Sashe 17
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 7 min read
-------------------------------------
Yau dai gaba d'aya family d'in suna falon papa, Nawaf yana kwance a kujera mai zaman mutum biyu, Anwar yana saitin kansa ri'ke da littafin larabci, Nawaf yana koya masa, Abdallah kam hankalinsa yana kan tv dan shi dama d'an a hutane.
Papa da momcy suna gefe zaune papa yana nazarin wasu manya2 littatafai shida momcy, da alama bincike yakeyi akan wata shari'ar, momcy tana tayashi, tunda itama mai ilimince👍🏻.
Nawaf ya ce, "Abdallah tashi kakawo mini ☕lifton.
Abdallah yad'an turo baki gaba, yaya dan ALLAH bari ad'an wuce nan.
Harararsa Nawaf yayi, ya ce, "to uncle Abdallah bari najiraka, da sauri Abdallah yatashi dan yasan gatse yay masa, yana kuskurewa saiyasha mari abanza, dan Nawaf akwai saurin hawa kamar filawa😜lol.
Momcy ta ce, "ya ALLAH kashirya mini Abdallah.
Sukace amin.
Papa ya ce, "aii Abdallah shike bama kowa ciwon kai agidannan.
Abdallah yashigo d'auke da butar shayi mai 'kalli da 'karamin kofi da cokali, agaban Nawaf ya dire batare da yayai maganaba.
Girgiza kai kawai Nawaf yayi yad'auka yazuba yana sha, ya ce, "yaro nafika zafin kai.
Papa ya ce, "yau modebbo yaushane zaka koma abuja??.
Papa gobe idan ALLAH ya kaimu da yamma.
Okey ALLAH yakaimu, aii momcy tamaka bayani akan tarewar matarka ko??, Nawaf yad'an rage fara'a, eh tagayamin, amma papa dan ALLAH abari saina koma Spain idan mun gama (KAKAR WASANNI), nadawo tunda muna samun hutu awanan lokacin saita tare!!.
Kagafa ko inda za'a ajiyeta babu, amma zuwa sanan an kammala ginina!!.
Agidan Nawaf yake gini tacan baya, saboda papa yanada burin zama da iyalin guru ďaya yasa yasayi filin dake haďe da nasa yazagayeshi kowa ya girma cikin 'ya'yan saiya gina 6angarensa.
Toshi Nawaf yaďan fara ginin ya watsar, gashi koma aure yaro yanzu.
Girgiza kai papa yayi, ban yardaba Modebbo, kafin katafi za'ta tare, 6angarenka za'a gyara muku yanzu saiku fara zama anan, anjima ka cire dukkan abinda kakeso daga 6angarenka kadawo dasu ďakin kusada nawa, dan za'a gyara 6angarenka asake komai naciki insha ALLAH.
idan kazo wanan hutun saika tafi da matarka kawai, munriga mun gama yanke magana, yanzu hakama 'yan katsina sunsan komai, kuma yau dasafe nakira 'yan saudia na sanar musu, nextweek ma (MAHER da ZAID) zasuzo, 'kannanen momcy ne.
Shiru Nawaf yayi dan zucuyarsa sai tafarfasa take, yanzu sai kawai abokansa suzo suga wanan 'yar yarinyar ya aura, gata mara kunya, kuma 6angarensa bedroom ďayane, kenan papa yana nufin a bedroom ďaya zasu zauna kenan???......
Momcy ta katse masa tunani da fad'in yakamata ka sanar da abokanka, tunda yazu zamanine mai sau'ki komai zaka iya yi ta hanyar SOCIAL MEDIA.
Nawaf ya ce, "to momcy zanyi 'ko'kari nida mas'ud, amma sainake ganin abun kamar babu shiri??.
Miye rashin shiri anan modebbo, acikin wata d'aya mu zamu shirya komai, shiyyasa na ce, "su maher suzo!.
