Sashe 38
Mikiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Dagowa tayi takallesa idanuwanta na canxawa zuwa kalar tausayin dan uwan nata. Tare da zubo da wasu kwallar zafin da zuciyarta ke mata, tana jin tsananin kaunar yan uwanta a ranta duk da kasancewar ba uwa dayace ta haifesu ba. Adeenerh itace babbar yar me martaba mahaifiyarta ta rasune a lokacin tana yar shekaru shida xuwa bakwai. Ba tare data sake kallon inda zaid din yake ba ta mike tana nufar daking room din data tabbar anan me martaba yake. Tamkar yadda ya bata umarni haka ta ratsa ta shige cikin parlourn.
Duka wadanda suka dace ne a cike tare da dakin kowa rannan bace babu me alamar sassauci. Kowa ta shiha bi da ido anan ta itama nata idon suka kallar mata
Mutanen dake ma paah dinta kallon ka mutu kawai muhuta din nan.
Zaune takai ta bangaren da Oummey ke zaune, shiru ne yaci gaba da wakana a dakin zamanta da kamar mintuna biyar MOH JIDDOH ta dubi Oummey tare da furta.
"Wannan karon saiki kira lalataccen dayan dan naki, dan wannnan jinyar tasha banban da sauran, mebi ta ajalinsa ne tazo kuma ta gaskiya da gaskiyar kenan.
Wani irin mikewa tsaye Adeenerh tayi cikin furyar fusatar zuciya da dacin murya ta furta.
"Wannan kalmar marar kan gado fa JIDDOH! Ki sani gudun hatsaniya ne ya sanya mutanen da suka kasance mugwaye a cikin zuriyarki ya sanya mutumin daya kasance shiru shiru ya fusata!. Inason ki sanarma azzaluman cikinku cewar idan har akaci gaba da fusata shi to ki sani tarwatsa masarautar zaiyi kinsan da hakan?. Uwa uba kuma Zakin da kika dade kina ikirarin ya dawo to ki sani yau sai adda'arki ta karbu dole ya dawoooo........
Kowa da yake daking room din babu wanda jinsa da ganinsa basu tafi hutun wucin gadi ba. Kai tsaye Adeenarh ta zari wayar Oummey directly numbern da tayi lakabi da *Willion gargalion* ta dokama kira tare da manna woyar da kunnen oummeyn "kima danki magana a gaban kowa ki sanar dashi ya isa haka paah dinsa da kasar shi na bukatarsa suma, har wadan da ba'a gayyata bama na muradi da dawowarsa mahaifarsa EMAAR's kai tsaye ABDOUL-MALEEK HASSAN AL-HASSAN EMAAR's take da bukata!”
Tana fadar hakan ta juya a fusace tabar dakin.
★★NIGERIAN/ LAGOS★★
Fitowarsa kenan wayarsa ta fara ringing ransa adagule yacirota da nufin kashewa gaba daya. Domin tunda yayi waya da zaid komai ya gama kwance masa. Saiya sami kansa da tsurama woyan nashi ido ganin sunan dake yawo akan screen na woyan *_Sweet Oummey_* wani iri rintse idanunsa yayi ransa nakuma dakulewa. Saida woyar ya katse kana ya sake calling nata againt.
"*GARGALION*"
Kai tsaye sunan ya tafi ya ratsa har cikin tsakiyar zuciyarsa.
"Paah! Dinka EMAAR's na bukatar Tsayayyen matashin zaki majinginarsu. Ka sani shi marar jin magana sai ammasa hukuncin jaki yake ganewa. domin kawo gyara acikin al'umma kuwa dole sai wasu sunsha duka dole wasu sai sunsha jijjiga, maza ka dawo GARGA!!! Kai kadai ne mafaraucin da zaiyi wannan farautar”
Wani irin fesar zazzafan numfashi yayi tabbas duk Wanda yake da hannu a poisoning na paah dinsa sai yayi dana sanin saninsa arayuwa. Babu ruwansa da wani yar uwa, dan uwa, dangi domin babu tsoro ba fifitawa ba kara ba alfarma ,zai hukunta duk wanda yake da hannu akan paisoning na paah dinsa. cikin suyar zuciya data ruhi ya Wani irin kaima glass di car din da yake shirin shiga naushi. nan take glass ya tarwatse. bai damu da ciwon dayajiba.
Cikin dakakken sautinsa ya furta, “tabbas kafin suga bayan paah ni zanga nasu bayan oummu!!! rayuwar mahaifina bazata salwanta abanzaba! Saina wulakanta dukkan masu hannu aciki kosu waye su wlhy oummey numfashina fansa ne akan mahaifina!!”.
