Sashe 44
Ma'aikaciyar Gomnati Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
A hankali tana cuno baki to ba sai kayi hakuri ba kayi min uzuri amma da wuri har ka dau mataki.wanne mataki?gashi zaka fita da dare,dazu da kiga na fita a office aka kirani,yanzu kuma Sultan ke nema na zamuje gaishe da iyayen budurwar Raj.
Da Daren nan shi Raj din bai San kuna da mata ba to baza kaje ba gaskia ya canja time ko suje su kadai,me zaki bani idan na zauna? kajika sai zan baka abu ma zaka zauna kawai nace mijina bazai je ba she, gwara ka kirasu a waya ka sanar musu malam matarka ta hanaka fita,daria Omar yayi lallai sannu Mama, nifa ba wasa nakeyi ba cewar Iklas.
Haka suka dingayi da Iklas ta hana Omar fita,saboda ya Sata farin ciki ya kira Sultan kai nifa wifey ta hana zuwa kuje kawai next time aje dani,Raj ne ya kundumo Ashar dan Kut...uba mayen mace,sumi sumi kamar Salihi yana maganganun banza sai muzuren banza a waje yarinya karama tana zare masa ido,zamu hadu dakai ne,Sultan nayi Raj nayi,gajia Omar yayi ya yanke wayar,Iklas kanta taji ya kara girma,gaskia ta kai mace,ta hana kuma an hanu sai abinda tace da mijinta,bata San wayo Omar ya mata ba,ba wai zata iya hanashi bane kawai dan ra'ayinsa ne.
Abinci ta kawo suka ci suka sha,shirin bacci sukayi ta dauko abinda Mama ta aiko dashi ta sha Omar ya jata jikinsa tayi lamo a kirjinsa, yana shafa bayanta yace babyna kin San me? A'a cewar Iklas wacce ke jinta kamar Sarauniya abinda tace shi mijinta keyi
Ci gaba yayi wifey na Allah ya jarabceni da sonki,har watarana sai inji idan ba Umarni kika bani nabi ba ban jin dadi,ni nafiso a kirani da kan tace in dai a kanki ne,dadi Ya gama kashe Iklas har doro takeyi, ni yanzu a duniya babu abinda zakice nayi banyi ba,
Shidewa ya farayi wai zaiyi kuka, amma ke abin mamaki akan a bu kalilan jinina saida ya hau,bayan kin San ance a iya first night kadai akejin zafi, ba komai bazan bari na halaka ba, yana maganar ya gama cire mata kaya tik,tana so ta hana tana jin nauyin hakan yanda shi ke bin umarninta ace ita ta kasa yi masa biyayya tir da halinta.
Bazan miki dole ba tunda gobe kwananki zai kare Sahar ta sama min Nutsuwa, tunda wacce nakeso ta kasa, da Sauri Iklas ta toshe masa baki ta hanyar zura bakinta cikin nasa, tace haba dan Allah honey nafa warke dama tuni, kawai dama nunawa nakeyi ban warke ba saboda irin zafin Dana ji rannan.
Karki takura kanki baby Sahar na nan gobe, kuka ta fara masa tana ta tirje bedsheet din, ni dai dan Allah ka daina zancen waccen kazo gashi sai yanda kayi dashi,mene bazan ma a duniya ba, kasan kuwa yanda nake ji da kai?
Asmabaffa
Ayi hakuri readers nasan kun jira busy nake yaune that's y na barku da yunwa ba dinner da wuri lol.ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
160-165
By
AsmaBaffa
Dadi Omar ke ji aransa ya gama gane Iklas cikin sauki yake mata wayo, dan Allah kar ka min da zafi irin wancan cewar Iklas, cike da zumudi Omar ya fara sarrafa ta,hawaye kawai takeyi tana tsoro,yana lallashinta da dadan kalamai ya samu ya shigeta,yau ma taji zafi sosai sai dai bai kai na farko ba,Albarka kuwa ta shata wajen Omar.
