← Book details Mikiya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 13 OF 45

Sashe 13

Mikiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

********************** ⬇ **************************
*************** Ai Hausa Novels ****************
********************** ⬆ *************************
_______________________________
***Sosae police report ɗin da suke kan aikin nemo wanda sukai kidnapping yarinyar tare da case na Isa Manu suka sake ɗaukar zafi na gasken gaske.duk da shi kansa bai san inda kansa yake ba tunda yana very critical condition ne, wanda hakan keda matuƙar haɗari sosae.
Duk wasu wuraren da suka san zasu sami news ko yaya ne samm basa wasa da damar su, gashi babban yaron Isa Manu'n wanda baya a Nigeria'n ma yana daga ƙasar Poland ne yayi stating ƙarar . sannan yasa a tsananta binciken case ɗin duk faɗin Lagos dama kewayenta ya kuma yi musu albishir ɗin kyauta mai tsoka, muddin suka samo masu hannu acikin case ɗin. Abinka da manya nan da nan suka bazama don sosai ya mugun sakar musu kudi masu gwaɓi, tako ta ina jami'an tsaro sun ɗau zafi sosae kawunansu ya ɗauki ɗumi. Kan kace me maganar tayi spreading kamar gobara a bushashshen ciyayi.
Gidan su Meerah sosae hankalu suka sake tashi ganin malam Abdullahi yana a mugun yanayi,ga Amma dake hospital har yau bata san inda kanta yake ba. Sai wasu siraran hayawe da suke ɗan zubo mata time to time sosae likitoci suke iyaka bakin ƙoƙarin su akanta.
Sai dab da Asr Amma ta farfaɗo abu na farko data fara nema itane Meerah.
"WHO WHY su waye ? Su waye masu son rabani da hasken rayuwata! Su waye ku?¿"
Dr nimra dake tsaye tun farkon farkawar Ammance ta shiga bama Ammn baki akan ta kwantar da hankalinta. Sadda kanta kawai ƙasa not saying anything saidai ita kaɗai tasan irin halin da zuciyarta take a ciki da irin ɗacin dake danƙare acen cikin tsakiyar ƙirjinta. A hankali ta maida idanunta ta lumshe tana haɗiye yawun daya tokare makoshinta, zafi mea mugun raɗaɗi take ji a zuciyarta ji take kamar ana gasa mata zuciyar a oven ne kuma a tarfa mata narkakkan Salman. Meerah ita kaɗai ce jininta daga ita Raiha sune suka maye mata gurbin ƴar uwa, ɗan uwa, UWA,UBA dangi baki ɗaya.
Su kaɗai ne hasken rayuwarta kuma sannan rana tsaka ace irin waɗannan muggan musifun sun faru da rayuwarta?. Ita da Meerah ɗin ta kuma har ake tunanin ma zata kwantar da hankalinta abin ma da bazai taɓa yi yuwa ba kenan. Ahankali ta maida idanunta ta lumshe tana jin yadda ƙirjinta yake mata wani mugun bugu tarkar ƙirjinta zai fashe zuciyarta ta fito fittt haka take ji.
Faɗowar mutum ajikin da kuka kukan da aka fashe mata dashi ne yasa ta san Raiha Raihan tace a jikin ta. Wani irin ƙanƙameta jikinta tayi domin gani take itama amana iya kidnapping nata kamar meerah'ɗinta. Ahankali ta shiga ɗan bugun gadon bayanta comfortably tana streaming abubuwan dasu faru da ita koma tace suke kan faruwar.
Malam Abdullahi da ya zuba mata idanunsa tun farkon shigowar su da Raiha ne ya ɗan shiga takawa zuwa gareta jiki a matuƙar sanyaya.
"Ita ƙaddara wajibatunce akan ko wane bawa kuma mumini mai iman domin Allah baya taba dorama bawansa kaddarar da bazai iya dauka ba. Kana ita kaddara da kike gani rubutacciya ce tun daga rabbis samawati! Me yasa kike ma taki ƙaddarar kuka?. Idan muka sanya ma zuciyarsa mu nasibi da miƙa al'amurra ga Sarkin da shi kaɗai ne buwayi gagara misali sai kiga ya sauƙaƙa mana tarin ƙalubalen dake cikin makauniyar ƙaddarar mu. Ya kuma kawo mana mafita akan hakan cikin sauƙi!, Duk da zuwa yanxun nasan shuɗaɗɗan al'muran da suka faru ne shuke zeroying main naki. Ki daure ki daure ki daure kiyi haƙur AYSHATUL
MUBINA"
Ƙara ƙanƙame Raiha tayi a cikin jikinta tana jin inama inama inama ace, saidai tasan wannan inama ɗin ta barta har gaban gaban abada abadan. Ahankali ta shiga noding kanta tanayi tana ƙara ƙanƙame Raiha dake matse a cikin jikinta.
"Bawai ƙaddarata nake ma kuka ba Abbu maira tarin ƙalubalen dake tattare da ita nake ma kuka. Bawai kukan faruwar wani abu ba kukan ƙinnn.....
Sai kuma wani irin kuka yaci ƙarfinta irin mai sarke numfashin nan.
Hawaye taci gaba dayi tana sobbing ahankali tana jin raunin zuciyarta daya fara kamewa komai daya faru na dawo mata kamar yanxune komai ke faruwa.
" Hasbunallahi wani'imal waqeel! Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un ya Allah help me, don't take her away from me now.Not now please I can't take it....
Malam Abdullahi ya shiga fada cikin tsananin tashin hankali ganin numfashinta chakkk ya tsaya da bugu. A guje Norse suka yo dakin don suka komi dake faruwa ta cikin camera'r dakin, Nan suka shiga kokarin ceto numfashinta.

