Sashe 24
Ma'aikaciyar Gomnati Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Masifa ya fara yanzu a haka kika je maza suka ganki,jikinki fa yayi showing,Su Raj sunganki?ae har muka gaisa haushi Omar yaji da tsananin kishi baisan dalili ba.a tsawace yace Shiga kiyi wanka ki fitar min daga room,kuma ba ruwanki da ciwona na mutu ma mene damuwarki.
Masifa kai ya Omar wallahi kasha ruwan alwala da cikin zafin nama ya rikota yana nunata da yatsansa kamar zaiyi magana sai kuma ya fasa tunawa da yayi yanda take matukar kula dashi,damuwa da damuwarsa sakinta yayi kinci sa'a,kuka tuni ya kwacewa Iklas,
Omar kuwa ji yayi ransa ya baci yasa Iklas kuka.
Daga shi sai guntun towel iya kugu da wani a wuyansa karami farare jikinsa sai shining yakeyi ruwa dis dis.Matsawa yayi sosai kusa da ita wani shock yakeji itama wani abu taji yana fisgarta kamar ta rungumeshi,gudun kar alwalarsa ta karye kawai sai ya koma baya yana to me namiki kike kuka,kin kula shi tayi tana kukanta,to sorry yi shuru kinji Gomnati,sai kinyi Gomnati Allah dai ya biya Gomnati ba a ja daku.....daria ce ta kama Iklas sai kuwa ta fara kyal..kyal..kyal...Omar kuwa ci gaba yayi kamota nan kamota nan sai daria sukayi gaba dayansu tuni Iklas ta share hawayenta,shi kuwa Omar shagala yayi da kallon Iklas Tana dariar birgewa.Wani kayataccen kallo yake mata da yasa ta kasa jurewa ta shige toilet.da Sauri Omar ya shirya dan kar ciwo yaci karfinsa. Sallah yayi yau har nafeela yayi.inye su Omar an fara farfadowa.
kayanta na jiya Iklas tasa ta fito itama tayi sallah da addua.
Kafin ta idar tuni Omar ciwo yayi karfi.
Zama tayi kusa dashi,kafadar ta tana gugan tasa sai ga Omar ya warke.hannunsa ta kama suka fita sashen Mama. Gaba daya suna palon ana jiransu kuwa.
Kwace hannunsa Omar yayi ya koma jikin Baffah yana gaishe da kowa tare da musu Godiya.kowa ya jiki sukayi masa,tafawa sukayi da Sultan da Raj suna masa signa da ido suna kallon Iklas.
Duk yanda yaso dannewa sai da suka bashi daria.Iklas kuwa suna gaisawa ta tafi dakin Ummi,tsantsara kwalliya tayi ta sa wata atamfa super cikin kayan da Omar ya taba dinka mata,bata taba sawa ba sai yau.Riga da skert sun kamata das tayi kyau,tasa red jambaki in ka ganta sai ka rantse yar shugaban kasasun
Sai kamshi takeyi ta fito kowa kallonta yakeyi ,Omar ji yake kamar ya lasheta duk da cewar ciwo ya fara cinsa,su Baffah ciwon omar daure musu kai yakeyi.
Gomnati na zuwa taji kunyar rike Omar gaban su Mama,Gaba daya barin palon sukayi,Sultan da Raj ne kawai suka zauna ganin kwakwaf.
Omar sanye da wando 3quatr marar nauyi baki da blue,rigarsa blue itama,Iklas zama tayi kusa dashi wai kunyar Raj taji sai ta sa hannunta kasan cinyarta,ta danne hannun da cinya a hankali ta dinga tura hannun ta kasanta har ta tabo cinyar Omar.bata sani ba su Sultan na kallonta ai kuwa suka kwashe da daria,Raj yace mu ki daina kunyar mu ki kularmana da Frnd.ga breakfast dinku can.
Harara Omar ya zuba musu ya fara magana.
