Sashe 1
Mikiya Part 2 Complete Hausa Novel.txt · about 8 min read
[07/11 9:03 pm] ★~AMMEY LAYLERH🤫: *🦅 MIKIYA 🦅*
_A wonderful world & Special anti terroRism squad_
____________________
*MARYAM NASEER MIRRAH*
~AMMEY LAYLERH âœï¸~
✯ *~🌠JAJIRTATTU WRITER'S ASS.... 💫~*
BOOK Two…………………………ñ†¬âœ
1&2
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
_012/09/2024_
â¤ðŸ”¥
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
# OF THE LAW
# A TAITOR's
# ROMANCE
# BLOCKBUSTER
# A SOLDIER's
# Courage
# Hop0
# Is Crime
â¤ï¸â¤ï¸â¤ï¸â¤ï¸â¤ï¸
A duk loƙacin da Allah ya ƙaddara wanzuwar hallitar ɗan adam a doran ƙasa, to kuwa tabbas ko ya ƙi ko ya so akwai waɗansu tarin Ƙaddarorin da suke yin jerin gwano a gangar jiki da kuma ruhin ko wanne bawa, Inuwa wata aba ce da Ubangiji ya ke ƙaddara wanzuwarta manne a jikin kowanne abu, walau mai rai ko akasin haka...
A kodayaushe tana bibiye da mune matuƙar bawa zai zuba maganansa zai lura da haka. Kalmar ƙaddara! Kalma ce mai ɗauke da rassa biyu walau ƙaddara mai kyau ko kishiyarta. Ƙaddara abokiyar tagwaitakar inuwa ce domin bawa ba ya taɓa shallake ma tarin ƙaddarorinsa, Duk iya gudun ka duk iya saurinka baka isa kujema tarin ƙaddarar da ubangijin sammai ya ƙaddara maka ba, sanin haka ya sa na fahimci karin maganar Malam bahaushe ta
_Tun ran gini tun ran zane_ ta zauna ɗaram kwatankwacin yadda ake ɗora ƙwarya a gurbinta.
Yau gani a matsayin matar aure wacce zata ci gaba da amsar wannan sunan har zuwa numfashina na ƙarshe, tafiya me zurfi ce ta kaimu wata anguwar da bansan ko wacce anguwa bace domin zuwa loƙacin na shiga kukan gasken. Tsaiwar da motocin sukayi ne yasa na fashimci mun kawo gidan su salman kenan, dan kuwa bazan ƙira shi da gidana ba. Hajiya Umma ce ta dafa kafaɗuna tare da faɗin.
"Ki fito da ƙafar dama tare da bismillah Maryama"
Wasu hawayene masu ɗumi suka sake wanke min ido shikenan ta tabbata kenan wayyo allah rayuwa na faɗa a cikin raina ina jin wani raunin dake son ɓallowa daga can ƙasan ƙasan zuciyana. Fusgar hannuna da naji an yine ya sanya ni ambatar sunan Allah a saman laɓɓana.
Muryar gwaggo naji tana ruwan masiyar wai zaman uban me nake da har yanzu bazan fito ba, ko dan naga mota me kyau shine na maƙale. Allah sarki ita motar ta dama domin ni a loƙacin kukan tausayin kaina da kaina nake yi, ta sabuwar rayuwar da ƙaddara ta sake buɗe min sabon babinta.
Wannan kyakkyawar dattijuwar ta É—azu itane ta ceceni daga masifar gwaggo ta hanyar kama hannuwana zuwa cikin nata tafin hannun.
"let go to ur forever home by grate of god"
Ta faɗa a loƙacin da take shiga dani mahaukacin ƙaton get ɗin gidansu salman.....
Haka suka shiga dani kaina a lulluɓe ina share ruwan hawayen da yaƙi tsayamin har zuwa loƙacin, tun a farkon shigarmu gidan na fara jiyo ihun ɓaɓatun gwaggo nata yaba gidan. Kuma ni kaina shaidar hakance ko daga yanayin yadda gidan ya ɗau haske tare da wani abu me laushin tsiya da naji ƙafana suna nitsewa a cikinsa. Amma duk hakan baisa naji wani abu daban akan auren ba haryanxu illama kalaman Anne da sukemin yawo a tsakar kaina shin me kalamanta suke nufi? Shine kawai fassarar amsar da nake nema a haukace ido rufa.