*AK*

Tsaye yake jingine da jikin Railer fuskarnan a matse wandan jeans ne a jikinsa army green da farar singlet yayi stocking nata ta cikin wandon ya daure da beld. Sai light green din top wadda ya balle duk maballanta ya barta a bude iskar da ake kadawa a gurin na diban rigar nashi kamar zata cire.
Gaba daya rigar tabar jikinsa sai singlet din kawai, zaune akan chair lind din dake cikin balcony'n tare da crossing kafarsa daya kan daya. Sosae iskar dake kadawa a wurin tare da kamshin flowering dake wurin suke bashi cikakkiyar nutsuwa, Shi yasa most especially yake zaman wurin. Lumshe idanunsa yayi tare da fadawa duniyar tunani tamkar komai daya faru ne a wancen lokacin haka komai ya Shiva zeroying maind nashi.

_"Waya baka umarnin kai harbi? Ka gaya min waya baka umarnin kai Harbin?"
Ya fada a matukar tsawace
_"Ba kowa Sir"_
Wani dan iskan kallo sir din ya cillo mass cikin yanayin fusatar zuciya ya doka table din dake gabansa.
_"Me yasa kayi?....
Folding hannuwansa yayi akan kirjinsa tare da furta.
_"Bacin Raine sabo da manyan shugabaninmu suna Neman ruguza kasar da muke_" ya furta cikin rashin shakkun a gaban Wanda yake.
_"Sanin kan Kane wannan mutumin da muka kama shine babbar hujjarmu......_
_"wacce hujja kuma sir kullum maganar kenan, munje mun shayo bakar wuya tukuru wajen kame masu laifi amma daga karshe manyan kasar sai su fitar dash_"
******
_" Shi yasa kai kuma ka harbe shi?, Hukumar soja tana da dokoki bada k'awa zuci take aikiba. Sojoji sama da dubu dariya ne a wannan sansanin maciya kyakytattukan yabo macimma nasarori masu lambobin yabo. Saidai a cikin su akwai wani bakin digo daya Kaine. A duk lokacin da Muke kan aiki irin haka Kaine mutum na farko da take fara bamu marsala, A matsayinka na soja ko kadan baka iya sarrafa kanka. Ko kadan baka iyawa koda yaushe cikin fada kaiba kowa bane face Dan matsala ba bama sojoji da kasar sa matsala ABDULMALEEK KUUWAIT_"
Wani irin doka coffee table din dake gabansa yayi, cikin tsananin bacin rai ABDULMALEEK KUWAIT da gajiyawa da rainin yawon da sir din nake yake kawo masa ya damki wuyar rigar sir din.
_"Sabo dani jirgin kasa ne duk Wanda ya shiga hanyata markadeshi nake, sannan zaku iya dakatar da ruwa idan kuka tare shi saidai idan ya tashi ballewa tamkar teku yake hadawa yake ya tafi da duk wani gurbatacce wadan da suka kasance marassa amfani_"
Wani wurgi yayi da Mr.president tare da sutale rigar kakin sa ya cilla masa a saman fuska hadi da hular pcarp nasu na soldiers.
"DUDEeeee....
Jaheed ya fada da karfin bala'i amma ina duk yadda jaheed yake kiransa da son dakatar da shi haka ya fice abinsa. Wannan shine mafari silar komai da komai......