Dole saida oum tacire wayar daga kunnenta saboda yanda Ak ke magana cikin matsananciyar tsawa.
Buga wayar yayi da kasa batareda ya katse kiranba. Nan take ta tarwatse wata uwar tsawa ya dakama security'n akan suje.
Gaba dayansu cikin rawar jiki suka nufi motocin da ke fake a wajen, ko jira abude masa baiyi ba yabude yashiga.
Hankalinsu a tashe yake daganin yanayin boss in nasu, sunsan ba karami abune kesa ran boss ya baci haka ba.
Saida suka fita daga gidan suka hau kwalta kana suke tambayar ina suka nufa?.
Tamkar bazai tankaba sai kuma furta "airport" dake arms yana cikin dayar motarne ya sanya baima san abinda ake ba. Sai dayaga sun dauka hanyar airport din ne ya gane tafiyan nasu ashe na yanzu ne. Domin dama tunda yayi waya da zaid ya shirya tafiya amma sai washe gari.
Cike airpot din yake da tarin security na tashin hankali tamkar irin wanda suke gadin gidan mutuwar nan. Sanya yake cikin normal cashmere me tsananin taushi da laushi wanda tsadarsa yake a baiyane, kafafunsa sanye cikin wasu tsadaddun shoe cambot bleim.
Kasancewar yau babu komi a face nashi hakan ya bayyana hasalin kyakykywar fuskansa ga jama'a kai tsaye. Nan securityn suka shiga bashi wani irin tsaro na musamman.
★★★★
A hankali Maleek ya ɗago manyan idanunsa tare da kallon taswirar kasar sa da suka iso tsakiyarta.
Haka nan yake jin wani irin abu a cikin jinin jikinsa. Ji yake tamkar ya tafi yabar wani abu mai muhimmanci nashi ne a kasar ta 9j. Numfashin mai sanyi ya fesar tare da ƙkara ware manyan idanunsa yana jin yadda zuciyarsa ke hautsinawa bugunta na sake bugu.
Misalin karfe sha biyun dare Jirginsu yayi saukar angulu a cikin babban Airport din kasar kuwait. Din na Hammad international airport.
Da sauri arms ya kalleshi sai kuma yayi sauri ya mayar kallonshi gefen damanshi ganin har an buɗe ƙkofar jirgin.
A hankali ya fesar da sassayan numfashi dai-dai lokacin daya fara taka step na forko wanda ya fito da kanshi sararin garin kuwait yana shakar yancin iskar kasarsa.
“Yah Salam”
Ya furta Sabida wani irin ni'imtaccen iskar kasar sa mai dadi mai cike da salama da ke ratsashi yana shiga duk ta inda hudar gashin jikinsa yake.
Wani rin amintaccen numfashin mai cike da yanayin sauke ajiyar zuciya ya shaka like irin Wanda baya tare da natshwar nan yau kuma ya samj cikakkiyar nutsuwar.
A hankali yaci gaba da taka steps din yana sakkowa kasa.
Wani saurin runtse idanunsa yayi lokacin da ya dire tafin ƙkafarsa akan kasarsa. A take yaji naman jikinsa na wani irin tsuma tun daga can cikin jikinsa da zuciyarsa yakejiyo wani irin abu na kokarin fusgar numfashinsa. "Subhanallah!"
Ya furta a saman lips inshi yana karasawa ware eyes nashi sosae akan kasar sa. Bawai baya zuwa bane yana yawan zuwa kasar saidai zuwan yana kasancewa na sirru ne. Dan baya cikakken 5Months bai leko kuwait din ba.
Wasu shegun hadaddun dunkulallun luzury car's ne suka kutso kansu cikin airprt din. Wanda ko wacce bayan mota me makaon lamba dauke suke da sunan *GARGALION*. Ba'a taba ganin mitocin idan harba mamallakansu ne yaso a gane hakan ba. Duk wata shekarar da zata shude tana shudewane da duk samfurin sabuwar motar data fito na GARGALION din.
Wanda kai tsaye kowa yasan mamallakin sunan. Zaid ne da kansa yazo daukar biyuninsa airport din ba tare da sanin kowa ba a cikin masarautar.
Da yar sassarfa zaid ya karaso tare da hugging dan uwansa hana sumbatar shi a goshi. Tare da fadin
"Ur well come 2 u in my country twin"
Dan bubbugawa bayansa Ak yayi tare da furta "Well come back againt daya na"
Sake hugging nashi zaid yayi kana ya isa ga arms daya kasance amini a gareshi shima yayi hugging nashi.
