Sashe 22
Mikiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Matashin mutumin dake kanta tsaye ya tambaya wanda a shekaru zai iya kaiwa irin Talatin da bakwai ɗin nan ko da shida.
zamanta ta gyara tare da fuskantar sa sai kuma idonta suka ciko da kwalla.
”Yanxu Bello tambayana ma kake ko damuwar woni abu nasa a raina? Duk irin ƙalubalen da nake fuskanta a cikin gidan nan?
Haƙuri na yana dab da ƙarewa Wllh na gaji- na gaji *NA GAJI BELLO!* Duk irin abubuwan da ake min woni a gaban idonka woni a bayan idonka amma kanzil ba zaka iya furtawa akan anyi min ba daidai ba”
Ta furta cikin muryan kuka sosai da sosae.
Kafaɗunta ya dafa cikin kwantar da murya ya shiga furta.
”Har abada ba zan gaji da cewa kiyi haƙuri ba zulaiha, ita rayuwar duniya ƴar haƙuri ce kuma duk wanda yayi haƙuri baya taɓa faɗuwa ƙasa....Ƙarshen ko wanne haƙuri nasarace, ƙarshen tsanani darajace, ƙarshen wahala ɗaukakace, ƙarshen jarabawa kuma Alkhari ne ciki gaba da zaman haƙuri dakai kukanki wurin Allah domin shi maji ƙan bayinsa ne"
Daga haka ya saki kafaɗunta yay taku ɗaya ana biyu ta riƙo hannuwansa, Sai kuma kawai ta faɗa jikinsa tare da cusa kanta cikin ƙirjinsa rana fashewa da wani irin kuka me cin Rai.
Tsammmm ya rungumata ya fara lallashinta,Saman sa ya nufa da ita tana cikin jikinsa.
★★★
Ayau wayar garin litinin zazzafan martani ya fito daga bangaren *AK* Wanda indai mutum masoyin media me to da wannan zazzafan latest news din ya karya.
Ga abinda martanin ya kunsha na farko a cikin tiktok.
Yana zaune a wani kayataccen palo ne wanda Wanda ya wadatu da komi na mo re rayuwa, sanye yake cikin shigar bakaken Riga da wando yayi covering duka jikinsa ko kwayar idonsa babu me Iya gani.
Shi kanshi video'n don ka tabbatar dana musamman ne idan ka shiga kafin ka fara ganin komai said kamar 5 minute haka xuwa 7. Kafafun nan a harde kamar kullum cikin nutsatstsen sautin da yake fita cikin wani irin low voice nd sweet ya shi fara mayar da martaninsa kai tsaye.
_Fusata ya kamata ace kunyi bawai nuna fushinku a kaina ba!. Kasancewar kun gane wannan shugaban da kuka zaba ha'intarku yake yi, akanshi ya kamata ace kun nuna fushinku sakamakon zabarshi da kayi_
_A yayinda fitilun titi suka dauke hanya ta cika shara da kuma tarkace,
A yayinda ake wulakanta talakawa tamkar dabbobi a asibitin gwammanati!, cin hanci ya wanzu a kowanne ofishin ma'aikacin gwammanati anan zaku nuna fushinku.
Me yasa ba baku nuna fushinku fusatarku a ire-iren wadan nan abubuwan?, amma a yayin da gurbataccen shugaba ya shigo hannu shine kuka harda fitowa wata zanga zanga?
Kukayi kone-kone kuka har gitsa komai da komai a cikin ko wanne lunguna na wannan gari dama wajen garin?.
Idan har wani iftilati ya faru daku ya kasance kuma kuna bukatar taimakonsu to amfani Duke wannan hatta shi wannan taimakon Right?.
A wannan kasar shima talakan ba wani salihin bawa bane, shine ma hanya mafi gurbata a wannan fannin.
Rashawar dake tattare da kuri'a itace ke bama shugabanni wannan ikon.
A yayinda da suka zo suka raba muku wasu yan tsirarun abubuwan amfanin yauda kullum da bazasu wuce wuni daya ba.
