Sashe 26
Ma'aikaciyar Gomnati Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ibzzy Boy ya cika da haushin Omar marinsa da yayi,kuma bazai daina son Iklas ba dole ya nemi gidan da suka koma yaje can,domin so yake ko ma ta halin kaka shi dai ya auri Iklas.wasu manyan kawensa mata da suke masa kawalcin mata JALILA WANKAN TSINKE da FATI GOCEWA ya kira ya shaida musu komai wankan tsinke tace haba Ibzzy kar ka ba damu mana kai da kake kullum matane frnds dinka amma ka kasa da wannan kucakar,
Fati gocewa tace ka bari kawai zamu je wajen LAWISA ICEN KABARI harda LADI PIJO wlh sai mun shawo kan wannan yarinyar ba gaggawa a nutse zamu wayar da ita dole ka aureta ita din banza dan uwarta ko da ubanta take kwana wace ita ta kara narko wasu manyan zagi.nan suka taru Ibzzy sai barin kudi yake musu.
Saleem ya kira wayar Ummi ta bashi address din gidan su Omar zai kawo musu ziyara sannan zai ga Iklas dinsa.sai dadi yake ji.har ya matsu Sunday tazo.
Sahar taji labarin Omar yayi budurwa nan ta fara bala'i wlh bai isa ba yana warkewa zan koma gidansa dole na tara dukiya nayi tafiyata,ko wacece bata isa ta rabi Omar ba,kuma ko ya aureta sai na koreta kuma sai ya saketa wlh,kai zan iya hallakata nan Sahar take ta bala'i a Office.wannan alkawarin sahar kenan itama.
Iklas ce tazo sanye da yar wata Riga da kadan ta wuce gwiwa me dogon hannu ce red kanta ba dankwali sai gashi yarab,tunowa tayi bata bawa Omar magani ba tunda sukayi fada ga dare yayi.da tayi fushi dashi amma yanzu ta hakura zata je room dinsa duk da yace karta kara zuwa masa.
A hankali da sallama ta shiga dakin nishin Omar kawai ta jiyo,kan sofa ta ganshi kwance amma dai tunda aka fara maganin suna ganin sauki,da dane da tuni Omar ya Dade da suma,
Karasawa tayi ta dakko maganin wajensa taje ta zauna gefensa kadan ta dago kansa sai sannu take masa yau da yake baya cikin hayyacinsa ba gardama yasha maganin,
Addua ta dinga tofa masa tana sannu kaji ya Omar tare da kara harde yatsunsu waje daya.
A hankali ya dawo normal yau Iklas tsokanarsa taso yi dan haka zamewa tayi ta kwanta cinyarsa,haushi ya kama Omar yarinya ba kamun kai,ta gama lalacewa a dalilin talla.
A ransa kuwa ji yake kamar su zauna haka har abada, zuciyarsa ta gayamasa kai bafa muharramakar ba ce kaji tsoron Allah don yana ganinku,ai da sauri Omar ya daga cinyarsa ya hantsilo kan Iklas ya mikar da kafarsa,
Magagin baccin karya tayi ta wani taho luuuu ta fada jikinsa,zameta yayi daga jikinsa,hannunta daya ta dauka ta wani jefa luuuu kan cinyar Omar,wata zuciya ce tazowa Omar ya dauki hannun Iklas yayi wancakali dashi tare da mikewa ya shige toilet.
Iklas kuwa daria taitayi amma kuma sai taji dadin hakan ta rasa me takeji haka tare da ita kuma bata ji a wani namiji sai Omar kadai.musamman da ta fada jikinsa sai taji wani ni'ima ta shigeta kamar ta karayi,tunani tayi tace ai kuwa tunda naji dadi saina dinga daneshi wlh,
Wata zuciyaar tace zai rainaki,can kuma a fili tace to mene ma wai tunda mijinane sai na dinga masa wayo.
Ai a islamiyya dama malam yace mana idan mace ta taba mijinta ladane,a radio har wanka akace idan kunyi sunna ce.
