Sashe 5
Yarima Abdulmaleek Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
💞INDO ke ta daban ce
🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒
Wallahi ana tare yan uwa
🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒
[11/25, 5:27 PM] Yusrah Musa Abubakar: *👑Yarima Abdul-malik 👑*
#Yusrah m Abubakar #
*💫ANNURI WRITES
ASSOCIATION💫*
*Umh! The parrot that speakers *
*True love never end in the world 🌏
Ina matukar godiya a gareku masoya Allah yabar zumunci *INDO ABLA'S DA RABI'AHH may Allah help and bless you anywhere you are.
*Mrs Al'ameen Ahmed *
Banda kamar ku.
Fatima musa Abubakar
Abubakar musa Abubakar.
*Page 5
Bashir daya karaso ganin abinda daya faru yasashi juyawa a 360 ya koma gurin Bilki hankali tashe yana shiga Bilki ta mike tsaye tana cewa "ina take"? Bashir dake haki kamar ransa zai fita dakyar yace "wani mai mota ne ya bigeta kuma ya dauke ta sun tafini yanzu ya zanyi"? Cikin harara Bilki tace "ya zakai kuwa banda hakuri"wani irin kallo ya mata daya sata kusan sakin fitsari yace "me kike nufi dan kinga ina shaye shaye sai akace miki bansan ciwon kaina ba kome"? Shiru Bilki tai ta zuba masa ido yaci gaba da cewa to bazai yuwu ba cikin biyu ki zabi daya ko ki biyani kudina ko ki bani hindu a madadin Zainab".
Mikewa Bilki tai kan ubancan tabdijan amma wallahi baka da hankali hindun 'yar riko zan dauka na baka me zancewa iyayenta to waima kana dan kwaya ubanwa zai dau 'yarsa ya baka tun wuri kasan inda dare ya maka Hindu ba sa'arka bace tafi karfin kazami dan jagaliya irinka kudin ka kuma da kake mgn na cinye bazan biya ba ka dau mataki idan ka isa".
Tunda ta fara magana Bashir ke kallon ta har takai aya jin zata raina masa hankali yace "haka kika ce "? Itama cikin fushi take kallonsa tace "eh ko akwai abinda zaka iya ne "? Kai ya jinjina kafin ya daga hannunsa dauketa da mari a firgice ta dago zatai mgn ya kuma wanka mata wani cikin bacin rai yahau dukanta kamar Allah ne ya aiko shi Hindu dake sauraronsu tun dazu ganin zai kashe Bilkin da duka ta mike a guje ta dauko itace tazo zata buga masa ya hankade ta ta fadi kasa kafin ya cilla Bilki daki ya jawo kofa ya rufe yana cewa Hindu "a kanki zan fanshi kudi na "wani ihu Hindu tai amma ba maceci.
Bilki dake daki ta leko ta window tana cewa "wallahi Bashir idan ka taba yarinyar nan kotu ce zata raba mu"ko kallo inda take baiyi ba yaja Hindun dayan daki ya rufo kofa.
Hmmm indai zaka gina rabin mugunta kayi dai dai kai don it may be kaine zaka fada.
Bilki kuka take tana buga kofa kamar zatai hauka musamman yadda taji muryar Hindu na fita kamar wanda take gargarar mutuwa fitowa Bashir yai yana bude Bilki yace "nidin ba mahaukaci bane kamar yadda kike dauka ta nasan me nake kuma bangama fashe kudina ba in anjima zan dawo" yana kaiwa nan yai waje hannu Bilki ta dora a ka tana cewa Allah ya isa mugu tsinanne baza ka gama da duniya lafiya ba azzalumi.
Hhhh wai yau Bilki ce me kiran wani azzalumi.
Musty ne ya fito yana mika cikin mmk yake kallon Yarima don jiya haryai bacci bai dawo ba zama yai kusa dashi yana cewa "wai jiya ina kaje ne tun yamma na rasaka nayi tunanin ma ko gida ka tafi dan nasan ba karamin aikin ka bane"shiru ya masa zuwa can yace "yarinyar na bige jiya a mota shiyasa ban dawo da wuri ba yanzu ma inaso zan koma asibitin ne"kallonsa Musty yai yace "ok Allah ya rufa asiri bari na shirya sai muje tare"kai Yarima ya girgiza "no need "da mmk Musty yace "me kake nufi "? Mikewa yai batare daya bashi amsa ba yace "let me go i don't want be late"? Ko tsayawa yaji me Musty zaice baiyi ba ya wuce domin a yanzu ma yasa an zo daga Abuja an dauke ta domin a kara duba lafiyarta shima zuwa jimawa zai tafi.
