta suna kara kwantar mata da hankali akan auren itama tamika wuya ta karbi auren a matsayin kaddaranta dan tasan Ahmad shi takeso daga kansa kuma bata fatan sake na biyunsa a zuciyarta.
*RANA BATA KARYA*
Ranar asabar da misalin karfe 9:00am Hon.Mahmoud yazo shida abokinsa suka dauki aysher da kanwar mahaifiyarta da fatima bisa umarnin baffa suka wuce Labouratory dan daukar jini.
Bayan ciccike takaddu da biyan kudi aka debi jinin kowa Hon.Mahmoud cike yake da kwarin gwiwa.
Bayan mintina goma sha biyar result yafito kanwar mahaifiyar Aysher ce tayi saurin saka hannu ta karba Hon.Mahmoud baidamu da hakan ba dan yasan he is free....
Anan take Aunty Maryam ta fara bude takardan fatima taga komai nata lafiya bawani damuwa.
Tafata bude na Hon.Mahmoud kenan wayarta tafara ringing taduba taga Baffa usman ne yake mata magana da cewar ya ake ciki da kowanne bangare ancika za'a daura aure meke tafiya ne dan baza'ajira su dawo ba za'adaura auren kawai.
Da sauri tace "Baffa komai na Aysher lafiya barin duba da maigidan nata"
Yi hanzari maryam mutane suna jira ga ranar yayi yawa Baffa ne yabata amsa da hakan.
Dasauri Aunty maryam tafara dubawa tana murmushi dan ganin komai nasa Lafiya ido ta zaro tare da dafa kirji wayarta tayi sauri zarowa hanunta yana rawa takira baffa yana dauka yace ya'akayi ne Maryam.........
Kar a daura baffa bashi da lafiya H.I.V positive Baffa....Maryam tafada cikin murya mai nuna alamar tashin hankali.
Hannu Aysher tasa akanta tafara ihun kuka.
Fatima takalli Hon.Mahmoud wanda yadafe kai yaki yadda su hada ido dasu aunty maryam tace"Allah wadaranka mugu azzalumi Allah ya tsallake kawata daga mugun nufinka a kanta Allah tona maka asiri macuci"
Itama Aunty maryam kwandon bala'i tasauke masa tare da jan hanun Aysher wacce tadawo kamar gunki suka kama hanya dan barin asibitin.
Keke Napep suka shiga dan zuwa gida suna karasawa suka tarar yan daurin aure sun harsun fara watsewa da alamar kuma andaura dan ganin samarin kofar gidan suna tsokanar Aysher da cewar ga amaryan tadawo ashe batanan ma aka daura auren.
Basu kulasuba su aunty Maryam suka shige gidan....
Bala'i yadikko takeyi a cikin gidan cewa"Sharri akayima Hon.Mahmoud lafiyarsa kalau.
Toh bawanda yakulata ita da danginta dake tayata fadan.
Sudai dangin mahaifiyar Aysher dana mahaifinta godiya suka dinga yima Allah daya tsallakar da yarsu daga shariin wannan mutumin.
Fatima ce tayi karfin halin tambayar da waye aka daurama Aysher aure yanzu?
Kanwar Baffa Usman mai suna Adda Hajara itace tabawa fatima amasa da cewar "Baffa Usman yasanar mana da cewar andaura mata aure da wani yaron abokinsa yaron arziki ne bashi da matsala hakika zamansu zaiyi karko.
Kama hannun Aysher Fatima tayi suka nufi dakinta cikin kuka Aysher tafara mata magana " Kawata narasa Ahmad narasashi har abada nakarbi zabin Baffa xuciya daya danyafimin zama da wannan mugun mutumin idan Ahmad yadawo kibashi hakuri ni kima aureshi akan ace watace ta aureshi yanada kirki kawata ......
Rufe mata baki fatima tayi tafara yimata nasiha masu ratsa zuciya ahankali Aysher taji zuciyarta tayi mata sanyi.
[10/20, 3:09 PM] Zeetty: 🍒🍒🍒🍒🍒
Aunty Maryam aka aiko takira Aysher angonta yazo yana dakin baffa tazo su gaisa.