Asmabaffa
[31/03, 17:52] Nabila maishanu Fbk Gusau Zamfara: ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
80-85
By
Asmabaffa
READERS PLS A DINGA HAKURI DANI IDAN ANGA TYPING ERROR.JINJINA GAREKU CIKIN CONTAINER.
To kome ya faru ai da laifinku kuna gani an hadani zama da baliga waje daya ko muharramata bai dace ba akan wani magani,idan ban warke bafa kunsa ina ta aikata sabon Allah.
Murmushi sukayi Sultan yace kaji munafiki Raj wai mu zai dinga Rainawa hankali shi a dole Ustaz,kyaleshi mu wuce zanje office ni cewar Raj tare da mikewa,Omar ya fara gaku nan yan iskan gwauraye kullum Ku dami mutum,daria sukayi calm down Frnd da me ka fimu?mene marabar kwado da gaya,gwara mu bamu dandana ba kai fa tunda ka dandana kullum a damuwa kake cewar Sultan, tuni Iklas ta toshe kunnuwanta jin musun da suka fara yafi karfin kunnenta.
Kun auna arziki da wannan yarinyar wajen da sai kun gane kurenku cewar Omar.su sun manta Iklas na wurin.ficewa sukayi kowanne ya nufi office.
Mikewa Omar yayi tare da fincikar Iklas zuwa dining,ina zuwa ta mike tare da komawa room din Omar ta dauko maganinsa ta dawo.
Kafin aci komai zaka sha wannan fa kar a manta,yatsina fuska yayi Oh my God wlh kina takura min a duniya why kike min haka wai haka kawai zaki dinga bani wahala kina sani yawan magana,tsoro taji yanda taga yana kakkafe ido sabo da fadansa
Hannunsa ta kara rikewa sosai haba ya Omar kana wahalar da shari'a kasanfa abinda ya kawo ni hidanku in baza ka sha ba zan bar gidan nan kawai ta fada da kalar tausayi,to ki tafi mana wani ya kawoki,gata fa ake maka,lfy ake nema maka,haba sir.karba kasha kaji....bazan sha bafa abunda jiya tsutsa na gani cikin ruwan,kai ya Omar kaji tsoron Allah wannan ruwan da yake neat,to yanzu ma gasu can ina gani a ciki.fafur Omar yaki shan magani wai tsutsotsine da ruwan
Abincin dining Iklas ta kwashe to wlh baza kaci ba sai ka sha magani.idon Omar yayi jajir ya dago wlh ba Wanda ya isa ya bani magani,ko Mama ce? Eh ko waye na fada muku.
Matsawa yayi zai damko Iklas wayyyyooooo Mama ta kwashe da gudu,fitowa su Mama sukayi gaba daya har Baffah ana lfy Iklas.tana haki tace wlh bazan iya ba zaneni zaiyi fa akan magani yaki sha wai tsutsa ne ciki.
Baffa ne ya kira malam a waya ya fada masa komai,daria malamin yayi yace alhmdllh aiki yana kyau,dole ayi masa wayo yasha,karku damu sharrin jinnu ne komai zai warware insha'allah.
Baffa ne ya lallashi Iklas kan ta jaraba bashi ita kadai zai yarda da ita.komawa sukayi daki akabar Iklas a tsorace.dabara ce ta fado mata
Dakin Ummi ta shiga kamar gaske ta jawo akwati ta wuce ta gaban Omar Wanda ciwonsa tuni ya tashi,a gigice ya kalleta,gyale ta dauko ta yafa tana fadin tunda mutum yaki shan magani mene amfanin zaman sai na tafi gida ai bazan bari wani ya sake ganina a duniya ba.
Da Omar ya shareta sai kuma yaga da gaske takeyi domin har ta fita compound na gidan.
