Sashe 37
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 5 min read
.....Sun iso 9ja cikin ďokin son ganin 'kasarsu ta haihuwa, musamman ma Nawaf daya ďan daďe baya nan, da'kyar suka samu ku6towa daga hannun 'yan jarida afilin jirgin, bayan Nawaf yayiwa masoyansa godiya da irin kulawa dasuka nuna masa, yayi 'yan bayanai na gamsarwa ga masoyansa.
A family falo suka baje kowa yana maida numfashin gajiya, aka kawo musu lafiyayyen abinci daga gidansu mas'ud, kowa yaci ya 'koshi.
Nawaf ya ce, "momcy nifa barci nakeji wlhy.
Momcy ta ce, "to mai sunan manya kujira papanku ya sakko, dan yay muku tanadin wani abu dazai sakaku farin ciki,, Nawaf yay murmushi, ALLAH sarki my sweet papa, to muna jiransa.
Babu daďewa papa ya sakko cikin jallabiya fara, momcy ta ce, "kamar kasan jiranka kuwa akeyi,, murmushi papa yayi ya ce, "to gani miya faru?, momcy ta nuna masa Nawaf, wai barci yakeji, papa yay dariya to kutashi muje, amma saikun ďaure fuskarku, momcy ta ce, "gsky ne Alhaji.
Nawaf da yasmeen suka ďaure idonsu da hankici momcy takama hannun Yasmeen, papa yakama na Nawaf, su Abdallah suka take musu baya.
Woow!! Nafaďa danganin inda suka dosa.
Anwar yabuďe 'kofa suka shiga, saida sukaje tsakkiyar falon san nan papa ya ce, "subuďe idonsu, kowa yazaro ido 😳😳dan mamaki, cikin farin ciki Nawaf ya rungume papa yana sambatun farinciki, sai dariya suke masa.
6angaren da Nawaf yafara ginawane ya daina, papa ya 'karasa ginin aka zubama wajen kaya masu 'kyau da tsari, abin sai wanda yagani komai zam2, papa ya ce, "to kowa ya za6i bedroom ďin dayakeso, Nawaf ya ce, "papa ni zan fara za6a.
A'a modebbo yasmeen ce 'karama ita zata fara za6a, yasmeen tafakaici idonsu papa tayima Nawaf gwalo, ya ďaure fuska tamau yana harararta, momcy ta ce, "za6i kinji ďiyata, tako nuna wanda Nawaf yakeso acikin zuciyarsa, da sauri Nawaf ya ce, "tab yarinya wlhy nima shinakeso.
A'a modibbo kayi ha'kuri kaci girma kaifa babbane, kuma aii ďakin mai gida a ciki akesonshi, dan haka kaine zaka ďauki na ciki, Nawaf yay wani murmushin mugunta ya ce, "na amince papa.
To ALLAH yay muku albarka kunji, suka dawo falo akayi addu'oi sannan su papa suka tafi nasu waje.
Bayan fitarsu yasmeen ta tashi tayi shigewarta ďakin data za6a batareda tabi takan Nawaf ba, yabita da kallo yana murmushin mugunta, takai minti goma da shiga sannan yabi bayanta, har yaje 'kofar ďakin saikuma ya fasa ya wuce ďayan ďaki, wanka yashiga .
Itama yasmeen wanka tayi, tana fitowa ta zira kaya ajikinta marasa nauyi ta haye gado, harta kwanta saikuma ta tashi ta sakko 'kofar ta sakama key tabar key ďin aciki, dan tanada tabbacin wannan mugun zai i ya biyo bayanta tunda tabashi haushi, dan tunda tace tana son ďakin nan ya canja fuska yana harararta, ta haye gadon tana wata 'yar dariya, babu daďewa barci yay gaba da ita.