Shi ya mata wanka da komai,sai farin ciki yakeyi,suna kwance saman gadonsu Omar ya kara kankameta wifey me kike so na baki fadi ko mene ne? Tana kukan shagwaba tace ba komai kawai kayi ta sona,sai kuma waccen matar taka ni bazan zauna da ita ba
Murmushi yayi yace gashi gobe dakinta zan kwana ya kenan,ina Alkawarin da kamin? Cewar Iklas? Tsokanarta yayi nifa bazan iya cika miki ba,nufinka da gaske gobe can wurinta zakaje?sosai ma kuwa kin San ba ke kadai ce matata ba,shuru Iklas tayi sabo da bakin ciki
Washe gari da sassafe ta rubutawa wani me aiki magani ya siyo mata,lallabawa tayi har kitchen din Sahar ta zuba maganin a ko wanne ruwa dake a fridge din,da lemuka,
Tabar kitchen din,Omar ta shirya tsab ta rakashi mota ya wuce Office,Sahar ce ta Fito tana mika ta dauki ruwa a fridge ta kwankwada ta zauna jigib a palonta dan danan kasala ta rufeta ko yatsa bata iya dagawa,
Gata da ranta da lfy amma kasala ta hanata motsi,Iklas na labe tana kallonta,ruwan ta kwashe du Wanda tasan ta sawa magani ta juye a toilet ta kai robobin dustbin ta zuba sababbin ruwa a fridge din,
Wayar wuta ta dauka me makon Iklas ta dauki irin wayar da Sahar ta daketa da ita sai ta nemo zallar waya ta karfe murtikekiya lafiyayya,ta dakko almakashinta da sabuwar Reza,
Sahar ta Samu a palonta tana zaune ragwab,tunda Sahar taga Iklas da waya tasan yau sai buzunta,ta kula yarinyar nan muguwa ce bata yafiya,
Gashi ta rasa wacce kasala ce ta sameta haka,nannade hannu Iklas tayi tana sheka wa Sahar Dariya tace yau zaki ci ubanki da mai da yaji,ba a min a zauna Lfy,juyi tayi gaban Sahar tace kalleni da kyau Gomnati tafi karfinki,ke nafiki fa wayeya na fiki gogewa a duniya,na San rayuwa kala kala,ke wlh baki isa kin iya kishi Da Gomnati ba,
Har kisa hannu ki iya dukana to yau zakiga yanda akeyin duka,tintsuro Sahar tayi daga kujera ta fado Tim kasa,zama Iklas tayi dirshan tayiwa Sahar tsirara tana kyakyata daria daga ita sai bra da pant,a hakanma Iklas tunowa tayi ba kyau kallon tsaraici amma da tsirara zatayi mata
Jibi dan nononki kamar kwai gaskia ya Omar yayi hakuri haka yake taba su,
Hawayene ke tsiyaya idon Sahar saboda bakin ciki gashi ba ta iya ko daga yatsa,wayar karfen nan Iklas ta fara tabkawa Sahar iya karfinta,duk inda ta zuba mata bulalar sai Fatar Sahar ta dauke,ihu Sahar keyi amma Iklas ta garkame kofar yan aiki suna ta so su bude amma sun kasa,Iklas taki dainawa dukan Sahar takeyi iyaka karfinta,babu inda bai farfashe ba a jikinta,ita kanta Iklas tasha wahala ta hada gumi hannunta sai ciwo yakeyi
Amma taki bari,tun Sahar na Kuka har tayi Shuru karfin kukanma babu,
Bayan Iklas ta tabbatar ta rama dukan da yafi Wanda Sahar tayi mata,juyata tayi ta dauki almakashinta ta yanke gashin Sahar kusan gaba daya,Kadan ta bar mata,
Pant dinta ta janye kasa ta fara tsaga mazaunan Sahar, sai da ta tsaga ko ina a mazaunan,sannan ta kyale Sahar hakan ma wai tausayinta ta ji,tana tsoron Allah,kwashe kayan tayi ta zubar ta kira Omar a waya,a gaban Sahar ta zauna tare da daura kafa daya kan daya.
