Sashe 41
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 5 min read
.....Sai wajen shaďaya suka tashi, dan zan iya cewa kusan lokaci ďaya suka tashi, yasmeen jinta take wani fayau kamar isaka zata ďauketa, yanzuma saida ta'kara shiga ruwan zafi, tagasa jikinta tayi wanka, bawata kwalliya tayiba fauda kawai tashafa sama2 sai kwalli, tasaka siket da riga na atanfa, tana son fita gaidasu momcy amma tanajin kunya, bakuma taso ta haďu da Nawaf, takoma bakin gado ta zauna shiru, maganganu takeji 'kasa2 afalo, tami'ke ahankali tafito, dai dai nan Nawaf shima yafito sanye cikin farar shadda ďinkin zamani, kallo ďaya tayi masa ta ďauke kai, su ladidi suka rissana suna gaishesu, kusan atare suka amsa.
Yasmeen ta ce, "sannunku da 'ko'kari ladidi harkun gyara waje haka??, talatu ta ce, "ai tun ďazuma mukayi hajiya yanzuma abincine momy tasamu mu kawo muku.
ayya to sannunku da 'ko'kari kunji, ALLAH yabiyaku ya baku miji nagari.
Sukace ameen suna dariya, dan sunajin daďin addu'arta.
Bayan fitarsu tawuce kichin batareda ta kalli ko'inda Nawaf yake zauneba, binta yayi da kallo harta shige, tafiyarta ta canja, gsky tabashi tausayi, shima saidaga baya yagane yayi 6arna baikuma tausayamata ba, to asannan idanunsa yarufe baya tana komai, harta fito yana zancen zuci.
Shayi tahaďa masa da sauran kayan break ďin, tazo gabansa ta ajiye saman tebirďin tsakkiyar falon, dan tasan baya cin abinci a dinning, tagama jerewa takoma gefe tazauna da kofin shayi ahannunta batareda tayi masa maganaba.
Shikuma sai binta yake da kallo kamar yau ya fara ganinta, ahankali ya furta xarah!, wani zuuuuuuu yasmeen taji acikin kanta, bakowa yake kiranta da ainahin sunantaba fateema barema xarah, saitaji sunan wani iri kamar banataba kokuma wani (SABON AL'AMARI) sabon littafina mai zuwa insha ALLAHU.
Jin tayi shiru yakuma faďin xarah!!, wannan karon har tsigar jikinta saida ta tashi, dan saida yaja sunan, ta ďago manyan idanunta tana kallonsa, shima kallonta yakeyi, ta kauda idonta daga kallonsa ta ce, "ina saurarenka.
Ya gyara zamansa har yanzu idonsa yana kanta, ya ce, "zonan kiji mana, batareda ta kalleshiba ta ce, "kafaďa ahaka mana aii inajinka, yakai hannu yana shafa gemunsa tareda kwantar da bayansa jikin kujera, ya ce, "plz kizo kici abinci".
Saida ta kalli kofin shayin dake hannunta sannan ta ce, "bagashi ina shaba.
Shayi aiba abinci bane xarah, ana shanshine kawai dan hanji ya warware, saida taďan ta6e baki sannan ta ce, "karka damu nikam ya isheni, tasowa yayi yanufo inda take danyaga magana bazata yimasaba, ya zauna kusada ita sosai, saita matsa, ya ce, "tofa fancy face guduna kikeyi kuma??.
Ta haďiye shayin data kur6a sannan ta ce, "ai mugu abin gudune, yaďan zaro ido nine mugun??, tami'ke tsaye tana faďin kaima shaidane aii, nikam saidai nabawa wasu labarin muguntarka, tana gama faďa tashige bedroom tarufe.
Yabita da kallo yana murmushi lallai yarinya kina nufin ba'azo 'karsheba kenan?? Aii dolene kiyi ha'kuri dan nariga nayi winning game ďin, kekuma kinada game over, result kaiwai nake jira, kujerar daya taso yakoma yahau cin abincinsa.
Bayan ya kammla ya gyara wajen, yanason zuwa gaida su momcy yana tsoron haďuwarsa da papa, yasan momcy tanada saurin fushi amma tanada saurin sauka, amma papa sai a hankali, yanzu yana zuwa zai hau kansa da faďa ALLAH ne kawai zai kwacesa, kamar daga sama yaji sallamar mas'ud, ya amsa yana faďin bismillah dama gunka zani ďan haďi, mas'ud dake shigowa ya ce, "ďan haďi ko ďan faďar gsky, Ameena ma ta shigo, Nawaf ya ce, "ALLAH yasoka harda Ameena dasai ka yabawa aya za'kinta.