Shine kawai kuke zabarsu ba tare da tunanin menene abinda gobenku zata haifar muku ba.
Sabo da rashin sanin yanci zarmammun cikinku suke dauraku akan ra'ayin da ba naku ba, domin kasa ta sanja dole sai talakan gari ya fara sanjawa domain kawar da rashawa da kuma son zuciya.
*DON HAKA MU FARA SANJAWA.....*_
Kafin kace mene tuni media ta dauki hayakin bala'i domin wannan zazzafan martani na ABDOUL-MALEEK AK tuni ya baza ko INA.
Har wasu na mai dashi rubutu ta hanyar copy suna dorawa irinsu Facebook, Twitter, Instagram, telegram dadai saurinsu haka gidajen radio suma suka ringa maimaichin abun kamar ba gobe. Sai yanxu hankalin mutane ya fara dawowa jikinsu.
Tuni hankalin jami'ai kuma ya tashi da wannan ballo ruwa da AK yayi Wanda suka rasa ta inda zasu toshe hakan. Hankalin duk wani Dan siyasar dake Nigeria a tashe yake da ganin wannan video, tuni jamaar dake kiran AK da criminal suka dawo girmama koda jin sunan shine. Saidai amsa daya da ko wanne mutum ke dokon jira a jirace shine bayyanar ak a zahirance. Da kuma asalin kasar shi da inda yake zaune domin kuwa kallo daya mutum zai yi masa yasan cewar shiba mutumin NJ bane, ko daga yanayin zancenshi da baya idasa fita duka.
Wannan Abu shine yayi sanadiyar takawar shugaban kasa har xuwa Lagos. Inda suka tattauna da manyan Jami'ai da kuma wasu kuso shin gwommanatin dake mulkarmu ta karkashin kasa......
Meeting din gaggawa suka shirya tsakanin masu ruwa da tsaki a cikin tafiyar.
After like 50 minutes haka suka shirya meeting ɗin gaggawa cikin wani haɗaɗɗan building mai haɗe da wani ƙaton hall acikinsa, coutions ne acikin sa na alfarma wanda hall ɗin yaji kayan mo re rayuwa, ko ina stainding A/C ne manner a wurin sai sanyayyar ƙamshi da kuma fitar numfarfashin jama'ar da wurin ya tara ne ke tashi.
meeting sukayi me sunan meeting Dan sai dab da magrib suka tashi suna ta faman kulli da warwara, ahaka har suka sami mafita kana kowa ya kama gabansa bayan zaida mafitar da suke ga itane kadai mafitarsu.
Kwanan Armstrong hudu AK yayi dirar miki a boyayyen wurin da suka boye shi ta hanyar footage din dake cikin karkashin harshensa.
Tsaro sosae akama wurin duk don kaicema samin kuskure,amma hakan bai hana ak bayyana a gabansu ba. A lokacin su Mr President, Ajmaal, Isa manu, dadai sauran manyan kawunan suna a cikin setrest din ne don sun fitar dashi a station din ma baki daya.
Suna kan azabtar da Armstrong Woyar dco ne yayi kara hakan ya sanya shi dakatawa da bugun Arms din.
”What AK kuma?”
Ya fada a zabure har yana kokarin hantsilawa saida Ajmaal yayi saurin taro shi tu kuna ya daidaita tsaiwarsa.
Wani matsiyacin kallo Ajmaal ya jefawa arms.
”Ta Yaya yasan kana a wannan boyayyen wajen?”
Ya fada yana shakar arms din.
Wata shegiyar dariya arms ya saki tare da furta.
”Ku a dakikin tunaninku da kunyi haka ne don boye ni daga BOSS?”
Ya fada cikin wannan dangerous voice din nashi.
”ANSWER MEE ARMS!”
Ajmaal ya sake maimaitama arms tambayarsa.