Sai dare ya isa gida ba wanda yasan ya dawo ko hutawa baiyi ba jakarta dake kusa dashi ya dauko yana budewa ganin takardu ne yasa ya mayar sai wani photo daya sashi kusan kwaruwa da ganinsa cikin mamaki ya zubawa photon ido idan ba mafarki yake yi ba kuma ba idonsa ne ke nuna masa hakanba tabbas wannan matar ta jikin photon tana matukar kama da mamansa dan farko ma yai zaton itace sai daya kalla dakyau sannan ya gane ba ita bace shiru yai ciki mmk to wacece wannan yarinyar daya buge wacece wannan matar dake kama da mahaifiyarsa shiru yai ba amsa dan haka dole ya hakura ya kwanta bacci wanda kusan rabi da rabine.
Asuba nayi dayai sallah yabar masarautar bai yarda an ganshi ba dan baya bukatar hakan.
Kwanan Zainab biyu a asibiti kuma alhmdllh babu abida daya sameta saidan kurjewa mamaki ne ya isheta ganin inda take tasan dai asibiti ne to kenan mai motar daya bige tane ya kawo ta tana cikin wannan tunanin likita ya shigo yana cewa "to alhmdllh yau muka baki sallama wanda ya kawoki yanzu zaizo ku tafi "kai Zainab ta daga tace "nagode "fita likitan yai da kamar minti goma taji anyi sallama da wata irin murya data sata dagowa da sauri ganin waye shima idonsa a kanta cikin wani irin mmk da yake neman sheke masa tunaninsa bai zauna ba ya tsaya a bakin gadon yana harde hannuwansa a kirji kawai ya kasa mgn.
Dan sauke nufashi yai yana kallon ta yace "amma kina matsayin mace kike irin wannan gudun a layi ina zakije"? Umh daga haduwa sai tambaya maimakon ace ya jiki sunkuyar da kai tai cikin sanyi tace "wani ya biyo ni"wani? "Me kika masa"? Cikin kuka tace kishiyar ummi nace tamin sharri kuma ta koreni shine tace ya biyo ni wai ya fanshi kudinsa da taci"tambayar ta ya kuma yi cewa "yanzu idan na mayar dake kano zaki koma gurinta"? Kai ta girgiza tace "idan naje ma bazata barni na shiga gidan ba ni kuma bansan inda zanje ba a matsayina na mace ina tsoron a keta min mutunci na idan kasan wani gidan marayu na rokeka ka kaini can na zauna".
Shiru yai ya zuba mata ido yana tunani a zuciyarsa yace "to ni yanzu ya zanyi da ita"? cikin sanyin nazari yace "to
ko masarauta zan kaita kila zasu samu mafita"jin zuciyarsa ta amince da hakan yace "ok taso juyawa yai ya fita ta mike tana bin bayanshi har jikin mota suka karasa ya shiga yana ce mata ta shiga daya site din sannan ya kama hanya wani dankareran gida ya kaita amma akwai tsaro har cikin bedroom ya karasar da ita yana ce mata ga toilet nan idan tana bukatar wanka ta zauna yana dawowa mmk ne ya kamata ita da tace ya kaita gidan marayu sai ya kawota wannan kyakkyawan gidan zama tai bakin gado tana kara kallon dakin da kyau.
Kwananta biyu a gidan amma bata kara ganinsa ba saidai komai ta bukata zata samu.
Shigarsa gurin mai martaba kenan yaga yadda mai martaba ke kallon shi abin ya bashi mmk amma sai ya dake ya mike zai tafi yaji muryar mai martaba yace "Muhammad wacce yarinyar ka ajiye a gidanka"? labari yazo min cewa kana ajiye mata a gidanka saidai ban gamsu ba don ba halin ka bane, mene gaskiyar al'amari "? Cikin mmk Yarima ya kalli mai martaba kafin ya juyar da kallonsa saitin Yaha wani irin shu'umin murmushi yaci karo dashi a furkarta nan take ya harbo jirgin ya kalli mai martaba yana cewa "ni kaina bani da labari akan hakan kakana kila so kawai ake a hada ni dakai kasan ba halina bane"kai mai martaba ya jinjina cikin gamsuwa yace "Muhammad nikaina ban yarda ba nasan sharri ne akai ma tashi kaje Allah yama albarka"murmushi Yarima yai yana kallon Yaha ya mata alama da tasa batasan lokacin da tace "kuturun ubacan ni kakewa haka"? Cikin haushi Abba yace "ke kuma da uban wa "? Shiru tai cikin takaicin ganin yadda Yariman ya nuna kamar badashi take ba hakan na nufin yamai da ita mahaukaciya a cikin mutane
Mikewa yai har lokacin da murmushin sa ya fita a palon ya bar Yaha kamar ta dora hannu aka tai kurma ihun takaicin sa.