Iklas kuwa na fita suka ci karo da Aisha tana leken munafunci a kofar part din su Mama.zuwa tayi wajen Iklas tana yatsina fuska cike da rashin mutunci,su munafuka kuma nan aka dawo kenan aka tare,yayan matsiyata dangin jaraba yayan tsinaniyar Uwa,kafin ta rufe baki Iklas ta kwada mata mari,Aisha ta daga hannu zata rama taji an rike hannun gam tare da zuba mata wanu Marin sai da ta daina gani na wani few seconds, dagowa tayi taga wanne me tsautsayine haka Omar ta gani tsaye yana huci idonsa jajir,ai mukus tayi taja baya tana kuka sai wajen Ummansu. hannun Iklas ya kama tare da jawota cikin Palo,ita kuwa sai kuka takeyi.harda Karin shagwaba na ganin Omar.
Kwace hannunta tayi ka kyaleni ni tafiyata zanyi kuma zan dawo na dauke su Ummi,a sanyaye ya matsa jikinta kamar zai janyota jikinsa ya rungume,habarta ya dago da yatsa daya ya sauke mata kyawawan idonsa cikin nata har wani zaiba zaiba Iklas ke hangowa cikin idon Omar,a ranta tace tab kaga aljani wannan kyau haka.
A sanyaye Omar yace ya isa haka badai akan magani zaki tafi ba?kai ta daga masa wai eh,to bani zansha ko micijine a ciki zan sha.tausayi ya bawa Iklas sosai,murmushi ta saki tare da rungumeshi kadan haba ko kaifa,murmushi yayi ya janye jikinsa haka kawai baliga na rabarsa karfa yaje ya aikata barna,daria take sosai dama ita tsokanarsa takeyi ganin bai San matarsa bace ai kuwa zai sha tsokana cewar Iklas a ranta.kunji fa gulma wajen Iklas tana jin dadinta dai kawai.
Ganin tana tunani ya dungureta ta kusa faduwa,dawowa hayyacinta tayi ta dakko masa maganinsa.tana dakkowa ya bata fuska to gashi sha kaji pls...kafada ya make kamar yaro.
Kaifa kayi alkawari zaka sha masifa ya fara Allah karki bari na fara dukanki a gidan nan.me yayi zafi haka ya Omar?yi hakuri kasha kaji yi tayi kamar zata fara kuka sannan yace to bani na sha badan halinki ba.
Murmushi tayi tace haaaaa bakin kulle bakinsa yayi in danki ne ko sa'anki zaki wani cemin Haa bakin ke nifa baki isa kin juyani ba.da kyar ya yarda zaisha maganin ba karamar wahala Iklas tasha ba.
Cike da jin dadi ta bashi yasha sai fushi yakeyi,da kanta ta cika masa tumbi da abinci yayi dam.sannan suka zauna suna kallon film har Mama da Ummi suka fito suma, suna mamaki tare da jinjinawa Iklas,
Ummi tace yar jakar uba Hajiya kinga yarinyar nan na fada miki kokari gareta ko waye sai ta iya ji dashi. Ummi ta dan daki kafadar Iklas Gomnati uwar yan lissafi kenan.daria sukayi dukansu har Omar dake jikin Mama Iklas sai kunya yakeji dan Omar ya riketa gam,
Omar shugaban yan shagwaba yanda ji yan manne jikin Mama sai lallabashi akeyi cewar Ummi sai tsokanar Omar takeyi.Suleim,Suhaila,da Abdallah su suka fito suma sai wajen Omar suka manne masa,Suhaila ya jawo kusa dashi beauty ya garin,daria yaran sukayi.Mama ce ta gaji ta koresu.
Mama ta saka Suhaila schl both islamiyya da boko class daya da suleim.Abdallah kuwa dama yayi candy tussia zai tafi karatu.
Sadiya da Aisha sun fito da mazajen aurensu,sadiya wani Alhaji Dan Bala zata aura yana da kudi matansa 2 ita ta uku gidanta daban ya Gina mata.Aisha kuwa Yusuf dinta dan me kudi gaba daya a turai ya taso can ya girma.an kawo kudin aurensu yayin da Baffa yace su canja mazaje wannan Sam basu kwanta masa ba sukace su gaskia in za a musu aure a musu haka,in ba haka ba su hakura gaba daya,su rike aikin Gomnatinsu.shi kuwa Baffa ya karbi kudin aure aka sa biki nan da 3mnths.
