Sashe 36
Nawaff Part 1 Complete Hausa Novel.txt · about 5 min read
Haka rayuwa tacigaba da tafiya da sauri, jikin Nawaf yana sau'ki yanda yakamata, sannan agefe ga son yasmeen yana ďauwainiya dashi, saidai yakasa furta mata, dukda kwayar idanunsa da aiyukansa suna 'ko'karin fallasa asirin zuciyar tasa.
Mas'ud ne kawai ya fahimci halin dayake ciki, amma shima bai nuna masaba tunda bai fito fili ya sanar masaba.
Itakuma yasmeen dayakeyi dan ita takasa fahimtar ainahin gskyar sa, saboda kallon maza datakeyi abai bai, saka makon hare2 dasuka kawoma rayuwarta abaya, sai take kallon kowane namiji da irin wannan sigar yake kallon mace, dukda itama tana fama da dakon soyayyar tasa azuciyarta, amma ita takan gwada 'ko'kari, konace jarumtar 6oyewa, wannan yasa gwarzon nata yakasa fahimtarta yake mata kallon kitse afannin san maso wani, (wato yana sonta tana son faisal) wannan yasa yake kasa fallasa sirrin zuciyar tasa saboda tu'ku'kin ba'kin cikin kishi dakanyi ďawauniya dashi aduk lokacin da kwarin gwuywar faďa matan ya iso kwakwalwarsa.
Shaiďan yakan kawo masa taswurar bazata amshi soyayyarsaba, dan tanada wanda takeso, 'kaddarace kawai tarabasu, shikuma ta haďasu.
Aduk lokacin da shaiďan yagama masa wannan karatun yakanji baya son ganin yasmeen akusadashi, shikansa yakanji haushin kansa yanda yabari sonta da 'kaunarta suka yimasa kamun kaxar kuku, shikam ya yarda ALLAH ne ya yanka masa kazar wahala, shiyyasa yaketa faman figarta, gashi kuma gashinta yagaza 'karewa, yarintse ido yana fitar da huci mai zafi daga bakinsa. A haka yasmeen tafito daga bayi tasamesa.
Tabishi da kallon mamaki, wannan irin huci haka kamar wanda yake filin gwada 'kwanji.
Yajuwyo yana kallonta shima, taďan kauda idonta daga kansa, cikin sar'kewar murya ya ce, "lafiya dai?", yasmeen ta ce, "'kalau mika gani??, ya girgiza kai yana faďin babu komai.
Ta juya tana linke kayansa daya cire yabajesu akan gadon, wayarsa dake bisa dirowar gefen gadon tahau kara alamar kira, ta ďauka tanufi inda yake ta mi'ka masa, ya ce, "waye?, batareda ya kar6aba.
Ta kalli fuskar wayar sannan ta kalleshi ta ce, "number ce babu suna,, yaďan ďaga kafaďa shikenan kowaye bazan ďaukaba.
Cikin mamaki yasmeen ta ce, "saboda mi??, yaďan tsura mata idanu, ya ce, "saboda bana ďaga ba'kuwar number, kuma wanan layin nawa kowa zai iya samunsa, dan shine number gama gari,, yasmeen ta ta6e baki, to kasan bazaka rin'ka ďagawaba miyasa karin'ka bada number??.
Nawaf yaďan zaro ido waje tofa 'yar jarida akaina zaki fara aikin nakine??, A'a ALLAH yabaka ha'kuri malam niba faďa nake nemaba.
Nawaf ya murmusa, ainima ba faďan nake nemaba, ni dan ALLAH ma zokimin tausa.
Tausa kuma?, aiini idan zaka saka bindiga akaina bansan yanda aikeyin tausaba.
Nawaf ya ce, "hummyimm aiko dole ki koya, dan ni mutumne maison idan yagaji amin tausa, ya 'kare maganar yana wani kanne ido ďaya, yasmeen ta kauda kai tana ta6e baki, ta ce, "dan kuma kanaso sai akace dole nice zan maka.
Yay wata sassanyar dariya yana faďin, yarinyarnan nakula har yanzu 'kuruciya tana damunki wlhy, amma karki damu, nakusa kaiki makarantar hankali, kuma nine malamin.......bai gama rufe bakiba aka 'kara kiran wayar.
Yasmeen ta ce, "babu 'kyau wula'kanta mutanedai.