Sake hugging Ak yayi kafin su nufi wurin dunkulallun motocin dake jiransum
Da sauri daya daga cikin tight security's din wanda ke gefen damar motar ya kai hannu jikin handle din ƙkofar ya bude Ak.
Duka wadanda suka dace ne a cike tare da dakin kowa rannan bace babu me alamar sassauci. Kowa ta shiha bi da ido anan ta itama nata idon suka kallar mata
Mutanen dake ma paah dinta kallon ka mutu kawai muhuta din nan.
Zaune takai ta bangaren da Oummey ke zaune, shiru ne yaci gaba da wakana a dakin zamanta da kamar mintuna biyar MOH JIDDOH ta dubi Oummey tare da furta.
"Wannan karon saiki kira lalataccen dayan dan naki, dan wannnan jinyar tasha banban da sauran, mebi ta ajalinsa ne tazo kuma ta gaskiya da gaskiyar kenan.
Wani irin mikewa tsaye Adeenerh tayi cikin furyar fusatar zuciya da dacin murya ta furta.
"Wannan kalmar marar kan gado fa JIDDOH! Ki sani gudun hatsaniya ne ya sanya mutanen da suka kasance mugwaye a cikin zuriyarki ya sanya mutumin daya kasance shiru shiru ya fusata!. Inason ki sanarma azzaluman cikinku cewar idan har akaci gaba da fusata shi to ki sani tarwatsa masarautar zaiyi kinsan da hakan?. Uwa uba kuma Zakin da kika dade kina ikirarin ya dawo to ki sani yau sai adda'arki ta karbu dole ya dawoooo........
Kowa da yake daking room din babu wanda jinsa da ganinsa basu tafi hutun wucin gadi ba. Kai tsaye Adeenarh ta zari wayar Oummey directly numbern da tayi lakabi da *Willion gargalion* ta dokama kira tare da manna woyar da kunnen oummeyn "kima danki magana a gaban kowa ki sanar dashi ya isa haka paah dinsa da kasar shi na bukatarsa suma, har wadan da ba'a gayyata bama na muradi da dawowarsa mahaifarsa EMAAR's kai tsaye ABDOUL-MALEEK HASSAN AL-HASSAN EMAAR's take da bukata!”
Tana fadar hakan ta juya a fusace tabar dakin.
★★NIGERIAN/ LAGOS★★
Fitowarsa kenan wayarsa ta fara ringing ransa adagule yacirota da nufin kashewa gaba daya. Domin tunda yayi waya da zaid komai ya gama kwance masa. Saiya sami kansa da tsurama woyan nashi ido ganin sunan dake yawo akan screen na woyan *_Sweet Oummey_* wani iri rintse idanunsa yayi ransa nakuma dakulewa. Saida woyar ya katse kana ya sake calling nata againt.
"*GARGALION*"
Kai tsaye sunan ya tafi ya ratsa har cikin tsakiyar zuciyarsa.
"Paah! Dinka EMAAR's na bukatar Tsayayyen matashin zaki majinginarsu. Ka sani shi marar jin magana sai ammasa hukuncin jaki yake ganewa. domin kawo gyara acikin al'umma kuwa dole sai wasu sunsha duka dole wasu sai sunsha jijjiga, maza ka dawo GARGA!!! Kai kadai ne mafaraucin da zaiyi wannan farautar”
Wani irin fesar zazzafan numfashi yayi tabbas duk Wanda yake da hannu a poisoning na paah dinsa sai yayi dana sanin saninsa arayuwa. Babu ruwansa da wani yar uwa, dan uwa, dangi domin babu tsoro ba fifitawa ba kara ba alfarma ,zai hukunta duk wanda yake da hannu akan paisoning na paah dinsa. cikin suyar zuciya data ruhi ya Wani irin kaima glass di car din da yake shirin shiga naushi. nan take glass ya tarwatse. bai damu da ciwon dayajiba.
Cikin dakakken sautinsa ya furta, “tabbas kafin suga bayan paah ni zanga nasu bayan oummu!!! rayuwar mahaifina bazata salwanta abanzaba! Saina wulakanta dukkan masu hannu aciki kosu waye su wlhy oummey numfashina fansa ne akan mahaifina!!”.
Dole saida oum tacire wayar daga kunnenta saboda yanda Ak ke magana cikin matsananciyar tsawa.
Buga wayar yayi da kasa batareda ya katse kiranba. Nan take ta tarwatse wata uwar tsawa ya dakama security'n akan suje.
