Sashe 8
Noor Albi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hannunsa Dake rawa yafara kokarin dagawa da neman nuna yanayi magiya akan ta taimakesa ta daga Masa Kiran.
Har saaidata kusa tsinkewa takai hannu ta dauka wayar tareda receiving Kiran tana kaiwa Kan kunnensa Abdullahi na shigowa da sallama Dan Haka ta fasa ta miqawa Abdullahin wayar tareda juyawa ta fice daga palon.
Da sauri abdullahi yaqaraso gurin abban tareda Ciro earpiece ya jona a wayar ya sakawa Abban ya Dan fita Dan basa guri yayi waya Dan idan zaiyi waya da Turaki bashi guri akeyi har saisun Gama.
Akaro na farko da Momy taji zuciyarta takasa nutsuwa da wayar Abban da Turaki sai zuciyarta ke Bata Kamar akwai wani abun daban dan kuwa zaquwar Abban da yanayinsa daya bayyanarda 'dacin zuciya fiyeda kullum yasa taji tanason Jin abinda yake faruwa Dan Haka ta fasa komawa ta juyo ta dawo tana sako qafarta palon taji abinda Abban ke fada cikin kakari da kakkarwar muryarsa dake fita daqyar cikin tsananin azaba duk da likita ya hanasa takura kansa gurin mgn sosai Dan zai iya yiwa kansa illa Amma shine ya dage a hakan yake magana Dole?
Tabbas Yau tasake shaidawa da tabbarwa da Abban baya qaunarta da 'yarta tun farko shiyasa ya zabi yaci amanarta gashi ayauma tanaji da kunnuwanta ya fifita kaunar 'yarsa akan Sa'adah,
Ta Yaya zai bude Baki ya roki Turaki akan yabasa auren 'yarsa.....
Tu.raki.....akwai...alqa..wa.rin aure tsaka..nin yayana...da..naka..idan ba..ka man..taba?
Allah..Haka..yayi damu..Akan cewan...hakan...bazata...Yi..yuba...tunda..
Allah...bai...kawo....naka...rabon...na haihuwaba...
Ayau...Ina..rokonka..Alfarma ta qarshe...wadda banda...buri ko fatar data wuce wannan alfarmar....
Nasan Allah yabaka girma....da daukakanda...kafi karfin Abinda Zan rokeka sbd banbance....da dama....
Ka cika... alqawarin hada...zuria Dani daka dauka akan...hada yayanmu auren nabaka....'yata ka aureta.....wannan itace Alfarma mafi girma dazakamun da har abada...bazan daina... gode makaba....
Innalillahi wainna ilaihirrajiun" momy yafara fada cikin mutuwar tsaye da mamaki da firgici tareda zallar mamakin Abban Dan kuwa kobai Kai zancen qarsheba tasan 'yarsa daya ambata ba babbar yarsa yake nufiba 'yar Dayafi dauka 'ya ita yake nufi.
Dan Haka Bata tsaya qarasa Jin sauran zancenva ta juyo tadawo idanuwanta na rufewa cikin tsananin takaicin kanta da haryanxu taki yarda da Abban baya qaunarta tun farko shiyasa take qara haduwa da baqin ciki,
Tayaya zaiyi tunanin bawa Turaki auren yarinyarda ba itaba hatta uwarta ya girma?
Ta Yaya zaiyi tunanin bawa Turaki auren 'yar Aminiyarsa Dan kuwa akwai shaquwa sosai a tsakaninsu Kamar yanda tasamu bayani?
Tayaya zai bawa mutuminda ko manyan masu kudi ba kowa yake samun damar ko gaisawa dashiba sai daqyar bare wannan da Babu abinda yake cikin kanta bayan aiki Dan Bata gane kowane yare saina aiki bayan ga Sa'adah Nan duk da itama turakin ya haifeta amma tanada ilimin bokonda zai iya Dan nunawa duniya ita matsayin matarsa duk matarsa tafi gaban akawo macenda zata nuna Mata komai a rayuwa sai ikon ubangiji.
Daqyar qyashin da shedan ya saka Mata ya barta takai kanta dakinta duk da tsoro ma na abun yafi yawa Dan kuwa Turakin tasan Koda kalau Abban yake shi kansa yanzu Turaki saidai a waya badai ya ringa ganinsa ba
ta zauna bakin gado tana aje numfashinta dake fita daqyar daqyar.
