Sashe 17
Yan Matan Zamani Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ahmad yayi rawar gani sosai a bikinan komai shiyayi Dan yanzo Ahmad Alhmduulillah yayi ku'di komai mai kyau da tsada yasiya ma fiddause(mahakurci mawadaci)haka muhmud yayi kokari sosai komai dai Masha Allah
Anyi biki da komai lfya kuma yayi kyau babu wani k'arya sai abun ya birge Zeemarh, duk ta gaiyace k'awayenta kuma duk sunzo amma banda Hannah da Nussy Hannah mijinta bai barinta fitah Nussy kuma ba tajin dadi
Ankai Amarya fidause gidan ta a marafa 3bedrooms gida yayi kyau haka kayan ciki ma..
~biebie deee~🌸
🍁🍁🍁'YANMATAN ZAMANI🍁🍁🍁
*PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*
*STORY&WRITTEN BY*
~biebie deee bukhari~
9⃣7⃣
"""""Yau inbata manta bah 3moths kenan da yin bikin Fiddause,amma Allah haryabata ciki, haka duk friends dinta gashi har sunkusa hyhuwa, ita KO tanan babu ko alama wanan Abu yana damunta duk DA tasan komai na Allah ne.tashi tayi ta haura sama,sch zatashiga sabida project dinta.
Zeemarh gaba 'daya ta chaza,tadawo very silent and simple.da tagama da sch, gidansu ta nufa bayan side mama Murja tafara shiga ta Dade sosai sanan tashiga wajen didi suka gaisa nan didi kefada Mata Anty Haleemah batada lfya ta k'ira ta gaisheta, sanan tawuce side din mama nan duk tayi xamanta har aiki tayima mama,sai Albarka mama kesamata Zeemarh taji da'di sosai, sai bayan sallan magrib da tagaisa da su baba sanan tamusu sallama tayi gida.
Tadawo gida da tunani fal a ranta bayan tayi sallan isha taci abinci bata tsaya jin surutun Salma 'yar aiki ba ta haye sama abinta,kwanciya tayi abinda yafaru tin kafin auranta tashiga tunowa da kallan tsiyar da tayi duk dan kar ta aura Ahmad, gashi Wanda ta aura yanzo auranta dashi bai tsinana Mata komai bah sai nadama da kuma danasani datakeyi ba tinyazu bah ita kanta tasan tana San yaya Ahmad amma San abin duniyanta dakuma reasons dinta na manza yasa ta makanta ba'kin ciki auran mai ku'din mai yimata komai,
Ina ma takeganinshi,
Tamanta 1lst da ku'dinshi yashiga hannunta ita kema manta komai, ah hakama wai gara ita da Salma ita Salma gatadai a gida mai kyau amma komai Ummie keyimata duk Kansu auran masu ku'din bai musu komai bah, share hawayen ta tayi Wanda yagangaro mata, phone dinta ta dauka tashiga Neman layin Yaa Ahmad ringing 3 ya dauka
Zeemarh tafara sallma cikin dauriya tace"Assalamu'alaykum"
Ahmad"wa'alaykissalm,Azeemarh kina lfy?yakuma gida"
"Lfyalau,ya jikin Anty Leemarh"
Ahmad yace toh Alhamdulillahi"
"Toh Allah k'ara bata lfya,ya babyna"?
Ahmad yace Ameen amen,Afra nan lfya"
"Zeemarh tace toh ashafamin kanta, kuma agaida antyleenarh"
Bata tsaya jiran mai zaice bah ta kashe wayan.
Shiko Ahmad wayan yabida kallo yanakuma tuno yadda takemai magana kaman wani Abu nadamunta,tanbayan kanshii yayi toh mekeda munta?mai ku'di takeso kuma ta aura yanasane da duk wani k'aryan Aljanu dataketayi lokacin yanasane Aljanun k'arya ne danshi ba jahili bane yagane dalilin tanayin hakan shiyasa yasamata ido yakuma hakura da ita amma bawai dan baisanta ba, duk dadai abinda tamai yamai ciwo sosai amma yama kanshi al'kawarin k'iranta time 2 time dahakane zai gane damuwarta.
