Sashe 51
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 4 min read
BAYAN WASU SHEKARU.
gidansu Nawaf nayima tsinke, nayi sa'a kuwa suna 9ja, Nawaf anzama manya hakama yasmeen anzama manyan mata, ga 'yan yaransu abin sha'awa, bayan Muh'd sun haifi ummul'khairi mai sunan momcy, suna kiranta ummu, sai sa'eed papa kenan shikuma abbu, idan kaga yaran kamar ka sacesu, ďas2, shi dama muh'd sun barma su momcy komai nashi acan yake.
Anyi bikin Abdallah da halimatu 'kanwar mas'ud, naga harda ma 'katon ciki, na ce, "su Abdallah an huta kenan😜lol.
Suma su Anwar da yaseer sun kammala karatu sundawo, sun zama cikakkun likitoci magada mas'ud kenan, abokan juna daba'a jin kansu, sumadai nakula aure sukeso😜
6angaren su umma ma komai dai2 kaji dattijan arzi'ki, hakama su mas'ud suma yanzu sunada yara huďu abinsu gwanin sha'awa.
muh'd yafito daga ďakin Nawaf yana kuka, Nawaf dake falo yanama ummu homework ya ce, "yaya! lafiya dai??.
Muh'd yafaďa jikin Nawaf yana kuka, yasmeen tafito hannunta ri'ke da bulala tana ďaukeda abbu aďayan hannun, tanufo muh'd, Nawaf ya'kara rungumeshi yana faďin sorry ummy miya faru??.
Ta nuna masa goshin abbu dayayi fushi ta ce, "dan ALLAH kalla kagani habibina jibi yanda ya fasama yarona kai dan mugunta, yasan bazai iya ďaukarsaba miyasa ya ďaukesa??.
Nawaf yajawo abbu dake kuka, yaďorashi saman cinyarsa yana faďin yaya ya akayi haka tafaru,, muh'd ya ce, "dady ALLAH ban ganiba, faďuwa yayi dakansa ALLAH bani bane, yasmeen takai masa duka, da sauri Nawaf ya kare yana faďin kiyi ha'kuri tunda ya ce, "bai ganiba kinsan dai bazai cuceshi da ganganba, ai abbunema yacika nauyi.
ALLAH bakasan muguntar muh'd bane, nibammasan miya kawoshi wajen nanba, bama momcy ta ce, "anguwa zasujeba shine yataho jan magana nan??.
To yi ha'kuri dai bazai sakeba, yasmeen tashige ďaki tana mita.
Shikuma yashiga lallashin abbu haryay barci, shima muh'd yay shiru, ummu ta ce, "dady nima inajin barci,, A'a ummu na kigama homework ďin sannan kinga gobe monday kunada school yaya zoka cigaba da koya mata na kwantar da abbuna kaji.
Muh'd ya ce, "to, kusada ita yakoma ya zauna, Nawaf saida yaga muh'd yana koya mata dai2 sannan ya sumbaci kumatunsu yanufi ďaki dan kwantarda abbu, yasan muh'd akwai 'ko'kari amma sai rashinji, babu abinda yabaro daga halayen Abdallah, shiyyasama yanzu yakoma kamanninsa gaba ďaya.
Nawaf ya kwantar da abbu tsakkiyar gado sannan yanufi yasmeen dake tsaye tana gyara masa kaya a wardrobe, ya rungumeta tabaya yana faďin sorry ummy bazamu sakeba,, yasmeen ta ce, "kuma sake mana jikinku yayi tsami ne aii, dan ALLAH jibi yanda aka samini yaro baccin wahala.
To mudai ayi ha'kuri mukace, tajuyo suna fuskantar juna, kowa yanama ďan uwansa murmushi, Nawaf ya ce, "i luv u my xarah,, itama murmushin tayi ta ce, "luv u too habibina, suka rungume juna tsam suna gayama juna kalamai masu daďi da garđi, kowa yana farincikin kasancewa da ďan uwansa.
