Sashe 5
Noor Albi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sbd ulcern momyn yau tuwan shinkafa tayi da miyar zogala da Babu Mai sosai,
Da kanta take zuwa bakin titin anguwar karbo kayan cefane gurin malam rabiu Wanda sai anhada kudi Kamar 4 zuwa biyar sai momyn tabiyasa sbd ita kanta duk qarfin haline,
Iyayenta da Yan uwanta nada arziki Mai yawa sbd kusan gidansu duk manyan Yan shiyasa ne,
Hakama yannanta da qannenta Mata duk masu hannu da shuni suke aure saidai kaf kusan danginta Babu Mai iya Taimaka Mata sbd aurenta da Abban da Babu Wanda yaso Dan Yana talaka Mara qarfi,
Ta tsaya tsayin daka ta auresa sbd tana sonsa,
Yanada iliminsa da hankalinsa Dan Haka bataga illar aurensaba Dan bayada kudi,
Mahaifinsu baya Raye sai mahaifiyarsu wadda Sam batawa momyn auren Wanda baida aikin Yi sai takardun karatu,
Yayyunta sunso inganta rayuwarta ta hanyar Bata karatu Mai zurfi tareda auren Hadi na tsakanin masu kudi Amma ta ture komai tace bataso sai Abba Wanda hakan yakawo rarrabewar Kai aka samu hargitsinda kowa yabarta ta aura Wanda takeso Wanda ba jimawa da auren yasamu aiki yafara ta samu kwanciyar hankali da nutsuwarda take tunanin tabbatuwarta har abada,
Mahaifiyarsu ta rasu alokacinda Abba baya gari ga laulayin ciki Haka tashiga damuwa da gagari Mai tsanani Dan kuwa acikin Yan uwanta kasa sakewa tayi ga ciwo,
Qarshe dasuka Bai dawoba Haka Kuma tana buqatar taimako suka kaita asibit saidata share sati uku a kwance kafin aka sallameta ahakan Takoma gidanta taci gaba da rayuwar kadaici da tawakkali sbd zuciyarta idan tanason Abu tana Masa sone mai tsananin gaske.
Saida cikinta ya Isa haihuwa Allah yabawa Abba ikon dawowa daga doguwar tafiyar da yayi ta haifi Sa'adah wadda taci sunan mahaifiyarsu,
Darajar sunan yasa Yan uwanta ke qaunar Sa'adah har suke iya Mata komai Ahankali ahankali harta shirya da Yan uwanta suka ringa Bata kulawa da gata kamar yanda mahaifiyarsu tabar musu wasiyyar kulawa da momyn kamar tasan wani abun zai faru,
Bayan haihuwar Sa'adah Abban tafiye tafiyensa suka tsananta ahaka Sa'adah ta taso ba shaquwa sosai da mahaifinta sbd baya zama,
Duk wani dawainiyar gidan momynce keyi sbd Abban kullum ciki yawon kamfani yake Wanda yake aiki sbd aikin gwamnatin Bai samuba har lokacin.
Momy nasonsa Bata taba Jin damuwa takaici ko gazawa da zamanta ahakan ba saima tausayi da qaunarsa datake qarawa ahakan.
Babban budin daya fara shigowa rayuwarsu shine dawowar babban Amininsa *_MUHAMMAD ABU TURAB TURAKI_* Wanda duniya tafi sani da *_AB TURAKI_*
Turaki shine ya bawa abba manyan kudin daya bude kamfanin kansa da kansa bayan ya siya Masa babban gida da babbar mota,
Da farko rayuwarsu Momy da yarta da abban Takoma ta kwanciyar hankali da Jin Dadi saigashi kwatsam Abban yaga ZAINAB yaji Yana qaunarta,qauna Mai tsanani batareda jawakai lokaciba ya aureta ya ajeta anata gidan daban tsawon shekara da shekaru har Allah yabata ciki momyn Bata saniba saidai yanada niyar bayan haihuwar ZAINAB din zai hadesu yafadawa momyn gaskia wadda halaccinta da kunyartane tun farko yasakashi boye Mata
Ashe qaddara bazata bar hakan ba Dan kuwa mummunan hadarin motar yafarune ranar da Turaki ya sauka Nigeria akan wata babbar nasarar rayuwa daya qara samu a qasar US
abban ya dauki zainab suka Isa gidan Dan tayasa murna da yiwa hajiyarsa wato Anne Allah ya Sanya alkhairi saigashi suna shiga gidan tsautsayi ya Tarawa zainab din ta zame tayi mummanar faduwa nakudar Dole ta taso mata,
Hankali tashe suka juya zuwa asibiti ganin halinda Abban yake ciki na rudu da rashin hankali yasa Turaki bin bayansu da mota wadda shine da kansa yake tuqawa gashi dare ne Dan Saida sukai ishai sukazo gidan.
