Sashe 18
Yan Matan Zamani Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Itako Zeemarh gidansu tayi direct,palon mama Amina ta zube kuka takeyi gami dacewa"natuba kuyafemin hakkinku kadai bazai barni nazauna lfyaba,kutemakeni kuce kunyafemin ko zansamu salama arayuwata" mama Murja ce tazo ta rungumeta, mama ta tausayamata matuka bayan mama Murja ta zaunar da ita, Zeemarh tacigaba da cewa"tin da nafara girma bantaba ganin abinda kukemin ba,kulin burina bai wuce naga inasa komai mai tsada ba,bai wuce naga ina rike ku'dade bah,bai wuce naga nafi kowa bah, bai wuce naga nakai kaina inda Allah bai kayni ba, ashe komai da komai na Allah ne, mama Tasha bani misali da fiddause bana gani, gashi ita tanacikin kwanciyar hankaki nifaa? kulin damuwa abubuwanda nake tunani duk ba haka bane Ashe" kukane yaci k'arfinta tayi shuru duk kansu shuru sukayi kallamun na Zeemarh ya ta'basu cen tacigaba da cewa"ina ro'konku da Girman Allah kuyafemin bazan iya fadan laifin danayi bah, amma ina baku hakuri wlhy natubah"
Baba ne yayi gyran murya yace "Alhamdulillahi hakamukeso kuma ni Abubakar mahaifinki nayafe maki duniya da kuma lahira" hawayen farin ciki ne yazo ma Zeemarh tace" nagode sosai babana hakika kai mahaifine nagari Allah yaja kwana yak'aro lfya mai anfani"duk suka ansa da amin
Mama ta daura dacewa nima Amina mahaifiyarki nayafemaki duniya da lahira"dama abinda naketaso kigane kenan komai lokaci ne a rayuwa,kuma indai kasa San a abin duniya a rai karinka ganin ba dai dai bah kenan" Haka kowa yace yayafe didi ko shuru tayi dan Al'amarin na Zeemarh addu'a yafi bukata.
BYan angama yafiya nan Zeemarh taciro takadda tamik'a ma baba tashi tayi ta tafi side din didi,tashiga d'akin kwanciya tayi dan ta huta jintake kaman ansaukemata babban dutse a kaa.
Bayan su baba sun duba takadda nan sukeganin ashema hadda hawan jini da yad'an kamata sanadiyar tunani ai nafadama didi tasa kuka gami da cewa"wlhh bazai kassaramin jika bah, yakasheta a banxa damai zataji?shangiya ko chacha da meman matan banza?dole yayi anfani da magani mana dan kar yatara shegu, wlhy bazai yuwu bah dole tabarmai gidanshi,ishara iya ishara naganshi tinda a wani bangaren nice *SANADI*dan Hakka dole asan abinyi dan komaii tayi tanada hakki akanmu"kallen mama Murja tayi tace kinada nabar lubabatu ko Binta antishi ai"?mama tace eh" Didi tace samin anan na 'daya daka cikinsu"ansan wayan mama Marja tayi tasa Mata nan didi tashiga k'ira ringing 3 ta dauka bayan sungaisa didi tace"kakar Azeemarh k'ara gaisawa sukayi sanan didi tafada Mata komai,hakuri kawai Anty Binta taita bayarwa didi tace"yaxama dole kuzo aiyi magana dan yarinya bazai taitazama da aure ba"Anty Binta tace zasuzo gobe insha Allahu"
Tana gama waya da Anty Binta Ahmad tak'ira ta fadamashi yanda sukayi da antyn Almansur din yace zaizo gobe shima nan duk sukatashi
Didi tadawo d'aki Zeemarh na bacc kallanta tayi taga duc ta rame tashinta tayi dan taci abinci takumayi salahn la'asar.
Bayan taci abinci tayi salla ne didi tafada Mata yadda duk sukayi Zeemarh tace Allah kaimu lfya"
*********************
Koda Anty Binta ta k'ira hajiya Mariya ta fada Mata yanda sukayi da family Zeemarh kasa cewa komai tayi dan batasan inda zata ga Almansur ba bare har tamai magana daurewa kawai tayi ta ansa da toh Allah kaimu.
Number mai gidan ta Alhaji sulaimai tak'ira bayan yadaukane take fadamai abinda kefaruwa" cematayayi tabari yadawo suyi magana".