Yay murmushi nima ba wula'kantasu nakeyiba, inada hujjar 'kin ďagawa, duk inda mutum yaga wannan no ďin ya ďauka to yaga dokokin dana kafa, na ce, "kafin ka kirani ka tabbatar katuro mini sa'kon dazan gamsu dakai, idan naso zan iya kirankama da kaina, amma haka kawai daga kirana da number saina kama ďagawa, bakisan mu sanannu anada hanyoyin cutar damuba iri2, karki manta bakowa yake sonmu dan ALLAH ba.
Yasmeen ta ďan jinjina kai tana ta ce, "hakane kuma, amma kabari ni naďaga wanan.
Da sauri ya harareta, ya ce, "wlhy koda wasa karki fara, angaya miki kowane shara ya isa yaji muryan matata ne, ALLAH kobanan kika aikata saina gane, kuma zan miki kwakwkwaran hukunci.
Yanda yake maganar cikin faďa sai abin yabama yasmeen mamaki, a zuciyarta ta ce, "badai kishina yafarayiba??, ta tuna randa ya sha'keta akan faisal, da fasa mata waya dayayi, wata zuciya ta ce, "babu wani kishi yana kare martabar igiyoyin aurensane kawai.
Ahankali tajuya tacigaba da aikinta,, yabita da manyan idanunsa farare tas, ji yake zuciyarsa tana ambaliya akogin 'kaunarta wadda shi kansa baisan lokacin daya afkaba, ya lumshe idanunsa ahankali.
Bayan kwana huďu.
Suka fara shirin komawa Najeria harda Nawaf, dan yaďauki hutu domin yin jiyya, daganan zai zarce da hutun 'karshen shekara,, suka shirya tsaf, Nawaf da Mas'ud suka shiga gari sukayo tsaraba, Nawaf ya ce, "malam wai lafiya naga tsarabarka ta 'kare akayan baby?.
Mas'ud yay murmushi, ya ce, "malam aika kusa zama dadyne.
Nawaf yazaro ido waje bro's dgsk kakeyi??, mas'ud ya sakeyin dariya, hakane wlhy bakai kana mana rowaba konace kana mana ba'kin cikin ganin baby,, Nawaf ya ce, "kai nayi farinciki ALLAH ya inganta mana, amma ni babu wani rowar baby danake muku dasauran lokacine kawai.
Mas'ud ya ce, "shikenan muna nan muna jiran lokacin, amma gsky muna bu'katar baby, dan haka ku ajiye wani girman kanku ku bamu.
Nawaf yakaima mas'ud duka, oh munema zamu baku babyn ba ALLAH ba??.
A'a ALLAH ne zai bamu amma fa da taimakonku, Nawaf ya ce, "to saika bari saina 'kara aure,, hhhhhh su aure manya, malam tuni nafara harbo jirginka, saiya faďo zan maida yanda akayi, shiru Nawaf yayi dan yasan halin mas'ud sarai.
'Kananun kaya yaďebo sosai, wanda duk azuciyarsa na yasmeen ne, dan ita kaďai yay ma tsaraba, yabama su Abdallah kuďi suyi tasu, hakama su momcy, saikuma 'kannen mas'ud daya siyomawa, daga nan suka dawo hotel ďin, ya tarar har yasmeen tagama haďa musu komai nasu.
'Karfe bakwai na dare jirginsu yataso zuwa 9ja✈................✍🏻
Assalamu alaikum
Ina muku barka da sabuwar shekara, amma ina kira gareku 'yan uwana akan mu gyara wani abu, damuke aikatawa a tsarin rayuwarmu.
Idan ban mantaba munshiga shikarar musulunci wata biyu daya wuce baya, amma banga mutane suna posting sosai akan farin cikin shigarmu sabuwar shekaraba,, wasuma basu san munshigaba,, amma abin haushi da ba'kin ciki kowa yasan anshiga sabuwar shekarar 2017, harma yana 'ko'karin yin posting ďin taya murna.
'Yan uwana mu gyara, muringa girmama addininmu da aldarmu, mudaina fifita addinin wasu akan namu, dansu basu damu da abinda muke cikiba, koda sun sani sukan nuna basu fahimtaba,, tofa lokaci yayi dazamu fara gane karatun kurma wlhy,, ALLAH yasa mugane amin..