Masifa kai ya Omar wallahi kasha ruwan alwala da cikin zafin nama ya rikota yana nunata da yatsansa kamar zaiyi magana sai kuma ya fasa tunawa da yayi yanda take matukar kula dashi,damuwa da damuwarsa sakinta yayi kinci sa'a,kuka tuni ya kwacewa Iklas,
Omar kuwa ji yayi ransa ya baci yasa Iklas kuka.
Daga shi sai guntun towel iya kugu da wani a wuyansa karami farare jikinsa sai shining yakeyi ruwa dis dis.Matsawa yayi sosai kusa da ita wani shock yakeji itama wani abu taji yana fisgarta kamar ta rungumeshi,gudun kar alwalarsa ta karye kawai sai ya koma baya yana to me namiki kike kuka,kin kula shi tayi tana kukanta,to sorry yi shuru kinji Gomnati,sai kinyi Gomnati Allah dai ya biya Gomnati ba a ja daku.....daria ce ta kama Iklas sai kuwa ta fara kyal..kyal..kyal...Omar kuwa ci gaba yayi kamota nan kamota nan sai daria sukayi gaba dayansu tuni Iklas ta share hawayenta,shi kuwa Omar shagala yayi da kallon Iklas Tana dariar birgewa.Wani kayataccen kallo yake mata da yasa ta kasa jurewa ta shige toilet.da Sauri Omar ya shirya dan kar ciwo yaci karfinsa. Sallah yayi yau har nafeela yayi.inye su Omar an fara farfadowa.
kayanta na jiya Iklas tasa ta fito itama tayi sallah da addua.
Kafin ta idar tuni Omar ciwo yayi karfi.
Zama tayi kusa dashi,kafadar ta tana gugan tasa sai ga Omar ya warke.hannunsa ta kama suka fita sashen Mama. Gaba daya suna palon ana jiransu kuwa.
Kwace hannunsa Omar yayi ya koma jikin Baffah yana gaishe da kowa tare da musu Godiya.kowa ya jiki sukayi masa,tafawa sukayi da Sultan da Raj suna masa signa da ido suna kallon Iklas.
Duk yanda yaso dannewa sai da suka bashi daria.Iklas kuwa suna gaisawa ta tafi dakin Ummi,tsantsara kwalliya tayi ta sa wata atamfa super cikin kayan da Omar ya taba dinka mata,bata taba sawa ba sai yau.Riga da skert sun kamata das tayi kyau,tasa red jambaki in ka ganta sai ka rantse yar shugaban kasasun
Sai kamshi takeyi ta fito kowa kallonta yakeyi ,Omar ji yake kamar ya lasheta duk da cewar ciwo ya fara cinsa,su Baffah ciwon omar daure musu kai yakeyi.
Gomnati na zuwa taji kunyar rike Omar gaban su Mama,Gaba daya barin palon sukayi,Sultan da Raj ne kawai suka zauna ganin kwakwaf.
Omar sanye da wando 3quatr marar nauyi baki da blue,rigarsa blue itama,Iklas zama tayi kusa dashi wai kunyar Raj taji sai ta sa hannunta kasan cinyarta,ta danne hannun da cinya a hankali ta dinga tura hannun ta kasanta har ta tabo cinyar Omar.bata sani ba su Sultan na kallonta ai kuwa suka kwashe da daria,Raj yace mu ki daina kunyar mu ki kularmana da Frnd.ga breakfast dinku can.
Harara Omar ya zuba musu ya fara magana.
Asmabaffa
[31/03, 17:52] Nabila maishanu Fbk Gusau Zamfara: ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
80-85
By
Asmabaffa
READERS PLS A DINGA HAKURI DANI IDAN ANGA TYPING ERROR.JINJINA GAREKU CIKIN CONTAINER.