Sai bayan sallan magrib ya iso gida, bayan yayi sallah yakuma ci abinci yashiga Neman layin Almansur cikin sa'a yasamu Alh.yace"kazo inasan kaginka"
"Almansur yace saide zuwa wajen 10 inzani gidan dan yanzo am busy"
Alh.yace Allah kaimu"
Haka sukai ta zaman jiranshi sai 10:40 yashigo babu ko sallama alh.yarufeshi da fada yace" wai kai yaushe zakayi hankaline?,kashigo waje babu ko sallama bare gaishuwa" Almansur yace nifa sauri nakeyi" yana maganane yana 'kokarin tashi,koma kazauna mahaifin nashi yace"
Kallan shiyayi nan yashiga karantumai abinda ke faruwa fuska ya 'bata yace"toh wai daddy mai zNyi ne" hajiya Mariyace tace" my boy inbakasanta kasaketa kawai kowa yahuta kafin suzo suce kayi abinda yafi wanan ma" bace komai bah d'akinshi na gidan ya nufa babu 'bata lokaci yarubutama Zeemarh saki batare da tunan komai bah,yanagama rubutawa yayi Palo wajen iyayen nashi a center table ya ajiya gami da cewa gashinan a kaimata bai jira mai zasuce ba tayi gaba abinsa.
Dafe kai alhaji yayi itako hajiya Mariya motsin kirki takasa Alh.yakaleta yace Allah ya sa adalilin sakinnan yaronan ya shiryu,gobe indan Allah yakaimu sai k'ira Binta kifadamata abinda yafaru ta ansa da Allah kaimu cikin sanyin murya
Koda safe Da Haj.Mariya tafamasu abinda yarafu Anty luba "tace sai dai muje tare hadda ke abasu hakuri dan sanin kankine abinda yayi bai kyauta ba"haj.Mariya tace bakomai ai sai muje.
K'arfe 2 daidai su Anty Binta suka Isa gdan su Zeemarh, sunshiga da sallama gabada side didi duk aka hadu Ahmad tin 12 narana ya iso bayan anyi gaishe gaishe ankuma basu abin motsa baki su Anti Binta rasa abincwa sukayi didi ce taganosu tace"ai karkudamu inma dakardane Allah sa hakane Alheri nan su Anty Binta suka mik'ata kadda dami da k'ara bada hakuri su mama sukace ba komai haka Allah yayi Allah sa hakane alkhari duk suka ansa da amin nan sukai masu salmasu tafi.
Aranan Ahmad yasa aka kwasuma Zeemarh duk wani kayanta nasawa dakuma takardun makarantanta kayan gida dama banata bane,sanda akadawo dakayan tayi kuka tayi nadamar abinda tayi abaya nan dai ta lallashi kanta yayi shuru.
Rayuwa yayi gaba Allah ya sauki fiddause lafiya tasamu ibahim khalil,su Salma sanda sugaji ansaki Zeemarh na tsuwace ta k'ara shigansu suma babu laifi yanzo abubuwa na tafiya Alhamdulilahi,sunsamu aiki suna taimakon kansu damuma iyayensu subarma Allah komai abinda yabasu dashi suke tak'ama sunrage bink'awaye babu ruwansu.
Zeemarh ko yanzo watanta 2 da mutuwaan auranta babu inda takezuwa dan ita bata nemi aikiba tukunan,babu abinda takeburi yanzo da yawuce Yaa Ahmad yadawo gareta,da tadauki abun Abu mai sauki Ashe ba hakabane dan yanxo Ahmad bayawani sakarmata fuska daka gaisuwa sai kaisuwa abin namatukar damuta sosai, ganan zatasama kanta tunanine tayanke shawaran shiga islamiyya
Haka ko akayi Zeemarh takoma islamiya tana karatu sosai dan damuwanta yaragu sosai.
Cikin Haleemarh yanata girma saidai yau lafiyane gobe babu haka dai taita rainuncikin har ya Isa haihuwa.
Yau kwananta 2 kenan tana labor har anashirin yimata c.s ne haihuwar yazo Tasha wahala sosai kafin ta haihu akasamu babyboy.
Bayan angyrata ita da baby ta nan Ahmad yama yaro huduba da sunan mahaifin halemah wato isma'i taji dadi sosai nan da nan yashiga k'iran yan U'wa.