Tunanina ne ya tsaya a sadda muka kai ƙofar shiga palon gidan, wata sabuwa kenan domin tuni ɗakin ya hautsine da maganganu jama'a kowa na tofa albarkacin bakinsa game da gidan.
A falon aka zaunar dani wai wurin kakar ango a karan farko kenan da na ɗan ji mamaki, dan nasan dai salman baya da kaka a shegen surutunsa ya taɓa faɗamin shi baima san kakarshinba sai a photo ya santa.
(Mebi ta ɓangaren Maman shine) na faɗi a raina ina ƙarasa zaunawa abinda ya sake kullemin kai shine yadda matar da suka ƙira da kakar ango itama ta amshemu a mutunce cike da girmama naji suna gaisawa da hajiya umma. Hannuwana naji an kama hakan ya tilastamin ɗago kaina don ganin ko waye.
Idan nace mucu saida brain nawa ta juya karkuce nayi ƙarya domin a fusge sai naga face ɗin kyakykyawaer farar dattijuwar yamin kama da face ɗin dana taɓa sani a rayuwata. Saidai na manta inane a kuma ina hakan yasani risinar da kaina ƙasa ina jan ijiyar zuciya. Ganin yadda itama ta kafeni da nata idon. Dafa kaina tayi fuskarta ƙawace da kyakykyawan murmushi ta furta "Masha Allah da wanzuwarki a cikin tsatsona Marayma"
Daga nan ta shiga kwararomin adda'oi su kuwa sauran ƴan kawo amarya tuni sun bazu a cikin gidan da naji anacewa ba anan zan zauna ba. Kana kuma abu mafi ƙara ɗaure kaina shine yadda naji Wannan matar tana waya tana cewa gobe Insha Allah jet ɗinsu da wari zai tashi, nan na shiga tambayar zuciyana dama su salman ɗin ba ƴan nan cikin lagos bane?, to amma kuma duk wanda yasan Isa manu a garin na lagos ya sanshi, bisne tambayar nawa nayi a zuciyata don bana da mai bani Amsarta. Tunanina ya katsene loƙacin dasu Hajj Umma suka firfito zasu tafi zance suke yi a juye wanda nidai ban gane masa.
Domin ji nayi suna mata sallama suna cewa allah ya saukemu lafiya, su maman Abdalla sai wani yatsine yatsinen fuska ake. Domin makusa suke nema tako ta ina amma sun rasa. shi ya sanya suke wani huhhura hanci sama domin ba haka sukaso ganin rayuwana ta gyaruba, saidai basu sani ba duk abinda zai faru bawa rubutaccene tun daga rabbi izzati. shine yake tsara mana duk wasu tarin ƙaddarorinmu tun kamin muzo duniyar. Tunani ya sake katsewa ne a karo na biyy loƙacin da Hajiya umma take faɗin.
"To _FULANI_ mu zamu koma ubangiji Allah ya basu zaman lafiya Ku kuma Allah ya sauke ku lafiya ita kuma yasa gidan zamane" (Ba ameen ba) na amsa a zuciyata.
"To Merrah mukam zamu tafi duk abinda aka tsinta a gidan aure ɗan haƙuri ne domin kowa da haka yasa ba, barin m aure irin naki da babu ango babu dangin ango, Sai aje ata haƙuri da zaman haƙuri"
Muryan ummansu yaya Ibrahim ya doki ƙofofin kunnuwana, ban gama dawowaa daga suman wucin gadin dana tafi ba na kuma tsinkayar muryar Matar da ake ƙira da fulani tana mai bata amsa ta cewa.
