Sashe 19
Yan Matan Zamani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yau Friday Zeemarh batada islamiyya, shiri suketayi zasuje wajen mummy mahaifiyar marigayiya, Afra sai da'di takeji za'aje yawo
Tagama shiyasu tsaf itama ta shirya kanta sunyi kyau matuka,sallama sukama mutan gidan suka tafi.
Mummy taji da'din ganinsu sosai haka sisters haleemarh ma fauzeeya da fa'izah sai daukan boy sukeyi, sai k'arfe 4:30 sukama mommy salama suka fitoh.
Bayan sunrabu da Fauzeeya takoma gida,wata motace tayi parking a gabanta,Kama hannun Afra tayi suka matsa gaba,
Jitayi nanacewa "dama kinhaifamin baby shine ko a sanar da mu"
Juwowa tayi danganin ko wanene AL_mansur tagani,matsawa tak'arayi sanan tace" Ashe shaye_shayen naka ya haukatar da kai haka"matsowa ya k'arayi yace"dan Allah Zeemarh kiyi hakuri nasan ban kyauta ba, amma please give me another chance" harara mai lafiya tabashi sanan tace" Wlhy ka haukace, ai ko zakabani duniya da kayan cikinta bani bakai" 'kokarin durkusawa yakeyi tai maxa tashige napep sukai gaba.
*toh pha*🙄🙄😂😂 AL_mansur manya mota yashige yabi bayan napep din da gudun gske.
Zeemarh nashiga gidan d'aki tashige da gudu didi ne tabiyota "tana cewa keko lfyanki"
"Zeemarh tace wlh Al_mamsur nagani hadda cewa wai ashe na haifamai yaro"
Dariya didi tayi sanan tace" lalle baida hankali, yamanta maganin da yake anfani dashi kenan"
Wayanta ta dauka tashiga k'iran Ahmad, fita tayi a d'akin dabataso Zeemarh taji mai zatace,ringing 2 yadauka didi tace" toh dama akan magananku da Zeemarh ne, inbakasan ta nabata daman kula masu Santa" gabanshi ne yafadi cewa yayi" nifa banasan haka, zan shigo kadunan gobe sai muk'arasa magana"
Didi tace" dayafima"
AL_mansur ne ya iso gidan yaro ya aiko "wai Ana sallama da Baba" didi najin haka tasa hijab tafita,daka gefe taganshi gaisheta yafarayi ai ko ansawa batayi ta fara zazzaga mai masifa, kasa magana yayi hakuri kawai yakebata ai kamar k'ara zugata yakeyi saidatayi mai isarta sanan tace kadawo gobe, godiya yayi Mata yatafi.
Ai didi nakomawa gida Ahmad tak'ira ta fadamai "wai AL_mansur yadawo kuma da alama ya chanza hali dan haka tace ma yadawo gobe"
Sandarewa Ahmad yayi wani haushin didi yakamashii number Zeemarh yashiga Kira abinda yadade baiyi ba,sai da yamata 3 missed call
Jefar da phone yayi gami da "cewa Didi hooo"😡
K'afe 9 a Kaduna yamai bayan ya gaisa da iyayenshi side Didi yayi bedroom yayi direct Zeemarh ya hango sai rawa takema boy Afra ma namai, yadade sosai a wajen yana kallansu sanan yashiga jikawai tayi ance " ina kika yadda wayanki" diriricewa tayi Chan tace nifa bansani bah" na'kiraki ai baki daukaba" kallanshi tayi gira ya d'aga mata😉
Smiling kawai tayi Chan yakuma cewa" banbaki daman kula kowa ba" shirutayi bata ce komai bah daukan isma'l yayi Afra a bayanshi suka fita.
