Sashe 16
Zubar Hawaye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hakane kuwa kawata.
Wanka Aysher tashiga da ruwan turaren da yagana ta hada mata dan batason abinda ke faruwa ba
[10/21, 2:35 PM] Zeetty: A asibiti kuma ashe Bullet din bata shiga kan nura ba gogansa tayi a gefa ta fadi rikicewane yasa nura suma dakuma Inda harsahin ya taba yake fitar da jini.
Likitoci sunyi kokarin shawa matsalar tare da yima Nura Alluran bacci.
Yan sanda sunce zasuci gaba da bincike akan lamarin.
Alh.Aliyu yahanasu Ahmad tafiya sai bayan magriba a lokacin Nura ya farfado harsun gaisa dashi
Dan Haka Alh.Aliyu yace yafasa komawo kano a ranar sai washe gari Alh.Labaran dai yawuce tun bayan daurin aure.
Wajen karfe 7:00pm suka wuce dan barin asibitin Ahmad da Mudansir a cikin daya daga cikin motar Alh.Lawan da Mudansir ya karbo tunda safe yaje airport dan tahowa da Ahmad.
Driving mudansir yakeyi Amman Ahmad gani yakeyi kamar baya masa sauri dan haka yafara magana cikin bacin rai"Nifa nawan na lura ana jamin rai dayawa tunda rana Abba yahanani komawa nagana da matata sai yanzu kaikuma kazo kanayimin driving kamar mace"
Tsaki Mudansir yasaki kafin yace"Kagama ganinta anan duk tsiya dai bazaka juya da ita Saudia nan da sati d'aya ba anan zaka barta"
Wani zaro ido Ahmad yayi cikin razana da dafe kirjinsa kafin yace"Kana nufin bada Aysher zamu tafi ba abokina pls explain it to me"
Kwarai kuwa dan Mahaifin Aysher sungama magana da Abba Aysher zata zana jarabawa nan da wata daya dan kammala karatun sakandire"
Bazaiyiwu ba Ahmad yafada yana kada kansa Kafata kafar matata banga wanda ya'isa yahanani tafiya da ita ba Wallahi.
Shiru Mudansir yayi masa dan bashi da amsar da zai bama Ahmad dan yaga alamar ransa ya baci.
Neman guri Mudansir yayi yafaka motarsa kafin suka bude suka fito.
Yaro suka aika akira musu fatima dan sunsan tana tare da Aysher.
Tare yaron suka juyo da fatima bayan ta gaishesu tace sushigo dakin baffa.
Gida tashige bayan kamar minti goma suka dawo tare da Aysher suka shiga dakin da sallama wannan karon Muryan Aysher Choiii
Da sauri Ahmad ya mike yakara ya riko hannu matarsa bayan Fatima tasaketa kusa dashi yakaita yazaunar da ita Itadai Aysher kanta yana rufe cikin gyalenta"
Gaishe dasu sukayi suka amsa a tare nan Ahmad yafara kici-kicin bude fuskar matarsa ita kuma taki yadda ganin haka yasa Fatima mikewa danta fice Mudansir yamike shima a zafafe yana fadin"Jirani Fatima mufice wannan bakyunya ne dashi ba ya siyar mun kwashe bana fatan yakoyama kawarki wannan fitsarar tasa"
Kanku akeji cewar Ahmad..
Suna ficewa daga dakin Ahmad ya yakara matsowa kusa da matarsa jawota yayi sosai jikinsa tare da bude mayafin data rufe fuskanta.
Ahankali yace"My Dear Haka ake gaishe da miji? Toh nidai wannan gaisuwar taki ban karbeta ba inaso ki nunamin a zahiri kinyi missing din ganina kamar yadda kike fadamin a waya"
Shiru Aysher tayi sai wasa takeyi da zoben hanunta dayaga bata da niyyar masa magana saiya kamo fuskanta da nufinson hada bakinsa da nata Nan Aysher tayi saurin bashi hakuri idonta yafara zubar da hawaye"
Rikicewa Ahmad yayi yafara bata hakuri tare da fadin yadaina tunda bataso.