Taso fatima tayi mata rakiya amman aunty maryam tace Angonta yace ita kadai yakeso yagani baya bukatar rakiyar kowa.
Afili fatima tace lallai wannan angon bashi da kunya aunty maryam haka yace miki.
Kai kawai aunty maryam ta daga mata kafin takama hannun Aysher dan zuwa dakin baffa dake zauren gidan suna zuwa dai-dai kofar shiga dakin Aunty maryam ta tura Aysher ita kuma tajuyo.
Cikin sallama da muryan da baifito sosaiba Aysher tayi sallama Bawanda yaji sallamarta dan haka bawanda yasami damar amsawa...
Ji tayi anyi mata wani irin runguma tare da kissing dinta ta ko'ina.
Gyaran murya akayi daga gefe amman duk da haka Aysher bata fasajin ana kissing dinta ciki salon gwaninta da kwarewa ake aika mata da Hot kiss din.
Haba abokina pls kabari haka mana muyi abinda yakawomu.
Aysher bata gane muryan mai magana ba amman cikin ranta tanajin dadin kwanciya datayi jikin wannan fata lallai kobatason wannan mijin nata tanasaran sonshi nan gaba dan daga gani gwanine wajen iya soyyayya.
Kara gyara kwanciyarta tayi akan faffadar kirjinsa takara boye fuskanta.
Muryan da bazata taba mantawa dashiba ko a mafarki ko a zahiri duk wahala duk dadi shitaji yana mata amo a kunnuwanta yana fadin"Barni Mudansir barni naji dumin Aysher a jikina barni na tabbatar da cewar ba mafarki nakeyi ba Aysher yau tazamo matata Allah nagode maka"
Ahmad ne yake fadin haka bayan yadakata da Aikama Aysher sakon da yake isar mata yakama hannun matarsa yazaunar da ita akan ciyarsa....
Duk Aysher kuma saita kasa sakewa wani kunyarsu taji ya lulllubeta...
Mudansir ne yake fadin"Ahmad kabar yarinya haka dan Allah duk kahanata sakewa kasata tanajin kunya ni wallahi zanfita nabar maka dakin tunda abin naka iskanci ne"..
Toh sai meye tashi kafita mana muci gaba da sha'aninmu dan sa'ido kawai nifa indai nine gwara kasaba gani dan agaban kowa zan iya nunama Aysher soyayya i can't hide it"
Mtswww saikayi kuma wato korata kakeyi bayan kagama yimana 'yar murya da lalllami akan mu nemo maka auren Aysher ko?
Kafin Ahmad yabashi amsa wayar Mudansir yafara ringing Alh.Aliyu ne yace suzo da sauri shida Ahmad yanzu Zeemans Hospital wasu mutane da ba'asan kosu waye ba sun harbi Nura.
Salati Mudansir yafarayi kafin yayima Ahmad bayani suka mike a hanxarce dan tafiya Ahmad yacema Aysher zaishigo da daddare.
Itama Aysher jikinta yayi sanyi tace Allah yakaimu Allah bashi lafiya..... .....
MAMAN HANAN
[10/21, 2:40 PM] Zeetty: [10/21, 12:25 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 45-47
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
_Up up Members na group din Maryam yahya hakika ina matukar alfahari daku ga takenku nan_
🥁 *Abinda yake raina zani fitar inhuce takaici, soyayya kedamuna zana fad'a bazan 6oye ba*
Hello Doctor anyanka ta tashi asirina ya tonu abinda nake gudu ya kasance hakika Firstlady ta cameron ta cuceni dakuma son zuciyata amman niyanzu babban tashin hankalina kar abinnan ya fashe kowa yaji hakan zai jawomin matsala a takarar kujerata.
Doctor yace" kayi hakuri Honourable nasan dole hankalinka yatashi wallahi saidai in matsala aka samu amman maganin yanada karfi sosai nabama mutane irinsa dayawa.
Tsaki Hon. Mahmoud yayi kafin yakatse wayar falon dakinshi na hotel din ya fito nan yaga abokansa da sukazo daga Abj da Gombe suna zazzaune a falon suna tattauna yadda wannan al'amari yafaru.