Motar abbance tafara shigewa qarqashin babbar motar data Rasa burki tayo cikinsu kafin motar Turaki wanda Bai ankareba Saida yakawo gaf dasu shima tasa motar tayi cikinsu anan wannan mummunan hadarin ya afku Wanda yayi sanadiyar rayuwar zainab duk da ansamu ta haife cikin,
Shikuma Abban ya Rasa nasa qafafun da wasu raunika
Turaki kuwa Babu wani babban raunika ajikinsa saidai buguwa da yayi sosai wadda tayi sanadin tasa qaddarar ta rashin haihuwa da ake fada duk da Babu tabbacin rashin haihuwarne kokuma asalin inda ake samun haihuwarne yasamu matsala Dan kuwa tunda yabar qasar baikuma dawowa ba Saida lokaci Mai tsayi yaja
Zuwansa Nigeria saiya koma sai dace ne kawai duk da Suna da tarin dukiya da matsayinsa Babu inda Bai zagaba a jaridu da gidajen talabijin da media Amma Kam ganinsa sai dace Dan kuwa babban mutum ne da ko acikin masu kudin ba kowa ke samun damar ganinsa ko ganawa dashiba,saidai Amininsa Abba da koyaushe yakan ziyarcesa ya duba lafiyarsa duk yazo Nigeria saidai wannan karon ya Debi shekaru masu Dan dama Bai dawoba.
Bayan abunda ya faru dukkanin arzikin Abba Saida yashige gurin neman lafiyarsa Wanda daga qarshe wannan gidan dasuke ciki shine kawai ya rage musu Wanda aka siya da sauran kudaden kamfaninsa da kadarorinsa da aka siyar,
Dangin momy sunyi fushi da Allah wadai da ita akan zaman datakeyi da Abban har bayan irin abinda yamata gashi yanzu Takoma jinya da dawainiya dashi,
Ta ciyar da kanta,ta ciyar da yarta,ta ciyar dashi da tasa 'yar hakama itace dawainiyar komai da sutura duk da dai Bata yiwa yarsa sai abinda Sa'adah ta kashe ta bata Haka shima kayansa duk rufin asiri ne Dan Haka kowa danginta ya saka Mata ido suna muamala da ita Amma basa iya taimaka Mata,itama dama ayanda cin amanarsa ta kangarar Mata da zuciya sai Bata buqatar taimako ko tausayi daga kowa,
Zata Gina rayuwar yarta suyi rayuwa Mai kyau da Jin Dadi wannan shine babban burinta sbd a duniya tariga tasan bayan 'yarta data Haifa da cikinta babu wata qauna ta gaskia da Amana.
#MAMUH#
Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete
Mamuhgee @Arewabooks
*_Rabo sai Mai shi...Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon 'da amatsayin nata mijin?_*
*_Qaddararsu wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*
*_NOOR ALBI Hasken rayuwata_*
_Littafina dayazo muku da wani salon na dabam Wanda soyayyarsa ta kere sauran labaraina,salonsa ya bambanta da sauran,nishadinsa da shauqinsa na musamman ne_
_Fata dai ku kasance taredamu kuji zafi zafin damuka dawo muku dashi_
*_NoorAlbi#MAMUH_*
Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates
*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_
*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_
*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_
*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_
*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_
Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank
Number shaidar biya
*_09032345899_*
*KATIN MTN*
09166221261
*KATIN MTN*
09166221261*_NOOR ALBI_*
*_Mamuhgee_*
https://arewabooks.com/book?id=628264fab77ff582983da456
_Last Free Page_
Guraren la'asar Rana ta Dan bude kadan daga hadari da ruwan da aka tashi dasu
Tana ganin ranar ta Dan bullo ta kwaso kayan wankin jiyan datai Wanda iska ya lalata tasake wankewa sama sama ta shanya
Tana gamawa ta sakarwa abbanta labulan palonsa sbd magriba datai danma yau Bata fito dashiba Shan iska tsakar gida kamar yanda tasaba kullum take fitowa dashi yasha iskan yamma sai magriba ta turasa ciki
To yau sanyi sanyin ruwan da akai yahanata fitowa dashi Dan ita kanta dannewa tayi Amma zazzabin dukan ruwan datashane yake cinta sosai Amma ba amfanin kwantawar Dan haka ta danne sai idanuwanta ne dasuka ja
Sai Wanda yakeda zurfin ganewane zai gane zazzabi ne ajikinta.