Zaman Zeemarh a gidan Almansur zamana na kunci da ba'kin ciki dan lamari na Almansur kulin gaba yakeyi saidai kawai mommy shi da su Anty lubabatu suta bata hakuri dan sunsan tana fama
Kwana 2 nanma batacika xAma a gida bah sabida savice din datakeyi A wani government sch KO antashi kuma gida takewucewa
Ita kanta mama tagane 'yarta tanacin damuwa
dan taga gaba 'daya ta chanza Randa mama tanbayeta kasabama mama ansa tayi sai kuka kawai datakeyi,shuru mama tayi chankuma "tace didi tasani kuwa"?Zeemarh tace ehh" mama tace shikenan kiyi shuru Zan tanbayeta naji" addu'a mama tabata takumace tacigaba daneman zabin Allah" Zeemarh taji dad'i sosai har sanyi sai datajin a ranta takumayi nadamar abinda ta aikata a baya.
Koda didi tafadama mama halinda Zeemarh keciki ta tausayamata sosai takumayi alkawarin yimata addua.
Hakarayuwa taita tafiya abubuwa da yawa sunfaru game da rayuwan gidan Zeemarh dan yanzo su baba duk sunsani haka Ahmad ma da sauran yayenta ,Ahmad duk yafi nuna damuwanshi a kan lamarin.
Hakadai Zeemarh taketahakuri sometimes kuma tasha kukanta Salma yar aiki bata jin dadin gidan Sam dan tasan antynta ba dadi takeji ba, tadai yi alkawarin tayata da addua dan shine kawai mafitah.
Allah ya sauka Salma lfya tasamu baby girl, tashi wahala sosai alhaji Yahya yarage mugun halinshi dan wanan Karon yadanyi abin kirki,ranan suna anyi dan abubuwa babu laifi yariya taci sunan sister alhaji Yahya wato rabi'a su Deeja,Hannah,Nussy,Hauwee duk da cikin su Zeemarh ne dai shuru, sunji dadin haduwa da junansu sunk'ara bama junansu shawara dakuma hakuri Farty matazo itadai batada matsala(kusan dama k'arfi ba daya ba) Amira kaita kuwa yanzo tana Dubai tana masters dinta
Zancigaba anjima wlhy nagani🤣🤣🤣🤣
KO zaku k'arasa da kanku????
Inajiran ansankuu
🍁🍁🍁'YANMATAN ZAMANI🍁🍁🍁
*PURE MOMRNT OF LIFE WRITER'S{P.M.L}*
*STORY & WRITTEN BY*
~biebie deee bukhari~
_this page is dedicate ga duc wani makarancin 'YANMATAN ZAMANI, ILYSM all_❣❤❣❤❣
9⃣8⃣
""""""Haka dai akaiyi taron suna a katashi lfya,sai da su Zeemarh suka gyara maa Salma gida tsaf sanan dukkansu sukai nasu gidan.
Abubuwa da yawa yafaru ciki hadda gama sevice dinsu,fiddause ma takusa haihuwa,su Hannah ko duk sun haihu, yau a gida ta yini.
Zeemarh tadawo gida agajiye lis, dan 2days din nan batajin da'din jikinta
Bayan tayi salla da wanka palon k'asa ta dawo ta zauna nan fa Salma yar aiki tashiga zubo Mata surutu kamar radio mai jiini..lol
Zeemarh sai jinta takeyi tana daria sai k'arfe 10:30 Sallma tama Zeemarh sai da safe tawuce dan kwanciya tea taha'da dan baza ta iya cin rice bah.