Su Alhaji buba ba muta nen kirki bane, zasu iya aikata duk abinda tu naninsu yabasu.
Momcy ta ce, "gsky ne Alhaji.
Su Anwar suka shiga tsallen murna, za'ayi biki agidansu, shi dama Anwar bai ta6a ganin anyi taro agindansuba tunda shine auta, gara Abdallah yaga taron sunan Anwar d'in.
_________________________
Ita madai yasmeen wanan labarin ya iso mata, saidai suna hanya d'aya da ango itama batayi murnaba, saima kuka data zauna tanayi, umma ta ce, "hawayen gareki dayawa yarinya, ke komai akayi sai kuka saikace hanyar ruwa, haka zakije gidan mijin dayayi miki abu ki hau kuka??, AĹLAH yabaki sa'a.
Abba shidai lallashinta yakeyi, yayinda yaseer keta kwasar dariya danshi farinciki fal cikinsa.
Da yamma Nawaf da mas'ud sukazo, fuskar ango da amarya babu walwala, bayan ta gaishesu mas'ud kawai ya amsa mata, ya ce, "Amarya ina 'kyauta ta??.
Yasmeen tayi d'an murmushi, ta ce, "bari nakira maka ita, tana son tashi tana tsoron Nawaf ita kuma bazata tambayeshiba wlhy, kamar daga sama sai sukaji sallamar Ameena, yasmeen ta ce, " 'yar halak.
Ameena ta zauna tana faďin to miya faru??.
Tunda tashigo mas'ud ya yaba, kuma insha ALLAH yasamu matar aure kenan, Ameena ta gaishesu, amamakin yasmeen saitaga Nawaf ya amsa harda murmushi, ya ce, "Ameena zaki auri tuzurin abokina kuwa???.
Harararsa mas'ud yayi ya ce, "kai malam waye tuzurun???.
Cikin dariya Nawaf ya ce, "kai mana, aii itama tasan kai tuzurune 27years babu aure fa.
Mas'ud ya ce, "ashe kaima tuzurinne??, yasmeen kinji tuzuru kika aura!!.
Haka sukayita tsokanar juna, kuma anan aka kulla 'kya'ky'kyawar ala'ka tsakanin amina da mas'ud.
Ficewa sukayi suka bar Nawaf da yasmeen a falon, suma suka tafi domin yin tasu hirar.
Nawaf ya mirtike fuska, ya ce, "k kice su papa su tsaida maganar bikinnan dasuke shirin yi!!.
Yasmeen ta yaysine fuska, "kai miya hanaka ka fad'a musu naga kaine Namiji.
Harara Nawaf ya sakar mata, sai akace miki ni mara kunya ne irinki!!!.
Baki yasmeen ta ta6e tace ashe....
Yay saurin cewa ashe mi???.
😏ta murguďa baki tana faďin sainaji zafin ma'kara.
twoow tsaki Nawaf yayi yana fad'in yarinya ki ajiye rashin kunyarki a gefe dan wlhy yanzu wahala zakisha bata wasaba.
Yau ba shirmenki ya kawoniba dan inada abinyi, gobe zan koma abuja, duk abinda kike bu'kata ki sanarma mas'ud.
Hummm kaidai kasha cizo malam, yasmeen tafaďa a zuciyarta.
Saida ya'kara mirtike fuska sanan ya ce, "ki koma makarantarki idan kina ra'ayi.
Cikin murna yasmeen ta ce, "dgsk??, harararta yayi ya ce, "k bana son shirme kinji.
Baki ta murguďa😏 masa, ya ce, "dawa kike???, ta ri'ke 'kugu👯da wanda ya tsargu mana.
Nawaf yay murmushi danshi dariya ma tabashi, yakula ta rainashi da yawa, amma zai koya mata hankali kwanan nan, ya ce, "habawa yarinya wataran ko ance kiyi mini rashin kunya bazakiyi ba wlhy.