Cikin shagwaba wanda hakan yakara rikitar da Ahmad tace"Nayi shiru amman karka kuma tabani pls"
Bazan iyaba indai ina kusa dake bazan iya hakura da taba jikinki ba gaskiya yanzu dai abar wannan maganar yaushe zamu wuce.
Cikin zaro Ido Aysher tace"Ina zamuje"
Saudiya mana kinsan nakoma makaranta yanxu zanyi Masters saurana shekara daya da wata biyu nagama Nikuma bazan iya yadda natafi nabarki ba gaskiya dan haka bari zanyima Abba magana yasamu Baffa asan abinyi mukoma nan da wata daya hutun dana samu kenan.....
Bazan iya barinki kiyi wata jarrabawa ba gwara ayimana biki Mukoma tare gaskiya so what is your suggestion?
Aysher tayi shiru kafin daga baya tace"Duk yadda kace Haka za'ayi Mijina"
Kara jawota yayi jikinsa yana mata godiya tare da shakar turen dake jikinta mai sanyin kamshi.
Batare da Aysher ta ankara ba taji bakinsa cikin nata yana tsotsa kamar yasamu alawar lollipop sun dade a haka..........
Yana kokarin zura Hannunsa cikin rigarta kenan kiran wayar Mudansir yashigo wayarsa yadauka a kasalance"Idan kagama saika fito mutafi Abba yana kiranmu gobe xai wuce da safe kano" mudansir yana gama fadin haka ya katse wayar.
Cikin wani irin yanayi Ahmad yadubi Matarsa idanuwansa yarine zuwa jawur yace"Zan tafi zandawo gobe nifa inda hali gobe ma kitare gaskiya daman ni bawani bidi'a nakeso ba ina bukatarki" yafada cikin wani irin murya yana jira yaji Aysher tace masa wani abu amman takasa da alama itama sakon maigidan nata yafara isa gurinta.
Inajinki Sweetheart zantafi Abba yana nemanmu.
Allah yakaimu lafiya sai goben kugaida maijiki.
Kiss yasakan mata a goshi tare da mikar da ita yakamo hanunta suka fito saida yakusa shigar da ita tsakar gidan kafin yasakar mata hannun tare da fadin I love u kikularmin da kanki matana...............
Cikin mota masifa Mudansir yaketa masa tare da cewa "Kai wallahi mugun dan jaraba ne yarinya tana gidansu kana kwakularta kabari sai ankai maka ita mana ni wallahi ina tausaya mata dan naga alamar yadda kake farin shigarnan bazaka bita a hankali ba ko ka tausaya mata Allah yasa acema saika gama karatu ta tare"
Kaji mugu toh a fada mana dan iska kawai idan suka ga natafi nabarta ciki yabaiyana a jikinta za'aturomin da matata bashiri nifa son da nake yima Aysher ma anya zaibarni nayi mata wani abu.....kasan fa ni abin nan baidameniba kodacan kabarni da kiss da romancing"
Toh zamu gani dayake kai waliyyin Allah ne meyasa kadamu ta tare to dan rainin hankali kawai sanda zaka wuce makadi da rawa muna ina........
Toh ya isa haka dan
Allah kasamin baki gurin Abba abani matata mutare ni sonake kafin mubar kasar nan ma na bata ajiyata tunda ance amaren yanzu akofa suke tuntube dashi..
Hahaha Lallai Nawan toh ai cikin a ruwa zatasha ko?
Bazan saka bakin ba sai anbaka ita kafara tsare mana gida kai gaka mara mutumci korarmu xakayima inaji daga gidan sai randa zaka bar kasar may be mu hadu a airport
Haba abokina Allah yakyauta nayi maka haka ai kullum ana tare.
Shiru mudansir yayimasa dan yasan halin abokin nasa.....
MAMAN HANAN
[10/21, 9:30 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 47-48
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
*Sorry Pls nayi mistake gurin Numbering daga 45-47 ina nufin 45-46*
_Ina mika gaisuwata ga kawata Hafsat Aliyu mafara wacce tayi rashin kakarta ayau Asabar 21-10-2017 a garin kano Allah yagafartama hajiya Allah kyautata makwancinta idan namu tazo Allah kasa mucika dakyau da imani_
Yanzu ke fiddausi saboda Allah bazaki duba maraicinki ba ki fitar da miji kiyi aure kin tsaya jiran wani Ahmad kusan shekara guda kenan da rabuwarku kinki ki fitar da wani cikin manemanki yafito kuyi aure.