##MAMUH#
Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete
Mamuhgee @Arewabooks
*_Rabo sai Mai shi...Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon 'da amatsayin nata mijin TAYAYA ZATA KALLA AMININ MAHAIFINTA A MATSAYIN MIJINTA?_*
*_Qaddararsuce wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*
Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates
*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_
*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_
*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_
*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_
*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_
Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank
Number shaidar biya
*_09032345899_*
*KATIN MTN*
09166221261
*_Mamuhgee 7_*
Shiru ne ya ratsa ta bangaren Turaki Wanda zancen yazo Masa a wani iri Dan kuwa a duniya Babu abinda bazai iya yiwa Mahmoud ba matuqar Bai sabawa addininsaba saidai wannan Alfarmar tayi gabas shi yayi yamma Dan kuwa babuta yanda za'ai ya auri 'yar daya Haifa sosai,
Yar Amininsa dasuka taso tare hakama 'yar zainab,
Yana iya tuno ranarda shine ya biyawa Aminin nasa sadakin auren mahaifiyarta saikuma tayaya za'a kawo mgn irin wannan,
Ranar haihuwarta ya tuno da hadarin daya faru Wanda ta sanadinsa yahadu da tasa lalurar da haryanxu yake tareda ita ta rashin iya biyawa iyalinsa buqatar aure
To tayaya ita dinma datake yarinya Idan ya aureta zai sauke Mata nata haqqin?
Wannan abune da bazai iya ko tunaninsa ba Dan ko 'yar zainab Bai sake ganiba tun tana jaririyarta daya taba ganinta,
Dan Haka wannan al'amarine Mai girma da bazai faruba
Girmansa da duniya take gani tamkar shiga haqqine garesa agansa da auren 'yar cikinsa.....
Maida bayansa yayi ya jingina jikin lafiyayyar royal cushion set din Dake palon nasa Yana Dan rufe fararen idanuwansa ya bude cikin muryarsa Mai nutsuwa irinta masu kwanciyar hankali da murza rayuwar dala yace"
Mahmoud maganar buri da fatanmu na hada zuria wannan wani maganane dabam da mukai fata Kuma Allah Bai cika fatan ba Wanda ko bamu hada Zaria ba kariga ka zama zuriata tunda Muka zama Yan uwan juna,
Maganar bani aure kwata kwata bashineba sbd za'a shiga haqqin yarinya sbd kasan Ni din ba mazauni bane banada lokacin kowa saina aiki,hakama babu aure atsakanina da 'yayanka Dan kuwa kallon Yaya nake musu,
Idan akwai matsalane a gidan ka sanar Dani Zan inganta rayuwarta tako Ina,
Zan Bata kowace irin rayuwa kakeson nabata basai da aureba...
Kamar yanda yasan Abban akan abinda yake so dagewa Abban yayi cikin azabar ciwon daya taso Masa gadan gadan yace"
Amatsyina na ubanta nine nake rokonka cikin qasqantar da Kai Turaki ka dauketa ka tafi da ita,
Idan bazaka auretaba nabaka ita halak malak Dan Allah ka inganta rayuwarta,
Batada kowa bayan Ni Ina rokonka daka zame gatanta tana cikin maraicin uwa da uba,
Shi kadaine rokona dakuma burina da gata kacal daya dazan Mata tsawon rayuwat..........
Bai qarasaba take bakinsa ya juye sbd ciwon yagama tasowa gabaki daya take ya sake fadowa daga kujerarsa ya zube qasa Yana fitarda wani irin zufa da kumfa idanuwansa na juyawa...
Daidai shigowar Laylah daukeda ruwan dumi data debo da qaramin towel zata Dan gasa Masa qafafunsa..
Mummanar faduwa gabanta yayi ta dire kayan hannunta tayo kansa cikin mummunan yanayi tana Kira sunansa cikin iya sautinta Mara qarfi sosai Dan wahalar rayuwar tagama cinye qarfinta shiyasa komai nata a sanyi take yinsa Wanda bayan sanyin jiki hardana wahala data Gama cunyeta.
Kamosa tayi tana Kiran sunansa dukkanin jikinta na rawa sosai Kamar yanda na Abban keyi
Tana kokuwar dagasa saiga abdullahi yashigo
Shima da gudu yaqaraso cikin tsananin tashin hankalin ganinsu ahakan hankali tashe da babban sauti yace"
Meya samesa?lafiya?
