Sashe 9
Yarima Abdulmaleek Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Zaune duka familyn suke a gaban mai martaba yana musu nasiha da addu'ar fatan alkairi sannan yace idan Hajara ta gama karatu lokacin ya dawo a daura, Yaha kan ta cika tayi dam so take tayi mgn ta kasa sai juya hannu take ta matsu taga Yarima baya duniya gashi yazo ya auri mara asali yar tsuntuwa cikin dakewa tace "ranka ya dade Yarima dan dangi ne iyaye da kakanu me zamu cewa 'yayan su nan gaba idan suka taso akace musu uwarsu bata da dangi yar tsuntuwa c_____bata karasa ba Abba ya daka mata tsawa tai shiru wanda shi kanshi mai martaba yaji haushin mgnr data fada amma sai yai burus da ita ya kalli sauran yan palon yace "Yahanasu kinyi mgn mai kyau wacce za'ai duba a cikin ta amma ina so ki sani ko nan gaba idan aka tambaye ki waye mahaifin Zainab kice Yusuf ne mahaifiyar ta kuma kice Amina ce idan yayun ta ake nema kice Abdul-malik da Mahmud idan kanin mahaifinta akazo nema ga Ibrahim kakanu kuma da kike mgn akai mune ni da Aisha idan kuma gaba daya danginta ake nema kice mune ina fatan yanzu kan kin fahimta"shiru Yaha tai kanta ne kawai yadau caji ta rasa wanne irin so sukewa Zainab a gidan nan babu wanda ya sake mgn Abba ya rufe taro da addu'a sannan kowa ya mike ya fita da sauri Hajiya ta biyo Yarima tana cewa "kai naji ana cewa ranar monday zaku tafi ka tabbata ka bar mana saidar kimar matar ka idan kuma ba haka ba Wallahi sai ranar da kayi da kubar masarautar nan kaji na fada maka "juyawa yai yana kallonta yace "kinsan Allah ki fita idona ba ruwanki da wannan shafin ganin dama tane "harararsa tai sannu baba Yakubu baka isa ba to sai kayi ko ka hakura da tafiyar, idan kuma kaine baka da lafiya fada min inji sai a nemo maka magani"? "tafiya ya farayi yana cewa "eh bani da lafiya"Hajiya dake dariya tace "karya kake ".
Mama ce zaune Zainab na gaban ta tasha kwalliya da kayan ado iri daban daban hadi take mata tana sha kuma tana mata nasiha da hakuri domin tunda Yaha tace bata da dangi take kuka ta rasa wacce kalar rayuwa ta tsinci kanta a ciki ace duka bangare biyun bakasan ko daya ba suna nan jakadiya tai sallama tana cewa "ranki ya dade inji Hajiya lokaci yayi"wani irin faduwa gaban Zainab yai wanda dama kukanta a kusa yake sai kawai taci gaba dayin abinta mikar ta mama tai tana rike hannunta tace "kiyi hakuri dota muje dama nayi alkawari ko ba baby kika aura ba nice zan raka ki har dakin mijin ki "tafe suke da masu take musu baya har part din yarima ta kai ta kuma yi mata nasiha sannan ta mata sai da safe ta fita tana murmushi.
Shiru Zainab ta zauna tana tunanin ta inda zata fara neman dangin ta kodan gorin da ake mata zata tsaya tsayin daka ta samo su ko ta samu salama a rayuwar ta.
Jin karar bude kofa yasa ta dago da sauri Yarima ne ya fito daga wanka dauke kanta tai jikin ta na daukar tsuma ba tare daya kalleta ba yace "u'r welcome"shiru tai jikin ta na tsananta rawa batasan me yake ba domin kanta a sunkuye yake sai jitai an mikar da ita tsaye yana cire mata alkabbar jikinta aiko kuka ta saki harda shashsheka Yarima dake kallon ta yace "what "? Kasa mgn tai sai kokarin tsayar da kukan da take gira ya dage yana mata wani irin kallo dake mugun firgita ta cikin wani irin yanayi yace "kar ki damu da mgnr Hajiya indai kika biye ma wannan tsohuwar ba zaki abin arziki ba ki kwantar da hankalinki babu wanda zaiga first night din mu sai munbar kasar jeki dauro alwala zamuyi nafila"sakin ta yai yana fita daga dakin cikin sauri ta shiga toilet din har tayo alwalar ta fito bai dawo ba .