Tanan zaune har 11:00mp jitayi Ana tura 'kofan da k'afi zuwa tayi ta bude,hanya tabashi dan yawuce amma sai ya tsaya komawa tayi 2siter ta zauna aranta tace yau bai sha ba kenan, zama yayi a gefenta yace" bani ruwa" tashi kawai tayi bata ansa shi bah,tana kawo mai ruwan tayi hanyan sama hannunta ya ri'ke yace" what d u mean hum"kallanshi tayi cikin rashin fahimta gira ya 'daga Mata ko'karin kissing dinta yakeyi tayi fuskan ta gefe, jawota yayi da k'arfin kaske yace"hala kinmanta matsayi nane a wajenki,mijinki neni ko yaya nake dole kiyi abinda nakeso bai tsaya bi takanta ba yashiga yimata abubuwa da k'arfin gske kuka kawai Zeemarh keyi wani tsanar Almansur ne na musanman yak'ara shiga zuciyanta shigo baimasan mai takeyi bah abinda yagadama kawai yakeyi Chan ma daukanta yayi yai bedroom da ita.
Bayan komai yalafa Zeemarh Tasha kuka tayi nadama babu adadi, dalilin kukantane ya saukarmata da ciwankai magani Tasha bacci ya dan dauketa.
Ko da asbah data tashi sallah, da ciwan kai ta kuma tashi hakadai ta rarrafa tayi sallah tak'ara kwanciya,sai k'afe 9 tafarka shima k'arar wayanta ne yatasheta Yaa Ahmad ne kek'ira nan da dan ta dauka sallama tayi mai gami da gaisheshi, ansawa yayi sanan yace"meke damunki naji voice naki somehow diriricewa Zeemarh tayi chan tace banajin dad'i ne dogon nunfashi yajaa sanan yace" kishirya kije wajen doctor'n haleemah doctor buhari a prime hospital, zank'irashi nafada bashi zuwanki"Zeemarh tace toh nagode Allah bar zumici Allah shirya maka zuri'a" Ahmad ya ansa da amin
Yaji dadin addu'an sosai murmushi yayi ya aje phone kan bedside Haleemarh ne ta shigo cikin d'akin zamatayi a side dinshi gami "dacewa abbanAff breakfast yayi ready fa" kallanta yayi yace sweetheart wats wrong wit u" leemarh tace nothing"gami da tashi hannunta yarike k'ara zaunar da ita yayi yamaida duk hankalinshi kanta sanan yace"tell me" hawayene yazubo Mata durkusawa yayi a gabanta yana share Mata hawayen chan tace"am pregnant sweetheart, amma kasan problem din,wlhy inaso na haihu da kai sosai kodan kyawun hakinka amma kana naka Allah na nashi"kuka takuma sawa hugging dinta yayi gami da shafa bayanta a hankali yashiga yimata magana a kunne" stop crying babe, insha Allah nothing will happen 2 dis time, inma cikin bai zaunabah munada enough time ai babyafff baby ce still,just 2n half yrs so please kibar kuka banaso yanada kyau k'arban kaddara mai kyau da Mara kyau" 'dago da kanta tayi tace"hakane insha na bari, amma inaso yaxauna cikinan" hancin ta jaa yanacewa"in mungama brkfst sai muje muga doctor" ta ansada yes sir" dariya yayi yaja hannuta sukatafi yin brkfst.
Itako Zeemarh bin wayan tayi da kallo tana mamakin kula irin nashi,tashi tayi tanufa toilet wanka tayi sharp sharp tafitoh tashirya tayi hospital.
Doc.Buhari yadubata yakuma cemata tarage damuwa magunguna yabata nan Zeemarh ta mai complain din rashin samun cikinta bayan anmata duk gwajin da yakamata doctor yace tadawo gobe nan tamai sallama tayi gida
Su Ahmad sunje asbiti doctor yace babu wani problem zata haihu da yaddan Allah,da'din wajen Haleema ba'a magana haka Ahmad ma _saimuce Allah_ _raba lafiya_
Dawuri tashirya tayi hospital bayan sun gaisa kallanta doctor yayi yace"bincike yanuna mijinki na anfani da wani magani Wanda ciki bazai taba shiga bah,so yanzo dai tinda kekinshirya haihuwa saikije kisamu mijinki kimai magana" tinda yafara magana inalillahi kawai takeyi wasu hawayene yazubo Mata babu shiri ta gogesu gami da mikewa sallama tama doctor tayi gaba tana fita doctor yak'ira Ahmad ya fadamai komai ba k'aramin girgiza yayi ba tausayinta ne yakamashi a ranshi yace dole nashiga kd dis week ina San ganin wanan hatsa bibin Almansur din.