Kud'i ya ajiye mata 'yan dubu2 ďauri biyu, ya mi'ke, karki ďauka dan bananan ko dannance ki koma makaranta ki ďauka kinsamu hanyar yawo, nasaka masu kulamin da shigarki da fitarki, idan naji wani abu sa6anin dokar dana kafa, tofa kiyi kuka da kanki, yana gama faďa ya fice.
Harara yasmeen tarakashi da ita tana faďin sai an karya dokar taka, tunda ba dokar ALLAH ba ce, "mutun ya rin'ka abu saikace wani ubana.
Tashiga kwaykwayon maganarsa yanda yakeyi aģadarence.
__________ABUJA________
Bayan kammala (colfine second round) da akayi, Najeria ta tashi da maki 7.
To ayau kuma zasu buga da Egypt, (colfine cotter pineal) wasan daf da 'karshe ke nan.
Wasa yayima 9ja daďi, dan antashi 1-0,
9ja 1 & Egypt 0
Karkuga murna wajen 'yan 9ja.
2days later.
(Seme pineal) wasan kusada 'karshe, 9ja da South Afirica, wanan kuma ankai ruwa rana, dan sai ana saura minti2 atashi, cosee!, wani ďan wasan 9ja yay wani fasin da Nawaf yasamu damar antayawa 9ja kwallon cikin ragar south Africa, guri yaruďe da ihu Najeria sai murna mukeyi.
Dukkanin wasanan yasmeen ta kalla, dukda bawani burgeta yakeyiba, amma takanji tana sha'awar kalla, da antashi zakaga yaseer yakirashi yana masa murna, takan ta6e baki ta ce, "ma yaseer uban 'yan shishshigi kawai, ďan san asani.
Oho dai yaseer yafaďa, kema san asani ďin yasa kike kallon kwallon yanzu tunda da ba'ka kallo da.
Duka ta kaimasa ya kauce, cikin shagwa6a ta ce, "umma kinga yaseer ko yana tsokanata.
Umma ta ce, "kunfi kusa, kubar sakani ashirmenku kunji.
Yaseer yatashi yafice yana mata gwallo😜.
Kwafa tayi ta ce, "zaka dawo ka sameni yaro.
Yaune za'a buga wasan 'karshe, yaukam stadium d'in abuja babu masaya tsinke, dan yau harda shugaban 'kasar NAJERIA shima yazo.
Bayan gama addu'a da abinda yadace,Najeria da Algeria suka fara buga wasa, kowa iya 'ko'karinsa yake a wasanan, dan haka har aka tashi hutun rabin lokaci babu wanda ya zira kwallo.
Bayan andawoma gwagwar maya aka cigaba dayi, amma ina komai bai canjaba, tun ana saran wani zai ci har aka fitar da rai, lokaci yacika aka'ara, shima ya shuďe babu wanda yaci, dole saidai ayi (peneritty).
*Algeria ⚽tafara zirama 9ja
*Najeria ⚽ sai 9ja itama ta zira
*Algeria ⚽
*Najeria ⚽
*Algeria ⚽
*Najeria ⚽
*Algeria ❌9ja tazubar
*Najeria ⚽
*Algeria ⚽
*Najeria ⚽Nawaf ya zira mana ta 'karshe.
Dukkan filin da sassan gidajen kwallo dake Najeria suka d'au ihu na murn, bakin kowa abuďe, shugaban 'kasa yayi murna sosai.
Duk da kwallo bata burge yasmeen to yau tayi murna sosai, sai murmushi takeyi dan daďi.
Na ce, "humm yasmeen kodai???????.