Tab bazan iya wanka gaban Sir ba,murmushi tayi tace kai wlh a wandonsa watarana ina hango sandar girmansa tayi katoto da yawa zureriya bazan iya kallonta ba.shuru Iklas tayi ta fara tunani ai kuwa sau da dama nasha tabota by mistake uhmmm maza wlh yan iskane.
Ya Omar Sam bai taba nunawa ko a fuska yaji wani abuba.Allah shiryeka Sir da gani nasan maita zaiyi.ita Kadai take zancenta har Omar ya fito daga wanka.
Daure da towel yana tsane jikinsa kamshin sabulun wankansa ya cika mata hanci.tunda Omar ya fito Iklas ta kura masa ido wuri daya take ta kallo a jikinsa,kawai joystick din Omar take karewa kallo ta cikin towel a dole sai ta gano adadin girmanta.
Omar yana kallonta shi kam ya sallamawa Iklas ya kyaleta abin nata yafi karfinsa amma akwai time zaiyi maganin marar kunya.
Hakawai yaji Iklas ta tuntsire da daria a fili tace yau mun shiga uku mu mata.tsaki Omar yaja tare da maka mata harara.janye idonta tayi ta nutsu ta koma kallon kyan diri da skin na Omar,ciwonsa ya fara tashi yajiyo Iklas sama sama tace Allah me baiwa.
Da Sauri ya dakko kayan baccinsa har zaisa yaji an karbe kayan a hannusa yasan Iklas ce,bako damuwa ta fara shafa masa man zaitun na magani.
Mugun sha'awarta ce ta kara taso masa, ga shigar da tayi ta mata kyau ta janye hankalinsa. Har ta gama jikinsa har rawa yake sandar girma ta harba, Iklas kuwa ta samu abin daria sai kare wa joystick kallo takeyi tana murmushi hakan ma a boye takeyi kar ya kamata,Iklas ita kawai abar maza daria take bata,don akwai sanda ta leko daga gidansu taga wani Arne na fitsari a tsaye sai da ta tsaya ta kalle masa sandar girma tsab tana daria.
Har yan ball idan taga zasu wuce sabo da wandonsu ana ganinta suma saita sa musu ido tayi ta sheka daria.
Mikewa tayi da niyyar tafiya ji tayi Omar ya jawota tare da dorata saman bed dinsa,ya hau bed din shima cike da sha'awarta,ido ta zaro tana ina ina.....wlh....uhm...uhm tana yarfe hannu Omar Wanda ya mata rumfa tana tsakiyarsa,..nifa....ba...fa...daria nayiwa abakarba...kawai kawata na tuno.
Kayi hakuri ni indai a gabanka ne nama daina daria gaba daya.ba tare da Omar ya furta komaiba ya fara kokarin cire mata kaya, kuka ta fara da yace abinda kikewa dariar ai zan baki.
Sosai ta saki kuka na rantse da Allah bazan karaba I promise u,ni ban taba gani ba dan Allah ka yafemin,daria ta ba Omar sai da yayi murmushi sannan ya sauketa kasa.
Tambayarta yayi kinyi wanka da sauri tace yes.bed chair ya nuna mata to maza kwanta can,a'a dakin Ummi zanje ni, OK to bari na baki abin da sauri ta koma ta kwanta inda yace.
Hakikanin gaskia Omar baisan me Iklas kewa daria ba,ita ta fallasa kanta da ta kama rantse rantse dama kuma yayi zargin hakan saboda yaga inda idonta ke kallo.
Wasu rantsatsun kayan baccin maza yasa rigar kalar singlet wandon Short ne guntu farare kal,turare ya fesa kala wurin 4.sannan ya kwanta tare da adduoi.
Iklas tuni bacci ya dauketa.yau ikon Allah Omar baiyi ciwo ba har suka tashi lfy,sai mugun mafarkin da yake yawan yi.