To kome ya faru ai da laifinku kuna gani an hadani zama da baliga waje daya ko muharramata bai dace ba akan wani magani,idan ban warke bafa kunsa ina ta aikata sabon Allah.
Murmushi sukayi Sultan yace kaji munafiki Raj wai mu zai dinga Rainawa hankali shi a dole Ustaz,kyaleshi mu wuce zanje office ni cewar Raj tare da mikewa,Omar ya fara gaku nan yan iskan gwauraye kullum Ku dami mutum,daria sukayi calm down Frnd da me ka fimu?mene marabar kwado da gaya,gwara mu bamu dandana ba kai fa tunda ka dandana kullum a damuwa kake cewar Sultan, tuni Iklas ta toshe kunnuwanta jin musun da suka fara yafi karfin kunnenta.
Kun auna arziki da wannan yarinyar wajen da sai kun gane kurenku cewar Omar.su sun manta Iklas na wurin.ficewa sukayi kowanne ya nufi office.
Mikewa Omar yayi tare da fincikar Iklas zuwa dining,ina zuwa ta mike tare da komawa room din Omar ta dauko maganinsa ta dawo.
Kafin aci komai zaka sha wannan fa kar a manta,yatsina fuska yayi Oh my God wlh kina takura min a duniya why kike min haka wai haka kawai zaki dinga bani wahala kina sani yawan magana,tsoro taji yanda taga yana kakkafe ido sabo da fadansa
Hannunsa ta kara rikewa sosai haba ya Omar kana wahalar da shari'a kasanfa abinda ya kawo ni hidanku in baza ka sha ba zan bar gidan nan kawai ta fada da kalar tausayi,to ki tafi mana wani ya kawoki,gata fa ake maka,lfy ake nema maka,haba sir.karba kasha kaji....bazan sha bafa abunda jiya tsutsa na gani cikin ruwan,kai ya Omar kaji tsoron Allah wannan ruwan da yake neat,to yanzu ma gasu can ina gani a ciki.fafur Omar yaki shan magani wai tsutsotsine da ruwan
Abincin dining Iklas ta kwashe to wlh baza kaci ba sai ka sha magani.idon Omar yayi jajir ya dago wlh ba Wanda ya isa ya bani magani,ko Mama ce? Eh ko waye na fada muku.
Matsawa yayi zai damko Iklas wayyyyooooo Mama ta kwashe da gudu,fitowa su Mama sukayi gaba daya har Baffah ana lfy Iklas.tana haki tace wlh bazan iya ba zaneni zaiyi fa akan magani yaki sha wai tsutsa ne ciki.
Baffa ne ya kira malam a waya ya fada masa komai,daria malamin yayi yace alhmdllh aiki yana kyau,dole ayi masa wayo yasha,karku damu sharrin jinnu ne komai zai warware insha'allah.
Baffa ne ya lallashi Iklas kan ta jaraba bashi ita kadai zai yarda da ita.komawa sukayi daki akabar Iklas a tsorace.dabara ce ta fado mata
Dakin Ummi ta shiga kamar gaske ta jawo akwati ta wuce ta gaban Omar Wanda ciwonsa tuni ya tashi,a gigice ya kalleta,gyale ta dauko ta yafa tana fadin tunda mutum yaki shan magani mene amfanin zaman sai na tafi gida ai bazan bari wani ya sake ganina a duniya ba.
Da Omar ya shareta sai kuma yaga da gaske takeyi domin har ta fita compound na gidan.
Iklas kuwa na fita suka ci karo da Aisha tana leken munafunci a kofar part din su Mama.zuwa tayi wajen Iklas tana yatsina fuska cike da rashin mutunci,su munafuka kuma nan aka dawo kenan aka tare,yayan matsiyata dangin jaraba yayan tsinaniyar Uwa,kafin ta rufe baki Iklas ta kwada mata mari,Aisha ta daga hannu zata rama taji an rike hannun gam tare da zuba mata wanu Marin sai da ta daina gani na wani few seconds, dagowa tayi taga wanne me tsautsayine haka Omar ta gani tsaye yana huci idonsa jajir,ai mukus tayi taja baya tana kuka sai wajen Ummansu. hannun Iklas ya kama tare da jawota cikin Palo,ita kuwa sai kuka takeyi.harda Karin shagwaba na ganin Omar.