Yana dagawa yace wifey yanzu nake cewa zan kiraki ya kike?ina ta missing dinki,me too honey,ko nazo gida ki bani zuma?shagwaba ta farayi sai watarana kullum sai ka dinga yi min way, daria Omar ya saki haba wayo ai kin fini wayo,ni din me honey ai ni yanzu na raina wayona.hirar soyayyarsu sukeyi Iklas tace honey yanzu yau a dakin Sahar zaka kwana? Yeah mene?to ni da wa zan kwana?ke kadai mana,to wai ina alkawarinmu ba nace ka kori waccen shegiyar matar taka ba,ni bana sonta, gwara ka auri wata akan nayi kishi da ita.
Haushi Omar yaji wato ma bata damu dashi ba,har cewa takeyi ya auri wata.yanzu me kike so nayi miki kawai kazo ka cika min Alkawarina ni,yau nake so a cika min,sabo dame?kuka ta fara Wanda ke Sa Omar zaucewa,ya isa wifey zan dawo an jima kadan sai na cika miki Alkawarin naki.
Bayan sun dauki lokaci me tsawo suka gama wayar,Iklas bude kofar tayi ta bawa yan aiki damar Suje su gyara palon Sahar,Su gasa mata jiki suyi mata wanka,hakan kuwa akayi Sahar da kyar take takawa,abinci suka bata taci,su Kansu dadi sukaji gwara da ta samu dai dai ita,sai daria sukeyi a boye.
Baccin wahala Sahar ta dinga yi har 5pm.
Omar ne ya kwankwasawa Iklas kofa ya dawo da gudu ta dira tsalle ya cafeta har shillata yayi suna daria,sannu da dawowa babyna,bakinta ya shiga tsotsa nan suka dauki lokaci me tsawo sai murza mazaunanta yakeyi masu matukar laushi,
Wanka sukayi tare suna wasanninsu,saida suka gama komai sannan ta ja Omar har part din Sahar tace cika min alkawarina.
A kwance Omar yaga Sahar tana murkususun azaba,lfy cewar Omar, da Sauri Iklas tace dukana na rama kar kaji komai cika mata aiki,daria Omar keyi yanda yaga Sahar ta turo duwawu baya,bodo bodo,kallonta yayi maganinki kenan Sahar yanzu kika fara gani,
Wifey dan bamu waje zamuyi sirri turo baki tayi Allah ni ban yarda ba sai dai ayi a gabana,hade rai Omar yayi ba wasa yace get out da sauri Iklas tayi waje tana buga kafafu
Da Daren nan shi Raj din bai San kuna da mata ba to baza kaje ba gaskia ya canja time ko suje su kadai,me zaki bani idan na zauna? kajika sai zan baka abu ma zaka zauna kawai nace mijina bazai je ba she, gwara ka kirasu a waya ka sanar musu malam matarka ta hanaka fita,daria Omar yayi lallai sannu Mama, nifa ba wasa nakeyi ba cewar Iklas.
Haka suka dingayi da Iklas ta hana Omar fita,saboda ya Sata farin ciki ya kira Sultan kai nifa wifey ta hana zuwa kuje kawai next time aje dani,Raj ne ya kundumo Ashar dan Kut...uba mayen mace,sumi sumi kamar Salihi yana maganganun banza sai muzuren banza a waje yarinya karama tana zare masa ido,zamu hadu dakai ne,Sultan nayi Raj nayi,gajia Omar yayi ya yanke wayar,Iklas kanta taji ya kara girma,gaskia ta kai mace,ta hana kuma an hanu sai abinda tace da mijinta,bata San wayo Omar ya mata ba,ba wai zata iya hanashi bane kawai dan ra'ayinsa ne.
Abinci ta kawo suka ci suka sha,shirin bacci sukayi ta dauko abinda Mama ta aiko dashi ta sha Omar ya jata jikinsa tayi lamo a kirjinsa, yana shafa bayanta yace babyna kin San me? A'a cewar Iklas wacce ke jinta kamar Sarauniya abinda tace shi mijinta keyi
Ci gaba yayi wifey na Allah ya jarabceni da sonki,har watarana sai inji idan ba Umarni kika bani nabi ba ban jin dadi,ni nafiso a kirani da kan tace in dai a kanki ne,dadi Ya gama kashe Iklas har doro takeyi, ni yanzu a duniya babu abinda zakice nayi banyi ba,
Shidewa ya farayi wai zaiyi kuka, amma ke abin mamaki akan a bu kalilan jinina saida ya hau,bayan kin San ance a iya first night kadai akejin zafi, ba komai bazan bari na halaka ba, yana maganar ya gama cire mata kaya tik,tana so ta hana tana jin nauyin hakan yanda shi ke bin umarninta ace ita ta kasa yi masa biyayya tir da halinta.
