Sashe 21
Mikiya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*ISA MANU empire*
Hannuwansa goye a bayansa baki daya kansa ya kulle yama rasa wanne tunani zaiyi, ”Dom ITT"
Ya fada cikin daga sauti. Wanda kuma yayi daidai da shigowar Salman a rike ce. Ganin yanayin daya tadda dad nashi ya sanya hankalinsa sake tashi over,Saida ya dan fesar da wani zazzafan numfashi kana ya furta.
"An dauke Assembly leader wayewar garin yau na Serevellar”
“What!?”
Isa manu ya fada da karfin masifa tare da kaiwa kasa yana fidda numfashin da yaso sarkeshi sama².
Komai bai Iya furtawa a lokacin saida ya debi wasu minutes kafin ya furta.
“Lallai yau duk yanda za'ai ina bukatar ayi zanga zangar nan, Kaiiiiiiii abin yayi yawa haka nan, nasan next target nine kuma ko kai”
Yayi maganar zuciyarsa na wani irin beating very fast........
Cikin abinda bai gaza 50 minutes ba gangar samari yan ko ta kwana suka gama hallara kansa a babban gidan gonar Isa manu.
*By AMMEY LAYLERH📝💐*
*🦅 MIKIYA 🦅*
*~We want an end to oppression💪~*
https://chat.whatsapp.com/GiLzmY90dz17bRbw5yMYBg
____________________
*MARYAM NASEER*
~AMMEY LAYLERH ✍️~
✯ *~🌠 JAJIRTATTU WRITER'S ASS.... 💫~*
Page 25&26
# ROMANCE
# BLACK MONEY
# DEEP
# BEST LOVE
🤍🔥✅
★★★★
*5:55am*
Cincirindon matasan suka zagaye babbar police ɗin dake birnin Lagos da kuma headquarters na sojoji, Suna faɗin *ADALCI* suke so. Su a fito musu da gwamnansu tare da ministan su da assembly leader nasu.
Wannan zanga-zangar ta matasan ce ta kuma janyo hankulan jama'a kansu, dan danan cikin mitsitsin loƙaci jama'ar gari suma suka firfito ana zanga-zangar dasu, kafin kace meye Social media ma ta ɗauka.
Suna son soldier's da police's su jajirce wajen dawo musu da governor da minister'nsu tare da Assembly leader, Tuni wannan zanga-zangar ta yau lanar Laraba ta zama latest a kafafen yaɗà labarai. Irinsu magazine, Television, Radio.
Su Isa Manu da suke cikin gidajensu suna kallon duk abinda ke faruwa tuni suka cika da maɗaukakin farin ciki, lallai haƙarsu ta cimma ruwa dama abinda suke da buƙatar kenan. A tada hazo a cikin garin na Lagos dama kewayenta.
Acen kuwa cikin babbar police da kuma headquarters ɗin kuwa duk da barkonon tsohuwar da aka baɗesu dashi sunƙi ko gezau balle su gudu. Ga na cikin gari ma hakan take dole ƴan sanda dama sojoji suka bazu ko ina don bada tsaro wa al'umma.
*******
*MEERAH*
A Yau Lahadi akayi adda'ar sadakar ukun Affan wanda har zuwa wannan loƙacin meerah na'a cikin alhinin mutuwar.
Daren daya kasance dare mafi matuƙar muni a cikin tarihin rayuwar meerah, domin Sai yanxun mutuwar Affan ya dawo mata sabuwa filll. Domin sai yanxu ta sake tabbatar da cewar ehhhhhh lallai ta yarda ta rasa Affan ɗin ta har gaban abada abadan abada kenan, A wannan dare na sadakar ukun ta kasa rumtsa kwayar idonta shi yasa ta ƙira daren da baƙin dare.
Dare ne mai ɗauke da tsananin duhu tare da cushewar yanayi kasancewar babu yalwar iska ko kaɗan dake kai komo acikin gari, yayinda sama tayi duhu dulum kasancewar babu hasken farin wata ko ɗigo, haka ma hasken taurari duk sun disashe wannan yana ɗaya daga cikin abunda yasa duniyar tayi mata tsananin duhu, yayinda ko ina ya zama shiru babu motsin kowa a cikin gidan sai ita kaɗai da take kowawa da numfashinta. kasancewar adaidai irin wannan loƙacin kaso 90 acikin 100 na mutanen duniya bacci sukeyi, saboda kowa yasan akance *DARE* mahutar bawa.