Tonima dai ina farincikin kasan cewa daku har abada.
TAMMAT BI HAMDULLAH.
Takucedai BILKISA IBRAHIM.
(Mrs Abdus'salam)
Nagode masoyana aduk inda kuke, nagode da 'ko'karin bibiyata dakukeyi,, ALLAH yabarmu tare, ina 'kaunarku kamar yanda kuke 'kaunata da zumuďin karanta abinda yafito daga kwakwalwata.❤❤❤❤❤❤kucigaba da kasancewa dani a sabbabin books ďina masu zuwa gareku insha ALLAHU nan bada daďewaba..
Kusanar dani kuskure ko gyara daya dace nayi a novels ďina, idan kunyi haka shine zan tabbatar da kuna 'kaunata, domin nima 'yar adamce azija.
Kunnuna min 'kauna mai yawa kuma nagode sosai,, baxan iya lissafokuba saboda yawan dakuke dashi,, amma ina godiya gareku da group admins naku, nagode nagode nagode,, luv u oll❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤💔💔😘😘.
Muhaďu asabon littafina mai zuwa KUKAN KURCIYA........, shima zaizo muku da sabon salo mai 'kayatarwa dakuma faďakarwa,, zaizo gareku nan bada daďewaba insha ALLAHU.
CIGIYA
dan ALLAH ina neman book's ďina guda uku.
RASHIN SANI
auren 'KADDARA ko BI YAYA
'KANWAR UWACE ko KISHIYAR UWA.
dan ALLAH duk wanda yay dacen katari dasu yatura min ta wannan number 09093044460.
ALLAH yasa adace😂👌🏻
TAKU HAR KULLUM BILKISA IBRAHIM
💓bilyn Abdul💓
©2017
💓luv u, luv u, luv u, luv u, luv u oll💋💋💋🖐🏻😂😂💓
Saikunjini😂😂😂👌🏻
©2016
💞bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞luv u oll my fan's😘💞
gidansu Nawaf nayima tsinke, nayi sa'a kuwa suna 9ja, Nawaf anzama manya hakama yasmeen anzama manyan mata, ga 'yan yaransu abin sha'awa, bayan Muh'd sun haifi ummul'khairi mai sunan momcy, suna kiranta ummu, sai sa'eed papa kenan shikuma abbu, idan kaga yaran kamar ka sacesu, ďas2, shi dama muh'd sun barma su momcy komai nashi acan yake.
Anyi bikin Abdallah da halimatu 'kanwar mas'ud, naga harda ma 'katon ciki, na ce, "su Abdallah an huta kenan😜lol.
Suma su Anwar da yaseer sun kammala karatu sundawo, sun zama cikakkun likitoci magada mas'ud kenan, abokan juna daba'a jin kansu, sumadai nakula aure sukeso😜
6angaren su umma ma komai dai2 kaji dattijan arzi'ki, hakama su mas'ud suma yanzu sunada yara huďu abinsu gwanin sha'awa.
muh'd yafito daga ďakin Nawaf yana kuka, Nawaf dake falo yanama ummu homework ya ce, "yaya! lafiya dai??.
Muh'd yafaďa jikin Nawaf yana kuka, yasmeen tafito hannunta ri'ke da bulala tana ďaukeda abbu aďayan hannun, tanufo muh'd, Nawaf ya'kara rungumeshi yana faďin sorry ummy miya faru??.
Ta nuna masa goshin abbu dayayi fushi ta ce, "dan ALLAH kalla kagani habibina jibi yanda ya fasama yarona kai dan mugunta, yasan bazai iya ďaukarsaba miyasa ya ďaukesa??.