Tsallen murna Zeemarh tasaka didi ce tashigo tanacewa" wai mai hakane kodan Jan ajii babu" Xeemarh tace kaku bazakigane bah"
Sai k'arfe 10 AL_mansur ya iso yaro ya aika, Baba yace yashigo bayan ya gaidasu cikin ladabi da biyya ne yace" yanaso yamai da Zeemarh yayi nadama Yakuma chanza hali,insha Allah babu abinda zai k'aa faruwa, yadora dacewa Ashe ta haihu bamusani bah"?
Dariyansu na manya Baba yayi sanan "yace ai ba yaron ka bane, ko kamanta musababin mutuwar auran ne"?AL_mansur jiyayi kaman k'asa yabude yashiga dan kunya,bakai da magana ba Ahmad yafado d'akin sai da ya k'ara gaida baba sanan yace" ai da ka barshi yatafi baba dan munriga mum sasanta kanmu da Zeemarh" kallan shi Baba yayi batare da yace komai bah, Didi ce tashigo tace" hakane kuwa dama so nakezuwa anjima nayi muku bayani" nan dai Baba yaba AL_mansur hakuri,Ahmad ko lallanshi baiyi bah
Haka AL_mansur yatafi jiki a sanyaye .
Iyayan nasu ba k'aramin dadi sukaji da wanan labari ba, haka mama Amina taita sama Ahmad Albarka nan dai aka tsaida ranan daurin aure Friday mai zuwa tinda abin duk na gida ne.
Duk wanan Abu da aketayi Zeemarh bata sani bah tachan da yaranta,sai da dare suna zaune da Didi nan didi ke fada Mata yanda akayi rungumeta Zeemarh tayi tacewa" ina sanki yar tsohuwa ta"
Cikin Daren Zeemarh duk tafadama su Salma,Hauwee,Hannah, Nussy da deeja sun Mata murna sosai ba k'adan ba haka fiddausee ma taji dadi sosai.
********************
Gyra sosai takesha ciki da waje dan mama da hanta ke Mata haka mama Murja ma didi kuwa ba'a magana.
Shakuwa mai k'arfin gskene yakara shiga tsakan Zeemarh da Ahmad soyyan da sukeyi a cikin 1week dinan ko rabinshi basuyi da ba.
Shiye shirye akeyi bana wasa bah, murna wajen wanan family ba'a cewa komai,duk wani shiri nabiki da Ummie Salma akeyinshi babu ruwanta yanzo tsakanta da 'YAN MATA sai Allah kawo miji nagari.
*Rana bata k'arya*sai dai uwar d'iya taji kunya, yau Friday kuma a yaune aka daura auran *Ahmad Aminu Mani da mamaryasa *Azeemarh Abubakar Mani*
Sai anjimankuu
_gaisuwa mai tarin yawa garwki masoyita Salma 'yarmutan gombe, ina Alfahari da samunki a matsayin k'awa Allah barmu tare_
🍁🍁🍁'YANMATAN ZAMANI🍁🍁🍁
*PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*
*LAST PAGE*
1⃣0⃣0⃣
_I dedicated this page 2 all members of PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S,Allah ya barmu tare yakuma k'ara hada kanmu AMEEN_
*Aysha Ali Garkuwa*
*Aysha Gana*
*samrah*
*Biebee*
*Ummie Garkuwa*
*Zee yabour*
*Sadnaf (lalata)*
*Jannart*
*Hussnah Bauchi*
*zahrah. Surbajo*
*Nana fu'ad*
*Xarah*
*Deeja waziri*
*Ummeen Yusrah*
*MSB*
*Maryerm Abdool*
*Mommyn sultan*
*Anty khady*
*Rafee"at D/dikko*
*Mrs hamisu taura*
*salmah*
*Sumybash*
_kai wlhy kunada yawa,gashinan page d'inan nakune duka_
"""""And'aura aure lfya mutane da dama sun halarta d'aurin auran,Ahmad baki yak'i rufuwa dan murna,haka Zeemarh ma,Didi ko hadda taka rawa dan murna.