Kwace hannunta tayi ka kyaleni ni tafiyata zanyi kuma zan dawo na dauke su Ummi,a sanyaye ya matsa jikinta kamar zai janyota jikinsa ya rungume,habarta ya dago da yatsa daya ya sauke mata kyawawan idonsa cikin nata har wani zaiba zaiba Iklas ke hangowa cikin idon Omar,a ranta tace tab kaga aljani wannan kyau haka.
A sanyaye Omar yace ya isa haka badai akan magani zaki tafi ba?kai ta daga masa wai eh,to bani zansha ko micijine a ciki zan sha.tausayi ya bawa Iklas sosai,murmushi ta saki tare da rungumeshi kadan haba ko kaifa,murmushi yayi ya janye jikinsa haka kawai baliga na rabarsa karfa yaje ya aikata barna,daria take sosai dama ita tsokanarsa takeyi ganin bai San matarsa bace ai kuwa zai sha tsokana cewar Iklas a ranta.kunji fa gulma wajen Iklas tana jin dadinta dai kawai.
Ganin tana tunani ya dungureta ta kusa faduwa,dawowa hayyacinta tayi ta dakko masa maganinsa.tana dakkowa ya bata fuska to gashi sha kaji pls...kafada ya make kamar yaro.
Kaifa kayi alkawari zaka sha masifa ya fara Allah karki bari na fara dukanki a gidan nan.me yayi zafi haka ya Omar?yi hakuri kasha kaji yi tayi kamar zata fara kuka sannan yace to bani na sha badan halinki ba.
Murmushi tayi tace haaaaa bakin kulle bakinsa yayi in danki ne ko sa'anki zaki wani cemin Haa bakin ke nifa baki isa kin juyani ba.da kyar ya yarda zaisha maganin ba karamar wahala Iklas tasha ba.
Cike da jin dadi ta bashi yasha sai fushi yakeyi,da kanta ta cika masa tumbi da abinci yayi dam.sannan suka zauna suna kallon film har Mama da Ummi suka fito suma, suna mamaki tare da jinjinawa Iklas,
Ummi tace yar jakar uba Hajiya kinga yarinyar nan na fada miki kokari gareta ko waye sai ta iya ji dashi. Ummi ta dan daki kafadar Iklas Gomnati uwar yan lissafi kenan.daria sukayi dukansu har Omar dake jikin Mama Iklas sai kunya yakeji dan Omar ya riketa gam,
Omar shugaban yan shagwaba yanda ji yan manne jikin Mama sai lallabashi akeyi cewar Ummi sai tsokanar Omar takeyi.Suleim,Suhaila,da Abdallah su suka fito suma sai wajen Omar suka manne masa,Suhaila ya jawo kusa dashi beauty ya garin,daria yaran sukayi.Mama ce ta gaji ta koresu.
Mama ta saka Suhaila schl both islamiyya da boko class daya da suleim.Abdallah kuwa dama yayi candy tussia zai tafi karatu.
Sadiya da Aisha sun fito da mazajen aurensu,sadiya wani Alhaji Dan Bala zata aura yana da kudi matansa 2 ita ta uku gidanta daban ya Gina mata.Aisha kuwa Yusuf dinta dan me kudi gaba daya a turai ya taso can ya girma.an kawo kudin aurensu yayin da Baffa yace su canja mazaje wannan Sam basu kwanta masa ba sukace su gaskia in za a musu aure a musu haka,in ba haka ba su hakura gaba daya,su rike aikin Gomnatinsu.shi kuwa Baffa ya karbi kudin aure aka sa biki nan da 3mnths.