Sashe 14
Ma'aikaciyar Gomnati Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tare da mama suka Shiga dakin baffa,a kunyace iklas ta durkusa har kasa ta gaida shi,da fara'a ya amsa tare da yaba tarbiyarta,mama hakan take,daga bisani mama tace ki saki jikinki duk lokacin da kiga kina da lokaci ki dinga bullowa muna gaisawa,baffa ya kalli hajia baki fada min sunanta ba,oh kaga murna tasa na kasa tambayarta,yar albarka ya sunanki? UMMI kawai tace,bata San wanne suna zata ce ba.
Palo suka dawo iklas ta mike rashe rashe kwance kan 3seater tana ta yiwa kanta selfie,taga gida me kyau,
Suleim ta jawo da uniform tayi musu pic kala kala,abdallah ma haka,mama na gefe amma saida iklas ta dauka da ita,sultan ma kiransa tayi ya manne gefenta ta musu kala 3.duk tayi ne sabo da ta nunawa oga omar.
Sai daria take basu iklas ba boye boye waje ya burgeta ta yaba.sai 5pm tawa su mama sallama,an cika iklas da sha tara ta arziki,mama turaruka,atamfa kala biyu,baffa 20k ya bata,sultan ma 10k ya bata,ta fito tsakar gidan kenan iyayin iklas ya kaita ta dinga zagaya compound tana ta daukan selfie,har jikin motoci,tana haka ta kai garden,yaran haj rahina ta hango birjik a garden.
Lallabawa tayi taji Suna ta gulmar su Omar suna zancen asiri,bata karasa ji ba sukayi karo da Aisha,kallonta Aisha tayi take taji ta tsani iklas,ga bakin cikin kyau da taga iklas ta fisu kaf,tayi imani wannan tafi omar ma kyau,
Kwalar iklas Aisha taci ke gidan ubanwa zaki,?gidan ubanki cewar iklas,ai tuni su sadiya ma suka karaso wajen,iklas taga tabbas zaneta zasuyi,da sauri tace kuyi hakuri Ku saurareni, wajen sadiya aka aiko ni,sadiya cike da bala'i tace gani lfy,karewa sadiya kallo tayi tana tuno maganganun suleim yanda sadiya ta tsanesu ta tsani yaya Omar.a kan me za a zagi oga wlh ba a isa ba kunji iklas da karfin Halifax.
Gajiya sadiya tayi ta dakawa iklas tsawa ke karki raina mana hankali fa,duka iklas ta makawa sadiya a kirji,ba tare da sadiya tayi tsammani ba,,tana juyowa ta dullukawa Aisha dundu ji kake dummmmm ta arce da uban gudu, gateman sunga komai,su kansu dadi suka ji,domin su aisha sun gallabesu,tana zuwa gate cike da murna suka wangale mata kofa tace na gode da karfi ta ci gaba da gudu,saida tayi nisa da gidan sannan ta Shiga taxi sai gida.
Su sadia kuwa sunyi suman tsaye,Aisha tace billahillazi duk ranar Dana hadu da yarinyar nan....wlh.....hmm...sai na kusa zare mata numfashi. Sadiya kasa magana tayi tsabar bacin rai,yarinya karama ta kwada mata duka haka.
Taxi na tsayawa ta wuce gida sai daria takeyi hade da haki kamar tayi gasar tsere.oga Omar yana kwance a Palo bacci ya fara daukansa dan ya gaji da jiran dawowar iklas,dariarta ya jiyo ya fito waje sanye da wata dakakkiyar gezna milk color,yasha kyau,
Fuska tamke kamar kullum ya kalli iklas ke lfy,kusa dashi tazo tana tuntsira daria hannunsa ta kamo,yarrrr omar yaji bai San sanda ya fisge hannunsa ba,kara sakalo hannunsa tayi ta jawoshi tsakar gidan tana murmushi ta shimfida musu tabarma,kaka ummi tana kallonsu domin fitowarta kenan zata je makwafta,murmushin manya tayi tasan iklas bata fiye tsoron maza ba ta saba da gogayya dasu,tayi talla a kwalta,ga unguwarsu hausawa kadan ne,dole mutum ya tashi haka,danma iklas kwai tarbiya, sallama ta yi musu ta tafi gidan suna makwafta zasuyi aikin abinci sai dare zata dawo,
Suhaila ce itama tayi sallama ta dawo daga islaamiyya,oyoyo beauty cewar omar dadi suhaila taji tace sannu da gida yaya omar,ta wucewarta dakinsu,
Iklas kuwa kalonta ta mayar gefen omar,sir dole kasha lbr yau,nan iklas ta kwashe komai ta fada masa,sannan ta nuna masa video da ta musu,omar harda kwalla ganin mama da yan uwansa abin sha'awa, yayinda iklas ta bashi daria sabo da shirmen da ta dinga yi a gidansu,kamar irin yar gida,omarma ji yayi hankalinsa ya kwanta ya kara samun nutsuwa.