Bai zauna a masarautar ba can gidansa ya koma dan bai kamata ya barta ita daya ba, bayan sallar isha yana zaune a palor yaji an bude get din gidan ko kafin yai wani yunkuri yaga su mai martaba sun shigo dukkansu zama sukai ba wanda yai mgn mai martaba yasa wadanda yazo dasu su goma su shiga gidan su bincike masa ko'ina wani irin faduwa gaban yarima yai amma ko kadan bai nuna ba sun jima suna binkice suka fito cikin girmamawa suka ce basuga kowa ba hamdala kowa yake a gun banda Yaha dan itace ta kara hura wutar ya kamata a zo a bincika gidan cikin jin dadi mai martaba yace "madalla da yaro na gari yanzu kan zargin mu akanka ya wanke Allah ya kara shirya mana kai", fatan baka shiga damuwar ganinmu dakai ba shiri ba"? Murmushi Yarima yai "kakana komai kukai ai kun isane kuma kuna sona shiyasa hankalinku yaki kwaciya sai da kuka tabbatar"mikewa mai martaba yai yace cewa su tashi su tafi har jikin mota ya raka su kafin ya dawo gidan direct dakin Zainab din ya shiga a jikin window ya ganta tsaye cikin mamaki yake kallon ta da alamar tambaya dan zama ta tace "naji abinda ake fada a palon shine na shiga toilet su kuma da suka zo iya budawa sukai ganin ba kowa suka rufe ni kuma ina bayan murfin toilet din"ajiyar zuciya ya sauke "shikenan good night "yana fadin haka ya fita a dakin ita kuma ta kwanta.
🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒
Wallahi ana tare yan uwa
🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒🍒
[11/25, 5:27 PM] Yusrah Musa Abubakar: *👑Yarima Abdul-malik 👑*
#Yusrah m Abubakar #
*💫ANNURI WRITES
ASSOCIATION💫*
*Umh! The parrot that speakers *
*True love never end in the world 🌏
Ina matukar godiya a gareku masoya Allah yabar zumunci *INDO ABLA'S DA RABI'AHH may Allah help and bless you anywhere you are.
*Mrs Al'ameen Ahmed *
Banda kamar ku.
Fatima musa Abubakar
Abubakar musa Abubakar.
*Page 5
Bashir daya karaso ganin abinda daya faru yasashi juyawa a 360 ya koma gurin Bilki hankali tashe yana shiga Bilki ta mike tsaye tana cewa "ina take"? Bashir dake haki kamar ransa zai fita dakyar yace "wani mai mota ne ya bigeta kuma ya dauke ta sun tafini yanzu ya zanyi"? Cikin harara Bilki tace "ya zakai kuwa banda hakuri"wani irin kallo ya mata daya sata kusan sakin fitsari yace "me kike nufi dan kinga ina shaye shaye sai akace miki bansan ciwon kaina ba kome"? Shiru Bilki tai ta zuba masa ido yaci gaba da cewa to bazai yuwu ba cikin biyu ki zabi daya ko ki biyani kudina ko ki bani hindu a madadin Zainab".
Mikewa Bilki tai kan ubancan tabdijan amma wallahi baka da hankali hindun 'yar riko zan dauka na baka me zancewa iyayenta to waima kana dan kwaya ubanwa zai dau 'yarsa ya baka tun wuri kasan inda dare ya maka Hindu ba sa'arka bace tafi karfin kazami dan jagaliya irinka kudin ka kuma da kake mgn na cinye bazan biya ba ka dau mataki idan ka isa".