Bayan shugaban 'kasa ya karramasu kowa yanufi inda yafi wayo, (club club nasu kenan)
Shidai Nawaf kano yataho..................✍🏻
©2016
💞Bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞luv u oll my fan's💞
[1/12, 8:59 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💞
Page👉🏻25 & 26
Yau dai gaba d'aya family d'in suna falon papa, Nawaf yana kwance a kujera mai zaman mutum biyu, Anwar yana saitin kansa ri'ke da littafin larabci, Nawaf yana koya masa, Abdallah kam hankalinsa yana kan tv dan shi dama d'an a hutane.
Papa da momcy suna gefe zaune papa yana nazarin wasu manya2 littatafai shida momcy, da alama bincike yakeyi akan wata shari'ar, momcy tana tayashi, tunda itama mai ilimince👍🏻.
Nawaf ya ce, "Abdallah tashi kakawo mini ☕lifton.
Abdallah yad'an turo baki gaba, yaya dan ALLAH bari ad'an wuce nan.
Harararsa Nawaf yayi, ya ce, "to uncle Abdallah bari najiraka, da sauri Abdallah yatashi dan yasan gatse yay masa, yana kuskurewa saiyasha mari abanza, dan Nawaf akwai saurin hawa kamar filawa😜lol.
Momcy ta ce, "ya ALLAH kashirya mini Abdallah.
Sukace amin.
Papa ya ce, "aii Abdallah shike bama kowa ciwon kai agidannan.
Abdallah yashigo d'auke da butar shayi mai 'kalli da 'karamin kofi da cokali, agaban Nawaf ya dire batare da yayai maganaba.
Girgiza kai kawai Nawaf yayi yad'auka yazuba yana sha, ya ce, "yaro nafika zafin kai.
Papa ya ce, "yau modebbo yaushane zaka koma abuja??.
Papa gobe idan ALLAH ya kaimu da yamma.
Okey ALLAH yakaimu, aii momcy tamaka bayani akan tarewar matarka ko??, Nawaf yad'an rage fara'a, eh tagayamin, amma papa dan ALLAH abari saina koma Spain idan mun gama (KAKAR WASANNI), nadawo tunda muna samun hutu awanan lokacin saita tare!!.
Kagafa ko inda za'a ajiyeta babu, amma zuwa sanan an kammala ginina!!.
Agidan Nawaf yake gini tacan baya, saboda papa yanada burin zama da iyalin guru ďaya yasa yasayi filin dake haďe da nasa yazagayeshi kowa ya girma cikin 'ya'yan saiya gina 6angarensa.
Toshi Nawaf yaďan fara ginin ya watsar, gashi koma aure yaro yanzu.
Girgiza kai papa yayi, ban yardaba Modebbo, kafin katafi za'ta tare, 6angarenka za'a gyara muku yanzu saiku fara zama anan, anjima ka cire dukkan abinda kakeso daga 6angarenka kadawo dasu ďakin kusada nawa, dan za'a gyara 6angarenka asake komai naciki insha ALLAH.
idan kazo wanan hutun saika tafi da matarka kawai, munriga mun gama yanke magana, yanzu hakama 'yan katsina sunsan komai, kuma yau dasafe nakira 'yan saudia na sanar musu, nextweek ma (MAHER da ZAID) zasuzo, 'kannanen momcy ne.
Shiru Nawaf yayi dan zucuyarsa sai tafarfasa take, yanzu sai kawai abokansa suzo suga wanan 'yar yarinyar ya aura, gata mara kunya, kuma 6angarensa bedroom ďayane, kenan papa yana nufin a bedroom ďaya zasu zauna kenan???......
Momcy ta katse masa tunani da fad'in yakamata ka sanar da abokanka, tunda yazu zamanine mai sau'ki komai zaka iya yi ta hanyar SOCIAL MEDIA.
Nawaf ya ce, "to momcy zanyi 'ko'kari nida mas'ud, amma sainake ganin abun kamar babu shiri??.
Miye rashin shiri anan modebbo, acikin wata d'aya mu zamu shirya komai, shiyyasa na ce, "su maher suzo!.
Su Alhaji buba ba muta nen kirki bane, zasu iya aikata duk abinda tu naninsu yabasu.
