Sashe 6
Zazzafan Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Wani 'katun gida muka nufa yayi hon din motarsa megadi yataho a guje yabude masa get sai wani kirari yakeyi masa shikuma yana dariya, yace inafatan sweetheart din tawa tananan ,yace ai kasan bafita sukeyiba sbd yana yin alhajinsu,yace ai yanada kyau hakan,ya kalleni fito karki yimin sata a mota ,kuma wlh sauran ki kunuatani a gidan surukaina kinga yarinyarnan ita xan aira nayi murmushi me ciwo ,naja gefe Na tsaya,megadin ya dawo yace tana xuwa ,bata wani dadeba tafito cikin shigar mutumci tace barka da xuwa ya Abdul yace barkanki dai ya gida dasu hjy tace kowa lfy ,tace xuwa babu bayani yace wayarki a kashe tace tabbas tace ina yarona yace yana gida yace agaisheki,yace to mushiga daga ciki mana yace a a sauri nakeyi sbd muna tare da bakuwa tace tana ina yace gatacan a tsaye tanasamin ido sbd munafinci tayi dariya tace kai ya Abdul tace bara nashiga da ita ciki yace a a bawatafa me mihimmanci ce ba me aikin mommy ce tace wannan din yayi dariya kawai ,taje inda nake tace taho muje ciki nace a a nanma ya isa,inajin yana cewa rabu da ita tayiwa kanta,naji haushin abinda yayimin sosai haka tarabu dani ,suka cigaba da hirarsu suna dariya sai dasukayi sallama tace min tana xuwa tashige gida ni kuma harna shige motar,tamikomi mai abu aleda tace abawa,'kanwarmu duk da bansan sunantaba yace salwa kenan,yadinga gdy muka fito daga gidan run,a mota yafara yimin mitar wai ban iya gdy ba ,Amman tunda naga tafito da Leda a nake kallanta nidai nayi masa banxa dan banida abin cewa ,muna tafiya yatsayar da motar a wani wajen saida kaxa yayi leda biyu yace gashi in temaka miki ,ki daina yawan bin gidan 'kawaye sbd kaji,ni kuma nayi miki al'kawarin kullum xan saimiki kici inda xaki daina kwadayi ,shiyasa nakaiki gidansu Islam kici dadi ya isheki sai kikayiwa kanki nidai bankulashiba,har kofar gida yakawoni yamikomin ledar da suka bani data kaxata ko kallan inda nake banyiba nashige wata gida ,besan yagama 'kolar daniba yamayar dani wata mayya ,duk damu talakawane Amman Abba yana iya bakin 'kokarinsa,dan duk tsiya bama miya lami,bandade dashiga gidaba ya biyoni da sallamarsa,yace ga kayanki salwa ,yace kinga umma nakai salwa gidansu wadda xan aura itacema tabani wannan kayan tace abata,to Amman salwa taki kar6a ko rainawa tayi wlh laifinane daban gayamataba xamuxo da 'kanwataba,umma tace sai kace ajiya tabata kace angode Allah yabar xumunci ,yace amin umma,yace ga kudin ki har ina meman namanta ko akansa kikeyin fushin mantawa nayi salwa baxan gudu dasuba in kinaso saina 'kara miki,umma tace kaima dai Abdul kadaina biyemata yace to umma bakisan yadda nakeji da salwabane shiyasa ni kuwa nace munafiki yayiwa umma sallama ya tafi,daman ni tun ina 'karamata ya tsaneni idan aka aikeni gidansu kuwa yadinga tanbayata kenan wai naxo munafinci ko abu nata6a saiya sakominshi a Leda wai natafi dashi tun banganeba harna gane kuma niba meyawan surutuba bare nagayawa wani agida ,umma tabude ledarda msmans fauxee tabani mayafine mekyau da kuma kayan kwalliya sai budurwar Abdul ita kuma atamfa da kudi dubu biyu,umma tace to angode sai kaxar da Abdul yasaimin nace da umma ni banaci danni a 'koshe nake ,Amman idan angama tuwan dare xanci tayi tayi dani nakici danni ko sha,awa batabaniba ,washe gari da daddare yaro yaxo wai ana kiran salwa nace ace bananan umma tace a a kije mana saidai idan kinga irin "yan iskannan ne kidawo abinki ,nace to abakin motarsa naganshi yace sannu malama salwa nidai naxo wajenkine ina sanki domin da gaske nakeyi ina ganinkine idan xaki tafi mkranta nace madallah,idan mundai daita xanturo magabatana kallan farko da nayi masa naji be kwantaminba to Amman dan kar abinda akecemin yabini natsaya dashi wai nayi kwantai tun ana xuwa wajena har andaina sbd indai anxo neman airena sai ansami minafikin da yarushe mgnar,mukayi sallama ya tafi ni kuma nashege gida umma tace toya kika ganshi nace aiba a ganewa yanxo tace to Allah yatemekemu,nace amin,sultan yashigo da gudu yana cewa aunty wai kixo inji abokin uncle nace kace bananan yaran yatafi yagayamasa yace yace dan Allah kixo yanxo xaki koma sako kawai xaki kar6a umma tace jeki salwa ,nafita muka gaisa yace gashi inji Abdul yace da takadda a ciki nace masa to,takardar nafara dubawa kiyi hkr me kwadayi mantawa nayi jiya aci dadi lfy,Amman aguji cin nasamari dan yanxo duniyar sai a hankali dan nagake idan kinga nama tamkar mayya kike,dan wlh danasan abinda xantarar kenan daban kar6aba na mikawa umma nace ni nakoshi tace to angode taxubawa sultan yace yakoshi shima uncle yasiya masa kuma yace yadaina 'kwadayi tace to ainan gida Amman yaki kar6a ni kuma umma tace nadaina bakin hali sultan ya yiwa umma sallama yatafi tadinga yabonsa wai Abdul ya iya tarbiyya sosai sai dai Allah yasaka masa da alkairi.