Ta haihu da kwana 2 suka dawo Kaduna su didi da Zeemarh kaman jira suke nan fa suka bazama ganin baby Zeemarh jitake kaman itace ta Haifa d'an, dan dad'i haka didi ma nan fa Zeemarh tashiga hidima da maijego da yaranta kulin tana hanyan zuwa gidan kafin suna sunyi wani irin sabo da haleema,fidausee ma tanazuwa kulin Khalil yayi wayo sosai.
Ranan suna anyi shagali Ahmad ya kashe ku'di sosai Zeemarh duk tayi inviting su Salma kuma duk sunzo haka duk friends din Anty Leemarh duk zeemarh ce takula dasu maijegoma Tasha kyau haka taro yatashi kowa yana San barka.
Anyi suna da kwana 'daya ciwan ciki yakama Halermarh nan da nan Akai asbiti da ita nan likitoci sukafara aikinsu.Zeemarh ta tsorata sosai da Ciwan haleemarh ga isma'l(boy sunanda Zeemarh tasamai)sai kuka yakeyi abanyanta dole madara tabashi sanan yakoma bacci
Sai k'arfe 9 nadare Haleemarh ta farka Ahmad ne a daya Daka cikin kujerun d'akin sai kuma didi a gefe d'aya salati tafarayi sanan tace ruwa zanansha nan da nan didi tazuba tabata
Bayan ta shane didi ta taimakamata ta zauna kallan didi tayi tace"dan Allah didi in bantashi ba Ahmad ya aura Azeemarh itace kawai zata kulamin da yarana kuma shima yanasanta nasani ai" Ahmad ne yatashi yace wai maihaka ne anata lfya kina ta wani aure kuma?,insha zakitashi"murmushi tayi tace nidai nafada ma kai koma ina Raye sai ka aureta,didi kina sheda ai" murmushi kawai didi tayi Ahmad yace"naji toh kwanta musmushi takuma mai tace nagode" komawatayi ta kwanta.
Damisalin k'arfe 10 nasafe Allah yayi ma Haleemarh rasuwa...Allah akbar....
~biebie deee~🌸
_inaganan sakon wayanda kesan kanin picture na follow me on Instagram_
@biebee__ or add me on Snapchat @ biebah3
*much love*❤❤❤❤❤❤❤
_masuyimin messages kuk'ara hakuri nakusa insha Allah_🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀
,
🍁🍁🍁'YANMATAN ZAMANI🍁🍁🍁
*PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*
*{P.M.L}*
*STORY & WRITTEN BY*
~biebie deee bukhari~
_this page is dedicated to All members of Biebie Dee novel thank you for d support, love and care ILYSM_❤❤❤❤❤❤
9⃣9⃣
""""""Allahu Akbar hakika rasuwan Haleemarh ya girgiza kowa dan yarinya ce mai ladabi dakuma biyayya, bata 'dauki duniya da zafi ba Sam.
Bazan iya fadamaku halinda Ahmed yashiga ba a wanan lokacin mutuwar ta bigeshi matuka haka didi da duk y'an gidan
Zeemarh Tasha kuka, sabida Ana gobe Haleemarh zata rasu wasiyya taitamata da tarikemata yaranta amana tabar Mata su har Abada k'arungume boy tayi tana zub da hawaye takuma kudira aranta zata rike su har *karshen rayuwarta*
Mommy ko mahaifiyar Haleemarh ba k'aramin tawakkali tayi ba duk da tasan tayi rashi 'ya tagari amma babu yanda zatayi Wanda yafi Santa ya daukayan sa,haka k'anen haleemarh sunji mutuwar 'yar uwarsu dan tana kyautata masu ba kadan bah.
Sai da duk wani d'an U'wa na jiki yazo yayima Haleemarh addu'a, mummy kasa fita tayi sai a cikin d'aki tamata addu'a takuma Samata Albarka Mara adadi.
Damisalin k'arfe 11:30 ne aka kai haleemarh gidanta na gaskia, sai a wanan lokacin Ahmad yafara hawaye shikanshi yasan yayi rashi babba
_sai muchai Allah jikan haleemarh da Rahma AMEEN_
Gidan su Ahmad ake 'karban gaisuwa dan haka 'yan uwa da abokanan arxiki sai zuwa ta'aziya sukeyi, ba'abar yan *Biebie Dee novel group* abaya ba mota guda duka zo gaisuwa dan suma Haleemarh ta mush alkhari.
