Sashe 32
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 5 min read
Page👉🏻39 & 40
....da 'kyar ta tashi tai sallah da asuba, ta kuma komawa barci, sai 'karfe goma ta tashi na safe, shima saida momcy ta tada ita, ta tashi tayi wanka tayi shirinta cikin doguwa riga ba'ka, ta naďe kanta da farin gyale, tayi 'kyau sosai, ko abincin da'aka kawo mata bata tsaya ciba tafito dan su momcy suna jiranta.
Ta tsugunna har 'kasa ta gaishesu, cikin fara'a suka amsa, har papa na tsokanarta da faďin, gara muje da wuri kafin mijinki yafa kiran wayoyinmu, yasmeen tayi ďan murmushi cikin jin kunya.
Momcy takama hannunta ta mi'kar da ita.
Ahmad ne yazo ya ďaukesu, momcy da papa suna baya yasmeen kuma agaba kusada Ahmad.
Asibitin cike yake da 'yan kwallo, Ahmad ya ce, "sunzo duba marasa lafiyane, su papa suka nemi guri suka zauna, Ahmad ya ce, "yasmeen mushiga ke saiki gaisa da abokanmu, suma suga matar modebbo ko??, momcy ta ce, "eh yakamata hakan, tashi kuje yasmeen.
Yasmeen tami'ke tana faďin to momy, Ahmad da yasmeen suka nufi ďakin da Nawaf yake kwance, cike yake da abokansu, wasu azaune wasu atsaye, yasmeen tayi tsaye takasa shiga saboda kunya, Ahmad ya ce, "shigo mana.
Yasmeen tashigo kanta a'kasa, sukam sai kallonta sukeyi, yau dai Nawaf azaune yake, yajingina da filo a bayansa, kuma kumburin 'kafar da sau'ki, ya mi'kama yasmeen hannu alamar wai tazo, ta no'ke kafaďa, alamar A'a.
Yay murmushi yana faďin to zoki zauna nan, dan kinga nan duk abokainane, karsu ďauka 'kanwatace ba matataba.
Yasmeen ta'karasa ta zauna kusada 'kafafunsa, yakamo hannunta ya rumtse anasa, sannan ya maida kansa ga abokan nasa dasuketa kallon yasmeen, ya ce, "friend ga matana, sunanta fateema xarah.
Cikin harshen turanci yake maganar, sukace wow!! Beautiful Sannu dazuwa.
Itama cikin harshen turancin ta gaidasu, suka shiga mi'ka mata hannu wai su gaisa, Nawaf ya girgiza kai tareda sake ru'ko đanyan hannun nata, ya ce, "koda wasa karma ki fara, amma da hausa yafaďa.
Wani bature acikinsu ya ce, modebbo miyasa zaka hanata, aii gaisuwa zamuyi ko??, ya girgiza kai yana faďin no ita bata gaisuwa da maza, saidai zaku iya gaisawa da baki.
Sai koďata sukeyi, wani harda faďin wai zaizo 9ja abashi mata.
Na ce, "aiko yazo yaza6a a group ďina duk wadda tayi masa nabasa, kai ni harma na za6ar masa, ku kawo kunnanku nagaya muku,, nabashi kai🙊............baridai nayi shiru, kar wasu suce ban za6esuba😜.
Bayan sun gama gaisawa suka fice, har yanzu Nawaf yana ri'ke da hannun yasmeen yana murzawa ahankali, ta ce, "plz ka sakeni su momcy suna zuwafa, yaja numfashi, to sarkin tsoro, kedai ba'a ta6a jikinki ko?, kodayake ba'kya bu'katar hakanne?, tazare hannunta ďaya daga nasa tana ta6e baki.
Ahankali ya ce, "kina nandai baki canjaba ko?, ta ce, "kaima ai baka canjaba,.
Ya ce, "ko??, taďan murguďa baki, tana faďin kaima kasani aii.
Ya ce, "nasan mi??
Ta gyara zamanta tana faďin kasan baka canjaba ďinba.
Fatar hannunta yakama yamirďe.
Tari'ke hannunsa kam, wayyo ALLAH da zafi fa??.
Yay 'yar dariya aii dama dankiji zafin nayi, yafaďa ahankali.