Anyi biki da komai lfya kuma yayi kyau babu wani k'arya sai abun ya birge Zeemarh, duk ta gaiyace k'awayenta kuma duk sunzo amma banda Hannah da Nussy Hannah mijinta bai barinta fitah Nussy kuma ba tajin dadi
Ankai Amarya fidause gidan ta a marafa 3bedrooms gida yayi kyau haka kayan ciki ma..
~biebie deee~🌸
🍁🍁🍁'YANMATAN ZAMANI🍁🍁🍁
*PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*
*STORY&WRITTEN BY*
~biebie deee bukhari~
9⃣7⃣
"""""Yau inbata manta bah 3moths kenan da yin bikin Fiddause,amma Allah haryabata ciki, haka duk friends dinta gashi har sunkusa hyhuwa, ita KO tanan babu ko alama wanan Abu yana damunta duk DA tasan komai na Allah ne.tashi tayi ta haura sama,sch zatashiga sabida project dinta.
Zeemarh gaba 'daya ta chaza,tadawo very silent and simple.da tagama da sch, gidansu ta nufa bayan side mama Murja tafara shiga ta Dade sosai sanan tashiga wajen didi suka gaisa nan didi kefada Mata Anty Haleemah batada lfya ta k'ira ta gaisheta, sanan tawuce side din mama nan duk tayi xamanta har aiki tayima mama,sai Albarka mama kesamata Zeemarh taji da'di sosai, sai bayan sallan magrib da tagaisa da su baba sanan tamusu sallama tayi gida.
Tadawo gida da tunani fal a ranta bayan tayi sallan isha taci abinci bata tsaya jin surutun Salma 'yar aiki ba ta haye sama abinta,kwanciya tayi abinda yafaru tin kafin auranta tashiga tunowa da kallan tsiyar da tayi duk dan kar ta aura Ahmad, gashi Wanda ta aura yanzo auranta dashi bai tsinana Mata komai bah sai nadama da kuma danasani datakeyi ba tinyazu bah ita kanta tasan tana San yaya Ahmad amma San abin duniyanta dakuma reasons dinta na manza yasa ta makanta ba'kin ciki auran mai ku'din mai yimata komai,
Ina ma takeganinshi,
Tamanta 1lst da ku'dinshi yashiga hannunta ita kema manta komai, ah hakama wai gara ita da Salma ita Salma gatadai a gida mai kyau amma komai Ummie keyimata duk Kansu auran masu ku'din bai musu komai bah, share hawayen ta tayi Wanda yagangaro mata, phone dinta ta dauka tashiga Neman layin Yaa Ahmad ringing 3 ya dauka
Zeemarh tafara sallma cikin dauriya tace"Assalamu'alaykum"
Ahmad"wa'alaykissalm,Azeemarh kina lfy?yakuma gida"
"Lfyalau,ya jikin Anty Leemarh"
Ahmad yace toh Alhamdulillahi"
"Toh Allah k'ara bata lfya,ya babyna"?
Ahmad yace Ameen amen,Afra nan lfya"
"Zeemarh tace toh ashafamin kanta, kuma agaida antyleenarh"
Bata tsaya jiran mai zaice bah ta kashe wayan.
Shiko Ahmad wayan yabida kallo yanakuma tuno yadda takemai magana kaman wani Abu nadamunta,tanbayan kanshii yayi toh mekeda munta?mai ku'di takeso kuma ta aura yanasane da duk wani k'aryan Aljanu dataketayi lokacin yanasane Aljanun k'arya ne danshi ba jahili bane yagane dalilin tanayin hakan shiyasa yasamata ido yakuma hakura da ita amma bawai dan baisanta ba, duk dadai abinda tamai yamai ciwo sosai amma yama kanshi al'kawarin k'iranta time 2 time dahakane zai gane damuwarta.