Anayin sadakar uku kowa Yakama gabanshi, akabar Zeemarh da yaranta Afra da boy(isma'l)
Tinda Halemarh ta rasu Ahmad yazama shuru_shuru gashi Afra naganinshi zatafara cewa daddy"ina mommy" saidai yace mommy tayi tafiya"
Yau watan Haleema biyar da rasuwa Boy yayi girma sosai haka Afra ma suna samun kula sosai a wajen Zeemarh dan yanda take kuladasu ko kanta albarka.
Tsakaninta da Ahmad gaisuwa ce har yanzo inyayi magana mai tsaye" shine babu wani matsala ko"
Ita tariga ma ta cire rai da wani Ahmad tabarma Allah komai.
Baba ne yayi gyran murya yace "Alhamdulillahi hakamukeso kuma ni Abubakar mahaifinki nayafe maki duniya da kuma lahira" hawayen farin ciki ne yazo ma Zeemarh tace" nagode sosai babana hakika kai mahaifine nagari Allah yaja kwana yak'aro lfya mai anfani"duk suka ansa da amin
Mama ta daura dacewa nima Amina mahaifiyarki nayafemaki duniya da lahira"dama abinda naketaso kigane kenan komai lokaci ne a rayuwa,kuma indai kasa San a abin duniya a rai karinka ganin ba dai dai bah kenan" Haka kowa yace yayafe didi ko shuru tayi dan Al'amarin na Zeemarh addu'a yafi bukata.
BYan angama yafiya nan Zeemarh taciro takadda tamik'a ma baba tashi tayi ta tafi side din didi,tashiga d'akin kwanciya tayi dan ta huta jintake kaman ansaukemata babban dutse a kaa.
Bayan su baba sun duba takadda nan sukeganin ashema hadda hawan jini da yad'an kamata sanadiyar tunani ai nafadama didi tasa kuka gami da cewa"wlhh bazai kassaramin jika bah, yakasheta a banxa damai zataji?shangiya ko chacha da meman matan banza?dole yayi anfani da magani mana dan kar yatara shegu, wlhy bazai yuwu bah dole tabarmai gidanshi,ishara iya ishara naganshi tinda a wani bangaren nice *SANADI*dan Hakka dole asan abinyi dan komaii tayi tanada hakki akanmu"kallen mama Murja tayi tace kinada nabar lubabatu ko Binta antishi ai"?mama tace eh" Didi tace samin anan na 'daya daka cikinsu"ansan wayan mama Marja tayi tasa Mata nan didi tashiga k'ira ringing 3 ta dauka bayan sungaisa didi tace"kakar Azeemarh k'ara gaisawa sukayi sanan didi tafada Mata komai,hakuri kawai Anty Binta taita bayarwa didi tace"yaxama dole kuzo aiyi magana dan yarinya bazai taitazama da aure ba"Anty Binta tace zasuzo gobe insha Allahu"
Tana gama waya da Anty Binta Ahmad tak'ira ta fadamashi yanda sukayi da antyn Almansur din yace zaizo gobe shima nan duk sukatashi
Didi tadawo d'aki Zeemarh na bacc kallanta tayi taga duc ta rame tashinta tayi dan taci abinci takumayi salahn la'asar.
Bayan taci abinci tayi salla ne didi tafada Mata yadda duk sukayi Zeemarh tace Allah kaimu lfya"
*********************
Koda Anty Binta ta k'ira hajiya Mariya ta fada Mata yanda sukayi da family Zeemarh kasa cewa komai tayi dan batasan inda zata ga Almansur ba bare har tamai magana daurewa kawai tayi ta ansa da toh Allah kaimu.
Number mai gidan ta Alhaji sulaimai tak'ira bayan yadaukane take fadamai abinda kefaruwa" cematayayi tabari yadawo suyi magana".
Sai bayan sallan magrib ya iso gida, bayan yayi sallah yakuma ci abinci yashiga Neman layin Almansur cikin sa'a yasamu Alh.yace"kazo inasan kaginka"
"Almansur yace saide zuwa wajen 10 inzani gidan dan yanzo am busy"
Alh.yace Allah kaimu"
Haka sukai ta zaman jiranshi sai 10:40 yashigo babu ko sallama alh.yarufeshi da fada yace" wai kai yaushe zakayi hankaline?,kashigo waje babu ko sallama bare gaishuwa" Almansur yace nifa sauri nakeyi" yana maganane yana 'kokarin tashi,koma kazauna mahaifin nashi yace"
Kallan shiyayi nan yashiga karantumai abinda ke faruwa fuska ya 'bata yace"toh wai daddy mai zNyi ne" hajiya Mariyace tace" my boy inbakasanta kasaketa kawai kowa yahuta kafin suzo suce kayi abinda yafi wanan ma" bace komai bah d'akinshi na gidan ya nufa babu 'bata lokaci yarubutama Zeemarh saki batare da tunan komai bah,yanagama rubutawa yayi Palo wajen iyayen nashi a center table ya ajiya gami da cewa gashinan a kaimata bai jira mai zasuce ba tayi gaba abinsa.