Ta ce, " mutum yana hannun ALLAH amma bai daina muguntaba, wawura yakaimata tai saurin kaucewa ta ce, "aikuma kayi na 'karshe malam.
Momcy da papa suka shigo, yasmeen ta fisge hannunta tana gyara zama, su momcy suka zauna suna mai yaba yanda jikin Nawaf yay 'kyau.
Papa ya ce, "masha ALLAHU lallai jiki yayi 'kyau modebbo, yau harda zama.
Nawaf ya ce, wlhy kuwa papa harma ji nake zan iya taka 'kafar, papa yay dariya, A'a modebbo wannan da sauran lokaci aii.
Alhmdllh momcy tafaďa, aii haka muke fata muma muga ka taka, dama su Anwar sun damemu dakira, wai ykk??,
Ayya 'yan 'kannina nayi missing nasu nima, su kwantar da hankalinsu, ina samun sau'ki, bari Ahmad yazo ya kwaso mini wayoyina, nasan mutane sunata nemana.
Papa ya ce, "yakamata ka kunna kuwa, kodan gaisawa da 'yan uwa da abokan arxi'ki, dukda muma sunata kiranmu, kaga kuma bakoda yaushe muke tare da kaiba, indan kuwa ka kunna kowa zai dunga samunka, aduk lokacin daya kira.
Nawaf ya ce, "to papa bari muga yazo saiya ďakkomin.
Nan dai sukaita 'yar hirarsu, suna yaba 'ko'karin Ahmad. Nawaf ya shagwa6e fuska wai yunwa yakeji, momcy tayi dariya itada papa, kai modebbo shagwa6a kuma??, kafa girma abbunmu.
Nawaf yay ďan murmushi yana faďin papa aini idan ina gabanku jina nake yaro 'karami wlhy.
Nanma dariya sukayi, momcy ta ce, "to matarka tabaka abincin ko?, yasmeen tai saurin kallon Nawaf saiya ďaga mata gira, ita kuma ta murguďa masa baki, ya nuna kansa alamar wai shi.
Su momcy suna kallonsu, yasmeen ta haďa abinci ta matso kusada shi tana wani zuzzun6ura baki.
Ta ďiba a cokali ta mi'ka masa, saida ya harareta sannan ya kar6a, yaďan kalli gefen dasu momcy suke yaga hankalinsu baya kansu, suma hirarsu sukeyi, yay 'kasa da murya yanda bazasujiba ya ce, "ki ajiye rashin kunuarki yarinya, dan wannan karan inada hanyoyin maganinki dayawa.
Yasmeen ta ta6e baki ta ce, "aii nasaba jin wanan, hannunta yakamo ya sumbata, saida taďan girgiza dan sumbar tashigeta, Nawaf yay saurin ri'ke filet ďin dake hannunta ya ce, " 'yammata harda wannan??.
Yasmeen tai 'kasa da idanu dan yauce rana tafarko dataji tana jin kunyar Nawaf,, cikin shagwa6a ya ce, " momcy kinga ta daina bani abincin ko??.
Yasmeen tazaro ido😳itama cikin tata shagwa6ar ta ce, "mom ALLAH ina bashi shine baya ci, dama babu wata yunwa dayakeji, su momcy dariyama suka basu, dan haka suduka sukayi murmushi, papa ya ce, "to yanzu mu yazamu gane mai gsky??.
Nawaf ya harareta ALLAH papa nine mai gsky, yasmeen ta ce, "bawani nice mai gsky, Nawaf ya ce, "to nidai yunwa nakeji dan haka kibani abinci, filet ďin hannunsa ta kar6a tana hararar sa, yasaki murmushin mugunta.
Haka Nawaf yacigaba da jinyar jikinsa, Alhmdllh kuma jikin yana 'kyau, saidai tundaga ranar yasmeen take baya2 dashi, dan takula yana neman yarin'ka bata kunya agaban su papa.
Amma soyayyarsa kullum 'kara ruruwa take azuciyarta, to shima dai hakane jiyake kamar ya haďiye matar tasa, amma jin kai yahashi faďa mata yana sonta, dan haka kullum take ganin kamar tana dakon son wanda baya sontane.
Shima Nawaf yanama soyayyar dayakema yasmeen kallon son maso wani, danshi atunaninsa har yanzu yasmeen tana son tsohon mijintane, baisan bata ta6a son faisalba ko a bayaba, bare yanzu.