Kasa magana tayi sbd halinda tariga tashiga da ganin Abban hakan sai kawai ta sauke kanta tana rintse idanuwanta bayarwa hawaye sun fito ba dan tuni qamewar zuciya yagama busar da hawayenta tuntuni Dan kuka gareta wahalar banzace shiyasa Bata kuka Dan ko taso tayi kukanma Baya zuwa....
Jiki na rawa Abdullahi ya fitarda wayarsa ya lalaubo numbern Dr Abbakar ya Danna Masa
Yana dauka cikin rudu yake fada Masa halinda Abban yake ciki take Dr Abbakar din ya kashe wayar Yana cewa ga motar asibiti Nan zuwa yanzu.
Kafin motar asibitin tazo tuni Abban yayi nisa
Abdullahi daya Gama firgicewa cikin tashin hankalin sai jijjigasa yake Yana Kiran sunansa Dan karya qarasa yin nisan Amma tuni Abban yayi nisa
Ganin hakan ta dafa bangon Dake palon sbd Jin kunnuwanta Kamar suna rufewa Dan dummmm takeji sai can taji kalma daya
Kanta ta dafe da hannu daya yayinda dayan take dafe jikin bango dashi idanuwanta sun kada sunyi jajir Babu abinda takeji Kamar tsananin radadi a zuciya da cikin kwanyar kanta Wanda ake Kira da asalin _Depression_
Su Momy Basu San abinda yake faruwaba Saida motar asibiti tazo kofar gidan aka shigo aka daukesa cikin gaggawa aka fito dashi sai alokacin Sa'adah ta fito da Dan sauri daidai Ana fitowa da Abban Wanda babu alamar numfashi atate dashi
Gabanta yayi mummunan faduwa hankali tashe ta kalli kofar palonsa datasan Laylah na ciki ta nufi palon cikin tsananin firgici tana Kiran sunan Laylan da zuwa lokacin kunnuwanta basa jin komai sai idanuwanta dake gani Suma ba sosai ba
Da gudu Sa'adah ta qarasa gurinta tana Kiran sunanta da qarfi tareda tallafota jikinta sbd sulalewa da laylan ke neman Yi qasa.
Laylah
Laylah
Meya samu Abban?
Meyake faruwa?
Kina Jina kuwa?
Karki rufe idanuwanki Laylah kalleni,
Kina bani tsoro
Dan Allah bude idanuwanta sosai ki kalleni,
Meyasa samu Abban?
Kina lafiya kuwa??
Laylah..
Laylah..
Laylah.
Sunan Momy Sa'adah din ta kwala da qarfi cikin tsananin firgici tana cewa"
Momy kizo Dan Allah Laylah ma mutuwa zatai tabarni
Na shiga uku,
Momy....Momy Dan Allah kizo...
Momy dake zaune jagwab a Palo tana tsiyayar hawaye bayan tafiyar da akai da Abban tanajin Sa'adah Amma takasa motsawa Bare ta tashi saima wani irin sabon mawuyacin halinda take sake Shiga akan komai dayake faruwa tanajin radadinta na shekaru Yana ninkuwa sbd har cikin ranta ba rayuwar dataso su gudanarba da Mahmoud da 'yarta,
Meyasa komai ya lalace musu Haka,
Ina amfanin hakan,
Ta Rasa yanda zatai ta gogewa zuciyarta komai shiyasa tata zuciyar take cikin qunci fiyeda Mahmoud din Dan kuwa takasa cirewa,
Takasa daina Jin zafin na sabuntar Mata koyaushe,
Tabbas da Bata ganin Laylah da zata iya dannewa,
Amma koyaushe ta wayi gari taga laylan ko taji motsinta saita tuno Kunci da baqin ciki tareda mawuyacin halin data shiga duk akan wannan al'amarin da Mahmoud yabarta acikin quncin da sanin aurensa yayi Ashe yabarta tana bibiyar Yan uwanta gurin tallafa Mata da 'yarta.
Hawaye takeyi sosai tana buga kanta akan kujera zuciyarta cikin qunci Mai girma yayinda Sa'adah keta ihun Kiran momyn cikin tsananin firgici da nata hawayen Dan kuwa wannan ne Karo na farko da Laylah tashiga irin wannan halin Dan har wani kakkarwa jikin laylan keyi.