"Kwarai kuwa zaman aure ɗan haƙuri! Rashin ganin ango ko danginsa kuma karki damu wata rana zaki sani domin mutane masu daraja ba a arha ko a sauƙi ake samun ganjnsu ba! Amma karfa ya zame miki wani abin damuwa very soon zaki sanshi harma ki ganshi, domin shi kamar walƙiya yake yanzu nan ƙya ganshi yanzu nan ya ɓacema ganinki don haka ki kasance cikin shiri da tsammani domin Malam bahaushe yana cewa _TSAMMACI ABINDA BA BAKA TSAMMATA BA_ don haka ki riƙe kalmar daram aranki inba da magoya bayinki saisu tayaki riƙe kalmar"
Kafaf palon kowa tsayawa yayi yana kallon wannan dattijuwar matar ciki kuwa harda ni, bazance kaina ya kulle ba domin dama a kullen ake saidai gabana daya shiga dukan tara tara bama uku ba. Na shiga uku ni merrah Auren nawa ne kuma yazo min haka ajuye tamkar amaryar buzuzu.
Ɗaya bayan ɗaya suka ringa ficewa motoci na ɗibarsu suna mayar dasu. Inaji ina gani haka a gaban idona kowa dazan ƙira da nawa ya tafi ya barni a wannan juyayyan gidan. Babu dadewa da tafiyansu matar farko da taje ɗaukana ta kama hannuna tana me kaini wani ɗaki wai anan zan kwana, baki ɗaya jikinane ya sake mutuwa mayafina na zame bayan fitar tana me sake tunasar dani tafiyar sassafene a gabanmu goben. Toilet na faɗa domin inada buƙatar sake watsama jikina ruwa kodan zafin da aka haɗama kaina. Har wani hayaƙi² ne ke fita a kaina tsabar zafin daya ɗauka...
A ƙalla na ɗauki Good 30 minutes a bathroom ɗin kafin na fito ɗaure da Alwalana kayan dana cire na mayar tunda ina da tabbacin banda ko tsinke a gidan. Amma ga mamakina kodana fito sai na tarar da wasu riga da wando na barci masu kauri tare da madarar shanu me zafi, (Ikon Allah baya ƙarewa) na faɗi a zuciyata domin kuwa shi nake ta gani sai gashin zabbin da suma aka ajje duk akan table ɗin dake gaban gadon. Saida nayi nafila tare da adda'oi masu ɗan tsayi kana na janyo plat na naman domin ba karya sammm bana wasa da cikina, tak na tafe cikina da gashin naman nan na kora da madarar shanun me dumi sosae.
Adda'ar kwanciya barci nayi ina shirin kwanciya fulani ta shigo dana rike sunanta daram.Tambayana tayi babu abinda nake da bukata nabata amsa da babu kana taja min ɗakin tana me fita,Wata sabuwa kuma tana fita na rushe da wani sabon kukan na sabuwar rayuwar dana tsinci kaina wadda ƙaddara ta kawoni izuwa wani matakin na daban. A haka har bansan tsawon loƙacin dana ɗauka ina kukanba haka bacci yayi awon gaba dani fuska fall burbushin hawaye. ƙiran sallar farko a kunne na haka na yunƙura na tashi inda na tashi da wani zazzafan zazzaɓi da ciwon kai wanda nasan kukan jiyana ya haddasa min zazzaɓi da ciwon kan. A wahala nakai kaima bathroom na yo alwala da nafila na fara ina nan zaune har aka shiga sallah nima nabi sahu nayi. Kaɗan garin ya fara haske a kuma loƙacin saiga mutane biyun nan sun shigo suna zama gefe da gefen gadon. A ladabce na gaidasu suka amsani fuska sake har suna tambayar yadda na kwana. Da lafiya na basu amsa tea me zafi suka ce na sha yanzu jet ɗinmu zai tashi in zanyi tafiya inda ta hawa motace bana iya cin komi hakan yasa nace bana sha, sukace na daure ko kadan ne dai nasha hakan ya sanya sama sama nasha na ture cup ɗin muna fita a bedroom ɗin. Kasancewar babu ƙarfi a jikina hakan ya sanya tafiyane ya koma kamar jan ƙafa nake haka muka kai gaban jet ɗin da ko a mafarki ban taɓa zaton zan taɓa hawansu. Haka jirginmu yayi landing daga farfajiyar gidan muna lulawa tare da keta gajimare......
*SALMAN*
A haukace yayi kan surry cikin yanayin fita a hayyaci baiyi duba da halinda take a ciki ba na sumewar da tayi.