Zeemarh tayi kyau bana wasa bah,kana ganta zakasan tana cikin farin ciki Mara musaltuwa,k'awayen ta na asali duk sunzo Salma,Deeja,Hannah, hauwwe,nussy,Farty
Fiddausi gayya tayi ba kadan bah dan ita sai yanzo tasan sis dinta tayi aure .
Didi bata yadda bah sai da tasa aka d'auko DJ tayi rawa ba k'adan bah,ba'a bar yan *Biebie Dee novel group*,a baya ba suma sunzo sunkuma sha rawa.
Mommy da su fauzeeya ma duk sunzo Afra ma Tasha Kyau duk inda Zeemarh tayi tana bayanta.
Washegarin daurin Aure ne aka shirya gagarumin walima a k'auna garden inda mama ta gayyato Aunty Aina'u(Ummu abdulnair) tayi wa'azi a kan halin *'yanmatan*mu nayanzo
"Tayi k'ira da surika godema Allah a duk halinda suka samu Kansu,banda kai kansu inda Allah baikaisu ba,banda bin k'awaye bargate dan anan ne ake haduwa da b'ata gari,banta rokon saurayi ku'di dan yana zubda mutinci,sukasan ce masu kallon na k'asa dasu ba na sama dasu ba,kiyi kwaliya yanda za'asan ke mace ba ballagaza ba,ta kuma daura da cewa duk abinda zakiyi kina buduruwa ba madauwami bane, lokaci ne kawai gidan miji shine zama na har abada sanan ta k'ara Kira sosai a kan YANMATA dasurike mutinsu su akarshe tayi k'ira da iyyaye da sukara sa ido sosai a kan amanar da Allah yabasu _Allah sa mudace ya karemu yakuma tsaremu Ameen_
Zeemarh jikinta yayi sanyi matuka sai taji kaman Ummu Abdul nasir da su takeyi haka su Salma godiya suka k'ara ma Allah da ya yayemasu damuwan su sunkuma dauki Alkawarin bama yaran su tarbiyya mai kyau.
Haka akaci akakuma sha sanan akai addu'a sanan Akatashi walima.
Sai da Akayi d'aurin aure da sati d'aya sanan Zeemarh ta tare gidan ta dake u/Rimi dan tace baxata zauna a Abuja bah su boy ko mommy ne tayi gaba dasu gidanta sai Zeemarh dan kwana 2 za'amaido su.
Har cikin daki Didi takawo Zeemarh sannan duk sukayi gida dama bawasu mutane da yawa bane.
Sai k'arfe 9 dai Ahmad ya shigo gidan sai da yayi Addu'a ya kulle gidan sanan yanufi d'akin Zeemarh
Wanka zata shiga sai gashi hugging dinta yayi sosai magana yakeyi Mata a kunne Wanda bansan meyakecewa ba naga dai Zeemarh sai murmushi takeyin
Bayan duk sunyi wanka sallah yajasu na nafila raka'a 2 bayan sun idar kanta yadafa yaita zuba Addu'a daka k'arshe yashafe.
Shida kanshi yabata nama da frsh milk dayashugo dashi.
Sai da ya k'ara masu Add'a sanan suka kwanta, Ahmad da Zeemarh sun raya wanan dare cikin kwanciyar hankali dakuma soyya na gskia
*asuba nagari*
Soyyah sukeyi bana wasa bah kowan ne su bai San bacin ran d'an uwan shi.
Yau sati uku kenan da tarewar Zeemarh rigima takemai wai ita a dawomata da yaranta kallan ta Ahmad yayi yace" zamu dau'kosu anjima dan week dinan gaba d'ayanmu Abuja zamu koma bazan iya zama ni kadai ba matata na wani U'wa duniya"
Dariya Zeemarh tayi tace" kai sweetheart Kaduna ne U'wa duniya"?