Alwala tayi bayan tasake share tsakar gidan tas ta shigarda komai kicin tarufe kicin din Dan dama abinci daya sukeyi har dare basa abinci biyu matuqar ba baqi Momy tayiba aka cinye abincin Amma abinci daya akeyi har dare sbd lallabawa da neman da take.
Dakinta ta Isa ta tayarda sallah cikin dauriya tayi sallar tazauna tana adhkar har tsawon lokaci saidataji zazzabin na neman fin qarfinta ta miqe batareda ta cire hijabin sallartaba ta nufa kofa tafice zuwa gurin Abba Dan bashi abincinsa da magani kafin ta kwanta jikin ya hanata tashi.
Cikin qarfin hali tagama bawa Abban abinci tabasa magani ta maida kayan kafin tadawo ta zauna tana goge Masa fuska sai alokacin Abban yaji tsananin zafin hannuwanta da har wani siracin zafi sukeyi
Ya zuba Mata idanuwansa kafin ya Dan motsa hannunsa alamar mgn
Ta kallesa tana kawarda abunda ta fahimci yaji Wato zafin jikinta.
Cigaba da gage Masa fuska tayi tana qin Bari ya kalla idanuwanta dasukai laushi
Tana gamawa ta miqe tana Masa addua Tai Masa Saida safe ta fito takoma daki Kai tsaye Tai sallar ishai ta kwanata take baccin wahala ya dauketa a gefen katifarta ko rufar arzki bataiba.
Washe gari sbd zazzabin data dauka zai sauka kafin safiyar yasa tayi lattin tashi jikinta a matuqar zafafe da zafi Amma hakanan ta tashi taje tayo alwala tazo tayi sallah
Tana gamawa ta miqe ta fice Dan ayyukanta data Saba dasuke gabanta.
Kunun abbanta tafara damawa kafin ta soya doya tadafa ruwan Lipton ta juye a qaramin flask ta Kai Palo tadawo ta dauki na abbanta takai masa.
Cikin dauriya tayi aikin gyaran koina ta zauna tana bawa Abban abinci,
Daga fuskarsa Yana iya Jin hucin zafin jikinta dake hurowa
Take jikinsa yayi matuqar sanyi zuciyarsa ta narke da tausayin kansu dagashi har itan
Ya zuba Mata idonuwansa dasuka sauya Yana danne hawayen Dake kokarin gangaro Masa Dan karya qara Mata damuwa akan wannan halin datake cikin.
Tana Gama basa ta gyarasa ta fice zuwa gyaran palon Momy da dakunansu,
Daqyar tagama gyaran ta dauki kasko ta fita tasamo garwashi maqota tadawo ta zuba turaren wutar kadan ta aje palon Saida ya Kama koina har dakunansu kafin ta dauka takaiwa abbanta shima ya samu tadawo da kaskon tsakar gida ta aje.
Kicin taje ta zaunda Kan kujera ta janyo abincinta tafara ci taji Bata iyacin ta dauki Kofi taje ta debo kunun babanta kadan ta zauna acan tasaka kanta Sha Dole sbd Kar ciwon yafi qarfin hakan.
Tana gamawa cikin magunan abbanta ta dudduba tasamo paracetamol Wanda Yaya abdullahi ke ajewa Dan kansa shima ta balla biyu Tasha ta fito Abban na binta da kallo zuciyarsa na sake shiga hali na damuwa.