Har saaidata kusa tsinkewa takai hannu ta dauka wayar tareda receiving Kiran tana kaiwa Kan kunnensa Abdullahi na shigowa da sallama Dan Haka ta fasa ta miqawa Abdullahin wayar tareda juyawa ta fice daga palon.
Da sauri abdullahi yaqaraso gurin abban tareda Ciro earpiece ya jona a wayar ya sakawa Abban ya Dan fita Dan basa guri yayi waya Dan idan zaiyi waya da Turaki bashi guri akeyi har saisun Gama.
Akaro na farko da Momy taji zuciyarta takasa nutsuwa da wayar Abban da Turaki sai zuciyarta ke Bata Kamar akwai wani abun daban dan kuwa zaquwar Abban da yanayinsa daya bayyanarda 'dacin zuciya fiyeda kullum yasa taji tanason Jin abinda yake faruwa Dan Haka ta fasa komawa ta juyo ta dawo tana sako qafarta palon taji abinda Abban ke fada cikin kakari da kakkarwar muryarsa dake fita daqyar cikin tsananin azaba duk da likita ya hanasa takura kansa gurin mgn sosai Dan zai iya yiwa kansa illa Amma shine ya dage a hakan yake magana Dole?
Tabbas Yau tasake shaidawa da tabbarwa da Abban baya qaunarta da 'yarta tun farko shiyasa ya zabi yaci amanarta gashi ayauma tanaji da kunnuwanta ya fifita kaunar 'yarsa akan Sa'adah,
Ta Yaya zai bude Baki ya roki Turaki akan yabasa auren 'yarsa.....
Tu.raki.....akwai...alqa..wa.rin aure tsaka..nin yayana...da..naka..idan ba..ka man..taba?
Allah..Haka..yayi damu..Akan cewan...hakan...bazata...Yi..yuba...tunda..
Allah...bai...kawo....naka...rabon...na haihuwaba...
Ayau...Ina..rokonka..Alfarma ta qarshe...wadda banda...buri ko fatar data wuce wannan alfarmar....
Nasan Allah yabaka girma....da daukakanda...kafi karfin Abinda Zan rokeka sbd banbance....da dama....
Ka cika... alqawarin hada...zuria Dani daka dauka akan...hada yayanmu auren nabaka....'yata ka aureta.....wannan itace Alfarma mafi girma dazakamun da har abada...bazan daina... gode makaba....
Innalillahi wainna ilaihirrajiun" momy yafara fada cikin mutuwar tsaye da mamaki da firgici tareda zallar mamakin Abban Dan kuwa kobai Kai zancen qarsheba tasan 'yarsa daya ambata ba babbar yarsa yake nufiba 'yar Dayafi dauka 'ya ita yake nufi.
Dan Haka Bata tsaya qarasa Jin sauran zancenva ta juyo tadawo idanuwanta na rufewa cikin tsananin takaicin kanta da haryanxu taki yarda da Abban baya qaunarta tun farko shiyasa take qara haduwa da baqin ciki,
Tayaya zaiyi tunanin bawa Turaki auren yarinyarda ba itaba hatta uwarta ya girma?
Ta Yaya zaiyi tunanin bawa Turaki auren 'yar Aminiyarsa Dan kuwa akwai shaquwa sosai a tsakaninsu Kamar yanda tasamu bayani?
Tayaya zai bawa mutuminda ko manyan masu kudi ba kowa yake samun damar ko gaisawa dashiba sai daqyar bare wannan da Babu abinda yake cikin kanta bayan aiki Dan Bata gane kowane yare saina aiki bayan ga Sa'adah Nan duk da itama turakin ya haifeta amma tanada ilimin bokonda zai iya Dan nunawa duniya ita matsayin matarsa duk matarsa tafi gaban akawo macenda zata nuna Mata komai a rayuwa sai ikon ubangiji.
Daqyar qyashin da shedan ya saka Mata ya barta takai kanta dakinta duk da tsoro ma na abun yafi yawa Dan kuwa Turakin tasan Koda kalau Abban yake shi kansa yanzu Turaki saidai a waya badai ya ringa ganinsa ba
ta zauna bakin gado tana aje numfashinta dake fita daqyar daqyar.