Gira ya daga mata gami da cewa" baxakigane bah yarinya" haka dai sukai tahiyan su har sai da aka Kira salan magrib sanan Ahmad yatafi masallaci
Yana tafiya itama Salln tayi yana dawowa suka nufa gidan mommy a nan suka tadda Daddy yazo wajen fauzeeya dama (tin bikin Ahmad da Zeemarh suka hada Kansu)
Mommy nasiha ta k'arayi yi masu godiya sukayi Mata suka dauki su Afra suka nufa gidansu.
Sai da sukaje side iyayensu suka gaishesu Daka k'arshe suka yada zango a side Didi nan Ahmad ke fada Mata xasu koma Abuja gaba d'ayansu Albarka tasaka masu sanan tace" dole asamo mai Aiki dan rainan su boy, sai 10 na dare sukama yan gida sallama sukai nasu gidan.
Watan su hudu da Aure Xeemarh ta Fara laulayi Ahmad duk ya rude, sai da cikin ya girma sanan ta dawo normal, hakadai sukai ta rainan ciki har ya Isa haihuwa bata sha wahala sosai wajen haihuwa ba nan dai Zeemarh ta haufo baby gal San kowa kin Wanda baisamu ba..lol
Murna wajen Ahmad a cewa komai haka Afra da boy dan yanzo bai yayi wayo sosai shekaranshi d'aya da wata 4
Ta haihu da kwana 1 suka dawo kaduna nan yan U'wa da abokan Arziiki sukai ta zuwa barka.
Ranan Suna yarinya taci suna Haleemarh murna wajen wanan family ba'acewa komai su fauzeeya ne abarorin (dan har anyi bikinsu da daddy)
Haka friends din Zeemarh dasu akai komai suna yayi kyau anci ansha dan Ahmad ya kashe kudi haka dai taro yatashi kowa yana San varka.
*******************
AL_mansur gyra halinshi halin yanzo ma sunyi aure da teemarh kuma suna zaune lafiya.
K'awayen na Zeenarh ko kanne tana zaune lfya a gidan ta da yaranta, basu da wani matsala sai wnda ba'a rasa bah.
Tagama shiyasu tsaf itama ta shirya kanta sunyi kyau matuka,sallama sukama mutan gidan suka tafi.
Mummy taji da'din ganinsu sosai haka sisters haleemarh ma fauzeeya da fa'izah sai daukan boy sukeyi, sai k'arfe 4:30 sukama mommy salama suka fitoh.
Bayan sunrabu da Fauzeeya takoma gida,wata motace tayi parking a gabanta,Kama hannun Afra tayi suka matsa gaba,
Jitayi nanacewa "dama kinhaifamin baby shine ko a sanar da mu"
Juwowa tayi danganin ko wanene AL_mansur tagani,matsawa tak'arayi sanan tace" Ashe shaye_shayen naka ya haukatar da kai haka"matsowa ya k'arayi yace"dan Allah Zeemarh kiyi hakuri nasan ban kyauta ba, amma please give me another chance" harara mai lafiya tabashi sanan tace" Wlhy ka haukace, ai ko zakabani duniya da kayan cikinta bani bakai" 'kokarin durkusawa yakeyi tai maxa tashige napep sukai gaba.
*toh pha*🙄🙄😂😂 AL_mansur manya mota yashige yabi bayan napep din da gudun gske.
Zeemarh nashiga gidan d'aki tashige da gudu didi ne tabiyota "tana cewa keko lfyanki"
"Zeemarh tace wlh Al_mamsur nagani hadda cewa wai ashe na haifamai yaro"
Dariya didi tayi sanan tace" lalle baida hankali, yamanta maganin da yake anfani dashi kenan"
Wayanta ta dauka tashiga k'iran Ahmad, fita tayi a d'akin dabataso Zeemarh taji mai zatace,ringing 2 yadauka didi tace" toh dama akan magananku da Zeemarh ne, inbakasan ta nabata daman kula masu Santa" gabanshi ne yafadi cewa yayi" nifa banasan haka, zan shigo kadunan gobe sai muk'arasa magana"
Didi tace" dayafima"
AL_mansur ne ya iso gidan yaro ya aiko "wai Ana sallama da Baba" didi najin haka tasa hijab tafita,daka gefe taganshi gaisheta yafarayi ai ko ansawa batayi ta fara zazzaga mai masifa, kasa magana yayi hakuri kawai yakebata ai kamar k'ara zugata yakeyi saidatayi mai isarta sanan tace kadawo gobe, godiya yayi Mata yatafi.