Iklas da murna ta fadawa Ummi,kowa yaji dadi.yau kuma Sunday yau saleem zai zo wajen su Iklas. Omar na dakin Mama Iklas ta rude sai shige da fice takeyi a kitchen,Duk abinda takeyi Omar na lura da ita,ya gama Dana mata tarkonsa.
Asmabaffa
ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
90-95
By
Asmabaffa
Iklas sai da tayi girki kala 3 lafiyayyu da kayan sha ta hadawa saleem,Omar fitowa yayi cike da kasaita ya hango Iklas tana waya,dai dai bayanta ya tsaya kamar zai shige jinkinta mika wuya yayi tare da Dora kansa a dokin wuyanta yana kara kunnensa jikin wayar yaji me suke magana akai,
Iklas tana jinsa ta shareshi taci gaba da wayarta duk inda ta sa kafa sai Omar yasa dole yaji da wa takewa me take cewa, Saleem ne ya mata waya cewar yana hanya.
Da gudu ta zille ta shiga dakin Ummi tare da fadawa toilet,wanka da sallar la'asar tayi sannan ta hau shafe shafenta,tasa wani lace red and pink,tasha kyau,kwalli da powder ta shafa sai jambaki shike nan tayi kyau,turare ma iya body spray ta shafa.sabo da tasan yanzu tana da sure,
Takalmi pink,gyale pink Ummi yazo bari na shigo dashi yana waje,to Iklas ki kula kisanfa da auren wani kanki ban son shashanci,haba Ummi ki daina bata bakinki nasan fa me nakeyi.
Tana fita taga Omar a compound lallai Omar yaji sauki yaushe da zai iya zama shi kadai haka,
Shima Omar yasha wani narkakken yadi yayi kyau sai da Iklas ta kalleshi da yawa,shi kuwa Omar ba karamin kyau da girma yaga Iklas tayi ba,sai kallonta yake kamar ya hadiyeta.
Bayan sun gama kalle juna Iklas ta fara tafiya,tunowa Omar yayi fa wajen Saleem zata je,a hankali cike da isa da takama kamar bazai magana ba ya mata alama da hannu tazo.
Zuwa tayi ya Omar gani,kallon tsab yayi mata sannan yace je ki kawo min ruwa ,komawa tayi ta kawo masa,ta juya yace saura ki dauko furata a fridge,kai ya Omar bako fa mukayi,haka tana kunkuni taje ta kawo masa, da kyar ya kyaketa ta fita domin shigo da Saleem Wanda ya gaji da tsaiwa a waje tunda taxi ta saukeshi yake jiran Iklas.
Saleem ya dau wankansa na talakawa ba laifi,Omar bakin ciki kamar ya mutu ganin Iklas ta jera tare da wani,da kyar ya samu ya danne zuciyarsa,a mutunce Saleem suka gaisa da Omar,Iklas cikin palon Mama ta kaishi,sun gaisa da Ummi harda hira haka Mama ma,sun yaba da hankalin Saleem.
Dan haka Mama ta tambayeshi matakin da ya tsaya a schl,yace N.C.E gareshi tace in ya samu time yazo zata bashi manager a gidan gonarta,sai ya samu kudin cin abinci sannan ya biyawa kansa schl.sai godiya da murna yakeyi.
Bayan ya danci girkin Iklas wajen gidan suka fita shi da Ita suna ta hira,Omar tuni ya koma room dinsa jikinsa yayi sanyi lekensu kawai ya fara yi ta window bazai iya jurewa ba,ruwan da Iklas ta kawo masa ya daga ta saitin kan Iklas ta window ya shararo musu ruwan,kafin su matsa juice din sa ya dauka ya watso musu,kafin su kalli wajen da aka jikasu Omar ya Dade da barin wajen,sun rasa waye ya musu haka,duk jikinsu ya baci Saleem yace maybe Wanda ya zuba bai San muna wajen ba,
Hira sukaci gaba Omar sai zirga zirga yakeyi ya rasa me zai musu ma.palon Mama ya koma ya kama yin abu irin na ciwonsa wai ciwonsa ya tashi,da gudu Suhaila ta fadawa Iklas ba shiri Iklas ta sallami Saleem ya tafi gida cike da jin haushi baiyi wata hira da Iklas ba kuma yau ya shirya fada mata sakon zuciyarsa.