Wacce akakira da fiddausi takalli mahaifiyarta tace"Nifa mama wallahi duk duniyar nan banga namiji dazan iya aura nazauna ba idan ba Ahmad ba Mama bakisani bane wallahi guy din mugun dan love ne ina nan da number sa a wayata ina jiran yadawo kuma fa kwanaki muna waya time din yana yola may be yayi tafiya ne amman mama kidaina bata bakinki nidai Ina nan ina jiran A.A Hameed.
Toh Allah yakawoshi lafiya ayi auren nan ahuta ko zaki daina wannan shashancin naki ko shine yakoyamiki wannan shaye shayen ma ne?
Ahhhh haba mama bashi bane nifa kawai shi love mukeyi ya iya eehhh kema kigane mana mama......
Hmm fiddausi kenan Allah shiryamin ke ja'ira mara kunya.
_Masu karatu idan har baku manta ba nasan zaku iya tunawa da Feedo budurwan Ahmad toh gatanan bata hakura ba tana dakon jiransa dan suyi aure kamar yadda yayi mata alkawari_
*WACECE FEEDO KO FIDDAUSI*
'Ya daya tilo da Allah yabama iyayenta mahaifinta Abdulhameed asalin bakano ne mahaifiyartama haka bayan aurensu sun dade basu samu haihuwa ba Abdulhameed yakasance mafadaci sosai wanda yana ganin yaran makota ko a hanya sunyi abu ba dai-dai ba saiya aibatasu misali :-kaga tsinannen yaro, ko kuma yace" wannan yaron/yarinyar daga gani 'yar iska ce"
Da Allah yatashi bashi haihuwa saiya bashi fiddausi wanda tazo tafi karfinsa dan maza samarinta har gida take kawowa babu abinda bata sha.
Duk da haka Abdulhameed baya ganin laifinta dan akwai sanda kaninsa yazo yadauketa yakaita gidansa yasaka mata mari
Har gida Abdulhameed yaje yaci masa mutumci tare da fadin"Dan me zaisakama 'yar sa mari ita ba barauniya ba"
Anan dai sukayi baran-baran kaninsa yace yacire hanunsa daga kan Feedo.
Tun tana shekara 20 takware a harkan karuwanci da shaye-shaye.
Ahmad yadaukota lift ne daga baya yake zagayowa dan shan sweet toh ita kuma ashe duk duniya bataga mijin aure ba sai Ahmad dan taso yayi mu'amala da ita shikuma yaki kafin tafiyarsa yola..
Mahaifinta yarasa sanadiyyar mutuwa ta farat daya a dakinsa batare dawani cuta ba bayan mutuwar mahaifinta feedo likafa taci gaba har kasashen waje take raka samari kuma bata kunyar fadama uwarta duk maganar dayazo bakinta.
Idan tafada mamanta saidai tayi mata dariya itama bata tsawatar mata tana tsoron fushin 'yar nata dan haka komai feedo tace yazauna.......
Muje zuwa
MAMAN HANAN
[10/24, 12:41 PM] Zeetty: [10/24, 9:38 AM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 49-50
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*[email protected]*
_Ina mika ta'aziyya ta ga daukacin family Abdullahi mai jaki Ubangiji yagafatama Baba yasa mutuwa Hutuce a gareta Allah bamu hakurin rashinta_
A Gidan Alh.Lawan suka tarar da Alh.ALiyu bayan sunk'ara gaishesu tare da yima Iyayen nasu Godiya.
Alh.Aliyu yakalli Ahmad yace"Toh nizan wuce gobe idan Allah yakaimu kaikuma yaushe zaka koma kasan dai haryanzu baka cika wata takwas ba saura wata d'aya ko?
Kai Ahmad ya gyad'a kafin yace"Abba yanzu ina cikin hutu ne harna tsawon wata Biyu"
Dasauri Alh.Aliyu yadago kansa yakalli Ahmad d'in kafin yace"bangane kana hutu ba daman har huto shi Fallata yabaka batare da ya sanar daniba?
