Sashe 39
Noor Albi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hannu yakai ahankali ya rungumeta tsam tsam jikinsa wani irin sabon dumin shigarta jininsa nabinsa koina,
Dan kuwa ita kadaice takeda matsayi dabam dabam fiyeda daya agunsa kaf rayuwarsa,
Tana matsayin kyakkwan rabo na alaqar aure daya qulla tsakanin Aminsa da 'yar uwarsa dayakeda aminci sosai da ita,
Tanada matsayi na 'yar daya biya sadakin mahaifiyarta da hannunsa,
Sanadin haihuwarta ya Rasa lafiyarsa ta zamtowarsa namiji,
Akanta ya warke Wanda Allah ya yanke hukuncin akanta zai fara sanin mace shiyasa aranarda tazo duniya ranar ya Rasa lafiyarsa harsai data girma ta zama cikakkiyar mace a qarqashinsa,
Ga matsayi na Matar da igiyoyinsa uku na aure suke kanta,
Itace macen data fara saninsa Kuma mace daya data fara daukan cikinsa duk da ya bare ko ahakan yasamu tarihin yasamu rabo a duniya na ciki....
Kwantar da kanta datai a kansa Dake wuyanta ya sanyashi bude idanuwansa ya zuba Mata Yana kallon bakinta Dake saiti da nasa suna shaqar numfashin juna light kiss yabata Kan lips dinta kafin ya tayarda ita cikin nutsuwa yace"
Zamu fita,
ki shirya.
Gaban mirror suka nufa Yana tsaye bayanta ta shirya cikin doguwar _Annah Hariri_ Abaya wadda shine yayi Mata odarsu jiya ganin duka kayanta qananune Babu na zuwa gurin abbanta.
Makeup tayi daidai yanda ta saba bakin Nan yadauki hot red lipstick qamshinta Dake tashi ajikinta shi kadaine yake jinsa sbd ya hanata sanyawa da yawa matuqar zata fita sbd jiyan a asibiti duk inda ta motsa qamshinta kawai ke tashi yana birkita kansa.
Fitowa sukai ga breakfast Nan jere a dining Wanda A Abdoul yayi ordar
Suka zauna taje ta dauko duk wani abun buqata sukai breakfast din suka fito suka nufa asibiti.
Shiru sukai a motar hannunsa na riqe da nata kowa na tunanin yanda zai hadu da Abban musamman a yanayin dasuke ciki kallo daya Abban zai musu zai iya gano abinda yake faruwa da ita da Abba Turakin..
Tunanin hakan ya hanata nutsuwa da sukuni,
Tsananin kunyar Abban da momyn ma takeyi tanajin Kamar zasu Gama gano abinda yake faruwa da ita.
Ahankali cikin nutsuwa ya waiwayo ya Dan kalleta Yana maida hankalinsa Kan wayar dayake tabawa da hannu daya cikin muryarsa mai nutsuwa da kamewa yace"
All ok???
Numfashi ta Dan sauke jikinta na mutuwa tace"
Tare zamu shiga gurin Abban?
Tambayarta ta sanyashi Dan kallonta kadan tareda basarda yanayin yace"
No,zamu ajeki idan nadawo Zan shigo.
Ajiyar zuciya tasauke ahankali Jin abinda yace shima Daman bazai iya Shiga da itan ba kunyar Amininsa yakeji,
Bazai iya kallon cikin idonsa ba bayan abunda ya tsakaninsa da 'yarsa yanzu duk da bazaiji komaiba idan shikadai zai tunkari Mahmoud dinba,
Da ita dinne bazai iya fuskantar Amininsa ba da baya iya boyewa kowane sirrinsa Amma yanzu Kam Banda wani.
Parking driver yayi A Abdoul Dake gaba gefen driver ya fita yabasu guri.
Hannunta Dake cikin nasa yayi kissing ahankali tareda furta"
Take care.
Gyada masa Kai tayi Ahankali tareda budewa ta fito suka wuce ta qarasa ciki fuskarta sanyeda sunglasses na Prada sai heels Dake qafarta da handbag din LV.
Kai tsaye dakin abbanta ta nufa cikin sa'a tana knocking kofar ahankali ta Murda ta tura Momy Dake zaune tana Masa waya shigowarta kenan ta dago Suka hada Ido.