Shima dai Nawaf bayan yafito kwanciya yayi domin yin barci, amma saiya kasa, tunanin yasmeen yazo ya kanaynayeshi abubuwa dayawa yake kissimawa a cikin zuciyarsa, yanzun kam gsky bazai iya đaga mata 'kafaba, yariga yashirya. komai tafanjama fanjam, shima yana bu'katar ďanďana za'kin rayuwar aure, yanason sanin banbancin da da yanzu, to amma tawace hanya zaibi domin mallakar wadda yadaďe yana muradi da bege??, taya zai fahimtar da yasmeen cewa ya fara 'kaunarta tun lokaci mai tsawo daya wuce?, to anyama zata fahimcesa??, idan ta fahimcesa zata amshi uzurinsa??, waishinma zata soshi??, ko har yanzu tana ma'kale da son tsohon mijintane??, yaja wani dogon tsaki, ko a mafarki bayason tuna anta6a ďaurama yasmeen aure dawani kafinshi, yakaima iska naushi yana huro hanci tamkar mai shirin danbe.
Zumbur yami'ke yanufi ďakin da yasmeen take, yata6a 'kofar amma saiyaji gam ankulle, mtsowwwww yaja tsaki yakoma inda yafito, babu daďewa shima barci ya ďaukeshi.
Basu farkaba sai da'aka kira sallah, yasmeen ta tashi tayo alwala, tanajin motsin fitar Nawaf, koda yadawo saiya shiga gidansu mas'ud, mami ta ce, "A'a Modebbo dakanka, muna shirin shiga anjima, nazata kunacan kuna barcin gajiya, Nawaf yay murmushi yarisina yana gaida mami, ta amsa cikin fara'a da tambayarsa yajiki??, ya ce, "jiki Alhmdllh kaďan yarage aii.
Masha ALLAHU aii haka akeso, sunďan daďe suna hira, 'kannen mas'ud sukazo suka gaisheshi dayi masa yajiki, cikin fara'a yake amsa musu,da tambayarsu ya karatu? , daga baya yanufi 6angaren mas'ud.
A falo ya iskesu anata zuba soyayya, Nawaf ya ce, "ALLAH yashiryaka malam, kana nan kana soyayya shiyyasa muna sauka kagudo ko?.
Mas'ud yay dariya yana faďin yaranka Alhaji?, Nawaf ya ce, "fari 'kal, yazauna suna gaisawa da Ameena, Nawaf ya ce, "ashe munsami 'karuwa to ALLAH ya inganta mana, Ameena ta ce, "amin tana murmushi, taje takawo masa lemo, saita koma bedroom takwanta tabasu waje.
Nawaf ya ce, "mutumina kaikam sai ahankali, ahankalinma sai sannu mas'ud yafaďa yana hararar Nawaf,, yaďora dafaďin ina yasmeen??, Nawaf ya ta6e baki tana gida mana kozan rin'ka yawo da'itane.
Dariya mas'ud yayi, to idan kayi yawon da'ita haramunne, aii yakamata ma kuzo tare yanzu.
mtsowwwww!!!! Nawaf yaja tsaki Kaifa idan ana maganar arzi'ki saika rin'ka kawoma mutane ta tsiya,, hummmmyimm!!! Maganar yasmeen ďince tatsiya?, malam idanzaka fito fili kafaďa kafito, wlhy tuni nagano ka kamu da son yasmeen, dan idanunka sun fallasa sirrin zuciyarka.
Lah mas'ud sharri kuma ka koma yima mutane da sa ido??.
Babu wani sharri alhaji gsky ce, idan kuma bakasan kakamu da sontaba to yanzu na fassara maka ba'kin.
Nawaf ya ku6i lemo yana murmushi, saida ya ajiye kofin sannan ya ce, "amma kaidai mayene!, kace dama ido kasaka mini bansaniba.
Hhhh aiba saina sha wahalar saka maka idoba, gaba ďaya sassan jikinka sun tonaka, kallon dakakema yarinyarnan kawai ya'isa agane ka kamu da sonta.