Dariya ya shiga yi kafin ya furta ”footage”
”Karya kake arms babu camera a jikinka nida kaina nayi check out naka!, don haka ka bani amsana a karo na karshe”
”Shi yasa na CE duk cikin Ku babu Wanda Zan kira da *JAN WUYA, duk kaninku ”KOLAYE NE”
Ya fada yana daga harshen Sa tare da sanya shi tsakanin seen da tongue nashi ya turo musu Yar karamar camerar.
Duk cikin su babu Wanda be razana da wannan basirar tasu ak ba. Ehhhh dole suce basira mana amma sai suka waske abinsu....
Few minutes
Zaune yake zama irin na harde kafar nan. Akan kujerar da Isa manu ke kanta a da a yanxu kuma ta dawo da ak din.
Fuskarnan tamkar tayi aman Wuta tsabar tsananin fusata,A fusace Ajmaal yayo kan ak duk kuwa da yadda Mr President ke kokarin hana shi amma be hanu ba.
”Kaida kazo da sunan kwatar yaronka to kasani kazo nan da sunan mutuwarka ne!,, A wannan rana a kuma nan wurin idan har ban dagarzaga kasusuwanka to na rantse ni ba namijine”
Wani Dan iskan kallo da ak ya watsawa Ajmaal ne ya sanya jikin Isa manu ya soma karkarwa,shi da ba shi aka ma kallonba.
Wani irin gyara zamansa yayi ya sakko da kafarsa daya dayar kuma ta na kan kujerar da yake kai. Ya dora hannunsa saman kafar like irin kasaitaccen basaraken nan.
”Ko wane mafarauci gwarzone har sai sanda ya fuskanci ingarman zaki. Ba kamar kai da rundunar jami'anku ba!, bana da runduna bana da tsoro a jikina bare naji tsoron mutuwa.
*TUN A HAIHUWATA NACI GALABA AKAN MUTUWATA_*”
Ak ya furta kalaman tare da wani iriin doka hannunsa akan kujerar da yake zaune a kai. Kalaman da suka kusan zauta yar karamar kwanyar duka jama'ar dake setrest din.....
A zuciye wani da suke kira da tonfal babban yaron su Isa manu yayo kan ak, da wani irin salon daukar hankali ak dake zaune ya sanya kafarsa tun kafin mutumin ya karasa ya sarke kafarsa. Ji kake rigifff mutumin ya zube kasa ba tare da ya ko motsa ba.
Cikin kankanin lokaci ak ya sissince arms dake daddaure ya tafi dashi a gaban idonsu ba tare da sun Iya dakatar dashi ba haka suna ji suna gani ya sabi arms a kan shoulder nashi yabar wurin dashi.cikin wannan takun NASA me cike da bajinta,hadi da mazan taka Wanda kallo daya idan kai masa sai hantar cikin ka ta kada.....
”Kai wannan yaro anyi dan tsinanne, kasa sai kace ta uwarka kazo ka zame mana fitina tare da hana mu rawar gaban hantsi”
Isa manu ya fada bayan daya tabbatar ak dade da barin wurin.
Ajmaal da gefen kunnansa ke digar jini ne Wanda ak ya bashi rabon shi. Cikin tsanin bacin ran ya furta.
”Stoppp”
Da karfin masifa ”Na gaji dajin koda me irin sunan sane”
Sai kuma ya dago ya kalli Mr President ya furta.
”Sorry sir. Duk ba laifinka bane da alokacin da na d'ana kunamar bindigata baka tsayar dani ba ai da tuni saida wani bashi ba!, amma ka dakatar dani”
”Babu dai kai ba shiba!”
Tonfal ya fada Wanda babu jimawa ya farfado daga mutuwar wucin gadin da yayi.
”More bit never get one choice but if we take a maximum change we get a big choice”
Mr President ya fada yana gama fadar hakan ya fice a wurin...
A lokacin da akai wannan darbarwar salman yana kasar India yawan shakatawa tare da wayayyun yan matansa.
★★★
”Mommy Wllh duk inda yake a fadin duniyar nan saina dau fansar Jinin mahaifina da yayi, sai nayi sanadiyar barin numfashinsa da gangar jikinsa kamar yadda yaso raba nawa mahaifin da nashi!”
