Sashe 8
Yarima Abdulmaleek Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yarima yana zaune Musty ya kira shi cikin tashin hankali ya soma mgn "Abdul-malik me nake gani wacce wannan yarinyar da zaka aura dazu ina zaune Aunty ta turo min photon wedding dinku kamar Zainab nake gani wai dama tana gunka amma sbd rashin mutunci kaki ka sanar dani ka barni ina ta shan wahalar nemanta please ka bani amsa"? Murmushi Yarima yai yana cewa "amma alamu sun nuna kanka baya ja wannan zaka kalla kace wata zee dinka ko ka fara makancewa ne kalli sunanta mana ba Malika Ibrahim ka gani ba suna nawa Zainab din taka take amfani dashi"? Kara kure photon Musty yai da kallo wallahi abinda kawai wannan zata fi Zainab haske da kiba sai yanayin hutu, sake kallon Yarima yai cikin marairaicewa yace "please Abdul-malik na roke ka idan itace ka fada min na daina shan wuyar nemanta"wata harara ya samu maimakon amsa sannan yace masa "zakasan ba ita bace sai ranar da kuka hadu, malam ina da baki please zan koma gurinsu good night"bai bari Musty yace komai ba ya kashe camerar da yake video call ne suke Musty kan ji yake tamkar yai tsuntsuwa ya dawo Nigeria kodan ya gani da idonsa cewa ba Zainab bace dan ya kasa yarda gashi ko ranar tahowa bai saka ba haka nan dole ya hakura.
Hhhhhhhh rana fa bata karya ina masoya ku fito mu kwashi shoki dan abin yazo inji mai fadar aurensa yace gobene fa.
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
#Yusrah Musa Abubakar
Ina INDO ku matso kusa yau zamuje Abuja diban gara ABLA'S hanzar ta lalala ina RABI'AHH ai tafiyar bazata yuwu ba idan babu ke, sai kunzo mukan mun dau katuwar gana masgon mu munyi gaba dan ba jira 🏃♀️kar muje ayi ba mu 😜.
Washe gari da yanayi mai kyau gidan sarauta ya tashi kowa murna yake musamman bangaren mai martaba dasu mama abin bana magana bane sai wanda ya gani dan nikan na gani amman bazan fada ba.
Saida akai sallar juma'a sannan aka fara hidimar daura auren daya samu halattar manyan mutane masu martaba saida komai ya kammala Yarima ya tashi daga cikin abokansa ya matsa gurin mai martaba cikin rada yace "kakana kabar dayan daurin auren munyi magana da babanta ya amince tunda wata hudu kawai zanyi idan na dawo sai ayi na 'yar sa inaga zaifi da ace tana matar aure kuma tana yawon zuwa makaranta ba'a gidan miji take ba, amma me kace kakana"? Kai mai martaba ya jinjina cikin gamsuwa yace "kwarai gaskiyar ka kayi tunani mai kyau haka shine dai dai Allah ya maka albarka"wani irin murmushi Yarima yai ganin yaci nasara ta ko'ina dady tun dazu yana hankalce dashi ganin bayan sun gama maganar sai murmushi yake yasa ya jashi gefe yana masa kallon tuhuma yace "kai me ka fadawa mai martaba? dan haka kawai naji ban yarda dakai ba"? Cikin yar shagwaba baya ko kunyar mutane ya wani narke a jikin dady yana cewa "nifa babu abinda nace masa kawai munyi magana ne "kallonsa dady yai "to daga min jiki karka karasa ni kasan na fara tsufa"yar dariya Yarima yai yana kallon sa bai kara mgn ba ya sake shi yana komawa gurin abokan shi suka dau hanyar gida.