Kinyi kokari yan mata cewar omar,iklas kuwa cinyar omar ta dafa kasan me nake wa daria,zame cinyarsa omar yayi,ita kuwa iklas kallon omar takeyi kaamar jininta,kamar dan uwanta,kuma ita bada wata manufa take taba jikinsa ba,ga kuma unguwarsu sun saba da hakan sabo da yaren da suke unguwarsu,wannan ba komai bane wajensu.
Wai pls oga sir su waye sadiya ne?kar ki kara ce min wani oga ko sir,sunana omar..sorry to ya omar,ina jinki suna ta zaginka da su mama har zance asiri sukeyi,ban gama ji ba mukayi fada.fada kuma?cewar omar,sisters dinane fa,shekewa da daria iklas tayi ta manta ta sake riko hannun omar daya,kash wannan zata kasheni wlh batasan yanayin Dana ke shiga ba a zuci yayi maganar,daya hannnun yasa ya cire hannun iklas a jikinsa,ji yayi hannunta kamar Auduga dan laushi.
Video ta kunna masa fadansu da su sadiya omar kanshi yasha dariar abin,sau 2 yana kalla,drama queen dama sun zaneki,tab ai wlh basu isa ba,wannan sadiyan me siri siri kafa kamar ta sauro,wasu zagada zagada dasu,tab Allah gidanku ya omar rida ridan tsofaffine ciki hhhh kaga wata me kwalliyar aljanu kuwa,baki ya bige mata sannan tayi shuru,kayan da ta samo ta nuna masa.
Yana gani yace kinji dadinki,wayarta ya karba ya dinga kallon pics din iklas a cikingidansu,sai daria yakeyi,mikewa tayi zata kwace wayarta ta fara jin haushin dariar da yake mata,hanata yayi tana kokarin kwacewa ta kasa,sai haki takeyi,
Zuwa tayi da iya karfinta zata makalkaleshi da sauri ya mike tsaye ya matsa kamar irin yaga wuta zata konashi,bai son ta haddasa masa masifar da take jawo masa da zarar ta rabi jikinsa,
Pics yaci gaba da kalla har yazo kan nata da sultan,gani yayi kafadan sultan tana gogan ta iklas,wani takaicin iklas yakeji,zuciyansa ce yaji ta baci,ga wani kishi daya taso masa,wato ma yanda take taba shi haka takewa kowa,ai kuwa sai yayi maganinta,sai ta daina shashancin taba jikin ko wanne namiji.
Kara kalla yayi yaga wato pics dinsu da sultan har kala 3.bai San sanda ya kwarankwatsa wayar da kasa ba,sai da tayi warka warka,tayi raga raga.tsaki yaja cike da bacin rai ya ficewarsa daga gidan baki daya.
Abinda Omar bai taba yi ba kenan,tunda ya dawo gidan su iklas bai taba gigin fita ba sabo da tsoron yanayin lafiyarsa.
Iklas tayi matukar firgita kamar me aljanu,daga yi masa abin arziki ya zama tsiya
Tsoro taji kar ummi ta dawo ta tadda Omar ya bar gidan,tasan yanda ummi ke kaunar omar,gashi bata San me yasa ya dawo gidansu da zama ba,,duk irin arziki da Allah ya musu,yanke shawara tayi gwara fa tabi bayansa ta dawo dashi.da gudu ta bi bayansa kamar zata tashi sama.