Tunda ta fara magana Bashir ke kallon ta har takai aya jin zata raina masa hankali yace "haka kika ce "? Itama cikin fushi take kallonsa tace "eh ko akwai abinda zaka iya ne "? Kai ya jinjina kafin ya daga hannunsa dauketa da mari a firgice ta dago zatai mgn ya kuma wanka mata wani cikin bacin rai yahau dukanta kamar Allah ne ya aiko shi Hindu dake sauraronsu tun dazu ganin zai kashe Bilkin da duka ta mike a guje ta dauko itace tazo zata buga masa ya hankade ta ta fadi kasa kafin ya cilla Bilki daki ya jawo kofa ya rufe yana cewa Hindu "a kanki zan fanshi kudi na "wani ihu Hindu tai amma ba maceci.
Bilki dake daki ta leko ta window tana cewa "wallahi Bashir idan ka taba yarinyar nan kotu ce zata raba mu"ko kallo inda take baiyi ba yaja Hindun dayan daki ya rufo kofa.
Hmmm indai zaka gina rabin mugunta kayi dai dai kai don it may be kaine zaka fada.
Bilki kuka take tana buga kofa kamar zatai hauka musamman yadda taji muryar Hindu na fita kamar wanda take gargarar mutuwa fitowa Bashir yai yana bude Bilki yace "nidin ba mahaukaci bane kamar yadda kike dauka ta nasan me nake kuma bangama fashe kudina ba in anjima zan dawo" yana kaiwa nan yai waje hannu Bilki ta dora a ka tana cewa Allah ya isa mugu tsinanne baza ka gama da duniya lafiya ba azzalumi.
Hhhh wai yau Bilki ce me kiran wani azzalumi.
Musty ne ya fito yana mika cikin mmk yake kallon Yarima don jiya haryai bacci bai dawo ba zama yai kusa dashi yana cewa "wai jiya ina kaje ne tun yamma na rasaka nayi tunanin ma ko gida ka tafi dan nasan ba karamin aikin ka bane"shiru ya masa zuwa can yace "yarinyar na bige jiya a mota shiyasa ban dawo da wuri ba yanzu ma inaso zan koma asibitin ne"kallonsa Musty yai yace "ok Allah ya rufa asiri bari na shirya sai muje tare"kai Yarima ya girgiza "no need "da mmk Musty yace "me kake nufi "? Mikewa yai batare daya bashi amsa ba yace "let me go i don't want be late"? Ko tsayawa yaji me Musty zaice baiyi ba ya wuce domin a yanzu ma yasa an zo daga Abuja an dauke ta domin a kara duba lafiyarta shima zuwa jimawa zai tafi.
Sai dare ya isa gida ba wanda yasan ya dawo ko hutawa baiyi ba jakarta dake kusa dashi ya dauko yana budewa ganin takardu ne yasa ya mayar sai wani photo daya sashi kusan kwaruwa da ganinsa cikin mamaki ya zubawa photon ido idan ba mafarki yake yi ba kuma ba idonsa ne ke nuna masa hakanba tabbas wannan matar ta jikin photon tana matukar kama da mamansa dan farko ma yai zaton itace sai daya kalla dakyau sannan ya gane ba ita bace shiru yai ciki mmk to wacece wannan yarinyar daya buge wacece wannan matar dake kama da mahaifiyarsa shiru yai ba amsa dan haka dole ya hakura ya kwanta bacci wanda kusan rabi da rabine.
Asuba nayi dayai sallah yabar masarautar bai yarda an ganshi ba dan baya bukatar hakan.
Kwanan Zainab biyu a asibiti kuma alhmdllh babu abida daya sameta saidan kurjewa mamaki ne ya isheta ganin inda take tasan dai asibiti ne to kenan mai motar daya bige tane ya kawo ta tana cikin wannan tunanin likita ya shigo yana cewa "to alhmdllh yau muka baki sallama wanda ya kawoki yanzu zaizo ku tafi "kai Zainab ta daga tace "nagode "fita likitan yai da kamar minti goma taji anyi sallama da wata irin murya data sata dagowa da sauri ganin waye shima idonsa a kanta cikin wani irin mmk da yake neman sheke masa tunaninsa bai zauna ba ya tsaya a bakin gadon yana harde hannuwansa a kirji kawai ya kasa mgn.