*FAROUQ AUDU BASHASHA*
zamanta ta gyara tare da fuskantar sa sai kuma idonta suka ciko da kwalla.
”Yanxu Bello tambayana ma kake ko damuwar woni abu nasa a raina? Duk irin ƙalubalen da nake fuskanta a cikin gidan nan?
Haƙuri na yana dab da ƙarewa Wllh na gaji- na gaji *NA GAJI BELLO!* Duk irin abubuwan da ake min woni a gaban idonka woni a bayan idonka amma kanzil ba zaka iya furtawa akan anyi min ba daidai ba”
Ta furta cikin muryan kuka sosai da sosae.
Kafaɗunta ya dafa cikin kwantar da murya ya shiga furta.
”Har abada ba zan gaji da cewa kiyi haƙuri ba zulaiha, ita rayuwar duniya ƴar haƙuri ce kuma duk wanda yayi haƙuri baya taɓa faɗuwa ƙasa....Ƙarshen ko wanne haƙuri nasarace, ƙarshen tsanani darajace, ƙarshen wahala ɗaukakace, ƙarshen jarabawa kuma Alkhari ne ciki gaba da zaman haƙuri dakai kukanki wurin Allah domin shi maji ƙan bayinsa ne"
Daga haka ya saki kafaɗunta yay taku ɗaya ana biyu ta riƙo hannuwansa, Sai kuma kawai ta faɗa jikinsa tare da cusa kanta cikin ƙirjinsa rana fashewa da wani irin kuka me cin Rai.
Tsammmm ya rungumata ya fara lallashinta,Saman sa ya nufa da ita tana cikin jikinsa.
★★★
Ayau wayar garin litinin zazzafan martani ya fito daga bangaren *AK* Wanda indai mutum masoyin media me to da wannan zazzafan latest news din ya karya.
Ga abinda martanin ya kunsha na farko a cikin tiktok.
Yana zaune a wani kayataccen palo ne wanda Wanda ya wadatu da komi na mo re rayuwa, sanye yake cikin shigar bakaken Riga da wando yayi covering duka jikinsa ko kwayar idonsa babu me Iya gani.
Shi kanshi video'n don ka tabbatar dana musamman ne idan ka shiga kafin ka fara ganin komai said kamar 5 minute haka xuwa 7. Kafafun nan a harde kamar kullum cikin nutsatstsen sautin da yake fita cikin wani irin low voice nd sweet ya shi fara mayar da martaninsa kai tsaye.
_Fusata ya kamata ace kunyi bawai nuna fushinku a kaina ba!. Kasancewar kun gane wannan shugaban da kuka zaba ha'intarku yake yi, akanshi ya kamata ace kun nuna fushinku sakamakon zabarshi da kayi_
_A yayinda fitilun titi suka dauke hanya ta cika shara da kuma tarkace,
A yayinda ake wulakanta talakawa tamkar dabbobi a asibitin gwammanati!, cin hanci ya wanzu a kowanne ofishin ma'aikacin gwammanati anan zaku nuna fushinku.
Me yasa ba baku nuna fushinku fusatarku a ire-iren wadan nan abubuwan?, amma a yayin da gurbataccen shugaba ya shigo hannu shine kuka harda fitowa wata zanga zanga?
Kukayi kone-kone kuka har gitsa komai da komai a cikin ko wanne lunguna na wannan gari dama wajen garin?.
Idan har wani iftilati ya faru daku ya kasance kuma kuna bukatar taimakonsu to amfani Duke wannan hatta shi wannan taimakon Right?.
A wannan kasar shima talakan ba wani salihin bawa bane, shine ma hanya mafi gurbata a wannan fannin.
Rashawar dake tattare da kuri'a itace ke bama shugabanni wannan ikon.
A yayinda da suka zo suka raba muku wasu yan tsirarun abubuwan amfanin yauda kullum da bazasu wuce wuni daya ba.
Shine kawai kuke zabarsu ba tare da tunanin menene abinda gobenku zata haifar muku ba.