Cikin tashin hankali Yaha ta shiga part din Yarima ganin sa a palor yasa cikin tsawa tace "kai Abdul-malik! "Da mamaki Yarima ya dago yana kallonta cikin bacin rai ta soma mgn "wannan wanne irin rashin mutunci ne kayi dan kawai ka bakanta min shine sai da kasan yadda kai aka fasa daura na Hajara dan mugunta harda wani saika dawo wallahi baka isa ba azzalumi kawai" ta karasa mgnr kamar zatai kuka har lokacin kallonta yake cikin natsuwar tsokana yace "haba umma ki rika shan ruwan sanyi zaki sawa kanki ciwon kai da wannan ihun da kike ga guri zauna muyi mgn mene abin daga hankali aiba cewa nai bazan aure ta ba"wani irin kallon takaici Yaha take binsa dashi jin abinda yake fada tace "nice nake ihun kenan ka mayar dani kare kome "? Dan murmushi yai yana cewa a'a ko daya wa? Ni na isa nace miki kare amma bari na gyara miki ba kare zakice ba sai dai kice karya tunda ke mace ce kin gane bazanyi abinda zai takura ni ba na rufe wannan layin kamar yadda kofa ta riga ta kulle kuma dakin da matukar duhu akwatin sirrin na tantame shi da igiya bamai ganin wani abu daga cikin sa har abada "tunda ya fara magana Yaha ke kallon sa da mmk dan bata taba ganin sa yayi doguwar mgn ba sai yau gashi ya caccaka mata mgn kuma ya fuske kamar bai fadi komai ba wani zazzafan numfashi take fitarwa mai cike da kuna dakyar tace "me kake nufi ban gane ma'anar wannan sakalkalen maganar da kake min ba wai kai me kadau kanka? har yaushe ka girma? waye kai? Kai tsaye Yarima yace mata "I'm if you know sannan i'm not if you doesn't know ina fatan yanzu kin gane to zaki iya fecewa "wata tsawa ta daka wanda tasa shi saurin toshe kunne yana mikewa ya rike hannunta ya fara tafiya da ita saida suka fito a part dinshi ta fara kokarin kwace hannunta dan juyawa yai yana kallonta yace "idan kikai haka a gaban bayinki kiyi fada da danki mutuncinki zai zube dan haka ki nutsu"ci gaba yai da tafiya da ita kamar wata yarinya.
Tab Yaha kam ko gabanta bata gani sbd bacin rai har gaban mai martaba ya kaita sannan ya sakar mata hannu da mmk kowa ke kallon su mai martaba ne ya fara magana "Muhammad daga ina haka ina fatan lfy"? Kai Yarima ya jinjina lfy kakana dama umma ce taje min tayani murna taimin addu'ar dana ji dadinta shine nace nima bari na kaita gurin babban abokina ta karbi tata addu'ar "murmushi mai martaba yai "hake Muhammad naji dadi kuwa Allah ya miki albarka Yahanasu"sbd bakin ciki Yaha durkusawa tai a gun tana fashewa da kuka dan ta kasa rike shi da mmk mai martaba yace "a'a lafiya kuma"? Yarima dake murmushi yace "ai kakana farin cikin addu'ar da kai mata ne yasa ta kuka tasan albarka zatai mata zobe a jikinta murnarta ta kasa rikewa gaskiya umma ta nuna jin dadinta akan auren nan kakana a kara bata wata albarkar ko tasamu tadan tsatso naga duk ta rame sai kace itace amaryar"dakuwa hajiya tai masa tana cewa "gidan ku ba ummarka bace ka maida ita kakar ka "bai sake mgn ba ya juya yabar palon yana murmushi ko ba komai gaba zata kiyayi rike girman ta dan hausawa sunyi karin magana cewa "any old man that don't fear to ride on donkey, donkey will not fear to throw the old man to the ground".
Yana komawa part din sa ko zama baiyi ba Musty ya kira shi kin dagawa yai saida ta katse sannan yabi kiran nasa Musty na dagawa cikin tsokana Yarima yace "malam wai meye ka dame ni ko yaudin ma kira na kai akan na fito maka da Zainab dinka sbd ka mayar dani dan yankan kai ko"?nidai shawara zan baka ka daina wahalar da kanka ba samun ta zakai ba dan kila ita ta shafe babinka a rayuwa kuma bari kaji idan ka sake kira na kana tuhuma ta akan batan Zainab zansa a kulle min kai aita dimar ka saika fadi inda na kaita"cikin haushi Musty yace prince, prince kasan Allah ka kiyaye ni ubawa zakasa ya kulle ni kasan yadda nake jin yarinyar nan a raina kuwa? kasan irin matsayin dana dauke ta da zakace haka"? Gyara zama yarima yai "na sani mana zai wuce malami da dalibarsa, kuma naji ka dage sai prince kake kira fatan ba dani kake ba? dan ni bashi bane"Musty yace "inji ubanwa kai bashi bane "yarima dake duba wasu kaya yace "ok to fada min mene ma'anar prince "? Musty ya ci gaba da cewa "a boy of royal birth, the son of a king like you "tabe baki Yarima yai "malam ba shi bane just kira ni Abdul-malik Yusuf dina shine sunana, kuma nidai ina sake tabbatar maka da cewa kai da Zainab kunyi hannun riga ba lallai ka sake ganin ta ba "yana kaiwa nan ya datse kiran tsaki Musty yai "wallahi Abdul-malik anyi dan iskan mutum in kaga na hakura da neman Zainab to saidai in bana numfashi.