Nawaf yajawo abbu dake kuka, yaďorashi saman cinyarsa yana faďin yaya ya akayi haka tafaru,, muh'd ya ce, "dady ALLAH ban ganiba, faďuwa yayi dakansa ALLAH bani bane, yasmeen takai masa duka, da sauri Nawaf ya kare yana faďin kiyi ha'kuri tunda ya ce, "bai ganiba kinsan dai bazai cuceshi da ganganba, ai abbunema yacika nauyi.
ALLAH bakasan muguntar muh'd bane, nibammasan miya kawoshi wajen nanba, bama momcy ta ce, "anguwa zasujeba shine yataho jan magana nan??.
To yi ha'kuri dai bazai sakeba, yasmeen tashige ďaki tana mita.
Shikuma yashiga lallashin abbu haryay barci, shima muh'd yay shiru, ummu ta ce, "dady nima inajin barci,, A'a ummu na kigama homework ďin sannan kinga gobe monday kunada school yaya zoka cigaba da koya mata na kwantar da abbuna kaji.
Muh'd ya ce, "to, kusada ita yakoma ya zauna, Nawaf saida yaga muh'd yana koya mata dai2 sannan ya sumbaci kumatunsu yanufi ďaki dan kwantarda abbu, yasan muh'd akwai 'ko'kari amma sai rashinji, babu abinda yabaro daga halayen Abdallah, shiyyasama yanzu yakoma kamanninsa gaba ďaya.
Nawaf ya kwantar da abbu tsakkiyar gado sannan yanufi yasmeen dake tsaye tana gyara masa kaya a wardrobe, ya rungumeta tabaya yana faďin sorry ummy bazamu sakeba,, yasmeen ta ce, "kuma sake mana jikinku yayi tsami ne aii, dan ALLAH jibi yanda aka samini yaro baccin wahala.
To mudai ayi ha'kuri mukace, tajuyo suna fuskantar juna, kowa yanama ďan uwansa murmushi, Nawaf ya ce, "i luv u my xarah,, itama murmushin tayi ta ce, "luv u too habibina, suka rungume juna tsam suna gayama juna kalamai masu daďi da garđi, kowa yana farincikin kasancewa da ďan uwansa.
Tonima dai ina farincikin kasan cewa daku har abada.
TAMMAT BI HAMDULLAH.
Takucedai BILKISA IBRAHIM.
(Mrs Abdus'salam)
Nagode masoyana aduk inda kuke, nagode da 'ko'karin bibiyata dakukeyi,, ALLAH yabarmu tare, ina 'kaunarku kamar yanda kuke 'kaunata da zumuďin karanta abinda yafito daga kwakwalwata.❤❤❤❤❤❤kucigaba da kasancewa dani a sabbabin books ďina masu zuwa gareku insha ALLAHU nan bada daďewaba..
Kusanar dani kuskure ko gyara daya dace nayi a novels ďina, idan kunyi haka shine zan tabbatar da kuna 'kaunata, domin nima 'yar adamce azija.
Kunnuna min 'kauna mai yawa kuma nagode sosai,, baxan iya lissafokuba saboda yawan dakuke dashi,, amma ina godiya gareku da group admins naku, nagode nagode nagode,, luv u oll❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤💔💔😘😘.
Muhaďu asabon littafina mai zuwa KUKAN KURCIYA........, shima zaizo muku da sabon salo mai 'kayatarwa dakuma faďakarwa,, zaizo gareku nan bada daďewaba insha ALLAHU.
CIGIYA
dan ALLAH ina neman book's ďina guda uku.
RASHIN SANI
auren 'KADDARA ko BI YAYA
'KANWAR UWACE ko KISHIYAR UWA.
dan ALLAH duk wanda yay dacen katari dasu yatura min ta wannan number 09093044460.
ALLAH yasa adace😂👌🏻
TAKU HAR KULLUM BILKISA IBRAHIM
💓bilyn Abdul💓
©2017
💓luv u, luv u, luv u, luv u, luv u oll💋💋💋🖐🏻😂😂💓
Saikunjini😂😂😂👌🏻
©2016
💞bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞luv u oll my fan's😘💞