Mas'ud da ameena suka zauna suna dariya, mas'ud ya ce, "malam mika isa kamin nidai gsky nafaďa aii, babu wani gsky malam kazo kawai kayimin haďi awajen su momcy, yanzu haka tsoron zuwa gaida papa nakeyi.
Hhhhh gay kace kotu zaka shiga babu lauya kawai,, Nawaf suka gama gaisawa da ameena sannan ya ce, "aiko maga takaddama babu, suka tuntsire da dariya su duka.
Yasmeen tabuďe ďaki tafito danjin an ambaci sunan Ameena, cikin farin ciki ta rungume Ameena saidai fuskarta tana nuna kamar batajin daďi, Ameena ta ce, "yar uwa ykk, lfy lou 'yar uwa ya 'karfin jikinki??, Alhmdllh, aini sainaga kema kamar bakida lafiya?, saida ta kalli Nawaf sannan ta ce, " 'kalau nake sister mikika ganine??, ba komai nagankine fayau.
Mas'ud yakali Nawaf kallon tuhuma, da ido yay masa magana wai lafiya, Nawaf ya datsa hannunsa saman ďayan tafin hannunsa Alamar yagama aiki, ido mas'ud yazaro ya ce, "kai haba??.
Nawaf yay wata 'yar dariya yana faďin angaya maka nina wasane, am winning wlhy.
Yasmeen duk tana kallon zancen kurman dasukeyi, dan haka suna haďa ido da Nawaf ta harareshi, yay ďan murmushi yana shafa sumar kansa, tami'ke takawo musu ruwa da lemu, saida tagama basu sannan takama hannun Ameena suka shige bedroom, mas'ud ya ce, "za'ayi gulmarmu ne??, Ameena tajuyo tana faďin idan kunsan kunyi abin gulmar ba.
Nawaf yaďago daga kwanciyar dayayi ajikin kujera, mutumina kaima kasani zata gumtsa matane kawai, mas'ud yay dariya amma kaimafa ďan iskane, tokaida bakada lafiyama ina kaga 'karfi.
To sarkin 'yanson gulma ina ruwanka, nida wajenkama zani samo mata magani saikuma naga momcy tabata wani, amma kamarfa bai mata aikiba, naga tana tafiya bayanda tasaba ba.
Kai ďan duniya kana nufin har momcy tasani?,, kabari kawai nima wlhy banso hakanba, amma tazo ta ritsani..
Hhhhh lallai kacika mara kunya kuwa Alhaji,, Nawaf ya harareshi, nida kai a tantance mara kunya, jiyafa inajinka sama2 kana koro rashin kunya,, hhhh aini akan aikina nake ehe.
Ummmm lallai kam su aiki manya....
Yasmeen ta ce, "sannunku da 'ko'kari ladidi harkun gyara waje haka??, talatu ta ce, "ai tun ďazuma mukayi hajiya yanzuma abincine momy tasamu mu kawo muku.
ayya to sannunku da 'ko'kari kunji, ALLAH yabiyaku ya baku miji nagari.
Sukace ameen suna dariya, dan sunajin daďin addu'arta.
Bayan fitarsu tawuce kichin batareda ta kalli ko'inda Nawaf yake zauneba, binta yayi da kallo harta shige, tafiyarta ta canja, gsky tabashi tausayi, shima saidaga baya yagane yayi 6arna baikuma tausayamata ba, to asannan idanunsa yarufe baya tana komai, harta fito yana zancen zuci.
Shayi tahaďa masa da sauran kayan break ďin, tazo gabansa ta ajiye saman tebirďin tsakkiyar falon, dan tasan baya cin abinci a dinning, tagama jerewa takoma gefe tazauna da kofin shayi ahannunta batareda tayi masa maganaba.
Shikuma sai binta yake da kallo kamar yau ya fara ganinta, ahankali ya furta xarah!, wani zuuuuuuu yasmeen taji acikin kanta, bakowa yake kiranta da ainahin sunantaba fateema barema xarah, saitaji sunan wani iri kamar banataba kokuma wani (SABON AL'AMARI) sabon littafina mai zuwa insha ALLAHU.
Jin tayi shiru yakuma faďin xarah!!, wannan karon har tsigar jikinta saida ta tashi, dan saida yaja sunan, ta ďago manyan idanunta tana kallonsa, shima kallonta yakeyi, ta kauda idonta daga kallonsa ta ce, "ina saurarenka.