Wanka Aysher tashiga da ruwan turaren da yagana ta hada mata dan batason abinda ke faruwa ba
[10/21, 2:35 PM] Zeetty: A asibiti kuma ashe Bullet din bata shiga kan nura ba gogansa tayi a gefa ta fadi rikicewane yasa nura suma dakuma Inda harsahin ya taba yake fitar da jini.
Likitoci sunyi kokarin shawa matsalar tare da yima Nura Alluran bacci.
Yan sanda sunce zasuci gaba da bincike akan lamarin.
Alh.Aliyu yahanasu Ahmad tafiya sai bayan magriba a lokacin Nura ya farfado harsun gaisa dashi
Dan Haka Alh.Aliyu yace yafasa komawo kano a ranar sai washe gari Alh.Labaran dai yawuce tun bayan daurin aure.
Wajen karfe 7:00pm suka wuce dan barin asibitin Ahmad da Mudansir a cikin daya daga cikin motar Alh.Lawan da Mudansir ya karbo tunda safe yaje airport dan tahowa da Ahmad.
Driving mudansir yakeyi Amman Ahmad gani yakeyi kamar baya masa sauri dan haka yafara magana cikin bacin rai"Nifa nawan na lura ana jamin rai dayawa tunda rana Abba yahanani komawa nagana da matata sai yanzu kaikuma kazo kanayimin driving kamar mace"
Tsaki Mudansir yasaki kafin yace"Kagama ganinta anan duk tsiya dai bazaka juya da ita Saudia nan da sati d'aya ba anan zaka barta"
Wani zaro ido Ahmad yayi cikin razana da dafe kirjinsa kafin yace"Kana nufin bada Aysher zamu tafi ba abokina pls explain it to me"
Kwarai kuwa dan Mahaifin Aysher sungama magana da Abba Aysher zata zana jarabawa nan da wata daya dan kammala karatun sakandire"
Bazaiyiwu ba Ahmad yafada yana kada kansa Kafata kafar matata banga wanda ya'isa yahanani tafiya da ita ba Wallahi.
Shiru Mudansir yayi masa dan bashi da amsar da zai bama Ahmad dan yaga alamar ransa ya baci.
Neman guri Mudansir yayi yafaka motarsa kafin suka bude suka fito.
Yaro suka aika akira musu fatima dan sunsan tana tare da Aysher.
Tare yaron suka juyo da fatima bayan ta gaishesu tace sushigo dakin baffa.
Gida tashige bayan kamar minti goma suka dawo tare da Aysher suka shiga dakin da sallama wannan karon Muryan Aysher Choiii
Da sauri Ahmad ya mike yakara ya riko hannu matarsa bayan Fatima tasaketa kusa dashi yakaita yazaunar da ita Itadai Aysher kanta yana rufe cikin gyalenta"
Gaishe dasu sukayi suka amsa a tare nan Ahmad yafara kici-kicin bude fuskar matarsa ita kuma taki yadda ganin haka yasa Fatima mikewa danta fice Mudansir yamike shima a zafafe yana fadin"Jirani Fatima mufice wannan bakyunya ne dashi ba ya siyar mun kwashe bana fatan yakoyama kawarki wannan fitsarar tasa"
Kanku akeji cewar Ahmad..
Suna ficewa daga dakin Ahmad ya yakara matsowa kusa da matarsa jawota yayi sosai jikinsa tare da bude mayafin data rufe fuskanta.
Ahankali yace"My Dear Haka ake gaishe da miji? Toh nidai wannan gaisuwar taki ban karbeta ba inaso ki nunamin a zahiri kinyi missing din ganina kamar yadda kike fadamin a waya"
Shiru Aysher tayi sai wasa takeyi da zoben hanunta dayaga bata da niyyar masa magana saiya kamo fuskanta da nufinson hada bakinsa da nata Nan Aysher tayi saurin bashi hakuri idonta yafara zubar da hawaye"
Rikicewa Ahmad yayi yafara bata hakuri tare da fadin yadaina tunda bataso.
Cikin shagwaba wanda hakan yakara rikitar da Ahmad tace"Nayi shiru amman karka kuma tabani pls"
Bazan iyaba indai ina kusa dake bazan iya hakura da taba jikinki ba gaskiya yanzu dai abar wannan maganar yaushe zamu wuce.