Alh. Barde ne ya kalli Hon. Mahmoud yace" shin Honourable daman iyayen yarinyar nan basuyi niyyar baka aurenta bane ko niyyar Tozartaka sukayi ne dan muna zazzaune mukaji ana sanarwan andaura Aure wai da wani Ahmad sa6anin kai kuma ko waliyyanka basusan dalilin fasawar auren ba dan ba'afada musu ba wannan wane irin tozarci ne"
_Cikin zuciyar Hon.Mahmoud wani Ni'ima ne yasaukar masa dan ganin abinda iyayen Aysher sukayi masa na rashin tona masa asiri dan yayi niyyar idan asirinsa yatonu yarasa kujerarsa saiya wulakantasu toh yanzu yayi musu sassauci haka Allah ya rubuta Aysher ba matarsa bace Amman koma meye saiyasa an wulakanta Nura dan kuwa shine yakai Gulmar cewar asakasu suyi gwaji jini dan haka Hukuncin Nura kisa_
Dariyar yake yayi a fili kafin yace"Bakomai Barde kansu suka tozarta mahaifinta yamaida kansa karamin mutum nidai Abinda nakeso daku shine kuyi hakuri kuma ni akayima amman nayafe nagode da karramawarku gareni"
Nan dai sukayi sallama dan anfasa wata dinner tunda ko auren ba'adaura ba a ranar suka juya zuwa garuruwansu.
Bayan Hon.Mahmoud yadawo daga rakiyar abokansa wayarsa tafara ringing alamar anakiransa asanyaye yadauko wayar daga Aljihunsa gabansa yana faduwa OKO yagani dasauri yadanna yakara a kunnensa"Ya akayine oko"?
Maigida ga Nura mungani akan mashin muna binsu abaya batare da saninsu ba amman da'alama tashar mota xaije yahau mota........
Karku barshi oko nasan Nura munafiki nane idan kunada kunama ku dana masa akai yadda bazai moruba"..
Angama maigida.
Suna katse wayar Oko yazaro bindigarsa daman sunzo gurin da babu yawan jama'a kuma shima yanakan mashin dinne dan haka yasaita kan Nura ya harbeshi........ Salati Mai mashin din yaji Nura yanayi kafin yafado daga kan mashin din arikice mai mashin din ya faka dan neman wanda sukayi wannan aika aikar amman ko alama babu dan haka Maimashin yafara ihun neman taimako nan da nan akazo aka saka Nura a mota sai Asibiti.
Awayar Nura police din a aka samu yaga last call dinsa wato Alh.Aliyu dan haka shisuka fara nema yataho Hospital din.
************
Dagudu Aysher takarasa dakinta ta tarar fatima ta dafka uban tagumi riko hannunta Aysher tayi cikin farin ciki tace"Alhamdulillahi kawata hakika nazamo mace mai sa'a kinsa kuwa waye angon nawa"
Fatima ta girgiza kai alamar a'a
Toh bakowa bane face Gwarzon jarumi kuma sadaukin Raina wato Ahmad Aliyu Hameed wani Ihu fatima tayi tare da rungumo kawarta cikin tayata farin ciki tace"Kina abin Allah ko hakika Babu ta inda Allah baya nuna ikonsa yanzu ina yake muje nagaidashi"
Yatafi Asibiti shida yaya Mudansir an harbi Nura.
Salati Fatima tayi tare dayimasa fatan samun lafiya.
Fatima tace"Sai hanzarta tunda kuka yakare muje kiyi wanka yagana tayi miki kwalliya kinga ai yau garanar gyaran da Yagana tayi miki.
Alh.Lawan yace ajirasa zuwa goben kafin a daura auren sai ankawo result.
Ahmad sai a ranar juma'a yasamu visa sa tafito zasu taso ranar asabar da asubah.
Baiso hakanba amman yayi adduar Allah yasa hakane mafi alheri tunda suna waya da mahaifinsa da mudansir kuma sunasaka ran samun nasara.