Dan sauke nufashi yai yana kallon ta yace "amma kina matsayin mace kike irin wannan gudun a layi ina zakije"? Umh daga haduwa sai tambaya maimakon ace ya jiki sunkuyar da kai tai cikin sanyi tace "wani ya biyo ni"wani? "Me kika masa"? Cikin kuka tace kishiyar ummi nace tamin sharri kuma ta koreni shine tace ya biyo ni wai ya fanshi kudinsa da taci"tambayar ta ya kuma yi cewa "yanzu idan na mayar dake kano zaki koma gurinta"? Kai ta girgiza tace "idan naje ma bazata barni na shiga gidan ba ni kuma bansan inda zanje ba a matsayina na mace ina tsoron a keta min mutunci na idan kasan wani gidan marayu na rokeka ka kaini can na zauna".
Shiru yai ya zuba mata ido yana tunani a zuciyarsa yace "to ni yanzu ya zanyi da ita"? cikin sanyin nazari yace "to
ko masarauta zan kaita kila zasu samu mafita"jin zuciyarsa ta amince da hakan yace "ok taso juyawa yai ya fita ta mike tana bin bayanshi har jikin mota suka karasa ya shiga yana ce mata ta shiga daya site din sannan ya kama hanya wani dankareran gida ya kaita amma akwai tsaro har cikin bedroom ya karasar da ita yana ce mata ga toilet nan idan tana bukatar wanka ta zauna yana dawowa mmk ne ya kamata ita da tace ya kaita gidan marayu sai ya kawota wannan kyakkyawan gidan zama tai bakin gado tana kara kallon dakin da kyau.
Kwananta biyu a gidan amma bata kara ganinsa ba saidai komai ta bukata zata samu.
Shigarsa gurin mai martaba kenan yaga yadda mai martaba ke kallon shi abin ya bashi mmk amma sai ya dake ya mike zai tafi yaji muryar mai martaba yace "Muhammad wacce yarinyar ka ajiye a gidanka"? labari yazo min cewa kana ajiye mata a gidanka saidai ban gamsu ba don ba halin ka bane, mene gaskiyar al'amari "? Cikin mmk Yarima ya kalli mai martaba kafin ya juyar da kallonsa saitin Yaha wani irin shu'umin murmushi yaci karo dashi a furkarta nan take ya harbo jirgin ya kalli mai martaba yana cewa "ni kaina bani da labari akan hakan kakana kila so kawai ake a hada ni dakai kasan ba halina bane"kai mai martaba ya jinjina cikin gamsuwa yace "Muhammad nikaina ban yarda ba nasan sharri ne akai ma tashi kaje Allah yama albarka"murmushi Yarima yai yana kallon Yaha ya mata alama da tasa batasan lokacin da tace "kuturun ubacan ni kakewa haka"? Cikin haushi Abba yace "ke kuma da uban wa "? Shiru tai cikin takaicin ganin yadda Yariman ya nuna kamar badashi take ba hakan na nufin yamai da ita mahaukaciya a cikin mutane
Mikewa yai har lokacin da murmushin sa ya fita a palon ya bar Yaha kamar ta dora hannu aka tai kurma ihun takaicin sa.
Bai zauna a masarautar ba can gidansa ya koma dan bai kamata ya barta ita daya ba, bayan sallar isha yana zaune a palor yaji an bude get din gidan ko kafin yai wani yunkuri yaga su mai martaba sun shigo dukkansu zama sukai ba wanda yai mgn mai martaba yasa wadanda yazo dasu su goma su shiga gidan su bincike masa ko'ina wani irin faduwa gaban yarima yai amma ko kadan bai nuna ba sun jima suna binkice suka fito cikin girmamawa suka ce basuga kowa ba hamdala kowa yake a gun banda Yaha dan itace ta kara hura wutar ya kamata a zo a bincika gidan cikin jin dadi mai martaba yace "madalla da yaro na gari yanzu kan zargin mu akanka ya wanke Allah ya kara shirya mana kai", fatan baka shiga damuwar ganinmu dakai ba shiri ba"? Murmushi Yarima yai "kakana komai kukai ai kun isane kuma kuna sona shiyasa hankalinku yaki kwaciya sai da kuka tabbatar"mikewa mai martaba yai yace cewa su tashi su tafi har jikin mota ya raka su kafin ya dawo gidan direct dakin Zainab din ya shiga a jikin window ya ganta tsaye cikin mamaki yake kallon ta da alamar tambaya dan zama ta tace "naji abinda ake fada a palon shine na shiga toilet su kuma da suka zo iya budawa sukai ganin ba kowa suka rufe ni kuma ina bayan murfin toilet din"ajiyar zuciya ya sauke "shikenan good night "yana fadin haka ya fita a dakin ita kuma ta kwanta.