Zaman Zeemarh a gidan Almansur zamana na kunci da ba'kin ciki dan lamari na Almansur kulin gaba yakeyi saidai kawai mommy shi da su Anty lubabatu suta bata hakuri dan sunsan tana fama
Kwana 2 nanma batacika xAma a gida bah sabida savice din datakeyi A wani government sch KO antashi kuma gida takewucewa
Ita kanta mama tagane 'yarta tanacin damuwa
dan taga gaba 'daya ta chanza Randa mama tanbayeta kasabama mama ansa tayi sai kuka kawai datakeyi,shuru mama tayi chankuma "tace didi tasani kuwa"?Zeemarh tace ehh" mama tace shikenan kiyi shuru Zan tanbayeta naji" addu'a mama tabata takumace tacigaba daneman zabin Allah" Zeemarh taji dad'i sosai har sanyi sai datajin a ranta takumayi nadamar abinda ta aikata a baya.
Koda didi tafadama mama halinda Zeemarh keciki ta tausayamata sosai takumayi alkawarin yimata addua.
Hakarayuwa taita tafiya abubuwa da yawa sunfaru game da rayuwan gidan Zeemarh dan yanzo su baba duk sunsani haka Ahmad ma da sauran yayenta ,Ahmad duk yafi nuna damuwanshi a kan lamarin.
Hakadai Zeemarh taketahakuri sometimes kuma tasha kukanta Salma yar aiki bata jin dadin gidan Sam dan tasan antynta ba dadi takeji ba, tadai yi alkawarin tayata da addua dan shine kawai mafitah.
Allah ya sauka Salma lfya tasamu baby girl, tashi wahala sosai alhaji Yahya yarage mugun halinshi dan wanan Karon yadanyi abin kirki,ranan suna anyi dan abubuwa babu laifi yariya taci sunan sister alhaji Yahya wato rabi'a su Deeja,Hannah,Nussy,Hauwee duk da cikin su Zeemarh ne dai shuru, sunji dadin haduwa da junansu sunk'ara bama junansu shawara dakuma hakuri Farty matazo itadai batada matsala(kusan dama k'arfi ba daya ba) Amira kaita kuwa yanzo tana Dubai tana masters dinta
Zancigaba anjima wlhy nagani🤣🤣🤣🤣
KO zaku k'arasa da kanku????
Inajiran ansankuu
🍁🍁🍁'YANMATAN ZAMANI🍁🍁🍁
*PURE MOMRNT OF LIFE WRITER'S{P.M.L}*
*STORY & WRITTEN BY*
~biebie deee bukhari~
_this page is dedicate ga duc wani makarancin 'YANMATAN ZAMANI, ILYSM all_❣❤❣❤❣
9⃣8⃣
""""""Haka dai akaiyi taron suna a katashi lfya,sai da su Zeemarh suka gyara maa Salma gida tsaf sanan dukkansu sukai nasu gidan.
Abubuwa da yawa yafaru ciki hadda gama sevice dinsu,fiddause ma takusa haihuwa,su Hannah ko duk sun haihu, yau a gida ta yini.
Zeemarh tadawo gida agajiye lis, dan 2days din nan batajin da'din jikinta
Bayan tayi salla da wanka palon k'asa ta dawo ta zauna nan fa Salma yar aiki tashiga zubo Mata surutu kamar radio mai jiini..lol
Zeemarh sai jinta takeyi tana daria sai k'arfe 10:30 Sallma tama Zeemarh sai da safe tawuce dan kwanciya tea taha'da dan baza ta iya cin rice bah.
Tanan zaune har 11:00mp jitayi Ana tura 'kofan da k'afi zuwa tayi ta bude,hanya tabashi dan yawuce amma sai ya tsaya komawa tayi 2siter ta zauna aranta tace yau bai sha ba kenan, zama yayi a gefenta yace" bani ruwa" tashi kawai tayi bata ansa shi bah,tana kawo mai ruwan tayi hanyan sama hannunta ya ri'ke yace" what d u mean hum"kallanshi tayi cikin rashin fahimta gira ya 'daga Mata ko'karin kissing dinta yakeyi tayi fuskan ta gefe, jawota yayi da k'arfin kaske yace"hala kinmanta matsayi nane a wajenki,mijinki neni ko yaya nake dole kiyi abinda nakeso bai tsaya bi takanta ba yashiga yimata abubuwa da k'arfin gske kuka kawai Zeemarh keyi wani tsanar Almansur ne na musanman yak'ara shiga zuciyanta shigo baimasan mai takeyi bah abinda yagadama kawai yakeyi Chan ma daukanta yayi yai bedroom da ita.