Ya gyara zamansa har yanzu idonsa yana kanta, ya ce, "zonan kiji mana, batareda ta kalleshiba ta ce, "kafaďa ahaka mana aii inajinka, yakai hannu yana shafa gemunsa tareda kwantar da bayansa jikin kujera, ya ce, "plz kizo kici abinci".
Saida ta kalli kofin shayin dake hannunta sannan ta ce, "bagashi ina shaba.
Shayi aiba abinci bane xarah, ana shanshine kawai dan hanji ya warware, saida taďan ta6e baki sannan ta ce, "karka damu nikam ya isheni, tasowa yayi yanufo inda take danyaga magana bazata yimasaba, ya zauna kusada ita sosai, saita matsa, ya ce, "tofa fancy face guduna kikeyi kuma??.
Ta haďiye shayin data kur6a sannan ta ce, "ai mugu abin gudune, yaďan zaro ido nine mugun??, tami'ke tsaye tana faďin kaima shaidane aii, nikam saidai nabawa wasu labarin muguntarka, tana gama faďa tashige bedroom tarufe.
Yabita da kallo yana murmushi lallai yarinya kina nufin ba'azo 'karsheba kenan?? Aii dolene kiyi ha'kuri dan nariga nayi winning game ďin, kekuma kinada game over, result kaiwai nake jira, kujerar daya taso yakoma yahau cin abincinsa.
Bayan ya kammla ya gyara wajen, yanason zuwa gaida su momcy yana tsoron haďuwarsa da papa, yasan momcy tanada saurin fushi amma tanada saurin sauka, amma papa sai a hankali, yanzu yana zuwa zai hau kansa da faďa ALLAH ne kawai zai kwacesa, kamar daga sama yaji sallamar mas'ud, ya amsa yana faďin bismillah dama gunka zani ďan haďi, mas'ud dake shigowa ya ce, "ďan haďi ko ďan faďar gsky, Ameena ma ta shigo, Nawaf ya ce, "ALLAH yasoka harda Ameena dasai ka yabawa aya za'kinta.
Mas'ud da ameena suka zauna suna dariya, mas'ud ya ce, "malam mika isa kamin nidai gsky nafaďa aii, babu wani gsky malam kazo kawai kayimin haďi awajen su momcy, yanzu haka tsoron zuwa gaida papa nakeyi.
Hhhhh gay kace kotu zaka shiga babu lauya kawai,, Nawaf suka gama gaisawa da ameena sannan ya ce, "aiko maga takaddama babu, suka tuntsire da dariya su duka.
Yasmeen tabuďe ďaki tafito danjin an ambaci sunan Ameena, cikin farin ciki ta rungume Ameena saidai fuskarta tana nuna kamar batajin daďi, Ameena ta ce, "yar uwa ykk, lfy lou 'yar uwa ya 'karfin jikinki??, Alhmdllh, aini sainaga kema kamar bakida lafiya?, saida ta kalli Nawaf sannan ta ce, " 'kalau nake sister mikika ganine??, ba komai nagankine fayau.
Mas'ud yakali Nawaf kallon tuhuma, da ido yay masa magana wai lafiya, Nawaf ya datsa hannunsa saman ďayan tafin hannunsa Alamar yagama aiki, ido mas'ud yazaro ya ce, "kai haba??.
Nawaf yay wata 'yar dariya yana faďin angaya maka nina wasane, am winning wlhy.
Yasmeen duk tana kallon zancen kurman dasukeyi, dan haka suna haďa ido da Nawaf ta harareshi, yay ďan murmushi yana shafa sumar kansa, tami'ke takawo musu ruwa da lemu, saida tagama basu sannan takama hannun Ameena suka shige bedroom, mas'ud ya ce, "za'ayi gulmarmu ne??, Ameena tajuyo tana faďin idan kunsan kunyi abin gulmar ba.
Nawaf yaďago daga kwanciyar dayayi ajikin kujera, mutumina kaima kasani zata gumtsa matane kawai, mas'ud yay dariya amma kaimafa ďan iskane, tokaida bakada lafiyama ina kaga 'karfi.
To sarkin 'yanson gulma ina ruwanka, nida wajenkama zani samo mata magani saikuma naga momcy tabata wani, amma kamarfa bai mata aikiba, naga tana tafiya bayanda tasaba ba.
Kai ďan duniya kana nufin har momcy tasani?,, kabari kawai nima wlhy banso hakanba, amma tazo ta ritsani..
Hhhhh lallai kacika mara kunya kuwa Alhaji,, Nawaf ya harareshi, nida kai a tantance mara kunya, jiyafa inajinka sama2 kana koro rashin kunya,, hhhh aini akan aikina nake ehe.
Ummmm lallai kam su aiki manya....