Kodaya koma sai cewa yayi Aunty taci abinda nakaimata yace duk abinda kake kai mata bataci umma tayitayi mata fada ,nima kuma da aka bani nace nakoshi yace meyasa yarona ai banda ganinka yace ai Allah yana ganina kuma kahanani yace yauwa yarona suka tafa suna dariya, yace uncle waini ina mommy na ,kowa tanada ita Amman bandani yace to baganiba mommynka ta mutu kuma kasan idan mutum ya mutu bayadawowa ko yace hakane ko inayi maka wani abunne Wanda bakaso yace kawai dai a school ne sai adinga cemin wai banida mommy komai saidai mace uncle yace to kayi hkr kadinga yimata addu,ar Allah yashiryeta ,yace kai uncle bafa haka akecewaba cewa akeyi Allah yaji'kan mutum yace auna manta taho mutafi masallaci yace to uncle daganan nakaika gidan aunty ya dinga murna,saida yayi masa wanka ya shiryashi sukayi kwalliya sannan sukayi wajen mommy tace sai ina sultan yace unguwa xamu tace sultan xumu xauna yace a a tace nima bana nema nidai wannan shakuwa taku Allah yabarku tare yace amin mommy, gidansu Islam suka nufa tadinga murna tajashi daki ta hadamasa kayan dadi Amman yaron yaki ta6awa wai uncle ya hanashi tayi tayi dashi Amman yakicin komai ,har saida tamayar dashi wajen uncle dinsa saida Abdul din yafara ta6a abinda aka kawomasa sannan shima yaci ,tace ni wayon sultan har mamaki yake bani ,Amman nasan yanada kokari a school ko,yace sosaima ai renonane tadaya yake dauka idan yayimin tabiyu ai nayimasa duka,koyarona ya gyadamasa kai, tace ainaga kunaji da sultan yace badoleba ,yana dan yayana guda danakeji dashi kuma dan kuwana dana rasa arayuwata tace mutuwa yayi ya daga matakai shikuma ya sunkuyar da kansa yana hawaye tace kayi hkr tace ina mamansa yace tana nan tace Amman bata garinnanko yace tananan bedai santabane sbd nema sukeyi surabani dashi shiyasa nace masa ta mutu tace tabdijan to Allah yajikansa yace ameen ,shifa besan kowa ba idan baniba banasan nasamasa tunanin bani nahaifeshiba tace Allah yatayaka riko yace amin duk wannan hirar da akeyi yana can wani gefen garinnan ko.
💖💖💖💖ZAZZAFAN RABO💗💗💗
Na Aisha Umar Indabawa marubuciyar littafin Meka Maidani💗💗💗
🤳typing🤳
🦚page 8 🦚
Kodaya koma sai cewa yayi Aunty taci abinda nakaimata yace duk abinda kake kai mata bataci umma tayitayi mata fada ,nima kuma da aka bani nace nakoshi yace meyasa yarona ai banda ganinka yace ai Allah yana ganina kuma kahanani yace yauwa yarona suka tafa suna dariya, yace uncle waini ina mommy na ,kowa tanada ita Amman bandani yace to baganiba mommynka ta mutu kuma kasan idan mutum ya mutu bayadawowa ko yace hakane ko inayi maka wani abunne Wanda bakaso yace kawai dai a school ne sai adinga cemin wai banida mommy komai saidai mace uncle yace to kayi hkr kadinga yimata addu,ar Allah yashiryeta ,yace kai uncle bafa haka akecewaba cewa akeyi Allah yaji'kan mutum yace auna manta taho mutafi masallaci yace to uncle daganan nakaika gidan aunty ya dinga murna,saida yayi masa wanka ya shiryashi sukayi kwalliya sannan sukayi wajen mommy tace sai ina sultan yace unguwa xamu tace sultan xumu xauna yace a a tace nima bana nema nidai wannan shakuwa taku Allah yabarku tare yace amin mommy, gidansu Islam suka nufa tadinga murna tajashi daki ta hadamasa kayan dadi Amman yaron yaki ta6awa wai uncle ya hanashi tayi tayi dashi Amman yakicin komai ,har saida tamayar dashi wajen uncle dinsa saida Abdul din yafara ta6a abinda aka kawomasa sannan shima yaci ,tace ni wayon sultan har mamaki yake bani ,Amman nasan yanada kokari a school ko,yace sosaima ai renonane tadaya yake dauka idan yayimin tabiyu ai nayimasa duka,koyarona ya gyadamasa kai, tace ainaga kunaji da sultan yace badoleba ,yana dan yayana guda danakeji dashi kuma dan kuwana dana rasa arayuwata tace mutuwa yayi ya daga matakai shikuma ya sunkuyar da kansa yana hawaye tace kayi hkr tace ina mamansa yace tana nan tace Amman bata garinnanko yace tananan bedai santabane sbd nema sukeyi surabani dashi shiyasa nace masa ta mutu tace tabdijan to Allah yajikansa yace ameen ,shifa besan kowa ba idan baniba banasan nasamasa tunanin bani nahaifeshiba tace Allah yatayaka riko yace amin duk wannan hirar da akeyi yana can wani gefen garinnan ko.
💖💖💖💖ZAZZAFAN RABO💗💗💗
Na Aisha Umar Indabawa marubuciyar littafin Meka Maidani💗💗💗
🤳typing🤳
🦚page 8 🦚