Hhhhhhhh rana fa bata karya ina masoya ku fito mu kwashi shoki dan abin yazo inji mai fadar aurensa yace gobene fa.
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
#Yusrah Musa Abubakar
Ina INDO ku matso kusa yau zamuje Abuja diban gara ABLA'S hanzar ta lalala ina RABI'AHH ai tafiyar bazata yuwu ba idan babu ke, sai kunzo mukan mun dau katuwar gana masgon mu munyi gaba dan ba jira 🏃♀️kar muje ayi ba mu 😜.
Washe gari da yanayi mai kyau gidan sarauta ya tashi kowa murna yake musamman bangaren mai martaba dasu mama abin bana magana bane sai wanda ya gani dan nikan na gani amman bazan fada ba.
Saida akai sallar juma'a sannan aka fara hidimar daura auren daya samu halattar manyan mutane masu martaba saida komai ya kammala Yarima ya tashi daga cikin abokansa ya matsa gurin mai martaba cikin rada yace "kakana kabar dayan daurin auren munyi magana da babanta ya amince tunda wata hudu kawai zanyi idan na dawo sai ayi na 'yar sa inaga zaifi da ace tana matar aure kuma tana yawon zuwa makaranta ba'a gidan miji take ba, amma me kace kakana"? Kai mai martaba ya jinjina cikin gamsuwa yace "kwarai gaskiyar ka kayi tunani mai kyau haka shine dai dai Allah ya maka albarka"wani irin murmushi Yarima yai ganin yaci nasara ta ko'ina dady tun dazu yana hankalce dashi ganin bayan sun gama maganar sai murmushi yake yasa ya jashi gefe yana masa kallon tuhuma yace "kai me ka fadawa mai martaba? dan haka kawai naji ban yarda dakai ba"? Cikin yar shagwaba baya ko kunyar mutane ya wani narke a jikin dady yana cewa "nifa babu abinda nace masa kawai munyi magana ne "kallonsa dady yai "to daga min jiki karka karasa ni kasan na fara tsufa"yar dariya Yarima yai yana kallon sa bai kara mgn ba ya sake shi yana komawa gurin abokan shi suka dau hanyar gida.
Cikin tashin hankali Yaha ta shiga part din Yarima ganin sa a palor yasa cikin tsawa tace "kai Abdul-malik! "Da mamaki Yarima ya dago yana kallonta cikin bacin rai ta soma mgn "wannan wanne irin rashin mutunci ne kayi dan kawai ka bakanta min shine sai da kasan yadda kai aka fasa daura na Hajara dan mugunta harda wani saika dawo wallahi baka isa ba azzalumi kawai" ta karasa mgnr kamar zatai kuka har lokacin kallonta yake cikin natsuwar tsokana yace "haba umma ki rika shan ruwan sanyi zaki sawa kanki ciwon kai da wannan ihun da kike ga guri zauna muyi mgn mene abin daga hankali aiba cewa nai bazan aure ta ba"wani irin kallon takaici Yaha take binsa dashi jin abinda yake fada tace "nice nake ihun kenan ka mayar dani kare kome "? Dan murmushi yai yana cewa a'a ko daya wa? Ni na isa nace miki kare amma bari na gyara miki ba kare zakice ba sai dai kice karya tunda ke mace ce kin gane bazanyi abinda zai takura ni ba na rufe wannan layin kamar yadda kofa ta riga ta kulle kuma dakin da matukar duhu akwatin sirrin na tantame shi da igiya bamai ganin wani abu daga cikin sa har abada "tunda ya fara magana Yaha ke kallon sa da mmk dan bata taba ganin sa yayi doguwar mgn ba sai yau gashi ya caccaka mata mgn kuma ya fuske kamar bai fadi komai ba wani zazzafan numfashi take fitarwa mai cike da kuna dakyar tace "me kake nufi ban gane ma'anar wannan sakalkalen maganar da kake min ba wai kai me kadau kanka? har yaushe ka girma? waye kai? Kai tsaye Yarima yace mata "I'm if you know sannan i'm not if you doesn't know ina fatan yanzu kin gane to zaki iya fecewa "wata tsawa ta daka wanda tasa shi saurin toshe kunne yana mikewa ya rike hannunta ya fara tafiya da ita saida suka fito a part dinshi ta fara kokarin kwace hannunta dan juyawa yai yana kallonta yace "idan kikai haka a gaban bayinki kiyi fada da danki mutuncinki zai zube dan haka ki nutsu"ci gaba yai da tafiya da ita kamar wata yarinya.