Dafe kai alhaji yayi itako hajiya Mariya motsin kirki takasa Alh.yakaleta yace Allah ya sa adalilin sakinnan yaronan ya shiryu,gobe indan Allah yakaimu sai k'ira Binta kifadamata abinda yafaru ta ansa da Allah kaimu cikin sanyin murya
Koda safe Da Haj.Mariya tafamasu abinda yarafu Anty luba "tace sai dai muje tare hadda ke abasu hakuri dan sanin kankine abinda yayi bai kyauta ba"haj.Mariya tace bakomai ai sai muje.
K'arfe 2 daidai su Anty Binta suka Isa gdan su Zeemarh, sunshiga da sallama gabada side didi duk aka hadu Ahmad tin 12 narana ya iso bayan anyi gaishe gaishe ankuma basu abin motsa baki su Anti Binta rasa abincwa sukayi didi ce taganosu tace"ai karkudamu inma dakardane Allah sa hakane Alheri nan su Anty Binta suka mik'ata kadda dami da k'ara bada hakuri su mama sukace ba komai haka Allah yayi Allah sa hakane alkhari duk suka ansa da amin nan sukai masu salmasu tafi.
Aranan Ahmad yasa aka kwasuma Zeemarh duk wani kayanta nasawa dakuma takardun makarantanta kayan gida dama banata bane,sanda akadawo dakayan tayi kuka tayi nadamar abinda tayi abaya nan dai ta lallashi kanta yayi shuru.
Rayuwa yayi gaba Allah ya sauki fiddause lafiya tasamu ibahim khalil,su Salma sanda sugaji ansaki Zeemarh na tsuwace ta k'ara shigansu suma babu laifi yanzo abubuwa na tafiya Alhamdulilahi,sunsamu aiki suna taimakon kansu damuma iyayensu subarma Allah komai abinda yabasu dashi suke tak'ama sunrage bink'awaye babu ruwansu.
Zeemarh ko yanzo watanta 2 da mutuwaan auranta babu inda takezuwa dan ita bata nemi aikiba tukunan,babu abinda takeburi yanzo da yawuce Yaa Ahmad yadawo gareta,da tadauki abun Abu mai sauki Ashe ba hakabane dan yanxo Ahmad bayawani sakarmata fuska daka gaisuwa sai kaisuwa abin namatukar damuta sosai, ganan zatasama kanta tunanine tayanke shawaran shiga islamiyya
Haka ko akayi Zeemarh takoma islamiya tana karatu sosai dan damuwanta yaragu sosai.
Cikin Haleemarh yanata girma saidai yau lafiyane gobe babu haka dai taita rainuncikin har ya Isa haihuwa.
Yau kwananta 2 kenan tana labor har anashirin yimata c.s ne haihuwar yazo Tasha wahala sosai kafin ta haihu akasamu babyboy.
Bayan angyrata ita da baby ta nan Ahmad yama yaro huduba da sunan mahaifin halemah wato isma'i taji dadi sosai nan da nan yashiga k'iran yan U'wa.
Ta haihu da kwana 2 suka dawo Kaduna su didi da Zeemarh kaman jira suke nan fa suka bazama ganin baby Zeemarh jitake kaman itace ta Haifa d'an, dan dad'i haka didi ma nan fa Zeemarh tashiga hidima da maijego da yaranta kulin tana hanyan zuwa gidan kafin suna sunyi wani irin sabo da haleema,fidausee ma tanazuwa kulin Khalil yayi wayo sosai.
Ranan suna anyi shagali Ahmad ya kashe ku'di sosai Zeemarh duk tayi inviting su Salma kuma duk sunzo haka duk friends din Anty Leemarh duk zeemarh ce takula dasu maijegoma Tasha kyau haka taro yatashi kowa yana San barka.