....da 'kyar ta tashi tai sallah da asuba, ta kuma komawa barci, sai 'karfe goma ta tashi na safe, shima saida momcy ta tada ita, ta tashi tayi wanka tayi shirinta cikin doguwa riga ba'ka, ta naďe kanta da farin gyale, tayi 'kyau sosai, ko abincin da'aka kawo mata bata tsaya ciba tafito dan su momcy suna jiranta.
Ta tsugunna har 'kasa ta gaishesu, cikin fara'a suka amsa, har papa na tsokanarta da faďin, gara muje da wuri kafin mijinki yafa kiran wayoyinmu, yasmeen tayi ďan murmushi cikin jin kunya.
Momcy takama hannunta ta mi'kar da ita.
Ahmad ne yazo ya ďaukesu, momcy da papa suna baya yasmeen kuma agaba kusada Ahmad.
Asibitin cike yake da 'yan kwallo, Ahmad ya ce, "sunzo duba marasa lafiyane, su papa suka nemi guri suka zauna, Ahmad ya ce, "yasmeen mushiga ke saiki gaisa da abokanmu, suma suga matar modebbo ko??, momcy ta ce, "eh yakamata hakan, tashi kuje yasmeen.
Yasmeen tami'ke tana faďin to momy, Ahmad da yasmeen suka nufi ďakin da Nawaf yake kwance, cike yake da abokansu, wasu azaune wasu atsaye, yasmeen tayi tsaye takasa shiga saboda kunya, Ahmad ya ce, "shigo mana.
Yasmeen tashigo kanta a'kasa, sukam sai kallonta sukeyi, yau dai Nawaf azaune yake, yajingina da filo a bayansa, kuma kumburin 'kafar da sau'ki, ya mi'kama yasmeen hannu alamar wai tazo, ta no'ke kafaďa, alamar A'a.
Yay murmushi yana faďin to zoki zauna nan, dan kinga nan duk abokainane, karsu ďauka 'kanwatace ba matataba.
Yasmeen ta'karasa ta zauna kusada 'kafafunsa, yakamo hannunta ya rumtse anasa, sannan ya maida kansa ga abokan nasa dasuketa kallon yasmeen, ya ce, "friend ga matana, sunanta fateema xarah.
Cikin harshen turanci yake maganar, sukace wow!! Beautiful Sannu dazuwa.
Itama cikin harshen turancin ta gaidasu, suka shiga mi'ka mata hannu wai su gaisa, Nawaf ya girgiza kai tareda sake ru'ko đanyan hannun nata, ya ce, "koda wasa karma ki fara, amma da hausa yafaďa.
Wani bature acikinsu ya ce, modebbo miyasa zaka hanata, aii gaisuwa zamuyi ko??, ya girgiza kai yana faďin no ita bata gaisuwa da maza, saidai zaku iya gaisawa da baki.
Sai koďata sukeyi, wani harda faďin wai zaizo 9ja abashi mata.
Na ce, "aiko yazo yaza6a a group ďina duk wadda tayi masa nabasa, kai ni harma na za6ar masa, ku kawo kunnanku nagaya muku,, nabashi kai🙊............baridai nayi shiru, kar wasu suce ban za6esuba😜.
Bayan sun gama gaisawa suka fice, har yanzu Nawaf yana ri'ke da hannun yasmeen yana murzawa ahankali, ta ce, "plz ka sakeni su momcy suna zuwafa, yaja numfashi, to sarkin tsoro, kedai ba'a ta6a jikinki ko?, kodayake ba'kya bu'katar hakanne?, tazare hannunta ďaya daga nasa tana ta6e baki.
Ahankali ya ce, "kina nandai baki canjaba ko?, ta ce, "kaima ai baka canjaba,.
Ya ce, "ko??, taďan murguďa baki, tana faďin kaima kasani aii.
Ya ce, "nasan mi??
Ta gyara zamanta tana faďin kasan baka canjaba ďinba.
Fatar hannunta yakama yamirďe.
Tari'ke hannunsa kam, wayyo ALLAH da zafi fa??.
Yay 'yar dariya aii dama dankiji zafin nayi, yafaďa ahankali.
Ta ce, " mutum yana hannun ALLAH amma bai daina muguntaba, wawura yakaimata tai saurin kaucewa ta ce, "aikuma kayi na 'karshe malam.