Hon.Mahmoud baikira wayaba sai da daddare wajen karfe tara Hakuri yashiga bama baffa tare da cewa gobe da wuri zaizo suje kafin daurin aure ayi masa hakuri yatafi wani kauye na hanyar Adamawa dan kai wani sako.
Baffa yace bakomai Allah kaimu lafiya.
Aysher kuwa suna tare da Kawarta fatima da dangin mahaifiyarta suna kara kwantar mata da hankali akan auren itama tamika wuya ta karbi auren a matsayin kaddaranta dan tasan Ahmad shi takeso daga kansa kuma bata fatan sake na biyunsa a zuciyarta.
*RANA BATA KARYA*
Ranar asabar da misalin karfe 9:00am Hon.Mahmoud yazo shida abokinsa suka dauki aysher da kanwar mahaifiyarta da fatima bisa umarnin baffa suka wuce Labouratory dan daukar jini.
Bayan ciccike takaddu da biyan kudi aka debi jinin kowa Hon.Mahmoud cike yake da kwarin gwiwa.
Bayan mintina goma sha biyar result yafito kanwar mahaifiyar Aysher ce tayi saurin saka hannu ta karba Hon.Mahmoud baidamu da hakan ba dan yasan he is free....
Anan take Aunty Maryam ta fara bude takardan fatima taga komai nata lafiya bawani damuwa.
Tafata bude na Hon.Mahmoud kenan wayarta tafara ringing taduba taga Baffa usman ne yake mata magana da cewar ya ake ciki da kowanne bangare ancika za'a daura aure meke tafiya ne dan baza'ajira su dawo ba za'adaura auren kawai.
Da sauri tace "Baffa komai na Aysher lafiya barin duba da maigidan nata"
Yi hanzari maryam mutane suna jira ga ranar yayi yawa Baffa ne yabata amsa da hakan.
Dasauri Aunty maryam tafara dubawa tana murmushi dan ganin komai nasa Lafiya ido ta zaro tare da dafa kirji wayarta tayi sauri zarowa hanunta yana rawa takira baffa yana dauka yace ya'akayi ne Maryam.........
Kar a daura baffa bashi da lafiya H.I.V positive Baffa....Maryam tafada cikin murya mai nuna alamar tashin hankali.
Hannu Aysher tasa akanta tafara ihun kuka.
Fatima takalli Hon.Mahmoud wanda yadafe kai yaki yadda su hada ido dasu aunty maryam tace"Allah wadaranka mugu azzalumi Allah ya tsallake kawata daga mugun nufinka a kanta Allah tona maka asiri macuci"
Itama Aunty maryam kwandon bala'i tasauke masa tare da jan hanun Aysher wacce tadawo kamar gunki suka kama hanya dan barin asibitin.
Keke Napep suka shiga dan zuwa gida suna karasawa suka tarar yan daurin aure sun harsun fara watsewa da alamar kuma andaura dan ganin samarin kofar gidan suna tsokanar Aysher da cewar ga amaryan tadawo ashe batanan ma aka daura auren.
Basu kulasuba su aunty Maryam suka shige gidan....
Bala'i yadikko takeyi a cikin gidan cewa"Sharri akayima Hon.Mahmoud lafiyarsa kalau.
Toh bawanda yakulata ita da danginta dake tayata fadan.
Sudai dangin mahaifiyar Aysher dana mahaifinta godiya suka dinga yima Allah daya tsallakar da yarsu daga shariin wannan mutumin.
Fatima ce tayi karfin halin tambayar da waye aka daurama Aysher aure yanzu?
Kanwar Baffa Usman mai suna Adda Hajara itace tabawa fatima amasa da cewar "Baffa Usman yasanar mana da cewar andaura mata aure da wani yaron abokinsa yaron arziki ne bashi da matsala hakika zamansu zaiyi karko.
Kama hannun Aysher Fatima tayi suka nufi dakinta cikin kuka Aysher tafara mata magana " Kawata narasa Ahmad narasashi har abada nakarbi zabin Baffa xuciya daya danyafimin zama da wannan mugun mutumin idan Ahmad yadawo kibashi hakuri ni kima aureshi akan ace watace ta aureshi yanada kirki kawata ......