Ai didi nakomawa gida Ahmad tak'ira ta fadamai "wai AL_mansur yadawo kuma da alama ya chanza hali dan haka tace ma yadawo gobe"
Sandarewa Ahmad yayi wani haushin didi yakamashii number Zeemarh yashiga Kira abinda yadade baiyi ba,sai da yamata 3 missed call
Jefar da phone yayi gami da "cewa Didi hooo"😡
K'afe 9 a Kaduna yamai bayan ya gaisa da iyayenshi side Didi yayi bedroom yayi direct Zeemarh ya hango sai rawa takema boy Afra ma namai, yadade sosai a wajen yana kallansu sanan yashiga jikawai tayi ance " ina kika yadda wayanki" diriricewa tayi Chan tace nifa bansani bah" na'kiraki ai baki daukaba" kallanshi tayi gira ya d'aga mata😉
Smiling kawai tayi Chan yakuma cewa" banbaki daman kula kowa ba" shirutayi bata ce komai bah daukan isma'l yayi Afra a bayanshi suka fita.
Tsallen murna Zeemarh tasaka didi ce tashigo tanacewa" wai mai hakane kodan Jan ajii babu" Xeemarh tace kaku bazakigane bah"
Sai k'arfe 10 AL_mansur ya iso yaro ya aika, Baba yace yashigo bayan ya gaidasu cikin ladabi da biyya ne yace" yanaso yamai da Zeemarh yayi nadama Yakuma chanza hali,insha Allah babu abinda zai k'aa faruwa, yadora dacewa Ashe ta haihu bamusani bah"?
Dariyansu na manya Baba yayi sanan "yace ai ba yaron ka bane, ko kamanta musababin mutuwar auran ne"?AL_mansur jiyayi kaman k'asa yabude yashiga dan kunya,bakai da magana ba Ahmad yafado d'akin sai da ya k'ara gaida baba sanan yace" ai da ka barshi yatafi baba dan munriga mum sasanta kanmu da Zeemarh" kallan shi Baba yayi batare da yace komai bah, Didi ce tashigo tace" hakane kuwa dama so nakezuwa anjima nayi muku bayani" nan dai Baba yaba AL_mansur hakuri,Ahmad ko lallanshi baiyi bah
Haka AL_mansur yatafi jiki a sanyaye .
Iyayan nasu ba k'aramin dadi sukaji da wanan labari ba, haka mama Amina taita sama Ahmad Albarka nan dai aka tsaida ranan daurin aure Friday mai zuwa tinda abin duk na gida ne.
Duk wanan Abu da aketayi Zeemarh bata sani bah tachan da yaranta,sai da dare suna zaune da Didi nan didi ke fada Mata yanda akayi rungumeta Zeemarh tayi tacewa" ina sanki yar tsohuwa ta"
Cikin Daren Zeemarh duk tafadama su Salma,Hauwee,Hannah, Nussy da deeja sun Mata murna sosai ba k'adan ba haka fiddausee ma taji dadi sosai.
********************
Gyra sosai takesha ciki da waje dan mama da hanta ke Mata haka mama Murja ma didi kuwa ba'a magana.
Shakuwa mai k'arfin gskene yakara shiga tsakan Zeemarh da Ahmad soyyan da sukeyi a cikin 1week dinan ko rabinshi basuyi da ba.