Zama tai cikin minti biyu ya dawo tare da wata tsararriyar abayat mai kyau da gyalen ta ya bata ta saka yaja musu sallah cikin nutsuwa da kyakkyawar addu'a mai shiga rai kafin ya mike yana cewa "kizo ga gado ki kwanta good night" ya haye abinsa yana jan bargo duk da haka kin tashi tai saida ta dade sannan ta mike tana cire abayar ta hau gadon kwanciya tai a bayan sa tana kallon gashin dake kwance jikin sa dan shi mutum ne mai ni'imar gashi dan taba kwanceccen gashin kansa tai ganin yadan motsa da sauri ta janye hannunta cikin fargaba
juyowa yai yana murmushi yace "yada tashi kuma madam ina cikin bacci na "dan hade rai tai batai mgn ba shima hade nasa ran yai yana cewa "ni da kika tsokana ban hade miki rai ba saike to bari kiga wani abu"wutar dakin ya kashe yana matso da ita kusa dashi.
Abin yayi kyau yaukan na gama typing see you next time.
Taku har kullum
*Mrs Al'ameen Ahmed *
[11/25, 5:27 PM] Yusrah Musa Abubakar: 👑Yarima Abdul-malik 👑
💫ANNURI WRITING ASSOCIATION 💫
Dedicated to
Zarah Musa
Safiyya Aliyu
#YUSRAHMS ABUBAKAR
ANNURI WRITING ASSOCIATION i know everything about you is so good but one things is wrong that you are not mind wannan haka yake ana matukar tare.
*Page 7
Kamar zatai kuka cikin rawar murya tace "dan Allah kayi hakuri "kara hade rai yayi yana kallonta yace "me yasa baza ki gane ba nima banyi niyya ba kinajin abinda Hajiya tace bazan bar masarautar nan ba harsai na ajiye musu saidar kimar ki kiyi tunanin abinda kowa zaiyi zato idan muka tafi a haka bazasu taba yarda da mu ba kuma kinsan kina da makiya a gidan nan sun nuna miki kansu basai na fada miki suba kamata yai ki bani hadin kai kuma ki basu mmk"kai ta girgiza cikin tashin hankali tace a'a dan Allah karkayi "kallon mmk ya mata yana cewa "nikam ina son na bar nan kodan aikina amma tunda kin kasa fahimta ta shikenan" fincike rigar baccinta yai dama bamai hannu bace wasu yan zararruka ne suka rike ta ihu ta fasa tana tura shi zata tashi ya rike ta tamau ya hada bakin su yana bata kyakkyawan kiss wanda ya kusan sheke mata numfashinta gabadaya a cikin yan mintuna da basu da yawa ya gama burkita mata tunanin ta bata iya gane komai kawai ni'ima ce taji tana shigarta wacce baza iya gane meke faruwa ba lokaci guda a firgice taso kwacewa amma ko kadan bata samu dama ba kuka ta fara tana rokon sa akan ya bari ko sauraronta baiyi ba gyara ta yai yadda bazai cutar da ita ba ya soma shigarta wacce ba shiri ta saki wani gigitaccen ihu jin kamar zata mutu kara sakin ihun tai kamar muryar ta zai fashe tana kuka da kiran mama nikam bari na koma waje duk da naga yan annuri sun cika kofar bedroom din suna leke wasu ta window babu abinda zaku gani kawai ku hakura.
Bayan wani lokaci yarima ya fito daga wanka ya shirya cikin kayan bacci kamar yadda ya saba gadon ya koma yana taba ta jin batai motsi ba yasa ya kunna fitila yana kai duban sa inda take kwance ganin ta suma yasa ya dauke ta yana shiga toilet da ita kukan tane kadai ke tashi zuwa can suka fito tunani ya fara taya zaije part din mama ya dauko mata kayan bacci ganin ba dama yasa suka kwanta a haka.