Da kanta take zuwa bakin titin anguwar karbo kayan cefane gurin malam rabiu Wanda sai anhada kudi Kamar 4 zuwa biyar sai momyn tabiyasa sbd ita kanta duk qarfin haline,
Iyayenta da Yan uwanta nada arziki Mai yawa sbd kusan gidansu duk manyan Yan shiyasa ne,
Hakama yannanta da qannenta Mata duk masu hannu da shuni suke aure saidai kaf kusan danginta Babu Mai iya Taimaka Mata sbd aurenta da Abban da Babu Wanda yaso Dan Yana talaka Mara qarfi,
Ta tsaya tsayin daka ta auresa sbd tana sonsa,
Yanada iliminsa da hankalinsa Dan Haka bataga illar aurensaba Dan bayada kudi,
Mahaifinsu baya Raye sai mahaifiyarsu wadda Sam batawa momyn auren Wanda baida aikin Yi sai takardun karatu,
Yayyunta sunso inganta rayuwarta ta hanyar Bata karatu Mai zurfi tareda auren Hadi na tsakanin masu kudi Amma ta ture komai tace bataso sai Abba Wanda hakan yakawo rarrabewar Kai aka samu hargitsinda kowa yabarta ta aura Wanda takeso Wanda ba jimawa da auren yasamu aiki yafara ta samu kwanciyar hankali da nutsuwarda take tunanin tabbatuwarta har abada,
Mahaifiyarsu ta rasu alokacinda Abba baya gari ga laulayin ciki Haka tashiga damuwa da gagari Mai tsanani Dan kuwa acikin Yan uwanta kasa sakewa tayi ga ciwo,
Qarshe dasuka Bai dawoba Haka Kuma tana buqatar taimako suka kaita asibit saidata share sati uku a kwance kafin aka sallameta ahakan Takoma gidanta taci gaba da rayuwar kadaici da tawakkali sbd zuciyarta idan tanason Abu tana Masa sone mai tsananin gaske.
Saida cikinta ya Isa haihuwa Allah yabawa Abba ikon dawowa daga doguwar tafiyar da yayi ta haifi Sa'adah wadda taci sunan mahaifiyarsu,
Darajar sunan yasa Yan uwanta ke qaunar Sa'adah har suke iya Mata komai Ahankali ahankali harta shirya da Yan uwanta suka ringa Bata kulawa da gata kamar yanda mahaifiyarsu tabar musu wasiyyar kulawa da momyn kamar tasan wani abun zai faru,
Bayan haihuwar Sa'adah Abban tafiye tafiyensa suka tsananta ahaka Sa'adah ta taso ba shaquwa sosai da mahaifinta sbd baya zama,
Duk wani dawainiyar gidan momynce keyi sbd Abban kullum ciki yawon kamfani yake Wanda yake aiki sbd aikin gwamnatin Bai samuba har lokacin.
Momy nasonsa Bata taba Jin damuwa takaici ko gazawa da zamanta ahakan ba saima tausayi da qaunarsa datake qarawa ahakan.
Babban budin daya fara shigowa rayuwarsu shine dawowar babban Amininsa *_MUHAMMAD ABU TURAB TURAKI_* Wanda duniya tafi sani da *_AB TURAKI_*
Turaki shine ya bawa abba manyan kudin daya bude kamfanin kansa da kansa bayan ya siya Masa babban gida da babbar mota,
Da farko rayuwarsu Momy da yarta da abban Takoma ta kwanciyar hankali da Jin Dadi saigashi kwatsam Abban yaga ZAINAB yaji Yana qaunarta,qauna Mai tsanani batareda jawakai lokaciba ya aureta ya ajeta anata gidan daban tsawon shekara da shekaru har Allah yabata ciki momyn Bata saniba saidai yanada niyar bayan haihuwar ZAINAB din zai hadesu yafadawa momyn gaskia wadda halaccinta da kunyartane tun farko yasakashi boye Mata
Ashe qaddara bazata bar hakan ba Dan kuwa mummunan hadarin motar yafarune ranar da Turaki ya sauka Nigeria akan wata babbar nasarar rayuwa daya qara samu a qasar US
abban ya dauki zainab suka Isa gidan Dan tayasa murna da yiwa hajiyarsa wato Anne Allah ya Sanya alkhairi saigashi suna shiga gidan tsautsayi ya Tarawa zainab din ta zame tayi mummanar faduwa nakudar Dole ta taso mata,
Hankali tashe suka juya zuwa asibiti ganin halinda Abban yake ciki na rudu da rashin hankali yasa Turaki bin bayansu da mota wadda shine da kansa yake tuqawa gashi dare ne Dan Saida sukai ishai sukazo gidan.