************

"Are you okey Boss?"
Muryar Vincent ta katse shi daga zurfafa dayay a duniyar tunani.
Shisha pot dinshi ya janyo zuwa gabansa ya kunna tare da janyi pipe din ya fara zuka yana fesar da hayakin ta baki ta hanci. Comfortably yake shan shishan yana streaming shudadden lokacin.
Runannun idonsa ya dago tare da duban Vincent dake tsaye akansa har lokacin tamkar wani me gadin hana dan Aiken mutuwa daukar ransa.
"Ina bukatar a safiyar gobe media tayi kalace da wancen luxuries story in!"
Dan risinar da kansa yayi tare da furta
"An gama Boss"

★★★★

Duk yadda naso sha re dinner lunch da ake ajje min as dinner night kasawa nayi, domin kamm kowa yasan bana da juriyar yunwa don ko ina cikin ciwo ne tofa bana iya fushi da abinci bana wasa da cikina samm. Warner's din na janwo gaba na takeaway ne kusan 3color's akwai pizza, sai potato's abalon, sai jollop rice wacce taji namomi masu dan banzan yawa.

*🦅 MIKIYA 🦅*
{Mai hangen nesa 👀}

*~We want an end to oppression💪~*

https://chat.whatsapp.com/DGIo9iiSjlgJPPqFHNtddH
*NA MARYAM NASEER*
~AMMEY LAYLERH ✍️~

✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~*
Page 15&16
#ROMANCE##
#BLACKMONEY
#KIDNAPPING
*DRUG TRAFFICKING
#AGGRAVATED ROBBERY##
#AMAZING W*w☞ ☞

______________
#DON

_Wannan itace duniyar da muke rayuwa a cikin ta wacce take kunshe dajin dadi da kuma tsatsanin azaba. Kalilan daga cikin ta sine suke jin dadinta mafi yawan cikin ta kuma sune suke shan hawalarta. KIYAYYA, HASSADA da MUGUNTA sune ababen da suke kara ta'azzara komai a cikin wannan duniyar.
Karni bayan karni shekaru naci gaba da shudewa amma babu wani Abu da yake sanjawa, saima kara ta'azzara yake abun tambayar anan shine.
Shin wannan duniyar zata taba sanjawa kuwa?....
Sabo da masu karfin ikon cikin sune koda yaushe suke azabtar da talakawan cikinta, burinmu NIGERIAN'MU ta gyara dama duniyar baki daya. To amma ta yaya hakan zata faru???...... Let's go a comments section
DON√_

Wannan kayataccen rubutun shine baki daya yayi trending a safiyar yau ta raba.

Inda baki daya ya message din ya dauki hankalun mutane fiye da tunanin mai karatu, domin magana ake ta gyara da gyara kai.duk wata kafa sune dai labaran da suka zama latest irinsu.....

Facebook
Tiktok
Instagram
Telegrams
Twitter
Chapter 13 · 0% Book details