Saidai awani ɓangare tsawon awanni ashirin da bakwai kenan da MEERAH ke kokawa da numfashin dake shirin barin gangar jikinta.Luuuuuuu idanunta suka rufe kirib, yayinda bugun zuciyarta ya yi ƙasa sosai kasancewar ta jima da fita acikin hayyacinta, wannan yasa ta shafe tsawon awanni 30 batare da tasan
duniyar da take ba, ta manta wacece ita da kuma duk wani abu daya shafe ta, ta manta da Cewar an taɓa halittan wata jinsi irinta, komai ya tsaya mata ne cak kamar ba’a taɓa wanzar da ita adoron duniyar ba.
Ammma sai' gashi cikin hukunci na Ubangiji maji ƙan bayinsa cikin ƙarin wasu awanni, numfashi ya fara ziyartar wannan kirjin daya jima ba tare da ya shaƙi numfashin duniya ba, wanda hakan yasa ahankali ta soma motsa babbar ƴar yatsar ƙafarta wacce ta ƙame waje guda, A loƙacin da numfashinta ya gama daidai ta a kuma wannan loƙacin ne wani irin ɗaci da ciwo me gigita zuciya ya ya sake sarƙafe tsaƙiyar ƙirjinta.
“MEERAH?...”
Amma ta ƙira sunanta cikin sautin fitar amon daya sake gigita duniyar Meerah, wanda tarin ƙalubalen da take kan fuskanta ke haifar mata, wani irin rumtse idanunta tayi tare da matse hannuwanta dake rawa sosae. Wani irin mashahurin sanyi na ratsa cikin jikinta.
Da sauri Anne ta ƙarasa shigowa ganin kamar Didinta bata a mood me daɗi, domin yau ita ce da malam Abdullahi haka kawai jikinta ya bata Didinta ba lafiya ba. Zaune takai gefen gadon da take kwance. Wata guntuwar kwalla data tarummata ta share zuciyarta na mata suya.....
_Shin sai xuwa yaushe zata dena zubar da hawaye akan ƙaddara?_
_Shin yaushe ne babin rayuwar su zai juye zuwa wani mataki na daban?_
_Shi sai xuwa yaushe rayuwarta ita da ƴaƴan ta zatayi haske? Yaushe zasuji daɗin rayuwa ita da ƴaƴanta kamar ko Rai me numfashi?, Yaushe haske zai ratsa cikin rayuwar kowannensu?_
_Shi dama laifi ne dan ƙaddararsu tazo musu a yadda ba suyi zato ko tsammani ba?, Ashe haka duk wata ɗiya ta kwarai take ji idan aka shegentaka? Wani irin ɗaci da raɗaɗi me zafin gaske take ji a duk loƙacin da kishiyoyinta suka jefeta da kalmar shegiya_
_Bafa ita ta zaɓama kanta tasowa a inda babu kowa nata ba! Bafa zaɓen ƙaddararta tayi, ba itace ta zaɓi da rayuwa tayi ta watan gaririwa da itaba, ba kuma itace ta tsara ma kanta yanayin rayuwar da suke ba. Ta buɗe idontane kawai ta ganta inda bata san kowa nata ba, ba UWA ba Uba, ba ƴar uwa ba ɗan uwa.
Babu kowa nata data sani itama tsintar kanta kawai tayi a cikin rayuwar da take a yanzu tsumu-tsumu, Tana ƙara roƙon Allah har kwanan gobe Ubangiji karya ɗauki rayuwarta saiya bayyana mata wani nata a duniya........._
_Tana son ta tambayi wanne irin laifi ta musu da suka zaɓi su jefar da ita? Tana son ta tambayi wanne irin mutane ne su masu son zuciya?_
_Ita kaɗai tasan abubuwan da suke cunshe a cikin Rai da ruhinta, wanda suka kusa tarwatsa zuciyarta ta buga ta dena aiki, domin tasan tana dab da bugawar. Badon Allah yayi ta mace me tsananin haƙuri da danne abu komi girman sa a cikin zuciyarta da tuni numfashinta ya jima da barin gangar jikinta.....
