Sashe 1
Zazzafan Rabo Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
💗💗💗ZAZZAFAN RABO💖💖
💔na Aisha Umar indabawa💕
editing
Kamal sanee malumfashi 08162538316
Marubuciyar littafin Meka maidani
🤳typing🤳
🦚page 1🦚
*Da sunan Allah merahma mejin kai,yadda nafara wannan novel din Allah yasa nagama lfy ,ameen
Bismillahi rahmanir rahim
Gudu kawai yakeyi a motar ,sbd mugun saurin da yakeyi,yana tukin yana duba agogon hannunsa,Tara dai dai yatsayar da motarsa a cikin makarantar ,dalibai sai kawai gaisuwa sukeyi ,suna cikin farin cikin ganinsa sai babban yaya Allah yaja da ranka ,sai daga musu hannu yakeyi yawuce inda xaiyiwa dalibai darasin,yana shiga suka gaisheshi yafara karantar dasu cikin gwanancewa .
Cikin sauri wata matashiyar budurwa tashigo cikin hol din kamar xata fadi dan sauri ,kallo daya yayi mata ya juyar da kansa ,yayi mata alama da hannu ta juya ,cikin muryar tausayi ta fara bashi hkr amman yayi mata nuni data juya tasan halinsa baya mgn biyu,tanaji tana gani ta rasa wannan darasin ,tanemi bakin bishiya ta xauna tayi tagumi,ga bakin cikin da yake damunta gashi ya sake kara mata wani,gashi ko karyawa batayiba tafito,yana fitowa ya kalleta yace dama kin tashi kinkoma inda kika fito .gantalalliya mara kamun kai,yayi offices dinsa yabarta a wajen ta kalleshi sai hawaye sosai a fuskarta,
Da akatashi tana tsaye a bakin get din mkranta ,kwai sai taganshi ya xuge gilas din motarsa yace gida xakiyi ta kautar da kanta yace dake nakefa Salwa harta bude murfin motar xata shiga kawai sai yaja motarsa da gudu ,kunya ta kamata ga dalibai sai dariya sukeyi mata sosai ,wasu har suna xuwa gabanta suna dariya wani yace kadan kenan da aikin malam abdul,ina dawowa gida naganshi shida sultan a kofar gidansu nawucesu inaji abdul yana cewa gantalidai babu kyau ga diya mace nayi wucewata,sultan kuwa sai kirana yakeyi nayi masa bamgn
aunty dan Allah kitsayani ko kallansa banyiba,
Yau da wuri natask'a dan nasa inada laccar wannan mugun mutumin,dan nasan xai iya hanani shiga ,ko karyawa banyiba,sbd saurin da nakeyi,kowa daya ganni sai dayayi mmakin ganina da wuri k'awayena kuwa cewa sukeyi Ashe yau xaki kar6i kyautar Mlm Abdul, ni dai kawai nayi musu shiru.
Tundaga nesa muka dingajin ihun samarin,axuciyata nace gashinan ya karaso,yashigo yana wani taku gaba daya ya bude holl din da kanshin turarensa,shaddace milk anyi mata aikin Kofi,yasa hularsa Kofi da ratsin milk yayi kyau sosai,inajin wata yarinya tana cewa inama itace matarsa ,nace dakin gama yawo,laccar yayi sosai harya gama yafita sannan kowa yasamu yasake,ni kuwa daman yinwa nakeji sai danaci abinci sannan naji dai dai,ina dawowa kawayena sukacemin wai Mlm Abdul yaxo nemana shida wani yaro,gabana ne yayi muguwar faduwa ,nace Allah yasa bada sultan yaxominba,to ina makarantar to ko 6ekaishiba,nidai gaba daya hankalina ya gama tashi,nakoma cikin holl din naxauna banyi auneba sai ganin yaro nayi a kaina yanacewa aunty ina kikaje inata nemanki ko yawo kikaje ,bakisan ancul ya hana yawo ba,shiyasa yacemin kincika yawo ,sbd tsabar haushi Na kwada masa mari nace ni sa,arkace ko wasa nake maka fice kabani waje kuka sosai yafita yanayi da alama dukan ya shigeshi fita nayi cikin mutane Na xauna,banyi auneba kawai sai jin mari nayi a fuskata,yana sharewa yaron fuska yi hkr kaji sultan dina ai kaga naramama ko,ya kalleni karki sake ta6amin yaro idan kuma ba hakaba wlh duk matakin dana dauka akanki kekikajawa kanki dan matakina me tsaurine a wajenki,banxa ballagaxa.