Gaba dayansu cikin rawar jiki suka nufi motocin da ke fake a wajen, ko jira abude masa baiyi ba yabude yashiga.
Hankalinsu a tashe yake daganin yanayin boss in nasu, sunsan ba karami abune kesa ran boss ya baci haka ba.
Saida suka fita daga gidan suka hau kwalta kana suke tambayar ina suka nufa?.
Tamkar bazai tankaba sai kuma furta "airport" dake arms yana cikin dayar motarne ya sanya baima san abinda ake ba. Sai dayaga sun dauka hanyar airport din ne ya gane tafiyan nasu ashe na yanzu ne. Domin dama tunda yayi waya da zaid ya shirya tafiya amma sai washe gari.
Cike airpot din yake da tarin security na tashin hankali tamkar irin wanda suke gadin gidan mutuwar nan. Sanya yake cikin normal cashmere me tsananin taushi da laushi wanda tsadarsa yake a baiyane, kafafunsa sanye cikin wasu tsadaddun shoe cambot bleim.
Kasancewar yau babu komi a face nashi hakan ya bayyana hasalin kyakykywar fuskansa ga jama'a kai tsaye. Nan securityn suka shiga bashi wani irin tsaro na musamman.
★★★★
A hankali Maleek ya ɗago manyan idanunsa tare da kallon taswirar kasar sa da suka iso tsakiyarta.
Haka nan yake jin wani irin abu a cikin jinin jikinsa. Ji yake tamkar ya tafi yabar wani abu mai muhimmanci nashi ne a kasar ta 9j. Numfashin mai sanyi ya fesar tare da ƙkara ware manyan idanunsa yana jin yadda zuciyarsa ke hautsinawa bugunta na sake bugu.
Misalin karfe sha biyun dare Jirginsu yayi saukar angulu a cikin babban Airport din kasar kuwait. Din na Hammad international airport.
Da sauri arms ya kalleshi sai kuma yayi sauri ya mayar kallonshi gefen damanshi ganin har an buɗe ƙkofar jirgin.
A hankali ya fesar da sassayan numfashi dai-dai lokacin daya fara taka step na forko wanda ya fito da kanshi sararin garin kuwait yana shakar yancin iskar kasarsa.
“Yah Salam”
Ya furta Sabida wani irin ni'imtaccen iskar kasar sa mai dadi mai cike da salama da ke ratsashi yana shiga duk ta inda hudar gashin jikinsa yake.
Wani rin amintaccen numfashin mai cike da yanayin sauke ajiyar zuciya ya shaka like irin Wanda baya tare da natshwar nan yau kuma ya samj cikakkiyar nutsuwar.
A hankali yaci gaba da taka steps din yana sakkowa kasa.
Wani saurin runtse idanunsa yayi lokacin da ya dire tafin ƙkafarsa akan kasarsa. A take yaji naman jikinsa na wani irin tsuma tun daga can cikin jikinsa da zuciyarsa yakejiyo wani irin abu na kokarin fusgar numfashinsa. "Subhanallah!"
Ya furta a saman lips inshi yana karasawa ware eyes nashi sosae akan kasar sa. Bawai baya zuwa bane yana yawan zuwa kasar saidai zuwan yana kasancewa na sirru ne. Dan baya cikakken 5Months bai leko kuwait din ba.
Wasu shegun hadaddun dunkulallun luzury car's ne suka kutso kansu cikin airprt din. Wanda ko wacce bayan mota me makaon lamba dauke suke da sunan *GARGALION*. Ba'a taba ganin mitocin idan harba mamallakansu ne yaso a gane hakan ba. Duk wata shekarar da zata shude tana shudewane da duk samfurin sabuwar motar data fito na GARGALION din.
Wanda kai tsaye kowa yasan mamallakin sunan. Zaid ne da kansa yazo daukar biyuninsa airport din ba tare da sanin kowa ba a cikin masarautar.
Da yar sassarfa zaid ya karaso tare da hugging dan uwansa hana sumbatar shi a goshi. Tare da fadin
"Ur well come 2 u in my country twin"
Dan bubbugawa bayansa Ak yayi tare da furta "Well come back againt daya na"
Sake hugging nashi zaid yayi kana ya isa ga arms daya kasance amini a gareshi shima yayi hugging nashi.
Sake hugging Ak yayi kafin su nufi wurin dunkulallun motocin dake jiransum
Da sauri daya daga cikin tight security's din wanda ke gefen damar motar ya kai hannu jikin handle din ƙkofar ya bude Ak.