Cikin zafin zuciya da amsa amon murya ya furta.
_A wonderful world & Special anti terroRism squad_
____________________
*MARYAM NASEER MIRRAH*
~AMMEY LAYLERH âœï¸~
✯ *~🌠JAJIRTATTU WRITER'S ASS.... 💫~*
BOOK Two…………………………ñ†¬âœ
1&2
♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡
_012/09/2024_
â¤ðŸ”¥
BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM
# OF THE LAW
# A TAITOR's
# ROMANCE
# BLOCKBUSTER
# A SOLDIER's
# Courage
# Hop0
# Is Crime
â¤ï¸â¤ï¸â¤ï¸â¤ï¸â¤ï¸
A duk loƙacin da Allah ya ƙaddara wanzuwar hallitar ɗan adam a doran ƙasa, to kuwa tabbas ko ya ƙi ko ya so akwai waɗansu tarin Ƙaddarorin da suke yin jerin gwano a gangar jiki da kuma ruhin ko wanne bawa, Inuwa wata aba ce da Ubangiji ya ke ƙaddara wanzuwarta manne a jikin kowanne abu, walau mai rai ko akasin haka...
A kodayaushe tana bibiye da mune matuƙar bawa zai zuba maganansa zai lura da haka. Kalmar ƙaddara! Kalma ce mai ɗauke da rassa biyu walau ƙaddara mai kyau ko kishiyarta. Ƙaddara abokiyar tagwaitakar inuwa ce domin bawa ba ya taɓa shallake ma tarin ƙaddarorinsa, Duk iya gudun ka duk iya saurinka baka isa kujema tarin ƙaddarar da ubangijin sammai ya ƙaddara maka ba, sanin haka ya sa na fahimci karin maganar Malam bahaushe ta
_Tun ran gini tun ran zane_ ta zauna ɗaram kwatankwacin yadda ake ɗora ƙwarya a gurbinta.
Yau gani a matsayin matar aure wacce zata ci gaba da amsar wannan sunan har zuwa numfashina na ƙarshe, tafiya me zurfi ce ta kaimu wata anguwar da bansan ko wacce anguwa bace domin zuwa loƙacin na shiga kukan gasken. Tsaiwar da motocin sukayi ne yasa na fashimci mun kawo gidan su salman kenan, dan kuwa bazan ƙira shi da gidana ba. Hajiya Umma ce ta dafa kafaɗuna tare da faɗin.
"Ki fito da ƙafar dama tare da bismillah Maryama"
Wasu hawayene masu ɗumi suka sake wanke min ido shikenan ta tabbata kenan wayyo allah rayuwa na faɗa a cikin raina ina jin wani raunin dake son ɓallowa daga can ƙasan ƙasan zuciyana. Fusgar hannuna da naji an yine ya sanya ni ambatar sunan Allah a saman laɓɓana.
Muryar gwaggo naji tana ruwan masiyar wai zaman uban me nake da har yanzu bazan fito ba, ko dan naga mota me kyau shine na maƙale. Allah sarki ita motar ta dama domin ni a loƙacin kukan tausayin kaina da kaina nake yi, ta sabuwar rayuwar da ƙaddara ta sake buɗe min sabon babinta.
Wannan kyakkyawar dattijuwar ta É—azu itane ta ceceni daga masifar gwaggo ta hanyar kama hannuwana zuwa cikin nata tafin hannun.
"let go to ur forever home by grate of god"
Ta faɗa a loƙacin da take shiga dani mahaukacin ƙaton get ɗin gidansu salman.....
Haka suka shiga dani kaina a lulluɓe ina share ruwan hawayen da yaƙi tsayamin har zuwa loƙacin, tun a farkon shigarmu gidan na fara jiyo ihun ɓaɓatun gwaggo nata yaba gidan. Kuma ni kaina shaidar hakance ko daga yanayin yadda gidan ya ɗau haske tare da wani abu me laushin tsiya da naji ƙafana suna nitsewa a cikinsa. Amma duk hakan baisa naji wani abu daban akan auren ba haryanxu illama kalaman Anne da sukemin yawo a tsakar kaina shin me kalamanta suke nufi? Shine kawai fassarar amsar da nake nema a haukace ido rufa.