Yadauki sultan a kafadarsa sukayi wajen motarsa,ni kuwa banda kuka babu abinda nakeyi wasu kawayena suka dinga tanbayata nace waidan yaro yayimin rashin kunya nadakeshi,shine yabiyoni ya rama masa ,kawai sai suka fara yimin tanbayoyi ni kuma nayi musu shiru domin banida amsar basu,kodana tafi gida a kofar gida naganshi shida yaron nasa,inajin yaron yanata kirana nayi masa banxa,yace to saime danta daina kulaka ,wlh idan aka sake ta6amin yaro sai ran kowa ya6aci,aikin banxa ,nidai kawai tafiyata nayi,yauma da kuka nashiga gidan sbd bakin cikin abinda Abdul yakeyimin,ya yaxid ne yatareni yake tanbayata ngy masa duk irin abinda Abdul yakeyimin a school yace to kiyi hkr dadina dake shagwa6a xanyi masa magana ya daina ,kema kuma kinada laifi karki sake ta6amasa yaro kinsan yadda yakeji dashi,nace to umma yana saune tanajinmu Amman baxaka gane abinda yake fuskartaba,akan abu yayi sauki sai karagaba yakeyi narasa abinda nayi masa ,babu dama naxauna acikin kawayena sai yaxo yacimin mutunci,
Yauma kamar kullum dawuri nashirya Amman shiru mugun bexoba har wajen taran safe ,saida wani mlmin yaxo yake bamu hkr wai bashida lfy,yanada wani mugun ciwan ciki Wanda inyatasar masa bayayi masa ta dadi,nidai murna axuciyata nadinga cewa Allah yasa ciwon yayi tsanani yakwana biyu bexoba kona huta ,haka mutane suka dinga kar6ar number sa ,wasu kuma suka dinga cewa hargida xasuje dubashi,addu,ata kuwa taci domin har gadan Asibiti,haka dalibai suka dunga tururuwar xuwa,ni kuwa duk 'yan gidanmu babu Wanda bejiba akace naje nadubashi nace munje da sauran dalibai aikuwa saida yayi sati uku sannan yafara suwa school, ai kuwa naga tsana a idansa sosai ko sannu bance masaba ko kallan inda yake banyiba ,shima kuwa yayimin hulakanci cikin kawayena ina xaune yaxo yace musu wai kamata yayi sudaina xama dani sbd su sunada tarbiya Karna ,6ata musu tarbiya tundani ballagaxace waisu yaran mutunxine ,kawai sainasa kuka shikuma yatafi yana dariya.
💖💖💖ZAZZAFAN RABO💖💖💖
💕💕💕na Aisha Umar Indabawa💕💕💕
Marubuciyar littafin Meka Maidani💖
🤳typing🦚
🦚page 2🦚
Ai kuwa yasake samin karan tsana sosai,sai ina xaune yaxo yace wai idan banyi wasaba saiya tunamin asiri naga ta tsiyar girman kai,kawayena kuwa suyita yimin mgn wai dan Allah me nayi masa yakeyimin irin wannan abun,dan kowa yasan bedamu da mgn ba bare yashiga harkar wani ,nace kunga nifa bansanshibama banta6a ganinsaba banda a mkrantarnan,tsanata kawai yayi yakeyimin hakan,suka yadda da abinda nagaya musu ,har sunacewa daman mutum Tara yake becika gomaba duk kirkinka sai ansameka da gibin wani abun,a haka dai mukabar mgnar muka shiga wata.