Fati gocewa tace ka bari kawai zamu je wajen LAWISA ICEN KABARI harda LADI PIJO wlh sai mun shawo kan wannan yarinyar ba gaggawa a nutse zamu wayar da ita dole ka aureta ita din banza dan uwarta ko da ubanta take kwana wace ita ta kara narko wasu manyan zagi.nan suka taru Ibzzy sai barin kudi yake musu.
Saleem ya kira wayar Ummi ta bashi address din gidan su Omar zai kawo musu ziyara sannan zai ga Iklas dinsa.sai dadi yake ji.har ya matsu Sunday tazo.
Sahar taji labarin Omar yayi budurwa nan ta fara bala'i wlh bai isa ba yana warkewa zan koma gidansa dole na tara dukiya nayi tafiyata,ko wacece bata isa ta rabi Omar ba,kuma ko ya aureta sai na koreta kuma sai ya saketa wlh,kai zan iya hallakata nan Sahar take ta bala'i a Office.wannan alkawarin sahar kenan itama.
Iklas ce tazo sanye da yar wata Riga da kadan ta wuce gwiwa me dogon hannu ce red kanta ba dankwali sai gashi yarab,tunowa tayi bata bawa Omar magani ba tunda sukayi fada ga dare yayi.da tayi fushi dashi amma yanzu ta hakura zata je room dinsa duk da yace karta kara zuwa masa.
A hankali da sallama ta shiga dakin nishin Omar kawai ta jiyo,kan sofa ta ganshi kwance amma dai tunda aka fara maganin suna ganin sauki,da dane da tuni Omar ya Dade da suma,
Karasawa tayi ta dakko maganin wajensa taje ta zauna gefensa kadan ta dago kansa sai sannu take masa yau da yake baya cikin hayyacinsa ba gardama yasha maganin,
Addua ta dinga tofa masa tana sannu kaji ya Omar tare da kara harde yatsunsu waje daya.
A hankali ya dawo normal yau Iklas tsokanarsa taso yi dan haka zamewa tayi ta kwanta cinyarsa,haushi ya kama Omar yarinya ba kamun kai,ta gama lalacewa a dalilin talla.
A ransa kuwa ji yake kamar su zauna haka har abada, zuciyarsa ta gayamasa kai bafa muharramakar ba ce kaji tsoron Allah don yana ganinku,ai da sauri Omar ya daga cinyarsa ya hantsilo kan Iklas ya mikar da kafarsa,
Magagin baccin karya tayi ta wani taho luuuu ta fada jikinsa,zameta yayi daga jikinsa,hannunta daya ta dauka ta wani jefa luuuu kan cinyar Omar,wata zuciya ce tazowa Omar ya dauki hannun Iklas yayi wancakali dashi tare da mikewa ya shige toilet.
Iklas kuwa daria taitayi amma kuma sai taji dadin hakan ta rasa me takeji haka tare da ita kuma bata ji a wani namiji sai Omar kadai.musamman da ta fada jikinsa sai taji wani ni'ima ta shigeta kamar ta karayi,tunani tayi tace ai kuwa tunda naji dadi saina dinga daneshi wlh,
Wata zuciyaar tace zai rainaki,can kuma a fili tace to mene ma wai tunda mijinane sai na dinga masa wayo.
Ai a islamiyya dama malam yace mana idan mace ta taba mijinta ladane,a radio har wanka akace idan kunyi sunna ce.
Tab bazan iya wanka gaban Sir ba,murmushi tayi tace kai wlh a wandonsa watarana ina hango sandar girmansa tayi katoto da yawa zureriya bazan iya kallonta ba.shuru Iklas tayi ta fara tunani ai kuwa sau da dama nasha tabota by mistake uhmmm maza wlh yan iskane.