##MAMUH#
Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete
Mamuhgee @Arewabooks
*_Rabo sai Mai shi...Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon 'da amatsayin nata mijin TAYAYA ZATA KALLA AMININ MAHAIFINTA A MATSAYIN MIJINTA?_*
*_Qaddararsuce wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*
Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates
*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_
*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_
*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_
*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_
*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_
Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank
Number shaidar biya
*_09032345899_*
*KATIN MTN*
09166221261
*_Mamuhgee 7_*
Shiru ne ya ratsa ta bangaren Turaki Wanda zancen yazo Masa a wani iri Dan kuwa a duniya Babu abinda bazai iya yiwa Mahmoud ba matuqar Bai sabawa addininsaba saidai wannan Alfarmar tayi gabas shi yayi yamma Dan kuwa babuta yanda za'ai ya auri 'yar daya Haifa sosai,
Yar Amininsa dasuka taso tare hakama 'yar zainab,
Yana iya tuno ranarda shine ya biyawa Aminin nasa sadakin auren mahaifiyarta saikuma tayaya za'a kawo mgn irin wannan,
Ranar haihuwarta ya tuno da hadarin daya faru Wanda ta sanadinsa yahadu da tasa lalurar da haryanxu yake tareda ita ta rashin iya biyawa iyalinsa buqatar aure
To tayaya ita dinma datake yarinya Idan ya aureta zai sauke Mata nata haqqin?
Wannan abune da bazai iya ko tunaninsa ba Dan ko 'yar zainab Bai sake ganiba tun tana jaririyarta daya taba ganinta,
Dan Haka wannan al'amarine Mai girma da bazai faruba
Girmansa da duniya take gani tamkar shiga haqqine garesa agansa da auren 'yar cikinsa.....
Maida bayansa yayi ya jingina jikin lafiyayyar royal cushion set din Dake palon nasa Yana Dan rufe fararen idanuwansa ya bude cikin muryarsa Mai nutsuwa irinta masu kwanciyar hankali da murza rayuwar dala yace"
Mahmoud maganar buri da fatanmu na hada zuria wannan wani maganane dabam da mukai fata Kuma Allah Bai cika fatan ba Wanda ko bamu hada Zaria ba kariga ka zama zuriata tunda Muka zama Yan uwan juna,
Maganar bani aure kwata kwata bashineba sbd za'a shiga haqqin yarinya sbd kasan Ni din ba mazauni bane banada lokacin kowa saina aiki,hakama babu aure atsakanina da 'yayanka Dan kuwa kallon Yaya nake musu,
Idan akwai matsalane a gidan ka sanar Dani Zan inganta rayuwarta tako Ina,
Zan Bata kowace irin rayuwa kakeson nabata basai da aureba...
Kamar yanda yasan Abban akan abinda yake so dagewa Abban yayi cikin azabar ciwon daya taso Masa gadan gadan yace"
Amatsyina na ubanta nine nake rokonka cikin qasqantar da Kai Turaki ka dauketa ka tafi da ita,
Idan bazaka auretaba nabaka ita halak malak Dan Allah ka inganta rayuwarta,
Batada kowa bayan Ni Ina rokonka daka zame gatanta tana cikin maraicin uwa da uba,
Shi kadaine rokona dakuma burina da gata kacal daya dazan Mata tsawon rayuwat..........
Bai qarasaba take bakinsa ya juye sbd ciwon yagama tasowa gabaki daya take ya sake fadowa daga kujerarsa ya zube qasa Yana fitarda wani irin zufa da kumfa idanuwansa na juyawa...
Daidai shigowar Laylah daukeda ruwan dumi data debo da qaramin towel zata Dan gasa Masa qafafunsa..
Mummanar faduwa gabanta yayi ta dire kayan hannunta tayo kansa cikin mummunan yanayi tana Kira sunansa cikin iya sautinta Mara qarfi sosai Dan wahalar rayuwar tagama cinye qarfinta shiyasa komai nata a sanyi take yinsa Wanda bayan sanyin jiki hardana wahala data Gama cunyeta.
Kamosa tayi tana Kiran sunansa dukkanin jikinta na rawa sosai Kamar yanda na Abban keyi
Tana kokuwar dagasa saiga abdullahi yashigo
Shima da gudu yaqaraso cikin tsananin tashin hankalin ganinsu ahakan hankali tashe da babban sauti yace"
Meya samesa?lafiya?