Da asuba ma saida ya kuma gasa mata jiki wannan karon kasa kukan ma tayi dan azaba doguwar riga mai hade da mayafi ya dauko mata tun daga saudia ya sayo ta shekaru biyar da suka wuce kuma yayi alkawari matar daya aura da ita zatai sallar asubar daren farkon su tana zaune akan abin sallah bayan ya tafi masallaci bata iyayin sallar ba sai a zaune gashi so take ta koma bacci tsoro ya hana ta dan so take ta koma gurin mama tace ta fasa auren bazata bishi ba.
Lokacin daya shiga gun su mai martaba a sama sama ya gaisa dasu yabar palon wanda hakan dayai ya tabbatarwa kowa ya angonce musamman Yaha da taji tamkar hawayen ta su fara zuba a gurin sam bata so Yarima yai doguwar rayuwar dazai hayayyafa son mai martaba zai koma kan yayansa wanda baza taso hakan ba so take Mahmud ya zama shi kadai suke kallo amma tana ganin kamar hakan bazai samu ba.
Mama ce zaune Zainab na gaban ta tasha kwalliya da kayan ado iri daban daban hadi take mata tana sha kuma tana mata nasiha da hakuri domin tunda Yaha tace bata da dangi take kuka ta rasa wacce kalar rayuwa ta tsinci kanta a ciki ace duka bangare biyun bakasan ko daya ba suna nan jakadiya tai sallama tana cewa "ranki ya dade inji Hajiya lokaci yayi"wani irin faduwa gaban Zainab yai wanda dama kukanta a kusa yake sai kawai taci gaba dayin abinta mikar ta mama tai tana rike hannunta tace "kiyi hakuri dota muje dama nayi alkawari ko ba baby kika aura ba nice zan raka ki har dakin mijin ki "tafe suke da masu take musu baya har part din yarima ta kai ta kuma yi mata nasiha sannan ta mata sai da safe ta fita tana murmushi.
Shiru Zainab ta zauna tana tunanin ta inda zata fara neman dangin ta kodan gorin da ake mata zata tsaya tsayin daka ta samo su ko ta samu salama a rayuwar ta.
Jin karar bude kofa yasa ta dago da sauri Yarima ne ya fito daga wanka dauke kanta tai jikin ta na daukar tsuma ba tare daya kalleta ba yace "u'r welcome"shiru tai jikin ta na tsananta rawa batasan me yake ba domin kanta a sunkuye yake sai jitai an mikar da ita tsaye yana cire mata alkabbar jikinta aiko kuka ta saki harda shashsheka Yarima dake kallon ta yace "what "? Kasa mgn tai sai kokarin tsayar da kukan da take gira ya dage yana mata wani irin kallo dake mugun firgita ta cikin wani irin yanayi yace "kar ki damu da mgnr Hajiya indai kika biye ma wannan tsohuwar ba zaki abin arziki ba ki kwantar da hankalinki babu wanda zaiga first night din mu sai munbar kasar jeki dauro alwala zamuyi nafila"sakin ta yai yana fita daga dakin cikin sauri ta shiga toilet din har tayo alwalar ta fito bai dawo ba .
Zama tai cikin minti biyu ya dawo tare da wata tsararriyar abayat mai kyau da gyalen ta ya bata ta saka yaja musu sallah cikin nutsuwa da kyakkyawar addu'a mai shiga rai kafin ya mike yana cewa "kizo ga gado ki kwanta good night" ya haye abinsa yana jan bargo duk da haka kin tashi tai saida ta dade sannan ta mike tana cire abayar ta hau gadon kwanciya tai a bayan sa tana kallon gashin dake kwance jikin sa dan shi mutum ne mai ni'imar gashi dan taba kwanceccen gashin kansa tai ganin yadan motsa da sauri ta janye hannunta cikin fargaba
juyowa yai yana murmushi yace "yada tashi kuma madam ina cikin bacci na "dan hade rai tai batai mgn ba shima hade nasa ran yai yana cewa "ni da kika tsokana ban hade miki rai ba saike to bari kiga wani abu"wutar dakin ya kashe yana matso da ita kusa dashi.