Humm kadaiji dashi, nikaga tafiyata, dama su mami nazo gaidawa daganin Ameena, dan haka mukwana lafiya.
mas'ud ya tuntsure da dariya, to angon yasmeen, mu dai muna jiran baby a daren yau.
Banza Nawaf yay masa yafice abinsa.
A family falo suka baje kowa yana maida numfashin gajiya, aka kawo musu lafiyayyen abinci daga gidansu mas'ud, kowa yaci ya 'koshi.
Nawaf ya ce, "momcy nifa barci nakeji wlhy.
Momcy ta ce, "to mai sunan manya kujira papanku ya sakko, dan yay muku tanadin wani abu dazai sakaku farin ciki,, Nawaf yay murmushi, ALLAH sarki my sweet papa, to muna jiransa.
Babu daďewa papa ya sakko cikin jallabiya fara, momcy ta ce, "kamar kasan jiranka kuwa akeyi,, murmushi papa yayi ya ce, "to gani miya faru?, momcy ta nuna masa Nawaf, wai barci yakeji, papa yay dariya to kutashi muje, amma saikun ďaure fuskarku, momcy ta ce, "gsky ne Alhaji.
Nawaf da yasmeen suka ďaure idonsu da hankici momcy takama hannun Yasmeen, papa yakama na Nawaf, su Abdallah suka take musu baya.
Woow!! Nafaďa danganin inda suka dosa.
Anwar yabuďe 'kofa suka shiga, saida sukaje tsakkiyar falon san nan papa ya ce, "subuďe idonsu, kowa yazaro ido 😳😳dan mamaki, cikin farin ciki Nawaf ya rungume papa yana sambatun farinciki, sai dariya suke masa.
6angaren da Nawaf yafara ginawane ya daina, papa ya 'karasa ginin aka zubama wajen kaya masu 'kyau da tsari, abin sai wanda yagani komai zam2, papa ya ce, "to kowa ya za6i bedroom ďin dayakeso, Nawaf ya ce, "papa ni zan fara za6a.
A'a modebbo yasmeen ce 'karama ita zata fara za6a, yasmeen tafakaici idonsu papa tayima Nawaf gwalo, ya ďaure fuska tamau yana harararta, momcy ta ce, "za6i kinji ďiyata, tako nuna wanda Nawaf yakeso acikin zuciyarsa, da sauri Nawaf ya ce, "tab yarinya wlhy nima shinakeso.
A'a modibbo kayi ha'kuri kaci girma kaifa babbane, kuma aii ďakin mai gida a ciki akesonshi, dan haka kaine zaka ďauki na ciki, Nawaf yay wani murmushin mugunta ya ce, "na amince papa.
To ALLAH yay muku albarka kunji, suka dawo falo akayi addu'oi sannan su papa suka tafi nasu waje.
Bayan fitarsu yasmeen ta tashi tayi shigewarta ďakin data za6a batareda tabi takan Nawaf ba, yabita da kallo yana murmushin mugunta, takai minti goma da shiga sannan yabi bayanta, har yaje 'kofar ďakin saikuma ya fasa ya wuce ďayan ďaki, wanka yashiga .
Itama yasmeen wanka tayi, tana fitowa ta zira kaya ajikinta marasa nauyi ta haye gado, harta kwanta saikuma ta tashi ta sakko 'kofar ta sakama key tabar key ďin aciki, dan tanada tabbacin wannan mugun zai i ya biyo bayanta tunda tabashi haushi, dan tunda tace tana son ďakin nan ya canja fuska yana harararta, ta haye gadon tana wata 'yar dariya, babu daďewa barci yay gaba da ita.