Faduwa gabanta yayi ganin Momy
Ta sauke idanuwanta qasa dama ta zare glass Dake idonta tun data iso kofar dakin.
Ahankali taqaraso gefen momyn tareda sunkuyawa cikin tsananin girmamawa anatse tace"
Momy Ina kwana?
Wayar datake kashe batada ikon fita tabar dakin tunda Laylan tariga tashigo Kuma ga Abban idonsa biyu tun shigowar Laylah ya zuba Mata idanuwansa Dake bayyanarda tsananin farin cikin da zuciyarsa take ciki na ganinta gabansa ayau din,
Hannu yakeson miqa Mata Amma ba Hali Dan Haka wani sanyayyan murmushi ne mamaye Kan fuskarsa datai haske sosai na ciwo dakuma hutawa da fatarsa keyi.
Batareda Momy ta juyo da kyauba ta kalleta ta amsa gaisuwarta tana koma gefe ta zauna Kan lafiyayyar sofa Dake dakin ta dauki news paper tana dubawa sbd itama zamanta a turai tasamu cigaba na wayewar Kai da zurfafa Dan iliminta sosai ba laifi duk da matsi da takurawar dasu umma Jamila dasu Haj Karima sukai Mata Akan tadawowarta Nigeria sbd suna buqatan Shiga jikin Sa'adah sosai Amma ba dama sbd koyaushe cewa ake Bata qasar itama duk sukai waya da ita Bata Nan koyaushe cikin tafiye tafiye take Dan Haka sunsan ko zata Bari sushiga arzkin gidan AB TURAKI sai uwarta data haifeta tadawo Nigeria tunda ita sunada dama da ikon juyata son ransu,
Ita kanta momyn ta matsu a sallami Abban su tattara sukoma Nigeria ayita aqare su umma Jamilan Susan bada Sa'adah aka daura aurenba.
Jikinta sanyi yayi da yanayin momyn Dan kuwa har gobe har ranarda numfashinta zai barta bazata daina Jin kauna ga girman Momy a rantaba,
Idanuwanta ta maida Kan abbanta Dake sakar Mata murmushi taji wasu hawayen farin ciki na cikowa idanuwanta ta qarasa gurinsa ta rumgumesa Yana zaune
Ahankali hawayen idonta Suka gangaro takira sunansa cikin wata murya dake bayyanarda irin kewarsa datai tace"
Abba nayi kewarka,
Abban kullum da kewarka na tashi na wuni na kwana.
Murmushinsa qara fadada kawai yakeyi yanajin inama zai iya rungumarta shima,
Wani irin kauna yakewa Laylah fiyeda kansa da duk abin dayakeda a duniya,
Qaunarta daban take a Zuciya da rayuwarsa,
Bazai taba kaunar laylansa da kowaba sai Sa'adah wadda yake kaunarta sosai saidai tausayin maraicin Layla da rayuwar data taso ciki yasa qaunarta ta dara ta Sa'adahn cikin ransa bawai Dan fifikon ganin damaba kawai.
Sun Jima ahakan cikin tsananin kewan junansu kafin ta sakesa ahankali ta dago tana kallonsa idonta har lokacin da sauran hawaye tasaka fararen yatsun hannunta Dake sanye da zoben white gold guda biyu marasa hayaniya ta share hawayenta tareda sakin murmushi tana sake kallonsa tace"
Abba Allah yabaka lafiya naji muryanka kaman yanda kowa ke ji muryan mahaifinsa,
Naji ka Kira sunana da bakinka ka sanyani wani aikin.
Kyakkyawan murmushi yasake Mata Yana Dan rufe ido alamar ranar na zuwa Inshallah.
Momy na zaune har lokacin tana jinsu Bata waiwayo ta kallesu ba,
Haka ta wuni tana zaune maqale kusada abbanta har yamma,
Abinci ma aranar itace ta basa sbd tayi tsananin kewar hakan sai gap da magriba Anty Sa'adah ta iso Kuma daga airport direct asibiti tazo Dan Haka tana shigowa da tsananin murna na farin ciki taso tarbanta saidai ganin Momy na zaune Kuma ita ta tarba Yar tata shiyasata dakatawa Bata Isa gurin Sa'adah din ba saidai daga inda take cikin takaita bayyanarda farin cikinta sbd gudun batawa Momy Rai tayiwa anty Sa'adah din barka da zuwa tareda miqewa ta janyo Dan qaramin akwatinta na lv guda daya data zo dashi takai gefe ta aje.