Shiye shirye akeyi bana wasa bah, murna wajen wanan family ba'a cewa komai,duk wani shiri nabiki da Ummie Salma akeyinshi babu ruwanta yanzo tsakanta da 'YAN MATA sai Allah kawo miji nagari.
*Rana bata k'arya*sai dai uwar d'iya taji kunya, yau Friday kuma a yaune aka daura auran *Ahmad Aminu Mani da mamaryasa *Azeemarh Abubakar Mani*
Sai anjimankuu
_gaisuwa mai tarin yawa garwki masoyita Salma 'yarmutan gombe, ina Alfahari da samunki a matsayin k'awa Allah barmu tare_
🍁🍁🍁'YANMATAN ZAMANI🍁🍁🍁
*PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*
*LAST PAGE*
1⃣0⃣0⃣
_I dedicated this page 2 all members of PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S,Allah ya barmu tare yakuma k'ara hada kanmu AMEEN_
*Aysha Ali Garkuwa*
*Aysha Gana*
*samrah*
*Biebee*
*Ummie Garkuwa*
*Zee yabour*
*Sadnaf (lalata)*
*Jannart*
*Hussnah Bauchi*
*zahrah. Surbajo*
*Nana fu'ad*
*Xarah*
*Deeja waziri*
*Ummeen Yusrah*
*MSB*
*Maryerm Abdool*
*Mommyn sultan*
*Anty khady*
*Rafee"at D/dikko*
*Mrs hamisu taura*
*salmah*
*Sumybash*
_kai wlhy kunada yawa,gashinan page d'inan nakune duka_
"""""And'aura aure lfya mutane da dama sun halarta d'aurin auran,Ahmad baki yak'i rufuwa dan murna,haka Zeemarh ma,Didi ko hadda taka rawa dan murna.
Zeemarh tayi kyau bana wasa bah,kana ganta zakasan tana cikin farin ciki Mara musaltuwa,k'awayen ta na asali duk sunzo Salma,Deeja,Hannah, hauwwe,nussy,Farty
Fiddausi gayya tayi ba kadan bah dan ita sai yanzo tasan sis dinta tayi aure .
Didi bata yadda bah sai da tasa aka d'auko DJ tayi rawa ba k'adan bah,ba'a bar yan *Biebie Dee novel group*,a baya ba suma sunzo sunkuma sha rawa.
Mommy da su fauzeeya ma duk sunzo Afra ma Tasha Kyau duk inda Zeemarh tayi tana bayanta.
Washegarin daurin Aure ne aka shirya gagarumin walima a k'auna garden inda mama ta gayyato Aunty Aina'u(Ummu abdulnair) tayi wa'azi a kan halin *'yanmatan*mu nayanzo
"Tayi k'ira da surika godema Allah a duk halinda suka samu Kansu,banda kai kansu inda Allah baikaisu ba,banda bin k'awaye bargate dan anan ne ake haduwa da b'ata gari,banta rokon saurayi ku'di dan yana zubda mutinci,sukasan ce masu kallon na k'asa dasu ba na sama dasu ba,kiyi kwaliya yanda za'asan ke mace ba ballagaza ba,ta kuma daura da cewa duk abinda zakiyi kina buduruwa ba madauwami bane, lokaci ne kawai gidan miji shine zama na har abada sanan ta k'ara Kira sosai a kan YANMATA dasurike mutinsu su akarshe tayi k'ira da iyyaye da sukara sa ido sosai a kan amanar da Allah yabasu _Allah sa mudace ya karemu yakuma tsaremu Ameen_
Zeemarh jikinta yayi sanyi matuka sai taji kaman Ummu Abdul nasir da su takeyi haka su Salma godiya suka k'ara ma Allah da ya yayemasu damuwan su sunkuma dauki Alkawarin bama yaran su tarbiyya mai kyau.