©2017
💓bilyn Abdul💓
💓Mrs Abdus'salam💓
💓luv u oll my fan's😘💓
[1/12, 9:00 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💓
Page👉🏻43 & 44
Mas'ud ne kawai ya fahimci halin dayake ciki, amma shima bai nuna masaba tunda bai fito fili ya sanar masaba.
Itakuma yasmeen dayakeyi dan ita takasa fahimtar ainahin gskyar sa, saboda kallon maza datakeyi abai bai, saka makon hare2 dasuka kawoma rayuwarta abaya, sai take kallon kowane namiji da irin wannan sigar yake kallon mace, dukda itama tana fama da dakon soyayyar tasa azuciyarta, amma ita takan gwada 'ko'kari, konace jarumtar 6oyewa, wannan yasa gwarzon nata yakasa fahimtarta yake mata kallon kitse afannin san maso wani, (wato yana sonta tana son faisal) wannan yasa yake kasa fallasa sirrin zuciyar tasa saboda tu'ku'kin ba'kin cikin kishi dakanyi ďawauniya dashi aduk lokacin da kwarin gwuywar faďa matan ya iso kwakwalwarsa.
Shaiďan yakan kawo masa taswurar bazata amshi soyayyarsaba, dan tanada wanda takeso, 'kaddarace kawai tarabasu, shikuma ta haďasu.
Aduk lokacin da shaiďan yagama masa wannan karatun yakanji baya son ganin yasmeen akusadashi, shikansa yakanji haushin kansa yanda yabari sonta da 'kaunarta suka yimasa kamun kaxar kuku, shikam ya yarda ALLAH ne ya yanka masa kazar wahala, shiyyasa yaketa faman figarta, gashi kuma gashinta yagaza 'karewa, yarintse ido yana fitar da huci mai zafi daga bakinsa. A haka yasmeen tafito daga bayi tasamesa.
Tabishi da kallon mamaki, wannan irin huci haka kamar wanda yake filin gwada 'kwanji.
Yajuwyo yana kallonta shima, taďan kauda idonta daga kansa, cikin sar'kewar murya ya ce, "lafiya dai?", yasmeen ta ce, "'kalau mika gani??, ya girgiza kai yana faďin babu komai.
Ta juya tana linke kayansa daya cire yabajesu akan gadon, wayarsa dake bisa dirowar gefen gadon tahau kara alamar kira, ta ďauka tanufi inda yake ta mi'ka masa, ya ce, "waye?, batareda ya kar6aba.
Ta kalli fuskar wayar sannan ta kalleshi ta ce, "number ce babu suna,, yaďan ďaga kafaďa shikenan kowaye bazan ďaukaba.
Cikin mamaki yasmeen ta ce, "saboda mi??, yaďan tsura mata idanu, ya ce, "saboda bana ďaga ba'kuwar number, kuma wanan layin nawa kowa zai iya samunsa, dan shine number gama gari,, yasmeen ta ta6e baki, to kasan bazaka rin'ka ďagawaba miyasa karin'ka bada number??.
Nawaf yaďan zaro ido waje tofa 'yar jarida akaina zaki fara aikin nakine??, A'a ALLAH yabaka ha'kuri malam niba faďa nake nemaba.
Nawaf ya murmusa, ainima ba faďan nake nemaba, ni dan ALLAH ma zokimin tausa.
Tausa kuma?, aiini idan zaka saka bindiga akaina bansan yanda aikeyin tausaba.
Nawaf ya ce, "hummyimm aiko dole ki koya, dan ni mutumne maison idan yagaji amin tausa, ya 'kare maganar yana wani kanne ido ďaya, yasmeen ta kauda kai tana ta6e baki, ta ce, "dan kuma kanaso sai akace dole nice zan maka.
Yay wata sassanyar dariya yana faďin, yarinyarnan nakula har yanzu 'kuruciya tana damunki wlhy, amma karki damu, nakusa kaiki makarantar hankali, kuma nine malamin.......bai gama rufe bakiba aka 'kara kiran wayar.
Yasmeen ta ce, "babu 'kyau wula'kanta mutanedai.
Yay murmushi nima ba wula'kantasu nakeyiba, inada hujjar 'kin ďagawa, duk inda mutum yaga wannan no ďin ya ďauka to yaga dokokin dana kafa, na ce, "kafin ka kirani ka tabbatar katuro mini sa'kon dazan gamsu dakai, idan naso zan iya kirankama da kaina, amma haka kawai daga kirana da number saina kama ďagawa, bakisan mu sanannu anada hanyoyin cutar damuba iri2, karki manta bakowa yake sonmu dan ALLAH ba.