Gurin Abba Sa'adahn tazo cikin nutsuwa da farin cikin ganinsa ta zauna gefensa tana gaidasa tareda Masa ya jiki.z
Zuba Mata idanuwansa yayi Yana kallonta cikin farin ciki tareda tausayinta Mai girma cikin ransa,
Tabbas Sa'adah Mai hakuri da tawakkali ce tunda Bata Bari son abun duniya ya hanata barin Yar uwarta ta auri Wanda akace dinba,
Kawu saidu ya sanar dashi komai Dan Haka har abada bazai daina sakawa Sa'adah albarka ba gode Mata.
Tunda Anty Sa'adah ta iso Momy take Nan Nan da ita sai jikin Laylan yasake yin sanyi tanason sakewa da anty Sa'adahn Amma ta Kama kanta sbd gudun bacin ran momyn.
Ana Gama sallar magriba saiga A Abdoul yayi knocking ahankali yashigo dakin sanye cikin white Balenciaga sleeves da blue Armani trousers sai jacket din sanyi Mai tsayi datakai gwiwarsa,
Qamshin turarensa na D&G na tashi ahankali ya kalli Momy cikin tsananin girmamawa ya gaidata...
Dayake ta Saba dashi sosai sbd komai na dawainiyarsu shi yake zuwa yayi shiyasa sukeda sabo cikin sakewar fuska da kulawa tace"
Lafiya kalau Abdoul, Jiya saika tafi baka Bari nadawo ba.
Murmushi yayi Yana cewa"
Nakira wayanki naji akashe shiyasa na wuce din kawai...
Zatai magana sukaji shigowar Turaki Wanda qamshin turarensa yafara shigowa dakin kafin shi din yashigo Yana sanye cikin navy blue Ralph Lauren Kaftan St, Hasken fatarsa yafito sosai sbd duhun kayan jikin nasa hannunsa dake sanyeda agogon diamond Rolex riqeda wata paper bag da tsadadden turaren dayasan Amininsa Yana amfani dashi tun lokacin Yana lafiyarsa cikin arzkikinsa yasaba duk zaizo gurinsa saiya zo Masa dashi Dan Haka cikin nutsuwarsa da kamewarsa ya qarasa shigowa dakin duk sukai tsit suna Dan rage kallonsu daga kansa,
Sa'adah kallo daya tayi Masa ta Dan sauke Kai tareda bude Baki ta gaidasa cikin girmamawa,
A hankali ya amsa tareda Dan kallon gefen Momy suka gaisa Yana tambayarta jikin Abban Dake kallonsa da dukkanin kauna irin ta Dan uwa na jini dayake jinsa.
Daga inda take zaune ta saci kallon abbanta da Momy harma da anty Sa'adah kafin ta Dan saci kallon gefensa taga yanda kwarjininsa duk yabi ya cika idon dukkanin wainda ke dakin sai Taji kunyar da Babu dalili ta kamata Dan Haka ahankali itama cikin nutsuwa kanta a qasa tace"
Abba barka da shigowa.
Bai waiwayoba ya amsa Mata a gajarce cikin kamewa sbd idan yayi gangancin waiwayowa ya kalleta gurin amsawa za'a iya gane halinda suke ciki Dan Haka gabaki daya hankalinsa na Kan Mahmoud dayake magana dashi.
Miqewa tayi ta sulale ta fito Momy ma dama duk fita zasuyi Dan Haka gabaki dayansu Suka fito dakin aka barsa daga shi sai Abban...
*_Mamuhgee 35_*
Suna fitowa waje Momy taja Sa'adah suka nufa inda zasu zauna taje ta siyo Mata ginger drink Mai zafi suka zauna suna magana.
Itama zama tayi a can gefe tareda fidda wayarta jiki amace ta Rasa wa zata Kira saiga Kiran Anne ya shigo wayarta wani sanyayyan murmushi ne ya sauka Kan kyakkyawar fuskarta ta dauki wayar anatse cikin farin cikin Jin Annen tafara sauke nannauyan numfashi tace"
Nagode Anne.
Murmushi Annen tasake Jin irin numfashin da Laylan tasake na samun saukin damuwa kafin tace"
Kina asibitin ne haryanzu tareda Momynku kenan?