A bayyane ta sauƙe wata nannauyar ijiyar zuciya cikin muryan da yayi low sosae ya furta.
"Me yake damun DIDINA haka?"
Kanta ta ɗago tare da kallon mahaifiyar nata cikin raunatacciyar murya ta shiga faɗin.
”Nima bansan abinda ke damuna ba Anne! Kawai dai inajin yanayin cinkushewar zuciya ne, da rashin jin dadin yanayin rayuwar ma baki ɗaya”
”Ce ALHAMDULILLAH domin Allah shine abin godiya a koda yaushe!”
ALHAMDULILLAH ɗin kuwa ta furta tare da duk sauran adda'oin da suka zo mata.
Ƙiran sallar asuba da aka ƙirane ya fitar da Anne a ɗakin bayan taci kukanta harta gode Allah.
Ko Washegarin ranar Meerah kasa fita ko ina tayi, kayan karin tama har ɗaki Raiha ta kawo mata..........ita kuma ta wuce makaranta.
Tana zaune a ɗaki Sai wajajen sha biyun rana kana ta fito verander inda ƴan uwanta aurarru suke zaune. Gaisar dasu tayi wasu sama sama suka amsa wasu kuwa arziƙin kallo bata samu daga gare su ba.
Kwanciya tayi ba tare data nuna damuwarta akan rashin amsanta ba basu yi ba.
Babbar yayarsu da suke ƙira aunty Zaheedah ce tace.
”guys na manta ban baku wani latest story ba"
Shewa suka sanya a tare kusan su biyar kana aunty Sumayya ta furta.
”Bamu musha ƴer uwa”
Saida tayi ƴar dariya kaɗan irin ta rashin mutuncin nan kan furta.
“Kai Wllh na daɗe banga mara zuciyar mace irin zulaiha ba, Ata zaluntar mutum amma saiya nuna baimasan ana yimay ba. Kunsan a wayewar garinda Affan ya rasu sai dana sake banka musu ɗaki ita da Belle"
”Kai Wllh na daɗe ko'a littafin Hausa Novels banji me hali irin na matar nan, ayi yarinya sai kace me zuciyar takarda ko ma wacce bata da zuciyar a tsakiyar ƙirjinta”
Aunty labiba ta faɗi tana gyara zama
"Nake baku labari shegen kamar kullum ranar ma kasa tanka min yay saima rawar jikin daya fara min...... Ita kuwa shegiyar Wllh ko kallo na kasa yi tayi kamar dai ko yaushe”
Aunty Maryam da tunda suka fara maganganunsu ce dama kuma bata ce musu komi ta furta.
”Innalillahi! Yanxu dama har yanzu Zaheedah baki dena wannan banzan halin naki ba?, Na cutar yarinyar mutane ta shigar mata ɗaki kina gane mata sirrin aurenta......Wllh kiji tsoron Allah domin ɗaurin talala ya miki duk randa Ubangiji ya tashi nuna miki ikonsa a kanta Wllh daga ranar zaki gane Allah ɗaya yake”
"Huyummmmmmm me zuciya irinta marasa kan gado, ke dai kici gaba da zama a cikin duhun kai da bar abada bazaki waye ba"
Cewar aunty labiba, shewa suka sanya mata nan fa suka koma kanta suna mata cin mutuncin da suka ga dama.
Ni kuwa dake kwance a wurin tsammmm na miƙe domin kunnuwa ba rasuji gaba da jin zunufi ba. A cikin zuciyata kuma ina musu fatan shiriya duniya da lahira.
★★★
*ABUJA*
Zaune take akan caution ɗin da yama ƙatataccen parloun ƙawanya, tayi zurfi sosae a duniyar tunanin halin da rayuwarta take ciki.
Tana zaune cikin ƙunci na rayuwa da azabtar War kishiya.
”Zulaiha! Zulaiha!!"
Shiru alamun tayi nisan kiwo a cikin kogin tunanin data faɗa.
”Zulaiha kodai kin sanya wata damuwar ne a cikin ranki?”