Tunanina ne ya tsaya a sadda muka kai ƙofar shiga palon gidan, wata sabuwa kenan domin tuni ɗakin ya hautsine da maganganu jama'a kowa na tofa albarkacin bakinsa game da gidan.
A falon aka zaunar dani wai wurin kakar ango a karan farko kenan da na ɗan ji mamaki, dan nasan dai salman baya da kaka a shegen surutunsa ya taɓa faɗamin shi baima san kakarshinba sai a photo ya santa.
(Mebi ta ɓangaren Maman shine) na faɗi a raina ina ƙarasa zaunawa abinda ya sake kullemin kai shine yadda matar da suka ƙira da kakar ango itama ta amshemu a mutunce cike da girmama naji suna gaisawa da hajiya umma. Hannuwana naji an kama hakan ya tilastamin ɗago kaina don ganin ko waye.
Idan nace mucu saida brain nawa ta juya karkuce nayi ƙarya domin a fusge sai naga face ɗin kyakykyawaer farar dattijuwar yamin kama da face ɗin dana taɓa sani a rayuwata. Saidai na manta inane a kuma ina hakan yasani risinar da kaina ƙasa ina jan ijiyar zuciya. Ganin yadda itama ta kafeni da nata idon. Dafa kaina tayi fuskarta ƙawace da kyakykyawan murmushi ta furta "Masha Allah da wanzuwarki a cikin tsatsona Marayma"
Daga nan ta shiga kwararomin adda'oi su kuwa sauran ƴan kawo amarya tuni sun bazu a cikin gidan da naji anacewa ba anan zan zauna ba. Kana kuma abu mafi ƙara ɗaure kaina shine yadda naji Wannan matar tana waya tana cewa gobe Insha Allah jet ɗinsu da wari zai tashi, nan na shiga tambayar zuciyana dama su salman ɗin ba ƴan nan cikin lagos bane?, to amma kuma duk wanda yasan Isa manu a garin na lagos ya sanshi, bisne tambayar nawa nayi a zuciyata don bana da mai bani Amsarta. Tunanina ya katsene loƙacin dasu Hajj Umma suka firfito zasu tafi zance suke yi a juye wanda nidai ban gane masa.
Domin ji nayi suna mata sallama suna cewa allah ya saukemu lafiya, su maman Abdalla sai wani yatsine yatsinen fuska ake. Domin makusa suke nema tako ta ina amma sun rasa. shi ya sanya suke wani huhhura hanci sama domin ba haka sukaso ganin rayuwana ta gyaruba, saidai basu sani ba duk abinda zai faru bawa rubutaccene tun daga rabbi izzati. shine yake tsara mana duk wasu tarin ƙaddarorinmu tun kamin muzo duniyar. Tunani ya sake katsewa ne a karo na biyy loƙacin da Hajiya umma take faɗin.
"To _FULANI_ mu zamu koma ubangiji Allah ya basu zaman lafiya Ku kuma Allah ya sauke ku lafiya ita kuma yasa gidan zamane" (Ba ameen ba) na amsa a zuciyata.
"To Merrah mukam zamu tafi duk abinda aka tsinta a gidan aure ɗan haƙuri ne domin kowa da haka yasa ba, barin m aure irin naki da babu ango babu dangin ango, Sai aje ata haƙuri da zaman haƙuri"
Muryan ummansu yaya Ibrahim ya doki ƙofofin kunnuwana, ban gama dawowaa daga suman wucin gadin dana tafi ba na kuma tsinkayar muryar Matar da ake ƙira da fulani tana mai bata amsa ta cewa.