Momcy da papa suka shigo, yasmeen ta fisge hannunta tana gyara zama, su momcy suka zauna suna mai yaba yanda jikin Nawaf yay 'kyau.
Papa ya ce, "masha ALLAHU lallai jiki yayi 'kyau modebbo, yau harda zama.
Nawaf ya ce, wlhy kuwa papa harma ji nake zan iya taka 'kafar, papa yay dariya, A'a modebbo wannan da sauran lokaci aii.
Alhmdllh momcy tafaďa, aii haka muke fata muma muga ka taka, dama su Anwar sun damemu dakira, wai ykk??,
Ayya 'yan 'kannina nayi missing nasu nima, su kwantar da hankalinsu, ina samun sau'ki, bari Ahmad yazo ya kwaso mini wayoyina, nasan mutane sunata nemana.
Papa ya ce, "yakamata ka kunna kuwa, kodan gaisawa da 'yan uwa da abokan arxi'ki, dukda muma sunata kiranmu, kaga kuma bakoda yaushe muke tare da kaiba, indan kuwa ka kunna kowa zai dunga samunka, aduk lokacin daya kira.
Nawaf ya ce, "to papa bari muga yazo saiya ďakkomin.
Nan dai sukaita 'yar hirarsu, suna yaba 'ko'karin Ahmad. Nawaf ya shagwa6e fuska wai yunwa yakeji, momcy tayi dariya itada papa, kai modebbo shagwa6a kuma??, kafa girma abbunmu.
Nawaf yay ďan murmushi yana faďin papa aini idan ina gabanku jina nake yaro 'karami wlhy.
Nanma dariya sukayi, momcy ta ce, "to matarka tabaka abincin ko?, yasmeen tai saurin kallon Nawaf saiya ďaga mata gira, ita kuma ta murguďa masa baki, ya nuna kansa alamar wai shi.
Su momcy suna kallonsu, yasmeen ta haďa abinci ta matso kusada shi tana wani zuzzun6ura baki.
Ta ďiba a cokali ta mi'ka masa, saida ya harareta sannan ya kar6a, yaďan kalli gefen dasu momcy suke yaga hankalinsu baya kansu, suma hirarsu sukeyi, yay 'kasa da murya yanda bazasujiba ya ce, "ki ajiye rashin kunuarki yarinya, dan wannan karan inada hanyoyin maganinki dayawa.
Yasmeen ta ta6e baki ta ce, "aii nasaba jin wanan, hannunta yakamo ya sumbata, saida taďan girgiza dan sumbar tashigeta, Nawaf yay saurin ri'ke filet ďin dake hannunta ya ce, " 'yammata harda wannan??.
Yasmeen tai 'kasa da idanu dan yauce rana tafarko dataji tana jin kunyar Nawaf,, cikin shagwa6a ya ce, " momcy kinga ta daina bani abincin ko??.
Yasmeen tazaro ido😳itama cikin tata shagwa6ar ta ce, "mom ALLAH ina bashi shine baya ci, dama babu wata yunwa dayakeji, su momcy dariyama suka basu, dan haka suduka sukayi murmushi, papa ya ce, "to yanzu mu yazamu gane mai gsky??.
Nawaf ya harareta ALLAH papa nine mai gsky, yasmeen ta ce, "bawani nice mai gsky, Nawaf ya ce, "to nidai yunwa nakeji dan haka kibani abinci, filet ďin hannunsa ta kar6a tana hararar sa, yasaki murmushin mugunta.
Haka Nawaf yacigaba da jinyar jikinsa, Alhmdllh kuma jikin yana 'kyau, saidai tundaga ranar yasmeen take baya2 dashi, dan takula yana neman yarin'ka bata kunya agaban su papa.
Amma soyayyarsa kullum 'kara ruruwa take azuciyarta, to shima dai hakane jiyake kamar ya haďiye matar tasa, amma jin kai yahashi faďa mata yana sonta, dan haka kullum take ganin kamar tana dakon son wanda baya sontane.
Shima Nawaf yanama soyayyar dayakema yasmeen kallon son maso wani, danshi atunaninsa har yanzu yasmeen tana son tsohon mijintane, baisan bata ta6a son faisalba ko a bayaba, bare yanzu.