Dan kuwa ita kadaice takeda matsayi dabam dabam fiyeda daya agunsa kaf rayuwarsa,
Tana matsayin kyakkwan rabo na alaqar aure daya qulla tsakanin Aminsa da 'yar uwarsa dayakeda aminci sosai da ita,
Tanada matsayi na 'yar daya biya sadakin mahaifiyarta da hannunsa,
Sanadin haihuwarta ya Rasa lafiyarsa ta zamtowarsa namiji,
Akanta ya warke Wanda Allah ya yanke hukuncin akanta zai fara sanin mace shiyasa aranarda tazo duniya ranar ya Rasa lafiyarsa harsai data girma ta zama cikakkiyar mace a qarqashinsa,
Ga matsayi na Matar da igiyoyinsa uku na aure suke kanta,
Itace macen data fara saninsa Kuma mace daya data fara daukan cikinsa duk da ya bare ko ahakan yasamu tarihin yasamu rabo a duniya na ciki....
Kwantar da kanta datai a kansa Dake wuyanta ya sanyashi bude idanuwansa ya zuba Mata Yana kallon bakinta Dake saiti da nasa suna shaqar numfashin juna light kiss yabata Kan lips dinta kafin ya tayarda ita cikin nutsuwa yace"
Zamu fita,
ki shirya.
Gaban mirror suka nufa Yana tsaye bayanta ta shirya cikin doguwar _Annah Hariri_ Abaya wadda shine yayi Mata odarsu jiya ganin duka kayanta qananune Babu na zuwa gurin abbanta.
Makeup tayi daidai yanda ta saba bakin Nan yadauki hot red lipstick qamshinta Dake tashi ajikinta shi kadaine yake jinsa sbd ya hanata sanyawa da yawa matuqar zata fita sbd jiyan a asibiti duk inda ta motsa qamshinta kawai ke tashi yana birkita kansa.
Fitowa sukai ga breakfast Nan jere a dining Wanda A Abdoul yayi ordar
Suka zauna taje ta dauko duk wani abun buqata sukai breakfast din suka fito suka nufa asibiti.
Shiru sukai a motar hannunsa na riqe da nata kowa na tunanin yanda zai hadu da Abban musamman a yanayin dasuke ciki kallo daya Abban zai musu zai iya gano abinda yake faruwa da ita da Abba Turakin..
Tunanin hakan ya hanata nutsuwa da sukuni,
Tsananin kunyar Abban da momyn ma takeyi tanajin Kamar zasu Gama gano abinda yake faruwa da ita.
Ahankali cikin nutsuwa ya waiwayo ya Dan kalleta Yana maida hankalinsa Kan wayar dayake tabawa da hannu daya cikin muryarsa mai nutsuwa da kamewa yace"
All ok???
Numfashi ta Dan sauke jikinta na mutuwa tace"
Tare zamu shiga gurin Abban?
Tambayarta ta sanyashi Dan kallonta kadan tareda basarda yanayin yace"
No,zamu ajeki idan nadawo Zan shigo.
Ajiyar zuciya tasauke ahankali Jin abinda yace shima Daman bazai iya Shiga da itan ba kunyar Amininsa yakeji,
Bazai iya kallon cikin idonsa ba bayan abunda ya tsakaninsa da 'yarsa yanzu duk da bazaiji komaiba idan shikadai zai tunkari Mahmoud dinba,
Da ita dinne bazai iya fuskantar Amininsa ba da baya iya boyewa kowane sirrinsa Amma yanzu Kam Banda wani.
Parking driver yayi A Abdoul Dake gaba gefen driver ya fita yabasu guri.
Hannunta Dake cikin nasa yayi kissing ahankali tareda furta"
Take care.
Gyada masa Kai tayi Ahankali tareda budewa ta fito suka wuce ta qarasa ciki fuskarta sanyeda sunglasses na Prada sai heels Dake qafarta da handbag din LV.
Kai tsaye dakin abbanta ta nufa cikin sa'a tana knocking kofar ahankali ta Murda ta tura Momy Dake zaune tana Masa waya shigowarta kenan ta dago Suka hada Ido.
Faduwa gabanta yayi ganin Momy
Ta sauke idanuwanta qasa dama ta zare glass Dake idonta tun data iso kofar dakin.