Yasmeen ta ďan jinjina kai tana ta ce, "hakane kuma, amma kabari ni naďaga wanan.
Da sauri ya harareta, ya ce, "wlhy koda wasa karki fara, angaya miki kowane shara ya isa yaji muryan matata ne, ALLAH kobanan kika aikata saina gane, kuma zan miki kwakwkwaran hukunci.
Yanda yake maganar cikin faďa sai abin yabama yasmeen mamaki, a zuciyarta ta ce, "badai kishina yafarayiba??, ta tuna randa ya sha'keta akan faisal, da fasa mata waya dayayi, wata zuciya ta ce, "babu wani kishi yana kare martabar igiyoyin aurensane kawai.
Ahankali tajuya tacigaba da aikinta,, yabita da manyan idanunsa farare tas, ji yake zuciyarsa tana ambaliya akogin 'kaunarta wadda shi kansa baisan lokacin daya afkaba, ya lumshe idanunsa ahankali.
Bayan kwana huďu.
Suka fara shirin komawa Najeria harda Nawaf, dan yaďauki hutu domin yin jiyya, daganan zai zarce da hutun 'karshen shekara,, suka shirya tsaf, Nawaf da Mas'ud suka shiga gari sukayo tsaraba, Nawaf ya ce, "malam wai lafiya naga tsarabarka ta 'kare akayan baby?.
Mas'ud yay murmushi, ya ce, "malam aika kusa zama dadyne.
Nawaf yazaro ido waje bro's dgsk kakeyi??, mas'ud ya sakeyin dariya, hakane wlhy bakai kana mana rowaba konace kana mana ba'kin cikin ganin baby,, Nawaf ya ce, "kai nayi farinciki ALLAH ya inganta mana, amma ni babu wani rowar baby danake muku dasauran lokacine kawai.
Mas'ud ya ce, "shikenan muna nan muna jiran lokacin, amma gsky muna bu'katar baby, dan haka ku ajiye wani girman kanku ku bamu.
Nawaf yakaima mas'ud duka, oh munema zamu baku babyn ba ALLAH ba??.
A'a ALLAH ne zai bamu amma fa da taimakonku, Nawaf ya ce, "to saika bari saina 'kara aure,, hhhhhh su aure manya, malam tuni nafara harbo jirginka, saiya faďo zan maida yanda akayi, shiru Nawaf yayi dan yasan halin mas'ud sarai.
'Kananun kaya yaďebo sosai, wanda duk azuciyarsa na yasmeen ne, dan ita kaďai yay ma tsaraba, yabama su Abdallah kuďi suyi tasu, hakama su momcy, saikuma 'kannen mas'ud daya siyomawa, daga nan suka dawo hotel ďin, ya tarar har yasmeen tagama haďa musu komai nasu.
'Karfe bakwai na dare jirginsu yataso zuwa 9ja✈................✍🏻
Assalamu alaikum
Ina muku barka da sabuwar shekara, amma ina kira gareku 'yan uwana akan mu gyara wani abu, damuke aikatawa a tsarin rayuwarmu.
Idan ban mantaba munshiga shikarar musulunci wata biyu daya wuce baya, amma banga mutane suna posting sosai akan farin cikin shigarmu sabuwar shekaraba,, wasuma basu san munshigaba,, amma abin haushi da ba'kin ciki kowa yasan anshiga sabuwar shekarar 2017, harma yana 'ko'karin yin posting ďin taya murna.
'Yan uwana mu gyara, muringa girmama addininmu da aldarmu, mudaina fifita addinin wasu akan namu, dansu basu damu da abinda muke cikiba, koda sun sani sukan nuna basu fahimtaba,, tofa lokaci yayi dazamu fara gane karatun kurma wlhy,, ALLAH yasa mugane amin..
©2017
💓bilyn Abdul💓
💓Mrs Abdus'salam💓
💓luv u oll my fan's😘💓
[1/12, 9:00 PM] mrs bilkisu: ☆☆☆☆☆☆☆
🎾 NAWAFF 🎾
☆☆☆☆☆☆☆
NA BILKISA IBRAHIM💓
Page👉🏻43 & 44