Kasa magana tayi sbd halinda tariga tashiga da ganin Abban hakan sai kawai ta sauke kanta tana rintse idanuwanta bayarwa hawaye sun fito ba dan tuni qamewar zuciya yagama busar da hawayenta tuntuni Dan kuka gareta wahalar banzace shiyasa Bata kuka Dan ko taso tayi kukanma Baya zuwa....
Jiki na rawa Abdullahi ya fitarda wayarsa ya lalaubo numbern Dr Abbakar ya Danna Masa
Yana dauka cikin rudu yake fada Masa halinda Abban yake ciki take Dr Abbakar din ya kashe wayar Yana cewa ga motar asibiti Nan zuwa yanzu.
Kafin motar asibitin tazo tuni Abban yayi nisa
Abdullahi daya Gama firgicewa cikin tashin hankalin sai jijjigasa yake Yana Kiran sunansa Dan karya qarasa yin nisan Amma tuni Abban yayi nisa
Ganin hakan ta dafa bangon Dake palon sbd Jin kunnuwanta Kamar suna rufewa Dan dummmm takeji sai can taji kalma daya
Kanta ta dafe da hannu daya yayinda dayan take dafe jikin bango dashi idanuwanta sun kada sunyi jajir Babu abinda takeji Kamar tsananin radadi a zuciya da cikin kwanyar kanta Wanda ake Kira da asalin _Depression_
Su Momy Basu San abinda yake faruwaba Saida motar asibiti tazo kofar gidan aka shigo aka daukesa cikin gaggawa aka fito dashi sai alokacin Sa'adah ta fito da Dan sauri daidai Ana fitowa da Abban Wanda babu alamar numfashi atate dashi
Gabanta yayi mummunan faduwa hankali tashe ta kalli kofar palonsa datasan Laylah na ciki ta nufi palon cikin tsananin firgici tana Kiran sunan Laylan da zuwa lokacin kunnuwanta basa jin komai sai idanuwanta dake gani Suma ba sosai ba
Da gudu Sa'adah ta qarasa gurinta tana Kiran sunanta da qarfi tareda tallafota jikinta sbd sulalewa da laylan ke neman Yi qasa.
Laylah
Laylah
Meya samu Abban?
Meyake faruwa?
Kina Jina kuwa?
Karki rufe idanuwanki Laylah kalleni,
Kina bani tsoro
Dan Allah bude idanuwanta sosai ki kalleni,
Meyasa samu Abban?
Kina lafiya kuwa??
Laylah..
Laylah..
Laylah.
Sunan Momy Sa'adah din ta kwala da qarfi cikin tsananin firgici tana cewa"
Momy kizo Dan Allah Laylah ma mutuwa zatai tabarni
Na shiga uku,
Momy....Momy Dan Allah kizo...
Momy dake zaune jagwab a Palo tana tsiyayar hawaye bayan tafiyar da akai da Abban tanajin Sa'adah Amma takasa motsawa Bare ta tashi saima wani irin sabon mawuyacin halinda take sake Shiga akan komai dayake faruwa tanajin radadinta na shekaru Yana ninkuwa sbd har cikin ranta ba rayuwar dataso su gudanarba da Mahmoud da 'yarta,
Meyasa komai ya lalace musu Haka,
Ina amfanin hakan,
Ta Rasa yanda zatai ta gogewa zuciyarta komai shiyasa tata zuciyar take cikin qunci fiyeda Mahmoud din Dan kuwa takasa cirewa,
Takasa daina Jin zafin na sabuntar Mata koyaushe,
Tabbas da Bata ganin Laylah da zata iya dannewa,
Amma koyaushe ta wayi gari taga laylan ko taji motsinta saita tuno Kunci da baqin ciki tareda mawuyacin halin data shiga duk akan wannan al'amarin da Mahmoud yabarta acikin quncin da sanin aurensa yayi Ashe yabarta tana bibiyar Yan uwanta gurin tallafa Mata da 'yarta.
Hawaye takeyi sosai tana buga kanta akan kujera zuciyarta cikin qunci Mai girma yayinda Sa'adah keta ihun Kiran momyn cikin tsananin firgici da nata hawayen Dan kuwa wannan ne Karo na farko da Laylah tashiga irin wannan halin Dan har wani kakkarwa jikin laylan keyi.