Yaukoda aka tashi daga school banwuce gidaba ,gidan kanwar ummanmu nawuce xan kar6omata sako,babdawoba sai wajen shidda Na yamma abakin layinmu aka saukeni,dan bansamu Wanda xai shigar daniba,bansan yana kofar gidansu a xauneba ,danni ko inda yake bana kaunar gani,shiyasa idan naxo kofar gidan ko kalla banayi sai dai Na sunkuyar da kaina yaudinma hakance ta kasance,sai jin muryarsa nayi yana cewa,idai addu,ar da xantayi miki Allah ya shiryaki yasa kigane hanyar gaskiya,dan wannan hangar da kika xa6arwa kanki bame 6illewa bace,ace atashi tun karfe biyu Amman ace kinwuce gantalinki Allah yaganar dake gaskiya,nadago kaina Nakalli wajen ,sai naga ashema sunada yawa a wajen sun shinfida cafet da lemuna a gabansu,nidai nawuce bantanka musuba ,sai dai bakin cikin abinda yakeyimin baxaibar xuciyataba,saidai nace Allah yasakamin tunda haka yadaukeni .tana wucewa wani a wajen yace meyarinyarnan tayi maka gaskiya katakura mata,sai kawai yasa dariya yace mgnin Mara kamun kai nakeyi kasanni inasan mace mekamunkai ,itakuwa ta xubar a tuti kaga kuwa baxamu ta6a shiri da itaba,kumafa dalibatace,gata Mara kunya,harfa ciwo nayi Amman ko sannu batasan tacemin ba,kuma muna unguwa daya,girman kan tsiyane da ita,wani daga cikinsu yace kodai santa kakeyine shiyasa katakura mata,ya mike da sauri wallahi nasir karka sake yimin irin haka,kayimin fatan samun tagari mana,Amman kahadani da wannan ballagaxar,ya dauki lemo ya kora ,yace kunkureni daga hirar,ya dauki mukullin mota ya shiga yaja da gudu yana kunguni,bedawo gidanba sai dare,yaxo ya tarar da rigimar sultan,yanata kukan nemansa,yana ganin shigowarsa yatafi da gudu yarungumeshi yana kuka,toyi shiru tunda gani nadawo,meyasa kakeda rigimane baga mutane nanba a gidan,da muryar kuka sultan din yace to banaga kadadeba,karnaje wani ya daukemin kai yagudu dakai nadaina ganinka,uncle kana sona? Sosaima kuwa dan duk duniya kowa yasan ina sanka ,yami'ka masa ice cream yaruga da gudu yana murna,sai alokacin ya shiga dakin mommynsa tana bakin gado a xaune ,tace kai kuwa Abdul ina kaje kabarni da dan rigimarka waika6a,yaki ya xauna nace yanxo xaka dawo Amman yaki yadda yana yiwa mutane kuka, yace aina sallameshi ,nima mantawa nayi natafi nabarshi,tace saika dinga kiyayewa sbd halin rigimarsa,yace bara naje nayi wanka nadawo dan nasan Daddy yana hanya,tace yanxo yakirani yace yana gidan hajiyane jikintane inajin yatashi,yace batadai da kudine kawai kinsanta da shegen San kudin tsiya,tayi masa dakowa tace banasan sharri mata tana ciwonma baxaka rangwanta mataba,to ai shikenan mommy,kinsan dai bakarya nayiba,tace wayafika karya Abdul .
Dagudu yagice da alama dai yau yana cikin farincki,wanka yayi yasa kananun kaya,yace a kira masa sultan yayi masa me aikin yace ainayi masa haryayi bacci ,yace ya akayi ya yadda tace wayo nayi masa nace Kaine kace ayimasa sbd xaku tafi unguwa,shiyasa ya yadda ,yace shikenan inadai fatan yaci abinci sannan ya kwanta tace yaci abakima nabashi harya koshi ,yace ngd miki da yadda kike kularmin da yaro, tiki barshi a wajen ki inxan tafi xanbiyo natafi dashi, table yawuce yana bubbuda kwanikan abincin yace yaukuma tuwo akayi masa miyar agushi yaxuba yaci sosai ya kora da kayan marmari,ya mike yayi wajen mommy yana kwala mata kira,tace kai kuwa Abdul baka girma irin wannan kira haka,yace daman sallama xanyi miki danni yauda wuri xan kwanta,tace to Allah yatashemu lfy ,yayi 6angaren masu aiki,yabuga musu ,yace amiko masa sultan tace daka barshi tunda yayi barci yace a a baxan iyaba dan nafiso najishi a kusa dani tace to shikenan saida safe yace Allah yatashemu lfy,
Yana shiga dakin yasaka kayan bacci yasawa sultan suka kwanta saidai yakasa baccin ,sai kawai yajawo wayarsa yabude face book yadinga duba sakon da akaturumasa yadinga basu amsa hardai yagaji yakashe wayar dan yasan gobe xaiyi fitar wuri gakuma kai sultan school,
💔na Aisha Umar indabawa💕
editing
Kamal sanee malumfashi 08162538316
Marubuciyar littafin Meka maidani
🤳typing🤳
🦚page 1🦚
*Da sunan Allah merahma mejin kai,yadda nafara wannan novel din Allah yasa nagama lfy ,ameen
Bismillahi rahmanir rahim
Gudu kawai yakeyi a motar ,sbd mugun saurin da yakeyi,yana tukin yana duba agogon hannunsa,Tara dai dai yatsayar da motarsa a cikin makarantar ,dalibai sai kawai gaisuwa sukeyi ,suna cikin farin cikin ganinsa sai babban yaya Allah yaja da ranka ,sai daga musu hannu yakeyi yawuce inda xaiyiwa dalibai darasin,yana shiga suka gaisheshi yafara karantar dasu cikin gwanancewa .