Ya Omar Sam bai taba nunawa ko a fuska yaji wani abuba.Allah shiryeka Sir da gani nasan maita zaiyi.ita Kadai take zancenta har Omar ya fito daga wanka.
Daure da towel yana tsane jikinsa kamshin sabulun wankansa ya cika mata hanci.tunda Omar ya fito Iklas ta kura masa ido wuri daya take ta kallo a jikinsa,kawai joystick din Omar take karewa kallo ta cikin towel a dole sai ta gano adadin girmanta.
Omar yana kallonta shi kam ya sallamawa Iklas ya kyaleta abin nata yafi karfinsa amma akwai time zaiyi maganin marar kunya.
Hakawai yaji Iklas ta tuntsire da daria a fili tace yau mun shiga uku mu mata.tsaki Omar yaja tare da maka mata harara.janye idonta tayi ta nutsu ta koma kallon kyan diri da skin na Omar,ciwonsa ya fara tashi yajiyo Iklas sama sama tace Allah me baiwa.
Da Sauri ya dakko kayan baccinsa har zaisa yaji an karbe kayan a hannusa yasan Iklas ce,bako damuwa ta fara shafa masa man zaitun na magani.
Mugun sha'awarta ce ta kara taso masa, ga shigar da tayi ta mata kyau ta janye hankalinsa. Har ta gama jikinsa har rawa yake sandar girma ta harba, Iklas kuwa ta samu abin daria sai kare wa joystick kallo takeyi tana murmushi hakan ma a boye takeyi kar ya kamata,Iklas ita kawai abar maza daria take bata,don akwai sanda ta leko daga gidansu taga wani Arne na fitsari a tsaye sai da ta tsaya ta kalle masa sandar girma tsab tana daria.
Har yan ball idan taga zasu wuce sabo da wandonsu ana ganinta suma saita sa musu ido tayi ta sheka daria.
Mikewa tayi da niyyar tafiya ji tayi Omar ya jawota tare da dorata saman bed dinsa,ya hau bed din shima cike da sha'awarta,ido ta zaro tana ina ina.....wlh....uhm...uhm tana yarfe hannu Omar Wanda ya mata rumfa tana tsakiyarsa,..nifa....ba...fa...daria nayiwa abakarba...kawai kawata na tuno.
Kayi hakuri ni indai a gabanka ne nama daina daria gaba daya.ba tare da Omar ya furta komaiba ya fara kokarin cire mata kaya, kuka ta fara da yace abinda kikewa dariar ai zan baki.
Sosai ta saki kuka na rantse da Allah bazan karaba I promise u,ni ban taba gani ba dan Allah ka yafemin,daria ta ba Omar sai da yayi murmushi sannan ya sauketa kasa.
Tambayarta yayi kinyi wanka da sauri tace yes.bed chair ya nuna mata to maza kwanta can,a'a dakin Ummi zanje ni, OK to bari na baki abin da sauri ta koma ta kwanta inda yace.
Hakikanin gaskia Omar baisan me Iklas kewa daria ba,ita ta fallasa kanta da ta kama rantse rantse dama kuma yayi zargin hakan saboda yaga inda idonta ke kallo.
Wasu rantsatsun kayan baccin maza yasa rigar kalar singlet wandon Short ne guntu farare kal,turare ya fesa kala wurin 4.sannan ya kwanta tare da adduoi.
Iklas tuni bacci ya dauketa.yau ikon Allah Omar baiyi ciwo ba har suka tashi lfy,sai mugun mafarkin da yake yawan yi.
Iklas da murna ta fadawa Ummi,kowa yaji dadi.yau kuma Sunday yau saleem zai zo wajen su Iklas. Omar na dakin Mama Iklas ta rude sai shige da fice takeyi a kitchen,Duk abinda takeyi Omar na lura da ita,ya gama Dana mata tarkonsa.