Rufe mata baki fatima tayi tafara yimata nasiha masu ratsa zuciya ahankali Aysher taji zuciyarta tayi mata sanyi.
[10/20, 3:09 PM] Zeetty: 🍒🍒🍒🍒🍒
Aunty Maryam aka aiko takira Aysher angonta yazo yana dakin baffa tazo su gaisa.
Taso fatima tayi mata rakiya amman aunty maryam tace Angonta yace ita kadai yakeso yagani baya bukatar rakiyar kowa.
Afili fatima tace lallai wannan angon bashi da kunya aunty maryam haka yace miki.
Kai kawai aunty maryam ta daga mata kafin takama hannun Aysher dan zuwa dakin baffa dake zauren gidan suna zuwa dai-dai kofar shiga dakin Aunty maryam ta tura Aysher ita kuma tajuyo.
Cikin sallama da muryan da baifito sosaiba Aysher tayi sallama Bawanda yaji sallamarta dan haka bawanda yasami damar amsawa...
Ji tayi anyi mata wani irin runguma tare da kissing dinta ta ko'ina.
Gyaran murya akayi daga gefe amman duk da haka Aysher bata fasajin ana kissing dinta ciki salon gwaninta da kwarewa ake aika mata da Hot kiss din.
Haba abokina pls kabari haka mana muyi abinda yakawomu.
Aysher bata gane muryan mai magana ba amman cikin ranta tanajin dadin kwanciya datayi jikin wannan fata lallai kobatason wannan mijin nata tanasaran sonshi nan gaba dan daga gani gwanine wajen iya soyyayya.
Kara gyara kwanciyarta tayi akan faffadar kirjinsa takara boye fuskanta.
Muryan da bazata taba mantawa dashiba ko a mafarki ko a zahiri duk wahala duk dadi shitaji yana mata amo a kunnuwanta yana fadin"Barni Mudansir barni naji dumin Aysher a jikina barni na tabbatar da cewar ba mafarki nakeyi ba Aysher yau tazamo matata Allah nagode maka"
Ahmad ne yake fadin haka bayan yadakata da Aikama Aysher sakon da yake isar mata yakama hannun matarsa yazaunar da ita akan ciyarsa....
Duk Aysher kuma saita kasa sakewa wani kunyarsu taji ya lulllubeta...
Mudansir ne yake fadin"Ahmad kabar yarinya haka dan Allah duk kahanata sakewa kasata tanajin kunya ni wallahi zanfita nabar maka dakin tunda abin naka iskanci ne"..
Toh sai meye tashi kafita mana muci gaba da sha'aninmu dan sa'ido kawai nifa indai nine gwara kasaba gani dan agaban kowa zan iya nunama Aysher soyayya i can't hide it"
Mtswww saikayi kuma wato korata kakeyi bayan kagama yimana 'yar murya da lalllami akan mu nemo maka auren Aysher ko?
Kafin Ahmad yabashi amsa wayar Mudansir yafara ringing Alh.Aliyu ne yace suzo da sauri shida Ahmad yanzu Zeemans Hospital wasu mutane da ba'asan kosu waye ba sun harbi Nura.
Salati Mudansir yafarayi kafin yayima Ahmad bayani suka mike a hanxarce dan tafiya Ahmad yacema Aysher zaishigo da daddare.
Itama Aysher jikinta yayi sanyi tace Allah yakaimu Allah bashi lafiya..... .....
MAMAN HANAN
[10/21, 2:40 PM] Zeetty: [10/21, 12:25 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 45-47
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
_Up up Members na group din Maryam yahya hakika ina matukar alfahari daku ga takenku nan_
🥁 *Abinda yake raina zani fitar inhuce takaici, soyayya kedamuna zana fad'a bazan 6oye ba*
Hello Doctor anyanka ta tashi asirina ya tonu abinda nake gudu ya kasance hakika Firstlady ta cameron ta cuceni dakuma son zuciyata amman niyanzu babban tashin hankalina kar abinnan ya fashe kowa yaji hakan zai jawomin matsala a takarar kujerata.