Bayan komai yalafa Zeemarh Tasha kuka tayi nadama babu adadi, dalilin kukantane ya saukarmata da ciwankai magani Tasha bacci ya dan dauketa.
Ko da asbah data tashi sallah, da ciwan kai ta kuma tashi hakadai ta rarrafa tayi sallah tak'ara kwanciya,sai k'afe 9 tafarka shima k'arar wayanta ne yatasheta Yaa Ahmad ne kek'ira nan da dan ta dauka sallama tayi mai gami da gaisheshi, ansawa yayi sanan yace"meke damunki naji voice naki somehow diriricewa Zeemarh tayi chan tace banajin dad'i ne dogon nunfashi yajaa sanan yace" kishirya kije wajen doctor'n haleemah doctor buhari a prime hospital, zank'irashi nafada bashi zuwanki"Zeemarh tace toh nagode Allah bar zumici Allah shirya maka zuri'a" Ahmad ya ansa da amin
Yaji dadin addu'an sosai murmushi yayi ya aje phone kan bedside Haleemarh ne ta shigo cikin d'akin zamatayi a side dinshi gami "dacewa abbanAff breakfast yayi ready fa" kallanta yayi yace sweetheart wats wrong wit u" leemarh tace nothing"gami da tashi hannunta yarike k'ara zaunar da ita yayi yamaida duk hankalinshi kanta sanan yace"tell me" hawayene yazubo Mata durkusawa yayi a gabanta yana share Mata hawayen chan tace"am pregnant sweetheart, amma kasan problem din,wlhy inaso na haihu da kai sosai kodan kyawun hakinka amma kana naka Allah na nashi"kuka takuma sawa hugging dinta yayi gami da shafa bayanta a hankali yashiga yimata magana a kunne" stop crying babe, insha Allah nothing will happen 2 dis time, inma cikin bai zaunabah munada enough time ai babyafff baby ce still,just 2n half yrs so please kibar kuka banaso yanada kyau k'arban kaddara mai kyau da Mara kyau" 'dago da kanta tayi tace"hakane insha na bari, amma inaso yaxauna cikinan" hancin ta jaa yanacewa"in mungama brkfst sai muje muga doctor" ta ansada yes sir" dariya yayi yaja hannuta sukatafi yin brkfst.
Itako Zeemarh bin wayan tayi da kallo tana mamakin kula irin nashi,tashi tayi tanufa toilet wanka tayi sharp sharp tafitoh tashirya tayi hospital.
Doc.Buhari yadubata yakuma cemata tarage damuwa magunguna yabata nan Zeemarh ta mai complain din rashin samun cikinta bayan anmata duk gwajin da yakamata doctor yace tadawo gobe nan tamai sallama tayi gida
Su Ahmad sunje asbiti doctor yace babu wani problem zata haihu da yaddan Allah,da'din wajen Haleema ba'a magana haka Ahmad ma _saimuce Allah_ _raba lafiya_
Dawuri tashirya tayi hospital bayan sun gaisa kallanta doctor yayi yace"bincike yanuna mijinki na anfani da wani magani Wanda ciki bazai taba shiga bah,so yanzo dai tinda kekinshirya haihuwa saikije kisamu mijinki kimai magana" tinda yafara magana inalillahi kawai takeyi wasu hawayene yazubo Mata babu shiri ta gogesu gami da mikewa sallama tama doctor tayi gaba tana fita doctor yak'ira Ahmad ya fadamai komai ba k'aramin girgiza yayi ba tausayinta ne yakamashi a ranshi yace dole nashiga kd dis week ina San ganin wanan hatsa bibin Almansur din.