Asmabaffa
ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
90-95
By
Asmabaffa
Iklas sai da tayi girki kala 3 lafiyayyu da kayan sha ta hadawa saleem,Omar fitowa yayi cike da kasaita ya hango Iklas tana waya,dai dai bayanta ya tsaya kamar zai shige jinkinta mika wuya yayi tare da Dora kansa a dokin wuyanta yana kara kunnensa jikin wayar yaji me suke magana akai,
Iklas tana jinsa ta shareshi taci gaba da wayarta duk inda ta sa kafa sai Omar yasa dole yaji da wa takewa me take cewa, Saleem ne ya mata waya cewar yana hanya.
Da gudu ta zille ta shiga dakin Ummi tare da fadawa toilet,wanka da sallar la'asar tayi sannan ta hau shafe shafenta,tasa wani lace red and pink,tasha kyau,kwalli da powder ta shafa sai jambaki shike nan tayi kyau,turare ma iya body spray ta shafa.sabo da tasan yanzu tana da sure,
Takalmi pink,gyale pink Ummi yazo bari na shigo dashi yana waje,to Iklas ki kula kisanfa da auren wani kanki ban son shashanci,haba Ummi ki daina bata bakinki nasan fa me nakeyi.
Tana fita taga Omar a compound lallai Omar yaji sauki yaushe da zai iya zama shi kadai haka,
Shima Omar yasha wani narkakken yadi yayi kyau sai da Iklas ta kalleshi da yawa,shi kuwa Omar ba karamin kyau da girma yaga Iklas tayi ba,sai kallonta yake kamar ya hadiyeta.
Bayan sun gama kalle juna Iklas ta fara tafiya,tunowa Omar yayi fa wajen Saleem zata je,a hankali cike da isa da takama kamar bazai magana ba ya mata alama da hannu tazo.
Zuwa tayi ya Omar gani,kallon tsab yayi mata sannan yace je ki kawo min ruwa ,komawa tayi ta kawo masa,ta juya yace saura ki dauko furata a fridge,kai ya Omar bako fa mukayi,haka tana kunkuni taje ta kawo masa, da kyar ya kyaketa ta fita domin shigo da Saleem Wanda ya gaji da tsaiwa a waje tunda taxi ta saukeshi yake jiran Iklas.
Saleem ya dau wankansa na talakawa ba laifi,Omar bakin ciki kamar ya mutu ganin Iklas ta jera tare da wani,da kyar ya samu ya danne zuciyarsa,a mutunce Saleem suka gaisa da Omar,Iklas cikin palon Mama ta kaishi,sun gaisa da Ummi harda hira haka Mama ma,sun yaba da hankalin Saleem.
Dan haka Mama ta tambayeshi matakin da ya tsaya a schl,yace N.C.E gareshi tace in ya samu time yazo zata bashi manager a gidan gonarta,sai ya samu kudin cin abinci sannan ya biyawa kansa schl.sai godiya da murna yakeyi.
Bayan ya danci girkin Iklas wajen gidan suka fita shi da Ita suna ta hira,Omar tuni ya koma room dinsa jikinsa yayi sanyi lekensu kawai ya fara yi ta window bazai iya jurewa ba,ruwan da Iklas ta kawo masa ya daga ta saitin kan Iklas ta window ya shararo musu ruwan,kafin su matsa juice din sa ya dauka ya watso musu,kafin su kalli wajen da aka jikasu Omar ya Dade da barin wajen,sun rasa waye ya musu haka,duk jikinsu ya baci Saleem yace maybe Wanda ya zuba bai San muna wajen ba,
Hira sukaci gaba Omar sai zirga zirga yakeyi ya rasa me zai musu ma.palon Mama ya koma ya kama yin abu irin na ciwonsa wai ciwonsa ya tashi,da gudu Suhaila ta fadawa Iklas ba shiri Iklas ta sallami Saleem ya tafi gida cike da jin haushi baiyi wata hira da Iklas ba kuma yau ya shirya fada mata sakon zuciyarsa.