Bazan miki dole ba tunda gobe kwananki zai kare Sahar ta sama min Nutsuwa, tunda wacce nakeso ta kasa, da Sauri Iklas ta toshe masa baki ta hanyar zura bakinta cikin nasa, tace haba dan Allah honey nafa warke dama tuni, kawai dama nunawa nakeyi ban warke ba saboda irin zafin Dana ji rannan.
Karki takura kanki baby Sahar na nan gobe, kuka ta fara masa tana ta tirje bedsheet din, ni dai dan Allah ka daina zancen waccen kazo gashi sai yanda kayi dashi,mene bazan ma a duniya ba, kasan kuwa yanda nake ji da kai?
Asmabaffa
Ayi hakuri readers nasan kun jira busy nake yaune that's y na barku da yunwa ba dinner da wuri lol.ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
160-165
By
AsmaBaffa
Dadi Omar ke ji aransa ya gama gane Iklas cikin sauki yake mata wayo, dan Allah kar ka min da zafi irin wancan cewar Iklas, cike da zumudi Omar ya fara sarrafa ta,hawaye kawai takeyi tana tsoro,yana lallashinta da dadan kalamai ya samu ya shigeta,yau ma taji zafi sosai sai dai bai kai na farko ba,Albarka kuwa ta shata wajen Omar.
Shi ya mata wanka da komai,sai farin ciki yakeyi,suna kwance saman gadonsu Omar ya kara kankameta wifey me kike so na baki fadi ko mene ne? Tana kukan shagwaba tace ba komai kawai kayi ta sona,sai kuma waccen matar taka ni bazan zauna da ita ba
Murmushi yayi yace gashi gobe dakinta zan kwana ya kenan,ina Alkawarin da kamin? Cewar Iklas? Tsokanarta yayi nifa bazan iya cika miki ba,nufinka da gaske gobe can wurinta zakaje?sosai ma kuwa kin San ba ke kadai ce matata ba,shuru Iklas tayi sabo da bakin ciki
Washe gari da sassafe ta rubutawa wani me aiki magani ya siyo mata,lallabawa tayi har kitchen din Sahar ta zuba maganin a ko wanne ruwa dake a fridge din,da lemuka,
Tabar kitchen din,Omar ta shirya tsab ta rakashi mota ya wuce Office,Sahar ce ta Fito tana mika ta dauki ruwa a fridge ta kwankwada ta zauna jigib a palonta dan danan kasala ta rufeta ko yatsa bata iya dagawa,
Gata da ranta da lfy amma kasala ta hanata motsi,Iklas na labe tana kallonta,ruwan ta kwashe du Wanda tasan ta sawa magani ta juye a toilet ta kai robobin dustbin ta zuba sababbin ruwa a fridge din,
Wayar wuta ta dauka me makon Iklas ta dauki irin wayar da Sahar ta daketa da ita sai ta nemo zallar waya ta karfe murtikekiya lafiyayya,ta dakko almakashinta da sabuwar Reza,
Sahar ta Samu a palonta tana zaune ragwab,tunda Sahar taga Iklas da waya tasan yau sai buzunta,ta kula yarinyar nan muguwa ce bata yafiya,
Gashi ta rasa wacce kasala ce ta sameta haka,nannade hannu Iklas tayi tana sheka wa Sahar Dariya tace yau zaki ci ubanki da mai da yaji,ba a min a zauna Lfy,juyi tayi gaban Sahar tace kalleni da kyau Gomnati tafi karfinki,ke nafiki fa wayeya na fiki gogewa a duniya,na San rayuwa kala kala,ke wlh baki isa kin iya kishi Da Gomnati ba,
Har kisa hannu ki iya dukana to yau zakiga yanda akeyin duka,tintsuro Sahar tayi daga kujera ta fado Tim kasa,zama Iklas tayi dirshan tayiwa Sahar tsirara tana kyakyata daria daga ita sai bra da pant,a hakanma Iklas tunowa tayi ba kyau kallon tsaraici amma da tsirara zatayi mata