Haka akaci akakuma sha sanan akai addu'a sanan Akatashi walima.
Sai da Akayi d'aurin aure da sati d'aya sanan Zeemarh ta tare gidan ta dake u/Rimi dan tace baxata zauna a Abuja bah su boy ko mommy ne tayi gaba dasu gidanta sai Zeemarh dan kwana 2 za'amaido su.
Har cikin daki Didi takawo Zeemarh sannan duk sukayi gida dama bawasu mutane da yawa bane.
Sai k'arfe 9 dai Ahmad ya shigo gidan sai da yayi Addu'a ya kulle gidan sanan yanufi d'akin Zeemarh
Wanka zata shiga sai gashi hugging dinta yayi sosai magana yakeyi Mata a kunne Wanda bansan meyakecewa ba naga dai Zeemarh sai murmushi takeyin
Bayan duk sunyi wanka sallah yajasu na nafila raka'a 2 bayan sun idar kanta yadafa yaita zuba Addu'a daka k'arshe yashafe.
Shida kanshi yabata nama da frsh milk dayashugo dashi.
Sai da ya k'ara masu Add'a sanan suka kwanta, Ahmad da Zeemarh sun raya wanan dare cikin kwanciyar hankali dakuma soyya na gskia
*asuba nagari*
Soyyah sukeyi bana wasa bah kowan ne su bai San bacin ran d'an uwan shi.
Yau sati uku kenan da tarewar Zeemarh rigima takemai wai ita a dawomata da yaranta kallan ta Ahmad yayi yace" zamu dau'kosu anjima dan week dinan gaba d'ayanmu Abuja zamu koma bazan iya zama ni kadai ba matata na wani U'wa duniya"
Dariya Zeemarh tayi tace" kai sweetheart Kaduna ne U'wa duniya"?
Gira ya daga mata gami da cewa" baxakigane bah yarinya" haka dai sukai tahiyan su har sai da aka Kira salan magrib sanan Ahmad yatafi masallaci
Yana tafiya itama Salln tayi yana dawowa suka nufa gidan mommy a nan suka tadda Daddy yazo wajen fauzeeya dama (tin bikin Ahmad da Zeemarh suka hada Kansu)
Mommy nasiha ta k'arayi yi masu godiya sukayi Mata suka dauki su Afra suka nufa gidansu.
Sai da sukaje side iyayensu suka gaishesu Daka k'arshe suka yada zango a side Didi nan Ahmad ke fada Mata xasu koma Abuja gaba d'ayansu Albarka tasaka masu sanan tace" dole asamo mai Aiki dan rainan su boy, sai 10 na dare sukama yan gida sallama sukai nasu gidan.
Watan su hudu da Aure Xeemarh ta Fara laulayi Ahmad duk ya rude, sai da cikin ya girma sanan ta dawo normal, hakadai sukai ta rainan ciki har ya Isa haihuwa bata sha wahala sosai wajen haihuwa ba nan dai Zeemarh ta haufo baby gal San kowa kin Wanda baisamu ba..lol
Murna wajen Ahmad a cewa komai haka Afra da boy dan yanzo bai yayi wayo sosai shekaranshi d'aya da wata 4
Ta haihu da kwana 1 suka dawo kaduna nan yan U'wa da abokan Arziiki sukai ta zuwa barka.
Ranan Suna yarinya taci suna Haleemarh murna wajen wanan family ba'acewa komai su fauzeeya ne abarorin (dan har anyi bikinsu da daddy)
Haka friends din Zeemarh dasu akai komai suna yayi kyau anci ansha dan Ahmad ya kashe kudi haka dai taro yatashi kowa yana San varka.
*******************
AL_mansur gyra halinshi halin yanzo ma sunyi aure da teemarh kuma suna zaune lafiya.
K'awayen na Zeenarh ko kanne tana zaune lfya a gidan ta da yaranta, basu da wani matsala sai wnda ba'a rasa bah.