Doctor yace" kayi hakuri Honourable nasan dole hankalinka yatashi wallahi saidai in matsala aka samu amman maganin yanada karfi sosai nabama mutane irinsa dayawa.
Tsaki Hon. Mahmoud yayi kafin yakatse wayar falon dakinshi na hotel din ya fito nan yaga abokansa da sukazo daga Abj da Gombe suna zazzaune a falon suna tattauna yadda wannan al'amari yafaru.
Alh. Barde ne ya kalli Hon. Mahmoud yace" shin Honourable daman iyayen yarinyar nan basuyi niyyar baka aurenta bane ko niyyar Tozartaka sukayi ne dan muna zazzaune mukaji ana sanarwan andaura Aure wai da wani Ahmad sa6anin kai kuma ko waliyyanka basusan dalilin fasawar auren ba dan ba'afada musu ba wannan wane irin tozarci ne"
_Cikin zuciyar Hon.Mahmoud wani Ni'ima ne yasaukar masa dan ganin abinda iyayen Aysher sukayi masa na rashin tona masa asiri dan yayi niyyar idan asirinsa yatonu yarasa kujerarsa saiya wulakantasu toh yanzu yayi musu sassauci haka Allah ya rubuta Aysher ba matarsa bace Amman koma meye saiyasa an wulakanta Nura dan kuwa shine yakai Gulmar cewar asakasu suyi gwaji jini dan haka Hukuncin Nura kisa_
Dariyar yake yayi a fili kafin yace"Bakomai Barde kansu suka tozarta mahaifinta yamaida kansa karamin mutum nidai Abinda nakeso daku shine kuyi hakuri kuma ni akayima amman nayafe nagode da karramawarku gareni"
Nan dai sukayi sallama dan anfasa wata dinner tunda ko auren ba'adaura ba a ranar suka juya zuwa garuruwansu.
Bayan Hon.Mahmoud yadawo daga rakiyar abokansa wayarsa tafara ringing alamar anakiransa asanyaye yadauko wayar daga Aljihunsa gabansa yana faduwa OKO yagani dasauri yadanna yakara a kunnensa"Ya akayine oko"?
Maigida ga Nura mungani akan mashin muna binsu abaya batare da saninsu ba amman da'alama tashar mota xaije yahau mota........
Karku barshi oko nasan Nura munafiki nane idan kunada kunama ku dana masa akai yadda bazai moruba"..
Angama maigida.
Suna katse wayar Oko yazaro bindigarsa daman sunzo gurin da babu yawan jama'a kuma shima yanakan mashin dinne dan haka yasaita kan Nura ya harbeshi........ Salati Mai mashin din yaji Nura yanayi kafin yafado daga kan mashin din arikice mai mashin din ya faka dan neman wanda sukayi wannan aika aikar amman ko alama babu dan haka Maimashin yafara ihun neman taimako nan da nan akazo aka saka Nura a mota sai Asibiti.
Awayar Nura police din a aka samu yaga last call dinsa wato Alh.Aliyu dan haka shisuka fara nema yataho Hospital din.
************
Dagudu Aysher takarasa dakinta ta tarar fatima ta dafka uban tagumi riko hannunta Aysher tayi cikin farin ciki tace"Alhamdulillahi kawata hakika nazamo mace mai sa'a kinsa kuwa waye angon nawa"
Fatima ta girgiza kai alamar a'a
Toh bakowa bane face Gwarzon jarumi kuma sadaukin Raina wato Ahmad Aliyu Hameed wani Ihu fatima tayi tare da rungumo kawarta cikin tayata farin ciki tace"Kina abin Allah ko hakika Babu ta inda Allah baya nuna ikonsa yanzu ina yake muje nagaidashi"
Yatafi Asibiti shida yaya Mudansir an harbi Nura.
Salati Fatima tayi tare dayimasa fatan samun lafiya.
Fatima tace"Sai hanzarta tunda kuka yakare muje kiyi wanka yagana tayi miki kwalliya kinga ai yau garanar gyaran da Yagana tayi miki.