Cikin sauri wata matashiyar budurwa tashigo cikin hol din kamar xata fadi dan sauri ,kallo daya yayi mata ya juyar da kansa ,yayi mata alama da hannu ta juya ,cikin muryar tausayi ta fara bashi hkr amman yayi mata nuni data juya tasan halinsa baya mgn biyu,tanaji tana gani ta rasa wannan darasin ,tanemi bakin bishiya ta xauna tayi tagumi,ga bakin cikin da yake damunta gashi ya sake kara mata wani,gashi ko karyawa batayiba tafito,yana fitowa ya kalleta yace dama kin tashi kinkoma inda kika fito .gantalalliya mara kamun kai,yayi offices dinsa yabarta a wajen ta kalleshi sai hawaye sosai a fuskarta,
Da akatashi tana tsaye a bakin get din mkranta ,kwai sai taganshi ya xuge gilas din motarsa yace gida xakiyi ta kautar da kanta yace dake nakefa Salwa harta bude murfin motar xata shiga kawai sai yaja motarsa da gudu ,kunya ta kamata ga dalibai sai dariya sukeyi mata sosai ,wasu har suna xuwa gabanta suna dariya wani yace kadan kenan da aikin malam abdul,ina dawowa gida naganshi shida sultan a kofar gidansu nawucesu inaji abdul yana cewa gantalidai babu kyau ga diya mace nayi wucewata,sultan kuwa sai kirana yakeyi nayi masa bamgn
aunty dan Allah kitsayani ko kallansa banyiba,
Yau da wuri natask'a dan nasa inada laccar wannan mugun mutumin,dan nasan xai iya hanani shiga ,ko karyawa banyiba,sbd saurin da nakeyi,kowa daya ganni sai dayayi mmakin ganina da wuri k'awayena kuwa cewa sukeyi Ashe yau xaki kar6i kyautar Mlm Abdul, ni dai kawai nayi musu shiru.
Tundaga nesa muka dingajin ihun samarin,axuciyata nace gashinan ya karaso,yashigo yana wani taku gaba daya ya bude holl din da kanshin turarensa,shaddace milk anyi mata aikin Kofi,yasa hularsa Kofi da ratsin milk yayi kyau sosai,inajin wata yarinya tana cewa inama itace matarsa ,nace dakin gama yawo,laccar yayi sosai harya gama yafita sannan kowa yasamu yasake,ni kuwa daman yinwa nakeji sai danaci abinci sannan naji dai dai,ina dawowa kawayena sukacemin wai Mlm Abdul yaxo nemana shida wani yaro,gabana ne yayi muguwar faduwa ,nace Allah yasa bada sultan yaxominba,to ina makarantar to ko 6ekaishiba,nidai gaba daya hankalina ya gama tashi,nakoma cikin holl din naxauna banyi auneba sai ganin yaro nayi a kaina yanacewa aunty ina kikaje inata nemanki ko yawo kikaje ,bakisan ancul ya hana yawo ba,shiyasa yacemin kincika yawo ,sbd tsabar haushi Na kwada masa mari nace ni sa,arkace ko wasa nake maka fice kabani waje kuka sosai yafita yanayi da alama dukan ya shigeshi fita nayi cikin mutane Na xauna,banyi auneba kawai sai jin mari nayi a fuskata,yana sharewa yaron fuska yi hkr kaji sultan dina ai kaga naramama ko,ya kalleni karki sake ta6amin yaro idan kuma ba hakaba wlh duk matakin dana dauka akanki kekikajawa kanki dan matakina me tsaurine a wajenki,banxa ballagaxa.