Tab Yaha kam ko gabanta bata gani sbd bacin rai har gaban mai martaba ya kaita sannan ya sakar mata hannu da mmk kowa ke kallon su mai martaba ne ya fara magana "Muhammad daga ina haka ina fatan lfy"? Kai Yarima ya jinjina lfy kakana dama umma ce taje min tayani murna taimin addu'ar dana ji dadinta shine nace nima bari na kaita gurin babban abokina ta karbi tata addu'ar "murmushi mai martaba yai "hake Muhammad naji dadi kuwa Allah ya miki albarka Yahanasu"sbd bakin ciki Yaha durkusawa tai a gun tana fashewa da kuka dan ta kasa rike shi da mmk mai martaba yace "a'a lafiya kuma"? Yarima dake murmushi yace "ai kakana farin cikin addu'ar da kai mata ne yasa ta kuka tasan albarka zatai mata zobe a jikinta murnarta ta kasa rikewa gaskiya umma ta nuna jin dadinta akan auren nan kakana a kara bata wata albarkar ko tasamu tadan tsatso naga duk ta rame sai kace itace amaryar"dakuwa hajiya tai masa tana cewa "gidan ku ba ummarka bace ka maida ita kakar ka "bai sake mgn ba ya juya yabar palon yana murmushi ko ba komai gaba zata kiyayi rike girman ta dan hausawa sunyi karin magana cewa "any old man that don't fear to ride on donkey, donkey will not fear to throw the old man to the ground".
Yana komawa part din sa ko zama baiyi ba Musty ya kira shi kin dagawa yai saida ta katse sannan yabi kiran nasa Musty na dagawa cikin tsokana Yarima yace "malam wai meye ka dame ni ko yaudin ma kira na kai akan na fito maka da Zainab dinka sbd ka mayar dani dan yankan kai ko"?nidai shawara zan baka ka daina wahalar da kanka ba samun ta zakai ba dan kila ita ta shafe babinka a rayuwa kuma bari kaji idan ka sake kira na kana tuhuma ta akan batan Zainab zansa a kulle min kai aita dimar ka saika fadi inda na kaita"cikin haushi Musty yace prince, prince kasan Allah ka kiyaye ni ubawa zakasa ya kulle ni kasan yadda nake jin yarinyar nan a raina kuwa? kasan irin matsayin dana dauke ta da zakace haka"? Gyara zama yarima yai "na sani mana zai wuce malami da dalibarsa, kuma naji ka dage sai prince kake kira fatan ba dani kake ba? dan ni bashi bane"Musty yace "inji ubanwa kai bashi bane "yarima dake duba wasu kaya yace "ok to fada min mene ma'anar prince "? Musty ya ci gaba da cewa "a boy of royal birth, the son of a king like you "tabe baki Yarima yai "malam ba shi bane just kira ni Abdul-malik Yusuf dina shine sunana, kuma nidai ina sake tabbatar maka da cewa kai da Zainab kunyi hannun riga ba lallai ka sake ganin ta ba "yana kaiwa nan ya datse kiran tsaki Musty yai "wallahi Abdul-malik anyi dan iskan mutum in kaga na hakura da neman Zainab to saidai in bana numfashi.