Abin yayi kyau yaukan na gama typing see you next time.
Taku har kullum
*Mrs Al'ameen Ahmed *
[11/25, 5:27 PM] Yusrah Musa Abubakar: 👑Yarima Abdul-malik 👑
💫ANNURI WRITING ASSOCIATION 💫
Dedicated to
Zarah Musa
Safiyya Aliyu
#YUSRAHMS ABUBAKAR
ANNURI WRITING ASSOCIATION i know everything about you is so good but one things is wrong that you are not mind wannan haka yake ana matukar tare.
*Page 7
Kamar zatai kuka cikin rawar murya tace "dan Allah kayi hakuri "kara hade rai yayi yana kallonta yace "me yasa baza ki gane ba nima banyi niyya ba kinajin abinda Hajiya tace bazan bar masarautar nan ba harsai na ajiye musu saidar kimar ki kiyi tunanin abinda kowa zaiyi zato idan muka tafi a haka bazasu taba yarda da mu ba kuma kinsan kina da makiya a gidan nan sun nuna miki kansu basai na fada miki suba kamata yai ki bani hadin kai kuma ki basu mmk"kai ta girgiza cikin tashin hankali tace a'a dan Allah karkayi "kallon mmk ya mata yana cewa "nikam ina son na bar nan kodan aikina amma tunda kin kasa fahimta ta shikenan" fincike rigar baccinta yai dama bamai hannu bace wasu yan zararruka ne suka rike ta ihu ta fasa tana tura shi zata tashi ya rike ta tamau ya hada bakin su yana bata kyakkyawan kiss wanda ya kusan sheke mata numfashinta gabadaya a cikin yan mintuna da basu da yawa ya gama burkita mata tunanin ta bata iya gane komai kawai ni'ima ce taji tana shigarta wacce baza iya gane meke faruwa ba lokaci guda a firgice taso kwacewa amma ko kadan bata samu dama ba kuka ta fara tana rokon sa akan ya bari ko sauraronta baiyi ba gyara ta yai yadda bazai cutar da ita ba ya soma shigarta wacce ba shiri ta saki wani gigitaccen ihu jin kamar zata mutu kara sakin ihun tai kamar muryar ta zai fashe tana kuka da kiran mama nikam bari na koma waje duk da naga yan annuri sun cika kofar bedroom din suna leke wasu ta window babu abinda zaku gani kawai ku hakura.
Bayan wani lokaci yarima ya fito daga wanka ya shirya cikin kayan bacci kamar yadda ya saba gadon ya koma yana taba ta jin batai motsi ba yasa ya kunna fitila yana kai duban sa inda take kwance ganin ta suma yasa ya dauke ta yana shiga toilet da ita kukan tane kadai ke tashi zuwa can suka fito tunani ya fara taya zaije part din mama ya dauko mata kayan bacci ganin ba dama yasa suka kwanta a haka.
Da asuba ma saida ya kuma gasa mata jiki wannan karon kasa kukan ma tayi dan azaba doguwar riga mai hade da mayafi ya dauko mata tun daga saudia ya sayo ta shekaru biyar da suka wuce kuma yayi alkawari matar daya aura da ita zatai sallar asubar daren farkon su tana zaune akan abin sallah bayan ya tafi masallaci bata iyayin sallar ba sai a zaune gashi so take ta koma bacci tsoro ya hana ta dan so take ta koma gurin mama tace ta fasa auren bazata bishi ba.
Lokacin daya shiga gun su mai martaba a sama sama ya gaisa dasu yabar palon wanda hakan dayai ya tabbatarwa kowa ya angonce musamman Yaha da taji tamkar hawayen ta su fara zuba a gurin sam bata so Yarima yai doguwar rayuwar dazai hayayyafa son mai martaba zai koma kan yayansa wanda baza taso hakan ba so take Mahmud ya zama shi kadai suke kallo amma tana ganin kamar hakan bazai samu ba.