Ahankali taqaraso gefen momyn tareda sunkuyawa cikin tsananin girmamawa anatse tace"
Momy Ina kwana?
Wayar datake kashe batada ikon fita tabar dakin tunda Laylan tariga tashigo Kuma ga Abban idonsa biyu tun shigowar Laylah ya zuba Mata idanuwansa Dake bayyanarda tsananin farin cikin da zuciyarsa take ciki na ganinta gabansa ayau din,
Hannu yakeson miqa Mata Amma ba Hali Dan Haka wani sanyayyan murmushi ne mamaye Kan fuskarsa datai haske sosai na ciwo dakuma hutawa da fatarsa keyi.
Batareda Momy ta juyo da kyauba ta kalleta ta amsa gaisuwarta tana koma gefe ta zauna Kan lafiyayyar sofa Dake dakin ta dauki news paper tana dubawa sbd itama zamanta a turai tasamu cigaba na wayewar Kai da zurfafa Dan iliminta sosai ba laifi duk da matsi da takurawar dasu umma Jamila dasu Haj Karima sukai Mata Akan tadawowarta Nigeria sbd suna buqatan Shiga jikin Sa'adah sosai Amma ba dama sbd koyaushe cewa ake Bata qasar itama duk sukai waya da ita Bata Nan koyaushe cikin tafiye tafiye take Dan Haka sunsan ko zata Bari sushiga arzkin gidan AB TURAKI sai uwarta data haifeta tadawo Nigeria tunda ita sunada dama da ikon juyata son ransu,
Ita kanta momyn ta matsu a sallami Abban su tattara sukoma Nigeria ayita aqare su umma Jamilan Susan bada Sa'adah aka daura aurenba.
Jikinta sanyi yayi da yanayin momyn Dan kuwa har gobe har ranarda numfashinta zai barta bazata daina Jin kauna ga girman Momy a rantaba,
Idanuwanta ta maida Kan abbanta Dake sakar Mata murmushi taji wasu hawayen farin ciki na cikowa idanuwanta ta qarasa gurinsa ta rumgumesa Yana zaune
Ahankali hawayen idonta Suka gangaro takira sunansa cikin wata murya dake bayyanarda irin kewarsa datai tace"
Abba nayi kewarka,
Abban kullum da kewarka na tashi na wuni na kwana.
Murmushinsa qara fadada kawai yakeyi yanajin inama zai iya rungumarta shima,
Wani irin kauna yakewa Laylah fiyeda kansa da duk abin dayakeda a duniya,
Qaunarta daban take a Zuciya da rayuwarsa,
Bazai taba kaunar laylansa da kowaba sai Sa'adah wadda yake kaunarta sosai saidai tausayin maraicin Layla da rayuwar data taso ciki yasa qaunarta ta dara ta Sa'adahn cikin ransa bawai Dan fifikon ganin damaba kawai.
Sun Jima ahakan cikin tsananin kewan junansu kafin ta sakesa ahankali ta dago tana kallonsa idonta har lokacin da sauran hawaye tasaka fararen yatsun hannunta Dake sanye da zoben white gold guda biyu marasa hayaniya ta share hawayenta tareda sakin murmushi tana sake kallonsa tace"
Abba Allah yabaka lafiya naji muryanka kaman yanda kowa ke ji muryan mahaifinsa,
Naji ka Kira sunana da bakinka ka sanyani wani aikin.
Kyakkyawan murmushi yasake Mata Yana Dan rufe ido alamar ranar na zuwa Inshallah.
Momy na zaune har lokacin tana jinsu Bata waiwayo ta kallesu ba,
Haka ta wuni tana zaune maqale kusada abbanta har yamma,
Abinci ma aranar itace ta basa sbd tayi tsananin kewar hakan sai gap da magriba Anty Sa'adah ta iso Kuma daga airport direct asibiti tazo Dan Haka tana shigowa da tsananin murna na farin ciki taso tarbanta saidai ganin Momy na zaune Kuma ita ta tarba Yar tata shiyasata dakatawa Bata Isa gurin Sa'adah din ba saidai daga inda take cikin takaita bayyanarda farin cikinta sbd gudun batawa Momy Rai tayiwa anty Sa'adah din barka da zuwa tareda miqewa ta janyo Dan qaramin akwatinta na lv guda daya data zo dashi takai gefe ta aje.