Cikin zaro Ido Aysher tace"Ina zamuje"
Saudiya mana kinsan nakoma makaranta yanxu zanyi Masters saurana shekara daya da wata biyu nagama Nikuma bazan iya yadda natafi nabarki ba gaskiya dan haka bari zanyima Abba magana yasamu Baffa asan abinyi mukoma nan da wata daya hutun dana samu kenan.....
Bazan iya barinki kiyi wata jarrabawa ba gwara ayimana biki Mukoma tare gaskiya so what is your suggestion?
Aysher tayi shiru kafin daga baya tace"Duk yadda kace Haka za'ayi Mijina"
Kara jawota yayi jikinsa yana mata godiya tare da shakar turen dake jikinta mai sanyin kamshi.
Batare da Aysher ta ankara ba taji bakinsa cikin nata yana tsotsa kamar yasamu alawar lollipop sun dade a haka..........
Yana kokarin zura Hannunsa cikin rigarta kenan kiran wayar Mudansir yashigo wayarsa yadauka a kasalance"Idan kagama saika fito mutafi Abba yana kiranmu gobe xai wuce da safe kano" mudansir yana gama fadin haka ya katse wayar.
Cikin wani irin yanayi Ahmad yadubi Matarsa idanuwansa yarine zuwa jawur yace"Zan tafi zandawo gobe nifa inda hali gobe ma kitare gaskiya daman ni bawani bidi'a nakeso ba ina bukatarki" yafada cikin wani irin murya yana jira yaji Aysher tace masa wani abu amman takasa da alama itama sakon maigidan nata yafara isa gurinta.
Inajinki Sweetheart zantafi Abba yana nemanmu.
Allah yakaimu lafiya sai goben kugaida maijiki.
Kiss yasakan mata a goshi tare da mikar da ita yakamo hanunta suka fito saida yakusa shigar da ita tsakar gidan kafin yasakar mata hannun tare da fadin I love u kikularmin da kanki matana...............
Cikin mota masifa Mudansir yaketa masa tare da cewa "Kai wallahi mugun dan jaraba ne yarinya tana gidansu kana kwakularta kabari sai ankai maka ita mana ni wallahi ina tausaya mata dan naga alamar yadda kake farin shigarnan bazaka bita a hankali ba ko ka tausaya mata Allah yasa acema saika gama karatu ta tare"
Kaji mugu toh a fada mana dan iska kawai idan suka ga natafi nabarta ciki yabaiyana a jikinta za'aturomin da matata bashiri nifa son da nake yima Aysher ma anya zaibarni nayi mata wani abu.....kasan fa ni abin nan baidameniba kodacan kabarni da kiss da romancing"
Toh zamu gani dayake kai waliyyin Allah ne meyasa kadamu ta tare to dan rainin hankali kawai sanda zaka wuce makadi da rawa muna ina........
Toh ya isa haka dan
Allah kasamin baki gurin Abba abani matata mutare ni sonake kafin mubar kasar nan ma na bata ajiyata tunda ance amaren yanzu akofa suke tuntube dashi..
Hahaha Lallai Nawan toh ai cikin a ruwa zatasha ko?
Bazan saka bakin ba sai anbaka ita kafara tsare mana gida kai gaka mara mutumci korarmu xakayima inaji daga gidan sai randa zaka bar kasar may be mu hadu a airport
Haba abokina Allah yakyauta nayi maka haka ai kullum ana tare.
Shiru mudansir yayimasa dan yasan halin abokin nasa.....
MAMAN HANAN
[10/21, 9:30 PM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 47-48
©ZAUREN LITTATTAFAN HAUSA
*Sorry Pls nayi mistake gurin Numbering daga 45-47 ina nufin 45-46*
_Ina mika gaisuwata ga kawata Hafsat Aliyu mafara wacce tayi rashin kakarta ayau Asabar 21-10-2017 a garin kano Allah yagafartama hajiya Allah kyautata makwancinta idan namu tazo Allah kasa mucika dakyau da imani_
Yanzu ke fiddausi saboda Allah bazaki duba maraicinki ba ki fitar da miji kiyi aure kin tsaya jiran wani Ahmad kusan shekara guda kenan da rabuwarku kinki ki fitar da wani cikin manemanki yafito kuyi aure.