Motar abbance tafara shigewa qarqashin babbar motar data Rasa burki tayo cikinsu kafin motar Turaki wanda Bai ankareba Saida yakawo gaf dasu shima tasa motar tayi cikinsu anan wannan mummunan hadarin ya afku Wanda yayi sanadiyar rayuwar zainab duk da ansamu ta haife cikin,
Shikuma Abban ya Rasa nasa qafafun da wasu raunika
Turaki kuwa Babu wani babban raunika ajikinsa saidai buguwa da yayi sosai wadda tayi sanadin tasa qaddarar ta rashin haihuwa da ake fada duk da Babu tabbacin rashin haihuwarne kokuma asalin inda ake samun haihuwarne yasamu matsala Dan kuwa tunda yabar qasar baikuma dawowa ba Saida lokaci Mai tsayi yaja
Zuwansa Nigeria saiya koma sai dace ne kawai duk da Suna da tarin dukiya da matsayinsa Babu inda Bai zagaba a jaridu da gidajen talabijin da media Amma Kam ganinsa sai dace Dan kuwa babban mutum ne da ko acikin masu kudin ba kowa ke samun damar ganinsa ko ganawa dashiba,saidai Amininsa Abba da koyaushe yakan ziyarcesa ya duba lafiyarsa duk yazo Nigeria saidai wannan karon ya Debi shekaru masu Dan dama Bai dawoba.
Bayan abunda ya faru dukkanin arzikin Abba Saida yashige gurin neman lafiyarsa Wanda daga qarshe wannan gidan dasuke ciki shine kawai ya rage musu Wanda aka siya da sauran kudaden kamfaninsa da kadarorinsa da aka siyar,
Dangin momy sunyi fushi da Allah wadai da ita akan zaman datakeyi da Abban har bayan irin abinda yamata gashi yanzu Takoma jinya da dawainiya dashi,
Ta ciyar da kanta,ta ciyar da yarta,ta ciyar dashi da tasa 'yar hakama itace dawainiyar komai da sutura duk da dai Bata yiwa yarsa sai abinda Sa'adah ta kashe ta bata Haka shima kayansa duk rufin asiri ne Dan Haka kowa danginta ya saka Mata ido suna muamala da ita Amma basa iya taimaka Mata,itama dama ayanda cin amanarsa ta kangarar Mata da zuciya sai Bata buqatar taimako ko tausayi daga kowa,
Zata Gina rayuwar yarta suyi rayuwa Mai kyau da Jin Dadi wannan shine babban burinta sbd a duniya tariga tasan bayan 'yarta data Haifa da cikinta babu wata qauna ta gaskia da Amana.
#MAMUH#
Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete
Mamuhgee @Arewabooks
*_Rabo sai Mai shi...Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon 'da amatsayin nata mijin?_*
*_Qaddararsu wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*
*_NOOR ALBI Hasken rayuwata_*
_Littafina dayazo muku da wani salon na dabam Wanda soyayyarsa ta kere sauran labaraina,salonsa ya bambanta da sauran,nishadinsa da shauqinsa na musamman ne_
_Fata dai ku kasance taredamu kuji zafi zafin damuka dawo muku dashi_
*_NoorAlbi#MAMUH_*
Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates
*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_
*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_
*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_
*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_
*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_
Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank
Number shaidar biya
*_09032345899_*
*KATIN MTN*
09166221261
*KATIN MTN*
09166221261*_NOOR ALBI_*
*_Mamuhgee_*
https://arewabooks.com/book?id=628264fab77ff582983da456
_Last Free Page_
Guraren la'asar Rana ta Dan bude kadan daga hadari da ruwan da aka tashi dasu
Tana ganin ranar ta Dan bullo ta kwaso kayan wankin jiyan datai Wanda iska ya lalata tasake wankewa sama sama ta shanya
Tana gamawa ta sakarwa abbanta labulan palonsa sbd magriba datai danma yau Bata fito dashiba Shan iska tsakar gida kamar yanda tasaba kullum take fitowa dashi yasha iskan yamma sai magriba ta turasa ciki
To yau sanyi sanyin ruwan da akai yahanata fitowa dashi Dan ita kanta dannewa tayi Amma zazzabin dukan ruwan datashane yake cinta sosai Amma ba amfanin kwantawar Dan haka ta danne sai idanuwanta ne dasuka ja
Sai Wanda yakeda zurfin ganewane zai gane zazzabi ne ajikinta.