Gurin Abba Sa'adahn tazo cikin nutsuwa da farin cikin ganinsa ta zauna gefensa tana gaidasa tareda Masa ya jiki.z
Zuba Mata idanuwansa yayi Yana kallonta cikin farin ciki tareda tausayinta Mai girma cikin ransa,
Tabbas Sa'adah Mai hakuri da tawakkali ce tunda Bata Bari son abun duniya ya hanata barin Yar uwarta ta auri Wanda akace dinba,
Kawu saidu ya sanar dashi komai Dan Haka har abada bazai daina sakawa Sa'adah albarka ba gode Mata.
Tunda Anty Sa'adah ta iso Momy take Nan Nan da ita sai jikin Laylan yasake yin sanyi tanason sakewa da anty Sa'adahn Amma ta Kama kanta sbd gudun bacin ran momyn.
Ana Gama sallar magriba saiga A Abdoul yayi knocking ahankali yashigo dakin sanye cikin white Balenciaga sleeves da blue Armani trousers sai jacket din sanyi Mai tsayi datakai gwiwarsa,
Qamshin turarensa na D&G na tashi ahankali ya kalli Momy cikin tsananin girmamawa ya gaidata...
Dayake ta Saba dashi sosai sbd komai na dawainiyarsu shi yake zuwa yayi shiyasa sukeda sabo cikin sakewar fuska da kulawa tace"
Lafiya kalau Abdoul, Jiya saika tafi baka Bari nadawo ba.
Murmushi yayi Yana cewa"
Nakira wayanki naji akashe shiyasa na wuce din kawai...
Zatai magana sukaji shigowar Turaki Wanda qamshin turarensa yafara shigowa dakin kafin shi din yashigo Yana sanye cikin navy blue Ralph Lauren Kaftan St, Hasken fatarsa yafito sosai sbd duhun kayan jikin nasa hannunsa dake sanyeda agogon diamond Rolex riqeda wata paper bag da tsadadden turaren dayasan Amininsa Yana amfani dashi tun lokacin Yana lafiyarsa cikin arzkikinsa yasaba duk zaizo gurinsa saiya zo Masa dashi Dan Haka cikin nutsuwarsa da kamewarsa ya qarasa shigowa dakin duk sukai tsit suna Dan rage kallonsu daga kansa,
Sa'adah kallo daya tayi Masa ta Dan sauke Kai tareda bude Baki ta gaidasa cikin girmamawa,
A hankali ya amsa tareda Dan kallon gefen Momy suka gaisa Yana tambayarta jikin Abban Dake kallonsa da dukkanin kauna irin ta Dan uwa na jini dayake jinsa.
Daga inda take zaune ta saci kallon abbanta da Momy harma da anty Sa'adah kafin ta Dan saci kallon gefensa taga yanda kwarjininsa duk yabi ya cika idon dukkanin wainda ke dakin sai Taji kunyar da Babu dalili ta kamata Dan Haka ahankali itama cikin nutsuwa kanta a qasa tace"
Abba barka da shigowa.
Bai waiwayoba ya amsa Mata a gajarce cikin kamewa sbd idan yayi gangancin waiwayowa ya kalleta gurin amsawa za'a iya gane halinda suke ciki Dan Haka gabaki daya hankalinsa na Kan Mahmoud dayake magana dashi.
Miqewa tayi ta sulale ta fito Momy ma dama duk fita zasuyi Dan Haka gabaki dayansu Suka fito dakin aka barsa daga shi sai Abban...
*_Mamuhgee 35_*
Suna fitowa waje Momy taja Sa'adah suka nufa inda zasu zauna taje ta siyo Mata ginger drink Mai zafi suka zauna suna magana.
Itama zama tayi a can gefe tareda fidda wayarta jiki amace ta Rasa wa zata Kira saiga Kiran Anne ya shigo wayarta wani sanyayyan murmushi ne ya sauka Kan kyakkyawar fuskarta ta dauki wayar anatse cikin farin cikin Jin Annen tafara sauke nannauyan numfashi tace"
Nagode Anne.
Murmushi Annen tasake Jin irin numfashin da Laylan tasake na samun saukin damuwa kafin tace"
Kina asibitin ne haryanzu tareda Momynku kenan?