Hannuwansa goye a bayansa baki daya kansa ya kulle yama rasa wanne tunani zaiyi, ”Dom ITT"
Ya fada cikin daga sauti. Wanda kuma yayi daidai da shigowar Salman a rike ce. Ganin yanayin daya tadda dad nashi ya sanya hankalinsa sake tashi over,Saida ya dan fesar da wani zazzafan numfashi kana ya furta.
"An dauke Assembly leader wayewar garin yau na Serevellar”
“What!?”
Isa manu ya fada da karfin masifa tare da kaiwa kasa yana fidda numfashin da yaso sarkeshi sama².
Komai bai Iya furtawa a lokacin saida ya debi wasu minutes kafin ya furta.
“Lallai yau duk yanda za'ai ina bukatar ayi zanga zangar nan, Kaiiiiiiii abin yayi yawa haka nan, nasan next target nine kuma ko kai”
Yayi maganar zuciyarsa na wani irin beating very fast........
Cikin abinda bai gaza 50 minutes ba gangar samari yan ko ta kwana suka gama hallara kansa a babban gidan gonar Isa manu.
*By AMMEY LAYLERH📝💐*
*🦅 MIKIYA 🦅*
*~We want an end to oppression💪~*
https://chat.whatsapp.com/GiLzmY90dz17bRbw5yMYBg
____________________
*MARYAM NASEER*
~AMMEY LAYLERH ✍️~
✯ *~🌠 JAJIRTATTU WRITER'S ASS.... 💫~*
Page 25&26
# ROMANCE
# BLACK MONEY
# DEEP
# BEST LOVE
🤍🔥✅
★★★★
*5:55am*
Cincirindon matasan suka zagaye babbar police ɗin dake birnin Lagos da kuma headquarters na sojoji, Suna faɗin *ADALCI* suke so. Su a fito musu da gwamnansu tare da ministan su da assembly leader nasu.
Wannan zanga-zangar ta matasan ce ta kuma janyo hankulan jama'a kansu, dan danan cikin mitsitsin loƙaci jama'ar gari suma suka firfito ana zanga-zangar dasu, kafin kace meye Social media ma ta ɗauka.
Suna son soldier's da police's su jajirce wajen dawo musu da governor da minister'nsu tare da Assembly leader, Tuni wannan zanga-zangar ta yau lanar Laraba ta zama latest a kafafen yaɗà labarai. Irinsu magazine, Television, Radio.
Su Isa Manu da suke cikin gidajensu suna kallon duk abinda ke faruwa tuni suka cika da maɗaukakin farin ciki, lallai haƙarsu ta cimma ruwa dama abinda suke da buƙatar kenan. A tada hazo a cikin garin na Lagos dama kewayenta.
Acen kuwa cikin babbar police da kuma headquarters ɗin kuwa duk da barkonon tsohuwar da aka baɗesu dashi sunƙi ko gezau balle su gudu. Ga na cikin gari ma hakan take dole ƴan sanda dama sojoji suka bazu ko ina don bada tsaro wa al'umma.
*******
*MEERAH*
A Yau Lahadi akayi adda'ar sadakar ukun Affan wanda har zuwa wannan loƙacin meerah na'a cikin alhinin mutuwar.
Daren daya kasance dare mafi matuƙar muni a cikin tarihin rayuwar meerah, domin Sai yanxun mutuwar Affan ya dawo mata sabuwa filll. Domin sai yanxu ta sake tabbatar da cewar ehhhhhh lallai ta yarda ta rasa Affan ɗin ta har gaban abada abadan abada kenan, A wannan dare na sadakar ukun ta kasa rumtsa kwayar idonta shi yasa ta ƙira daren da baƙin dare.
Dare ne mai ɗauke da tsananin duhu tare da cushewar yanayi kasancewar babu yalwar iska ko kaɗan dake kai komo acikin gari, yayinda sama tayi duhu dulum kasancewar babu hasken farin wata ko ɗigo, haka ma hasken taurari duk sun disashe wannan yana ɗaya daga cikin abunda yasa duniyar tayi mata tsananin duhu, yayinda ko ina ya zama shiru babu motsin kowa a cikin gidan sai ita kaɗai da take kowawa da numfashinta. kasancewar adaidai irin wannan loƙacin kaso 90 acikin 100 na mutanen duniya bacci sukeyi, saboda kowa yasan akance *DARE* mahutar bawa.