Jibi dan nononki kamar kwai gaskia ya Omar yayi hakuri haka yake taba su,
Hawayene ke tsiyaya idon Sahar saboda bakin ciki gashi ba ta iya ko daga yatsa,wayar karfen nan Iklas ta fara tabkawa Sahar iya karfinta,duk inda ta zuba mata bulalar sai Fatar Sahar ta dauke,ihu Sahar keyi amma Iklas ta garkame kofar yan aiki suna ta so su bude amma sun kasa,Iklas taki dainawa dukan Sahar takeyi iyaka karfinta,babu inda bai farfashe ba a jikinta,ita kanta Iklas tasha wahala ta hada gumi hannunta sai ciwo yakeyi
Amma taki bari,tun Sahar na Kuka har tayi Shuru karfin kukanma babu,
Bayan Iklas ta tabbatar ta rama dukan da yafi Wanda Sahar tayi mata,juyata tayi ta dauki almakashinta ta yanke gashin Sahar kusan gaba daya,Kadan ta bar mata,
Pant dinta ta janye kasa ta fara tsaga mazaunan Sahar, sai da ta tsaga ko ina a mazaunan,sannan ta kyale Sahar hakan ma wai tausayinta ta ji,tana tsoron Allah,kwashe kayan tayi ta zubar ta kira Omar a waya,a gaban Sahar ta zauna tare da daura kafa daya kan daya.
Yana dagawa yace wifey yanzu nake cewa zan kiraki ya kike?ina ta missing dinki,me too honey,ko nazo gida ki bani zuma?shagwaba ta farayi sai watarana kullum sai ka dinga yi min way, daria Omar ya saki haba wayo ai kin fini wayo,ni din me honey ai ni yanzu na raina wayona.hirar soyayyarsu sukeyi Iklas tace honey yanzu yau a dakin Sahar zaka kwana? Yeah mene?to ni da wa zan kwana?ke kadai mana,to wai ina alkawarinmu ba nace ka kori waccen shegiyar matar taka ba,ni bana sonta, gwara ka auri wata akan nayi kishi da ita.
Haushi Omar yaji wato ma bata damu dashi ba,har cewa takeyi ya auri wata.yanzu me kike so nayi miki kawai kazo ka cika min Alkawarina ni,yau nake so a cika min,sabo dame?kuka ta fara Wanda ke Sa Omar zaucewa,ya isa wifey zan dawo an jima kadan sai na cika miki Alkawarin naki.
Bayan sun dauki lokaci me tsawo suka gama wayar,Iklas bude kofar tayi ta bawa yan aiki damar Suje su gyara palon Sahar,Su gasa mata jiki suyi mata wanka,hakan kuwa akayi Sahar da kyar take takawa,abinci suka bata taci,su Kansu dadi sukaji gwara da ta samu dai dai ita,sai daria sukeyi a boye.
Baccin wahala Sahar ta dinga yi har 5pm.
Omar ne ya kwankwasawa Iklas kofa ya dawo da gudu ta dira tsalle ya cafeta har shillata yayi suna daria,sannu da dawowa babyna,bakinta ya shiga tsotsa nan suka dauki lokaci me tsawo sai murza mazaunanta yakeyi masu matukar laushi,
Wanka sukayi tare suna wasanninsu,saida suka gama komai sannan ta ja Omar har part din Sahar tace cika min alkawarina.
A kwance Omar yaga Sahar tana murkususun azaba,lfy cewar Omar, da Sauri Iklas tace dukana na rama kar kaji komai cika mata aiki,daria Omar keyi yanda yaga Sahar ta turo duwawu baya,bodo bodo,kallonta yayi maganinki kenan Sahar yanzu kika fara gani,
Wifey dan bamu waje zamuyi sirri turo baki tayi Allah ni ban yarda ba sai dai ayi a gabana,hade rai Omar yayi ba wasa yace get out da sauri Iklas tayi waje tana buga kafafu