Titin layinsu ta mike a 80 tunda uwarta ta kawota duniya bata taba yin gudu irin wannan ba,sai tareta matasa keyi suna gomanti gomnati,iklas amma ina Sam bata ji bata gani,
Wani uban lungu ta shawo kwana,wata majalasa ce guda ta maza,sun hango gomanti na sheka gudu,wani cikinsu tace hey weyting?iklas tana gudu tace ba lfy ta wucesu fuuuuu...suna gani haka suma suka kwasa da gudu suka rufa mata baya.
Tazo dai dai jikin wani shago taji an riketa caraf da mugun karfi,ido 4 sukayi da omar,da karfi tazo zata rungumeshi tana murmushi hade da Jan numfashi,gocewa yayi da sauri ya matsa ta rungumi iska,
Kunya taji ganin namiji yafita kamewa da taka tsantsan.
Ayi min afwa idan an samu matsala readers dan Adam ajizine.
Ina ji dake MAMAN SULTAN.
Asmabaffa
[27/03, 17:48] Hassan Atk: ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
30-35
By
Asmahbaffa
Masoyana masu karanta wannan novel duk inda kuke a kasar nan ga gaisuwata na sauke muku mota mota,kwando kwando.ina jinjina Allah kara nisan kwana me amfani da karfin ido.ayi min afwa kwana biyu banyi posting ba.
Me hali baya fasawa fuskar nan kamar Wanda akace mama ta rasu! haka take a daure,tunda omar yabar gidan su iklas gabansa ya kara faduwa,gaba daya tsoro da fargarba ne ya shigeshi Wanda bai San dalili ba,tuni yaji ciwonsa ya fara dawo masa,yayi niyyar kiran driver sa domin ya gwada zuwa gida wajen mama,amma me yana fitowa daga gidan hankalinsa ya tashi,ji yake kamar ana hura masa wuta a jikinsa,gaba daya ya fita a tunaninsa,ji yayi yana neman sumewa shine ya tsaya dai dai jikin shagon da ya hango iklas na famfara gudu,cikin zafin nama ya riketa dan tabbas ya San nemansa ta fito yi,gashi magriba ma tayi,
Iklas kuwa tunda taji kunyar gocewa da omar yayi dan kar ta rungumeshi, ido ta kafa masa,nan ta hango jikin omar na rawa kaf kaf kamar mazari,ga gumi na keto masa duk da cewar ba a Dade da dauke ruwan sama ba,kara kura masa ido tayi nan fa ya fara dafe kirji yana cije lips kamar zai fadi,idonsa sai wani lumshewa sukeyi,tsoro ne ya kamata,sir....ya omar wai lafiyarka kuwa?
Hannu ta kai zata kama hannunsa ya boye hannun,fuska ta daure itama ta fisgo hannun nasa tare da cewa! muje gida ya omar baka da lfy,rike take dashi gam,shi kuwa ba musu ya bita,suka jera abin sha'awa kowannensu na ji da kansa wajen baiwa.
Duk inda suka ratsa sai an kallesu an kara kalla,duk sun haske unguwar,kowa nuna gomnati yakeyi suna ai bro dinta ne yazo,me kudi ne,gashi nan gomnati ta daina talla,ta zama yer gayu,maganganu kala kala.