Saidai awani ɓangare tsawon awanni ashirin da bakwai kenan da MEERAH ke kokawa da numfashin dake shirin barin gangar jikinta.Luuuuuuu idanunta suka rufe kirib, yayinda bugun zuciyarta ya yi ƙasa sosai kasancewar ta jima da fita acikin hayyacinta, wannan yasa ta shafe tsawon awanni 30 batare da tasan
duniyar da take ba, ta manta wacece ita da kuma duk wani abu daya shafe ta, ta manta da Cewar an taɓa halittan wata jinsi irinta, komai ya tsaya mata ne cak kamar ba’a taɓa wanzar da ita adoron duniyar ba.
Ammma sai' gashi cikin hukunci na Ubangiji maji ƙan bayinsa cikin ƙarin wasu awanni, numfashi ya fara ziyartar wannan kirjin daya jima ba tare da ya shaƙi numfashin duniya ba, wanda hakan yasa ahankali ta soma motsa babbar ƴar yatsar ƙafarta wacce ta ƙame waje guda, A loƙacin da numfashinta ya gama daidai ta a kuma wannan loƙacin ne wani irin ɗaci da ciwo me gigita zuciya ya ya sake sarƙafe tsaƙiyar ƙirjinta.
“MEERAH?...”
Amma ta ƙira sunanta cikin sautin fitar amon daya sake gigita duniyar Meerah, wanda tarin ƙalubalen da take kan fuskanta ke haifar mata, wani irin rumtse idanunta tayi tare da matse hannuwanta dake rawa sosae. Wani irin mashahurin sanyi na ratsa cikin jikinta.
Da sauri Anne ta ƙarasa shigowa ganin kamar Didinta bata a mood me daɗi, domin yau ita ce da malam Abdullahi haka kawai jikinta ya bata Didinta ba lafiya ba. Zaune takai gefen gadon da take kwance. Wata guntuwar kwalla data tarummata ta share zuciyarta na mata suya.....
_Shin sai xuwa yaushe zata dena zubar da hawaye akan ƙaddara?_
_Shin yaushe ne babin rayuwar su zai juye zuwa wani mataki na daban?_
_Shi sai xuwa yaushe rayuwarta ita da ƴaƴan ta zatayi haske? Yaushe zasuji daɗin rayuwa ita da ƴaƴanta kamar ko Rai me numfashi?, Yaushe haske zai ratsa cikin rayuwar kowannensu?_
_Shi dama laifi ne dan ƙaddararsu tazo musu a yadda ba suyi zato ko tsammani ba?, Ashe haka duk wata ɗiya ta kwarai take ji idan aka shegentaka? Wani irin ɗaci da raɗaɗi me zafin gaske take ji a duk loƙacin da kishiyoyinta suka jefeta da kalmar shegiya_
_Bafa ita ta zaɓama kanta tasowa a inda babu kowa nata ba! Bafa zaɓen ƙaddararta tayi, ba itace ta zaɓi da rayuwa tayi ta watan gaririwa da itaba, ba kuma itace ta tsara ma kanta yanayin rayuwar da suke ba. Ta buɗe idontane kawai ta ganta inda bata san kowa nata ba, ba UWA ba Uba, ba ƴar uwa ba ɗan uwa.
Babu kowa nata data sani itama tsintar kanta kawai tayi a cikin rayuwar da take a yanzu tsumu-tsumu, Tana ƙara roƙon Allah har kwanan gobe Ubangiji karya ɗauki rayuwarta saiya bayyana mata wani nata a duniya........._
_Tana son ta tambayi wanne irin laifi ta musu da suka zaɓi su jefar da ita? Tana son ta tambayi wanne irin mutane ne su masu son zuciya?_
_Ita kaɗai tasan abubuwan da suke cunshe a cikin Rai da ruhinta, wanda suka kusa tarwatsa zuciyarta ta buga ta dena aiki, domin tasan tana dab da bugawar. Badon Allah yayi ta mace me tsananin haƙuri da danne abu komi girman sa a cikin zuciyarta da tuni numfashinta ya jima da barin gangar jikinta.....