Anyi suna da kwana 'daya ciwan ciki yakama Halermarh nan da nan Akai asbiti da ita nan likitoci sukafara aikinsu.Zeemarh ta tsorata sosai da Ciwan haleemarh ga isma'l(boy sunanda Zeemarh tasamai)sai kuka yakeyi abanyanta dole madara tabashi sanan yakoma bacci
Sai k'arfe 9 nadare Haleemarh ta farka Ahmad ne a daya Daka cikin kujerun d'akin sai kuma didi a gefe d'aya salati tafarayi sanan tace ruwa zanansha nan da nan didi tazuba tabata
Bayan ta shane didi ta taimakamata ta zauna kallan didi tayi tace"dan Allah didi in bantashi ba Ahmad ya aura Azeemarh itace kawai zata kulamin da yarana kuma shima yanasanta nasani ai" Ahmad ne yatashi yace wai maihaka ne anata lfya kina ta wani aure kuma?,insha zakitashi"murmushi tayi tace nidai nafada ma kai koma ina Raye sai ka aureta,didi kina sheda ai" murmushi kawai didi tayi Ahmad yace"naji toh kwanta musmushi takuma mai tace nagode" komawatayi ta kwanta.
Damisalin k'arfe 10 nasafe Allah yayi ma Haleemarh rasuwa...Allah akbar....
~biebie deee~🌸
_inaganan sakon wayanda kesan kanin picture na follow me on Instagram_
@biebee__ or add me on Snapchat @ biebah3
*much love*❤❤❤❤❤❤❤
_masuyimin messages kuk'ara hakuri nakusa insha Allah_🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀
,
🍁🍁🍁'YANMATAN ZAMANI🍁🍁🍁
*PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*
*{P.M.L}*
*STORY & WRITTEN BY*
~biebie deee bukhari~
_this page is dedicated to All members of Biebie Dee novel thank you for d support, love and care ILYSM_❤❤❤❤❤❤
9⃣9⃣
""""""Allahu Akbar hakika rasuwan Haleemarh ya girgiza kowa dan yarinya ce mai ladabi dakuma biyayya, bata 'dauki duniya da zafi ba Sam.
Bazan iya fadamaku halinda Ahmed yashiga ba a wanan lokacin mutuwar ta bigeshi matuka haka didi da duk y'an gidan
Zeemarh Tasha kuka, sabida Ana gobe Haleemarh zata rasu wasiyya taitamata da tarikemata yaranta amana tabar Mata su har Abada k'arungume boy tayi tana zub da hawaye takuma kudira aranta zata rike su har *karshen rayuwarta*
Mommy ko mahaifiyar Haleemarh ba k'aramin tawakkali tayi ba duk da tasan tayi rashi 'ya tagari amma babu yanda zatayi Wanda yafi Santa ya daukayan sa,haka k'anen haleemarh sunji mutuwar 'yar uwarsu dan tana kyautata masu ba kadan bah.
Sai da duk wani d'an U'wa na jiki yazo yayima Haleemarh addu'a, mummy kasa fita tayi sai a cikin d'aki tamata addu'a takuma Samata Albarka Mara adadi.
Damisalin k'arfe 11:30 ne aka kai haleemarh gidanta na gaskia, sai a wanan lokacin Ahmad yafara hawaye shikanshi yasan yayi rashi babba
_sai muchai Allah jikan haleemarh da Rahma AMEEN_
Gidan su Ahmad ake 'karban gaisuwa dan haka 'yan uwa da abokanan arxiki sai zuwa ta'aziya sukeyi, ba'abar yan *Biebie Dee novel group* abaya ba mota guda duka zo gaisuwa dan suma Haleemarh ta mush alkhari.
Anayin sadakar uku kowa Yakama gabanshi, akabar Zeemarh da yaranta Afra da boy(isma'l)
Tinda Halemarh ta rasu Ahmad yazama shuru_shuru gashi Afra naganinshi zatafara cewa daddy"ina mommy" saidai yace mommy tayi tafiya"
Yau watan Haleema biyar da rasuwa Boy yayi girma sosai haka Afra ma suna samun kula sosai a wajen Zeemarh dan yanda take kuladasu ko kanta albarka.
Tsakaninta da Ahmad gaisuwa ce har yanzo inyayi magana mai tsaye" shine babu wani matsala ko"
Ita tariga ma ta cire rai da wani Ahmad tabarma Allah komai.