Gida suka karaso lokacin Omar ya fara nishi ma zai fadi kasa,da sallama suka shiga,yana zura kafarsa daya cikin gidan yaji wani azababbiyar niima da kwanciyar hankali,take yaji gaba daya ciwonsa ya yaye lokaci daya...a ransa ya furta lallai wannan gidan ni'ima ne,
Bayan sallar isha kaka ummi ta dawo daga unguwa,yanzu most of d time omar ke wa suhaila assignment, yau ma hakane shi yayi mata homework,
misalin karfe 1 na dare iklas ta farka,hanklinta ya kasa kwanciya tana tunanin ya omar karfa ko bashi da lfy,
Mika da hamma tayi ta kama shagwaba tana ummi fitsari ki rakani,farkawar ummi keda wuya ta fara masifa ba inda zani da tsohon Daren nan,ke kenan fitsari da zawo,dama haka iklas ke so,ficewa tayi sadaf sadaf da sanda ta murda dakin omar,a zaune ta ganshi yayi tagumi a gefen bed,dago kansa yayi yasan dama sai ita,
Palo suka dawo iklas ta mike rashe rashe kwance kan 3seater tana ta yiwa kanta selfie,taga gida me kyau,
Suleim ta jawo da uniform tayi musu pic kala kala,abdallah ma haka,mama na gefe amma saida iklas ta dauka da ita,sultan ma kiransa tayi ya manne gefenta ta musu kala 3.duk tayi ne sabo da ta nunawa oga omar.
Sai daria take basu iklas ba boye boye waje ya burgeta ta yaba.sai 5pm tawa su mama sallama,an cika iklas da sha tara ta arziki,mama turaruka,atamfa kala biyu,baffa 20k ya bata,sultan ma 10k ya bata,ta fito tsakar gidan kenan iyayin iklas ya kaita ta dinga zagaya compound tana ta daukan selfie,har jikin motoci,tana haka ta kai garden,yaran haj rahina ta hango birjik a garden.
Lallabawa tayi taji Suna ta gulmar su Omar suna zancen asiri,bata karasa ji ba sukayi karo da Aisha,kallonta Aisha tayi take taji ta tsani iklas,ga bakin cikin kyau da taga iklas ta fisu kaf,tayi imani wannan tafi omar ma kyau,
Kwalar iklas Aisha taci ke gidan ubanwa zaki,?gidan ubanki cewar iklas,ai tuni su sadiya ma suka karaso wajen,iklas taga tabbas zaneta zasuyi,da sauri tace kuyi hakuri Ku saurareni, wajen sadiya aka aiko ni,sadiya cike da bala'i tace gani lfy,karewa sadiya kallo tayi tana tuno maganganun suleim yanda sadiya ta tsanesu ta tsani yaya Omar.a kan me za a zagi oga wlh ba a isa ba kunji iklas da karfin Halifax.
Gajiya sadiya tayi ta dakawa iklas tsawa ke karki raina mana hankali fa,duka iklas ta makawa sadiya a kirji,ba tare da sadiya tayi tsammani ba,,tana juyowa ta dullukawa Aisha dundu ji kake dummmmm ta arce da uban gudu, gateman sunga komai,su kansu dadi suka ji,domin su aisha sun gallabesu,tana zuwa gate cike da murna suka wangale mata kofa tace na gode da karfi ta ci gaba da gudu,saida tayi nisa da gidan sannan ta Shiga taxi sai gida.
Su sadia kuwa sunyi suman tsaye,Aisha tace billahillazi duk ranar Dana hadu da yarinyar nan....wlh.....hmm...sai na kusa zare mata numfashi. Sadiya kasa magana tayi tsabar bacin rai,yarinya karama ta kwada mata duka haka.
Taxi na tsayawa ta wuce gida sai daria takeyi hade da haki kamar tayi gasar tsere.oga Omar yana kwance a Palo bacci ya fara daukansa dan ya gaji da jiran dawowar iklas,dariarta ya jiyo ya fito waje sanye da wata dakakkiyar gezna milk color,yasha kyau,
Fuska tamke kamar kullum ya kalli iklas ke lfy,kusa dashi tazo tana tuntsira daria hannunsa ta kamo,yarrrr omar yaji bai San sanda ya fisge hannunsa ba,kara sakalo hannunsa tayi ta jawoshi tsakar gidan tana murmushi ta shimfida musu tabarma,kaka ummi tana kallonsu domin fitowarta kenan zata je makwafta,murmushin manya tayi tasan iklas bata fiye tsoron maza ba ta saba da gogayya dasu,tayi talla a kwalta,ga unguwarsu hausawa kadan ne,dole mutum ya tashi haka,danma iklas kwai tarbiya, sallama ta yi musu ta tafi gidan suna makwafta zasuyi aikin abinci sai dare zata dawo,
Suhaila ce itama tayi sallama ta dawo daga islaamiyya,oyoyo beauty cewar omar dadi suhaila taji tace sannu da gida yaya omar,ta wucewarta dakinsu,
Iklas kuwa kalonta ta mayar gefen omar,sir dole kasha lbr yau,nan iklas ta kwashe komai ta fada masa,sannan ta nuna masa video da ta musu,omar harda kwalla ganin mama da yan uwansa abin sha'awa, yayinda iklas ta bashi daria sabo da shirmen da ta dinga yi a gidansu,kamar irin yar gida,omarma ji yayi hankalinsa ya kwanta ya kara samun nutsuwa.