Sabo da rashin sanin yanci zarmammun cikinku suke dauraku akan ra'ayin da ba naku ba, domin kasa ta sanja dole sai talakan gari ya fara sanjawa domain kawar da rashawa da kuma son zuciya.
*DON HAKA MU FARA SANJAWA.....*_
Kafin kace mene tuni media ta dauki hayakin bala'i domin wannan zazzafan martani na ABDOUL-MALEEK AK tuni ya baza ko INA.
Har wasu na mai dashi rubutu ta hanyar copy suna dorawa irinsu Facebook, Twitter, Instagram, telegram dadai saurinsu haka gidajen radio suma suka ringa maimaichin abun kamar ba gobe. Sai yanxu hankalin mutane ya fara dawowa jikinsu.
Tuni hankalin jami'ai kuma ya tashi da wannan ballo ruwa da AK yayi Wanda suka rasa ta inda zasu toshe hakan. Hankalin duk wani Dan siyasar dake Nigeria a tashe yake da ganin wannan video, tuni jamaar dake kiran AK da criminal suka dawo girmama koda jin sunan shine. Saidai amsa daya da ko wanne mutum ke dokon jira a jirace shine bayyanar ak a zahirance. Da kuma asalin kasar shi da inda yake zaune domin kuwa kallo daya mutum zai yi masa yasan cewar shiba mutumin NJ bane, ko daga yanayin zancenshi da baya idasa fita duka.
Wannan Abu shine yayi sanadiyar takawar shugaban kasa har xuwa Lagos. Inda suka tattauna da manyan Jami'ai da kuma wasu kuso shin gwommanatin dake mulkarmu ta karkashin kasa......
Meeting din gaggawa suka shirya tsakanin masu ruwa da tsaki a cikin tafiyar.
After like 50 minutes haka suka shirya meeting ɗin gaggawa cikin wani haɗaɗɗan building mai haɗe da wani ƙaton hall acikinsa, coutions ne acikin sa na alfarma wanda hall ɗin yaji kayan mo re rayuwa, ko ina stainding A/C ne manner a wurin sai sanyayyar ƙamshi da kuma fitar numfarfashin jama'ar da wurin ya tara ne ke tashi.
meeting sukayi me sunan meeting Dan sai dab da magrib suka tashi suna ta faman kulli da warwara, ahaka har suka sami mafita kana kowa ya kama gabansa bayan zaida mafitar da suke ga itane kadai mafitarsu.
Kwanan Armstrong hudu AK yayi dirar miki a boyayyen wurin da suka boye shi ta hanyar footage din dake cikin karkashin harshensa.
Tsaro sosae akama wurin duk don kaicema samin kuskure,amma hakan bai hana ak bayyana a gabansu ba. A lokacin su Mr President, Ajmaal, Isa manu, dadai sauran manyan kawunan suna a cikin setrest din ne don sun fitar dashi a station din ma baki daya.
Suna kan azabtar da Armstrong Woyar dco ne yayi kara hakan ya sanya shi dakatawa da bugun Arms din.
”What AK kuma?”
Ya fada a zabure har yana kokarin hantsilawa saida Ajmaal yayi saurin taro shi tu kuna ya daidaita tsaiwarsa.
Wani matsiyacin kallo Ajmaal ya jefawa arms.
”Ta Yaya yasan kana a wannan boyayyen wajen?”
Ya fada yana shakar arms din.
Wata shegiyar dariya arms ya saki tare da furta.
”Ku a dakikin tunaninku da kunyi haka ne don boye ni daga BOSS?”
Ya fada cikin wannan dangerous voice din nashi.
”ANSWER MEE ARMS!”
Ajmaal ya sake maimaitama arms tambayarsa.
Dariya ya shiga yi kafin ya furta ”footage”
”Karya kake arms babu camera a jikinka nida kaina nayi check out naka!, don haka ka bani amsana a karo na karshe”
”Shi yasa na CE duk cikin Ku babu Wanda Zan kira da *JAN WUYA, duk kaninku ”KOLAYE NE”
Ya fada yana daga harshen Sa tare da sanya shi tsakanin seen da tongue nashi ya turo musu Yar karamar camerar.