Alwala tayi bayan tasake share tsakar gidan tas ta shigarda komai kicin tarufe kicin din Dan dama abinci daya sukeyi har dare basa abinci biyu matuqar ba baqi Momy tayiba aka cinye abincin Amma abinci daya akeyi har dare sbd lallabawa da neman da take.
Dakinta ta Isa ta tayarda sallah cikin dauriya tayi sallar tazauna tana adhkar har tsawon lokaci saidataji zazzabin na neman fin qarfinta ta miqe batareda ta cire hijabin sallartaba ta nufa kofa tafice zuwa gurin Abba Dan bashi abincinsa da magani kafin ta kwanta jikin ya hanata tashi.
Cikin qarfin hali tagama bawa Abban abinci tabasa magani ta maida kayan kafin tadawo ta zauna tana goge Masa fuska sai alokacin Abban yaji tsananin zafin hannuwanta da har wani siracin zafi sukeyi
Ya zuba Mata idanuwansa kafin ya Dan motsa hannunsa alamar mgn
Ta kallesa tana kawarda abunda ta fahimci yaji Wato zafin jikinta.
Cigaba da gage Masa fuska tayi tana qin Bari ya kalla idanuwanta dasukai laushi
Tana gamawa ta miqe tana Masa addua Tai Masa Saida safe ta fito takoma daki Kai tsaye Tai sallar ishai ta kwanata take baccin wahala ya dauketa a gefen katifarta ko rufar arzki bataiba.
Washe gari sbd zazzabin data dauka zai sauka kafin safiyar yasa tayi lattin tashi jikinta a matuqar zafafe da zafi Amma hakanan ta tashi taje tayo alwala tazo tayi sallah
Tana gamawa ta miqe ta fice Dan ayyukanta data Saba dasuke gabanta.
Kunun abbanta tafara damawa kafin ta soya doya tadafa ruwan Lipton ta juye a qaramin flask ta Kai Palo tadawo ta dauki na abbanta takai masa.
Cikin dauriya tayi aikin gyaran koina ta zauna tana bawa Abban abinci,
Daga fuskarsa Yana iya Jin hucin zafin jikinta dake hurowa
Take jikinsa yayi matuqar sanyi zuciyarsa ta narke da tausayin kansu dagashi har itan
Ya zuba Mata idonuwansa dasuka sauya Yana danne hawayen Dake kokarin gangaro Masa Dan karya qara Mata damuwa akan wannan halin datake cikin.
Tana Gama basa ta gyarasa ta fice zuwa gyaran palon Momy da dakunansu,
Daqyar tagama gyaran ta dauki kasko ta fita tasamo garwashi maqota tadawo ta zuba turaren wutar kadan ta aje palon Saida ya Kama koina har dakunansu kafin ta dauka takaiwa abbanta shima ya samu tadawo da kaskon tsakar gida ta aje.
Kicin taje ta zaunda Kan kujera ta janyo abincinta tafara ci taji Bata iyacin ta dauki Kofi taje ta debo kunun babanta kadan ta zauna acan tasaka kanta Sha Dole sbd Kar ciwon yafi qarfin hakan.
Tana gamawa cikin magunan abbanta ta dudduba tasamo paracetamol Wanda Yaya abdullahi ke ajewa Dan kansa shima ta balla biyu Tasha ta fito Abban na binta da kallo zuciyarsa na sake shiga hali na damuwa.