Yadauki sultan a kafadarsa sukayi wajen motarsa,ni kuwa banda kuka babu abinda nakeyi wasu kawayena suka dinga tanbayata nace waidan yaro yayimin rashin kunya nadakeshi,shine yabiyoni ya rama masa ,kawai sai suka fara yimin tanbayoyi ni kuma nayi musu shiru domin banida amsar basu,kodana tafi gida a kofar gida naganshi shida yaron nasa,inajin yaron yanata kirana nayi masa banxa,yace to saime danta daina kulaka ,wlh idan aka sake ta6amin yaro sai ran kowa ya6aci,aikin banxa ,nidai kawai tafiyata nayi,yauma da kuka nashiga gidan sbd bakin cikin abinda Abdul yakeyimin,ya yaxid ne yatareni yake tanbayata ngy masa duk irin abinda Abdul yakeyimin a school yace to kiyi hkr dadina dake shagwa6a xanyi masa magana ya daina ,kema kuma kinada laifi karki sake ta6amasa yaro kinsan yadda yakeji dashi,nace to umma yana saune tanajinmu Amman baxaka gane abinda yake fuskartaba,akan abu yayi sauki sai karagaba yakeyi narasa abinda nayi masa ,babu dama naxauna acikin kawayena sai yaxo yacimin mutunci,
Yauma kamar kullum dawuri nashirya Amman shiru mugun bexoba har wajen taran safe ,saida wani mlmin yaxo yake bamu hkr wai bashida lfy,yanada wani mugun ciwan ciki Wanda inyatasar masa bayayi masa ta dadi,nidai murna axuciyata nadinga cewa Allah yasa ciwon yayi tsanani yakwana biyu bexoba kona huta ,haka mutane suka dinga kar6ar number sa ,wasu kuma suka dinga cewa hargida xasuje dubashi,addu,ata kuwa taci domin har gadan Asibiti,haka dalibai suka dunga tururuwar xuwa,ni kuwa duk 'yan gidanmu babu Wanda bejiba akace naje nadubashi nace munje da sauran dalibai aikuwa saida yayi sati uku sannan yafara suwa school, ai kuwa naga tsana a idansa sosai ko sannu bance masaba ko kallan inda yake banyiba ,shima kuwa yayimin hulakanci cikin kawayena ina xaune yaxo yace musu wai kamata yayi sudaina xama dani sbd su sunada tarbiya Karna ,6ata musu tarbiya tundani ballagaxace waisu yaran mutunxine ,kawai sainasa kuka shikuma yatafi yana dariya.
💖💖💖ZAZZAFAN RABO💖💖💖
💕💕💕na Aisha Umar Indabawa💕💕💕
Marubuciyar littafin Meka Maidani💖
🤳typing🦚
🦚page 2🦚
Ai kuwa yasake samin karan tsana sosai,sai ina xaune yaxo yace wai idan banyi wasaba saiya tunamin asiri naga ta tsiyar girman kai,kawayena kuwa suyita yimin mgn wai dan Allah me nayi masa yakeyimin irin wannan abun,dan kowa yasan bedamu da mgn ba bare yashiga harkar wani ,nace kunga nifa bansanshibama banta6a ganinsaba banda a mkrantarnan,tsanata kawai yayi yakeyimin hakan,suka yadda da abinda nagaya musu ,har sunacewa daman mutum Tara yake becika gomaba duk kirkinka sai ansameka da gibin wani abun,a haka dai mukabar mgnar muka shiga wata.