Momcy ta ce, "gsky ne Alhaji.
Su Anwar suka shiga tsallen murna, za'ayi biki agidansu, shi dama Anwar bai ta6a ganin anyi taro agindansuba tunda shine auta, gara Abdallah yaga taron sunan Anwar d'in.
_________________________
Ita madai yasmeen wanan labarin ya iso mata, saidai suna hanya d'aya da ango itama batayi murnaba, saima kuka data zauna tanayi, umma ta ce, "hawayen gareki dayawa yarinya, ke komai akayi sai kuka saikace hanyar ruwa, haka zakije gidan mijin dayayi miki abu ki hau kuka??, AĹLAH yabaki sa'a.
Abba shidai lallashinta yakeyi, yayinda yaseer keta kwasar dariya danshi farinciki fal cikinsa.
Da yamma Nawaf da mas'ud sukazo, fuskar ango da amarya babu walwala, bayan ta gaishesu mas'ud kawai ya amsa mata, ya ce, "Amarya ina 'kyauta ta??.
Yasmeen tayi d'an murmushi, ta ce, "bari nakira maka ita, tana son tashi tana tsoron Nawaf ita kuma bazata tambayeshiba wlhy, kamar daga sama sai sukaji sallamar Ameena, yasmeen ta ce, " 'yar halak.
Ameena ta zauna tana faďin to miya faru??.
Tunda tashigo mas'ud ya yaba, kuma insha ALLAH yasamu matar aure kenan, Ameena ta gaishesu, amamakin yasmeen saitaga Nawaf ya amsa harda murmushi, ya ce, "Ameena zaki auri tuzurin abokina kuwa???.
Harararsa mas'ud yayi ya ce, "kai malam waye tuzurun???.
Cikin dariya Nawaf ya ce, "kai mana, aii itama tasan kai tuzurune 27years babu aure fa.
Mas'ud ya ce, "ashe kaima tuzurinne??, yasmeen kinji tuzuru kika aura!!.
Haka sukayita tsokanar juna, kuma anan aka kulla 'kya'ky'kyawar ala'ka tsakanin amina da mas'ud.
Ficewa sukayi suka bar Nawaf da yasmeen a falon, suma suka tafi domin yin tasu hirar.
Nawaf ya mirtike fuska, ya ce, "k kice su papa su tsaida maganar bikinnan dasuke shirin yi!!.
Yasmeen ta yaysine fuska, "kai miya hanaka ka fad'a musu naga kaine Namiji.
Harara Nawaf ya sakar mata, sai akace miki ni mara kunya ne irinki!!!.
Baki yasmeen ta ta6e tace ashe....
Yay saurin cewa ashe mi???.
😏ta murguďa baki tana faďin sainaji zafin ma'kara.
twoow tsaki Nawaf yayi yana fad'in yarinya ki ajiye rashin kunyarki a gefe dan wlhy yanzu wahala zakisha bata wasaba.
Yau ba shirmenki ya kawoniba dan inada abinyi, gobe zan koma abuja, duk abinda kike bu'kata ki sanarma mas'ud.
Hummm kaidai kasha cizo malam, yasmeen tafaďa a zuciyarta.
Saida ya'kara mirtike fuska sanan ya ce, "ki koma makarantarki idan kina ra'ayi.
Cikin murna yasmeen ta ce, "dgsk??, harararta yayi ya ce, "k bana son shirme kinji.
Baki ta murguďa😏 masa, ya ce, "dawa kike???, ta ri'ke 'kugu👯da wanda ya tsargu mana.
Nawaf yay murmushi danshi dariya ma tabashi, yakula ta rainashi da yawa, amma zai koya mata hankali kwanan nan, ya ce, "habawa yarinya wataran ko ance kiyi mini rashin kunya bazakiyi ba wlhy.