A bayyane ta sauƙe wata nannauyar ijiyar zuciya cikin muryan da yayi low sosae ya furta.
"Me yake damun DIDINA haka?"
Kanta ta ɗago tare da kallon mahaifiyar nata cikin raunatacciyar murya ta shiga faɗin.
”Nima bansan abinda ke damuna ba Anne! Kawai dai inajin yanayin cinkushewar zuciya ne, da rashin jin dadin yanayin rayuwar ma baki ɗaya”
”Ce ALHAMDULILLAH domin Allah shine abin godiya a koda yaushe!”
ALHAMDULILLAH ɗin kuwa ta furta tare da duk sauran adda'oin da suka zo mata.
Ƙiran sallar asuba da aka ƙirane ya fitar da Anne a ɗakin bayan taci kukanta harta gode Allah.
Ko Washegarin ranar Meerah kasa fita ko ina tayi, kayan karin tama har ɗaki Raiha ta kawo mata..........ita kuma ta wuce makaranta.
Tana zaune a ɗaki Sai wajajen sha biyun rana kana ta fito verander inda ƴan uwanta aurarru suke zaune. Gaisar dasu tayi wasu sama sama suka amsa wasu kuwa arziƙin kallo bata samu daga gare su ba.
Kwanciya tayi ba tare data nuna damuwarta akan rashin amsanta ba basu yi ba.
Babbar yayarsu da suke ƙira aunty Zaheedah ce tace.
”guys na manta ban baku wani latest story ba"
Shewa suka sanya a tare kusan su biyar kana aunty Sumayya ta furta.
”Bamu musha ƴer uwa”
Saida tayi ƴar dariya kaɗan irin ta rashin mutuncin nan kan furta.
“Kai Wllh na daɗe banga mara zuciyar mace irin zulaiha ba, Ata zaluntar mutum amma saiya nuna baimasan ana yimay ba. Kunsan a wayewar garinda Affan ya rasu sai dana sake banka musu ɗaki ita da Belle"
”Kai Wllh na daɗe ko'a littafin Hausa Novels banji me hali irin na matar nan, ayi yarinya sai kace me zuciyar takarda ko ma wacce bata da zuciyar a tsakiyar ƙirjinta”
Aunty labiba ta faɗi tana gyara zama
"Nake baku labari shegen kamar kullum ranar ma kasa tanka min yay saima rawar jikin daya fara min...... Ita kuwa shegiyar Wllh ko kallo na kasa yi tayi kamar dai ko yaushe”
Aunty Maryam da tunda suka fara maganganunsu ce dama kuma bata ce musu komi ta furta.
”Innalillahi! Yanxu dama har yanzu Zaheedah baki dena wannan banzan halin naki ba?, Na cutar yarinyar mutane ta shigar mata ɗaki kina gane mata sirrin aurenta......Wllh kiji tsoron Allah domin ɗaurin talala ya miki duk randa Ubangiji ya tashi nuna miki ikonsa a kanta Wllh daga ranar zaki gane Allah ɗaya yake”
"Huyummmmmmm me zuciya irinta marasa kan gado, ke dai kici gaba da zama a cikin duhun kai da bar abada bazaki waye ba"
Cewar aunty labiba, shewa suka sanya mata nan fa suka koma kanta suna mata cin mutuncin da suka ga dama.
Ni kuwa dake kwance a wurin tsammmm na miƙe domin kunnuwa ba rasuji gaba da jin zunufi ba. A cikin zuciyata kuma ina musu fatan shiriya duniya da lahira.
★★★
*ABUJA*
Zaune take akan caution ɗin da yama ƙatataccen parloun ƙawanya, tayi zurfi sosae a duniyar tunanin halin da rayuwarta take ciki.
Tana zaune cikin ƙunci na rayuwa da azabtar War kishiya.
”Zulaiha! Zulaiha!!"
Shiru alamun tayi nisan kiwo a cikin kogin tunanin data faɗa.
”Zulaiha kodai kin sanya wata damuwar ne a cikin ranki?”