Yaukoda aka tashi daga school banwuce gidaba ,gidan kanwar ummanmu nawuce xan kar6omata sako,babdawoba sai wajen shidda Na yamma abakin layinmu aka saukeni,dan bansamu Wanda xai shigar daniba,bansan yana kofar gidansu a xauneba ,danni ko inda yake bana kaunar gani,shiyasa idan naxo kofar gidan ko kalla banayi sai dai Na sunkuyar da kaina yaudinma hakance ta kasance,sai jin muryarsa nayi yana cewa,idai addu,ar da xantayi miki Allah ya shiryaki yasa kigane hanyar gaskiya,dan wannan hangar da kika xa6arwa kanki bame 6illewa bace,ace atashi tun karfe biyu Amman ace kinwuce gantalinki Allah yaganar dake gaskiya,nadago kaina Nakalli wajen ,sai naga ashema sunada yawa a wajen sun shinfida cafet da lemuna a gabansu,nidai nawuce bantanka musuba ,sai dai bakin cikin abinda yakeyimin baxaibar xuciyataba,saidai nace Allah yasakamin tunda haka yadaukeni .tana wucewa wani a wajen yace meyarinyarnan tayi maka gaskiya katakura mata,sai kawai yasa dariya yace mgnin Mara kamun kai nakeyi kasanni inasan mace mekamunkai ,itakuwa ta xubar a tuti kaga kuwa baxamu ta6a shiri da itaba,kumafa dalibatace,gata Mara kunya,harfa ciwo nayi Amman ko sannu batasan tacemin ba,kuma muna unguwa daya,girman kan tsiyane da ita,wani daga cikinsu yace kodai santa kakeyine shiyasa katakura mata,ya mike da sauri wallahi nasir karka sake yimin irin haka,kayimin fatan samun tagari mana,Amman kahadani da wannan ballagaxar,ya dauki lemo ya kora ,yace kunkureni daga hirar,ya dauki mukullin mota ya shiga yaja da gudu yana kunguni,bedawo gidanba sai dare,yaxo ya tarar da rigimar sultan,yanata kukan nemansa,yana ganin shigowarsa yatafi da gudu yarungumeshi yana kuka,toyi shiru tunda gani nadawo,meyasa kakeda rigimane baga mutane nanba a gidan,da muryar kuka sultan din yace to banaga kadadeba,karnaje wani ya daukemin kai yagudu dakai nadaina ganinka,uncle kana sona? Sosaima kuwa dan duk duniya kowa yasan ina sanka ,yami'ka masa ice cream yaruga da gudu yana murna,sai alokacin ya shiga dakin mommynsa tana bakin gado a xaune ,tace kai kuwa Abdul ina kaje kabarni da dan rigimarka waika6a,yaki ya xauna nace yanxo xaka dawo Amman yaki yadda yana yiwa mutane kuka, yace aina sallameshi ,nima mantawa nayi natafi nabarshi,tace saika dinga kiyayewa sbd halin rigimarsa,yace bara naje nayi wanka nadawo dan nasan Daddy yana hanya,tace yanxo yakirani yace yana gidan hajiyane jikintane inajin yatashi,yace batadai da kudine kawai kinsanta da shegen San kudin tsiya,tayi masa dakowa tace banasan sharri mata tana ciwonma baxaka rangwanta mataba,to ai shikenan mommy,kinsan dai bakarya nayiba,tace wayafika karya Abdul .
Dagudu yagice da alama dai yau yana cikin farincki,wanka yayi yasa kananun kaya,yace a kira masa sultan yayi masa me aikin yace ainayi masa haryayi bacci ,yace ya akayi ya yadda tace wayo nayi masa nace Kaine kace ayimasa sbd xaku tafi unguwa,shiyasa ya yadda ,yace shikenan inadai fatan yaci abinci sannan ya kwanta tace yaci abakima nabashi harya koshi ,yace ngd miki da yadda kike kularmin da yaro, tiki barshi a wajen ki inxan tafi xanbiyo natafi dashi, table yawuce yana bubbuda kwanikan abincin yace yaukuma tuwo akayi masa miyar agushi yaxuba yaci sosai ya kora da kayan marmari,ya mike yayi wajen mommy yana kwala mata kira,tace kai kuwa Abdul baka girma irin wannan kira haka,yace daman sallama xanyi miki danni yauda wuri xan kwanta,tace to Allah yatashemu lfy ,yayi 6angaren masu aiki,yabuga musu ,yace amiko masa sultan tace daka barshi tunda yayi barci yace a a baxan iyaba dan nafiso najishi a kusa dani tace to shikenan saida safe yace Allah yatashemu lfy,
Yana shiga dakin yasaka kayan bacci yasawa sultan suka kwanta saidai yakasa baccin ,sai kawai yajawo wayarsa yabude face book yadinga duba sakon da akaturumasa yadinga basu amsa hardai yagaji yakashe wayar dan yasan gobe xaiyi fitar wuri gakuma kai sultan school,