Kud'i ya ajiye mata 'yan dubu2 ďauri biyu, ya mi'ke, karki ďauka dan bananan ko dannance ki koma makaranta ki ďauka kinsamu hanyar yawo, nasaka masu kulamin da shigarki da fitarki, idan naji wani abu sa6anin dokar dana kafa, tofa kiyi kuka da kanki, yana gama faďa ya fice.
Harara yasmeen tarakashi da ita tana faďin sai an karya dokar taka, tunda ba dokar ALLAH ba ce, "mutun ya rin'ka abu saikace wani ubana.
Tashiga kwaykwayon maganarsa yanda yakeyi aģadarence.
__________ABUJA________
Bayan kammala (colfine second round) da akayi, Najeria ta tashi da maki 7.
To ayau kuma zasu buga da Egypt, (colfine cotter pineal) wasan daf da 'karshe ke nan.
Wasa yayima 9ja daďi, dan antashi 1-0,
9ja 1 & Egypt 0
Karkuga murna wajen 'yan 9ja.
2days later.
(Seme pineal) wasan kusada 'karshe, 9ja da South Afirica, wanan kuma ankai ruwa rana, dan sai ana saura minti2 atashi, cosee!, wani ďan wasan 9ja yay wani fasin da Nawaf yasamu damar antayawa 9ja kwallon cikin ragar south Africa, guri yaruďe da ihu Najeria sai murna mukeyi.
Dukkanin wasanan yasmeen ta kalla, dukda bawani burgeta yakeyiba, amma takanji tana sha'awar kalla, da antashi zakaga yaseer yakirashi yana masa murna, takan ta6e baki ta ce, "ma yaseer uban 'yan shishshigi kawai, ďan san asani.
Oho dai yaseer yafaďa, kema san asani ďin yasa kike kallon kwallon yanzu tunda da ba'ka kallo da.
Duka ta kaimasa ya kauce, cikin shagwa6a ta ce, "umma kinga yaseer ko yana tsokanata.
Umma ta ce, "kunfi kusa, kubar sakani ashirmenku kunji.
Yaseer yatashi yafice yana mata gwallo😜.
Kwafa tayi ta ce, "zaka dawo ka sameni yaro.
Yaune za'a buga wasan 'karshe, yaukam stadium d'in abuja babu masaya tsinke, dan yau harda shugaban 'kasar NAJERIA shima yazo.
Bayan gama addu'a da abinda yadace,Najeria da Algeria suka fara buga wasa, kowa iya 'ko'karinsa yake a wasanan, dan haka har aka tashi hutun rabin lokaci babu wanda ya zira kwallo.
Bayan andawoma gwagwar maya aka cigaba dayi, amma ina komai bai canjaba, tun ana saran wani zai ci har aka fitar da rai, lokaci yacika aka'ara, shima ya shuďe babu wanda yaci, dole saidai ayi (peneritty).
*Algeria ⚽tafara zirama 9ja
*Najeria ⚽ sai 9ja itama ta zira
*Algeria ⚽
*Najeria ⚽
*Algeria ⚽
*Najeria ⚽
*Algeria ❌9ja tazubar
*Najeria ⚽
*Algeria ⚽
*Najeria ⚽Nawaf ya zira mana ta 'karshe.
Dukkan filin da sassan gidajen kwallo dake Najeria suka d'au ihu na murn, bakin kowa abuďe, shugaban 'kasa yayi murna sosai.
Duk da kwallo bata burge yasmeen to yau tayi murna sosai, sai murmushi takeyi dan daďi.
Na ce, "humm yasmeen kodai???????.
Bayan shugaban 'kasa ya karramasu kowa yanufi inda yafi wayo, (club club nasu kenan)
Shidai Nawaf kano yataho..................✍🏻
©2016
💞Bilyn Abdul💞
💞Mrs Abdus'salam💞
💞luv u oll my fan's💞
[1/12, 8:59 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💞
Page👉🏻25 & 26