Wacce akakira da fiddausi takalli mahaifiyarta tace"Nifa mama wallahi duk duniyar nan banga namiji dazan iya aura nazauna ba idan ba Ahmad ba Mama bakisani bane wallahi guy din mugun dan love ne ina nan da number sa a wayata ina jiran yadawo kuma fa kwanaki muna waya time din yana yola may be yayi tafiya ne amman mama kidaina bata bakinki nidai Ina nan ina jiran A.A Hameed.
Toh Allah yakawoshi lafiya ayi auren nan ahuta ko zaki daina wannan shashancin naki ko shine yakoyamiki wannan shaye shayen ma ne?
Ahhhh haba mama bashi bane nifa kawai shi love mukeyi ya iya eehhh kema kigane mana mama......
Hmm fiddausi kenan Allah shiryamin ke ja'ira mara kunya.
_Masu karatu idan har baku manta ba nasan zaku iya tunawa da Feedo budurwan Ahmad toh gatanan bata hakura ba tana dakon jiransa dan suyi aure kamar yadda yayi mata alkawari_
*WACECE FEEDO KO FIDDAUSI*
'Ya daya tilo da Allah yabama iyayenta mahaifinta Abdulhameed asalin bakano ne mahaifiyartama haka bayan aurensu sun dade basu samu haihuwa ba Abdulhameed yakasance mafadaci sosai wanda yana ganin yaran makota ko a hanya sunyi abu ba dai-dai ba saiya aibatasu misali :-kaga tsinannen yaro, ko kuma yace" wannan yaron/yarinyar daga gani 'yar iska ce"
Da Allah yatashi bashi haihuwa saiya bashi fiddausi wanda tazo tafi karfinsa dan maza samarinta har gida take kawowa babu abinda bata sha.
Duk da haka Abdulhameed baya ganin laifinta dan akwai sanda kaninsa yazo yadauketa yakaita gidansa yasaka mata mari
Har gida Abdulhameed yaje yaci masa mutumci tare da fadin"Dan me zaisakama 'yar sa mari ita ba barauniya ba"
Anan dai sukayi baran-baran kaninsa yace yacire hanunsa daga kan Feedo.
Tun tana shekara 20 takware a harkan karuwanci da shaye-shaye.
Ahmad yadaukota lift ne daga baya yake zagayowa dan shan sweet toh ita kuma ashe duk duniya bataga mijin aure ba sai Ahmad dan taso yayi mu'amala da ita shikuma yaki kafin tafiyarsa yola..
Mahaifinta yarasa sanadiyyar mutuwa ta farat daya a dakinsa batare dawani cuta ba bayan mutuwar mahaifinta feedo likafa taci gaba har kasashen waje take raka samari kuma bata kunyar fadama uwarta duk maganar dayazo bakinta.
Idan tafada mamanta saidai tayi mata dariya itama bata tsawatar mata tana tsoron fushin 'yar nata dan haka komai feedo tace yazauna.......
Muje zuwa
MAMAN HANAN
[10/24, 12:41 PM] Zeetty: [10/24, 9:38 AM] Zeetty: 🍒
🍒🍒
🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒
🍒🍒🍒🍒🍒
ZUBAR HAWAYE
Page 49-50
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*[email protected]*
_Ina mika ta'aziyya ta ga daukacin family Abdullahi mai jaki Ubangiji yagafatama Baba yasa mutuwa Hutuce a gareta Allah bamu hakurin rashinta_
A Gidan Alh.Lawan suka tarar da Alh.ALiyu bayan sunk'ara gaishesu tare da yima Iyayen nasu Godiya.
Alh.Aliyu yakalli Ahmad yace"Toh nizan wuce gobe idan Allah yakaimu kaikuma yaushe zaka koma kasan dai haryanzu baka cika wata takwas ba saura wata d'aya ko?
Kai Ahmad ya gyad'a kafin yace"Abba yanzu ina cikin hutu ne harna tsawon wata Biyu"
Dasauri Alh.Aliyu yadago kansa yakalli Ahmad d'in kafin yace"bangane kana hutu ba daman har huto shi Fallata yabaka batare da ya sanar daniba?