Shima dai Nawaf bayan yafito kwanciya yayi domin yin barci, amma saiya kasa, tunanin yasmeen yazo ya kanaynayeshi abubuwa dayawa yake kissimawa a cikin zuciyarsa, yanzun kam gsky bazai iya đaga mata 'kafaba, yariga yashirya. komai tafanjama fanjam, shima yana bu'katar ďanďana za'kin rayuwar aure, yanason sanin banbancin da da yanzu, to amma tawace hanya zaibi domin mallakar wadda yadaďe yana muradi da bege??, taya zai fahimtar da yasmeen cewa ya fara 'kaunarta tun lokaci mai tsawo daya wuce?, to anyama zata fahimcesa??, idan ta fahimcesa zata amshi uzurinsa??, waishinma zata soshi??, ko har yanzu tana ma'kale da son tsohon mijintane??, yaja wani dogon tsaki, ko a mafarki bayason tuna anta6a ďaurama yasmeen aure dawani kafinshi, yakaima iska naushi yana huro hanci tamkar mai shirin danbe.
Zumbur yami'ke yanufi ďakin da yasmeen take, yata6a 'kofar amma saiyaji gam ankulle, mtsowwwww yaja tsaki yakoma inda yafito, babu daďewa shima barci ya ďaukeshi.
Basu farkaba sai da'aka kira sallah, yasmeen ta tashi tayo alwala, tanajin motsin fitar Nawaf, koda yadawo saiya shiga gidansu mas'ud, mami ta ce, "A'a Modebbo dakanka, muna shirin shiga anjima, nazata kunacan kuna barcin gajiya, Nawaf yay murmushi yarisina yana gaida mami, ta amsa cikin fara'a da tambayarsa yajiki??, ya ce, "jiki Alhmdllh kaďan yarage aii.
Masha ALLAHU aii haka akeso, sunďan daďe suna hira, 'kannen mas'ud sukazo suka gaisheshi dayi masa yajiki, cikin fara'a yake amsa musu,da tambayarsu ya karatu? , daga baya yanufi 6angaren mas'ud.
A falo ya iskesu anata zuba soyayya, Nawaf ya ce, "ALLAH yashiryaka malam, kana nan kana soyayya shiyyasa muna sauka kagudo ko?.
Mas'ud yay dariya yana faďin yaranka Alhaji?, Nawaf ya ce, "fari 'kal, yazauna suna gaisawa da Ameena, Nawaf ya ce, "ashe munsami 'karuwa to ALLAH ya inganta mana, Ameena ta ce, "amin tana murmushi, taje takawo masa lemo, saita koma bedroom takwanta tabasu waje.
Nawaf ya ce, "mutumina kaikam sai ahankali, ahankalinma sai sannu mas'ud yafaďa yana hararar Nawaf,, yaďora dafaďin ina yasmeen??, Nawaf ya ta6e baki tana gida mana kozan rin'ka yawo da'itane.
Dariya mas'ud yayi, to idan kayi yawon da'ita haramunne, aii yakamata ma kuzo tare yanzu.
mtsowwwww!!!! Nawaf yaja tsaki Kaifa idan ana maganar arzi'ki saika rin'ka kawoma mutane ta tsiya,, hummmmyimm!!! Maganar yasmeen ďince tatsiya?, malam idanzaka fito fili kafaďa kafito, wlhy tuni nagano ka kamu da son yasmeen, dan idanunka sun fallasa sirrin zuciyarka.
Lah mas'ud sharri kuma ka koma yima mutane da sa ido??.
Babu wani sharri alhaji gsky ce, idan kuma bakasan kakamu da sontaba to yanzu na fassara maka ba'kin.
Nawaf ya ku6i lemo yana murmushi, saida ya ajiye kofin sannan ya ce, "amma kaidai mayene!, kace dama ido kasaka mini bansaniba.
Hhhh aiba saina sha wahalar saka maka idoba, gaba ďaya sassan jikinka sun tonaka, kallon dakakema yarinyarnan kawai ya'isa agane ka kamu da sonta.
Humm kadaiji dashi, nikaga tafiyata, dama su mami nazo gaidawa daganin Ameena, dan haka mukwana lafiya.
mas'ud ya tuntsure da dariya, to angon yasmeen, mu dai muna jiran baby a daren yau.
Banza Nawaf yay masa yafice abinsa.