"Kwarai kuwa zaman aure ɗan haƙuri! Rashin ganin ango ko danginsa kuma karki damu wata rana zaki sani domin mutane masu daraja ba a arha ko a sauƙi ake samun ganjnsu ba! Amma karfa ya zame miki wani abin damuwa very soon zaki sanshi harma ki ganshi, domin shi kamar walƙiya yake yanzu nan ƙya ganshi yanzu nan ya ɓacema ganinki don haka ki kasance cikin shiri da tsammani domin Malam bahaushe yana cewa _TSAMMACI ABINDA BA BAKA TSAMMATA BA_ don haka ki riƙe kalmar daram aranki inba da magoya bayinki saisu tayaki riƙe kalmar"
Kafaf palon kowa tsayawa yayi yana kallon wannan dattijuwar matar ciki kuwa harda ni, bazance kaina ya kulle ba domin dama a kullen ake saidai gabana daya shiga dukan tara tara bama uku ba. Na shiga uku ni merrah Auren nawa ne kuma yazo min haka ajuye tamkar amaryar buzuzu.
Ɗaya bayan ɗaya suka ringa ficewa motoci na ɗibarsu suna mayar dasu. Inaji ina gani haka a gaban idona kowa dazan ƙira da nawa ya tafi ya barni a wannan juyayyan gidan. Babu dadewa da tafiyansu matar farko da taje ɗaukana ta kama hannuna tana me kaini wani ɗaki wai anan zan kwana, baki ɗaya jikinane ya sake mutuwa mayafina na zame bayan fitar tana me sake tunasar dani tafiyar sassafene a gabanmu goben. Toilet na faɗa domin inada buƙatar sake watsama jikina ruwa kodan zafin da aka haɗama kaina. Har wani hayaƙi² ne ke fita a kaina tsabar zafin daya ɗauka...
A ƙalla na ɗauki Good 30 minutes a bathroom ɗin kafin na fito ɗaure da Alwalana kayan dana cire na mayar tunda ina da tabbacin banda ko tsinke a gidan. Amma ga mamakina kodana fito sai na tarar da wasu riga da wando na barci masu kauri tare da madarar shanu me zafi, (Ikon Allah baya ƙarewa) na faɗi a zuciyata domin kuwa shi nake ta gani sai gashin zabbin da suma aka ajje duk akan table ɗin dake gaban gadon. Saida nayi nafila tare da adda'oi masu ɗan tsayi kana na janyo plat na naman domin ba karya sammm bana wasa da cikina, tak na tafe cikina da gashin naman nan na kora da madarar shanun me dumi sosae.
Adda'ar kwanciya barci nayi ina shirin kwanciya fulani ta shigo dana rike sunanta daram.Tambayana tayi babu abinda nake da bukata nabata amsa da babu kana taja min ɗakin tana me fita,Wata sabuwa kuma tana fita na rushe da wani sabon kukan na sabuwar rayuwar dana tsinci kaina wadda ƙaddara ta kawoni izuwa wani matakin na daban. A haka har bansan tsawon loƙacin dana ɗauka ina kukanba haka bacci yayi awon gaba dani fuska fall burbushin hawaye. ƙiran sallar farko a kunne na haka na yunƙura na tashi inda na tashi da wani zazzafan zazzaɓi da ciwon kai wanda nasan kukan jiyana ya haddasa min zazzaɓi da ciwon kan. A wahala nakai kaima bathroom na yo alwala da nafila na fara ina nan zaune har aka shiga sallah nima nabi sahu nayi. Kaɗan garin ya fara haske a kuma loƙacin saiga mutane biyun nan sun shigo suna zama gefe da gefen gadon. A ladabce na gaidasu suka amsani fuska sake har suna tambayar yadda na kwana. Da lafiya na basu amsa tea me zafi suka ce na sha yanzu jet ɗinmu zai tashi in zanyi tafiya inda ta hawa motace bana iya cin komi hakan yasa nace bana sha, sukace na daure ko kadan ne dai nasha hakan ya sanya sama sama nasha na ture cup ɗin muna fita a bedroom ɗin. Kasancewar babu ƙarfi a jikina hakan ya sanya tafiyane ya koma kamar jan ƙafa nake haka muka kai gaban jet ɗin da ko a mafarki ban taɓa zaton zan taɓa hawansu. Haka jirginmu yayi landing daga farfajiyar gidan muna lulawa tare da keta gajimare......
*SALMAN*
A haukace yayi kan surry cikin yanayin fita a hayyaci baiyi duba da halinda take a ciki ba na sumewar da tayi.
Cikin zafin zuciya da amsa amon murya ya furta.