Duk cikin su babu Wanda be razana da wannan basirar tasu ak ba. Ehhhh dole suce basira mana amma sai suka waske abinsu....
Few minutes
Zaune yake zama irin na harde kafar nan. Akan kujerar da Isa manu ke kanta a da a yanxu kuma ta dawo da ak din.
Fuskarnan tamkar tayi aman Wuta tsabar tsananin fusata,A fusace Ajmaal yayo kan ak duk kuwa da yadda Mr President ke kokarin hana shi amma be hanu ba.
”Kaida kazo da sunan kwatar yaronka to kasani kazo nan da sunan mutuwarka ne!,, A wannan rana a kuma nan wurin idan har ban dagarzaga kasusuwanka to na rantse ni ba namijine”
Wani Dan iskan kallo da ak ya watsawa Ajmaal ne ya sanya jikin Isa manu ya soma karkarwa,shi da ba shi aka ma kallonba.
Wani irin gyara zamansa yayi ya sakko da kafarsa daya dayar kuma ta na kan kujerar da yake kai. Ya dora hannunsa saman kafar like irin kasaitaccen basaraken nan.
”Ko wane mafarauci gwarzone har sai sanda ya fuskanci ingarman zaki. Ba kamar kai da rundunar jami'anku ba!, bana da runduna bana da tsoro a jikina bare naji tsoron mutuwa.
*TUN A HAIHUWATA NACI GALABA AKAN MUTUWATA_*”
Ak ya furta kalaman tare da wani iriin doka hannunsa akan kujerar da yake zaune a kai. Kalaman da suka kusan zauta yar karamar kwanyar duka jama'ar dake setrest din.....
A zuciye wani da suke kira da tonfal babban yaron su Isa manu yayo kan ak, da wani irin salon daukar hankali ak dake zaune ya sanya kafarsa tun kafin mutumin ya karasa ya sarke kafarsa. Ji kake rigifff mutumin ya zube kasa ba tare da ya ko motsa ba.
Cikin kankanin lokaci ak ya sissince arms dake daddaure ya tafi dashi a gaban idonsu ba tare da sun Iya dakatar dashi ba haka suna ji suna gani ya sabi arms a kan shoulder nashi yabar wurin dashi.cikin wannan takun NASA me cike da bajinta,hadi da mazan taka Wanda kallo daya idan kai masa sai hantar cikin ka ta kada.....
”Kai wannan yaro anyi dan tsinanne, kasa sai kace ta uwarka kazo ka zame mana fitina tare da hana mu rawar gaban hantsi”
Isa manu ya fada bayan daya tabbatar ak dade da barin wurin.
Ajmaal da gefen kunnansa ke digar jini ne Wanda ak ya bashi rabon shi. Cikin tsanin bacin ran ya furta.
”Stoppp”
Da karfin masifa ”Na gaji dajin koda me irin sunan sane”
Sai kuma ya dago ya kalli Mr President ya furta.
”Sorry sir. Duk ba laifinka bane da alokacin da na d'ana kunamar bindigata baka tsayar dani ba ai da tuni saida wani bashi ba!, amma ka dakatar dani”
”Babu dai kai ba shiba!”
Tonfal ya fada Wanda babu jimawa ya farfado daga mutuwar wucin gadin da yayi.
”More bit never get one choice but if we take a maximum change we get a big choice”
Mr President ya fada yana gama fadar hakan ya fice a wurin...
A lokacin da akai wannan darbarwar salman yana kasar India yawan shakatawa tare da wayayyun yan matansa.
★★★
”Mommy Wllh duk inda yake a fadin duniyar nan saina dau fansar Jinin mahaifina da yayi, sai nayi sanadiyar barin numfashinsa da gangar jikinsa kamar yadda yaso raba nawa mahaifin da nashi!”
*FAROUQ AUDU BASHASHA*