Kinyi kokari yan mata cewar omar,iklas kuwa cinyar omar ta dafa kasan me nake wa daria,zame cinyarsa omar yayi,ita kuwa iklas kallon omar takeyi kaamar jininta,kamar dan uwanta,kuma ita bada wata manufa take taba jikinsa ba,ga kuma unguwarsu sun saba da hakan sabo da yaren da suke unguwarsu,wannan ba komai bane wajensu.
Wai pls oga sir su waye sadiya ne?kar ki kara ce min wani oga ko sir,sunana omar..sorry to ya omar,ina jinki suna ta zaginka da su mama har zance asiri sukeyi,ban gama ji ba mukayi fada.fada kuma?cewar omar,sisters dinane fa,shekewa da daria iklas tayi ta manta ta sake riko hannun omar daya,kash wannan zata kasheni wlh batasan yanayin Dana ke shiga ba a zuci yayi maganar,daya hannnun yasa ya cire hannun iklas a jikinsa,ji yayi hannunta kamar Auduga dan laushi.
Video ta kunna masa fadansu da su sadiya omar kanshi yasha dariar abin,sau 2 yana kalla,drama queen dama sun zaneki,tab ai wlh basu isa ba,wannan sadiyan me siri siri kafa kamar ta sauro,wasu zagada zagada dasu,tab Allah gidanku ya omar rida ridan tsofaffine ciki hhhh kaga wata me kwalliyar aljanu kuwa,baki ya bige mata sannan tayi shuru,kayan da ta samo ta nuna masa.
Yana gani yace kinji dadinki,wayarta ya karba ya dinga kallon pics din iklas a cikingidansu,sai daria yakeyi,mikewa tayi zata kwace wayarta ta fara jin haushin dariar da yake mata,hanata yayi tana kokarin kwacewa ta kasa,sai haki takeyi,
Zuwa tayi da iya karfinta zata makalkaleshi da sauri ya mike tsaye ya matsa kamar irin yaga wuta zata konashi,bai son ta haddasa masa masifar da take jawo masa da zarar ta rabi jikinsa,
Pics yaci gaba da kalla har yazo kan nata da sultan,gani yayi kafadan sultan tana gogan ta iklas,wani takaicin iklas yakeji,zuciyansa ce yaji ta baci,ga wani kishi daya taso masa,wato ma yanda take taba shi haka takewa kowa,ai kuwa sai yayi maganinta,sai ta daina shashancin taba jikin ko wanne namiji.
Kara kalla yayi yaga wato pics dinsu da sultan har kala 3.bai San sanda ya kwarankwatsa wayar da kasa ba,sai da tayi warka warka,tayi raga raga.tsaki yaja cike da bacin rai ya ficewarsa daga gidan baki daya.
Abinda Omar bai taba yi ba kenan,tunda ya dawo gidan su iklas bai taba gigin fita ba sabo da tsoron yanayin lafiyarsa.
Iklas tayi matukar firgita kamar me aljanu,daga yi masa abin arziki ya zama tsiya
Tsoro taji kar ummi ta dawo ta tadda Omar ya bar gidan,tasan yanda ummi ke kaunar omar,gashi bata San me yasa ya dawo gidansu da zama ba,,duk irin arziki da Allah ya musu,yanke shawara tayi gwara fa tabi bayansa ta dawo dashi.da gudu ta bi bayansa kamar zata tashi sama.
Titin layinsu ta mike a 80 tunda uwarta ta kawota duniya bata taba yin gudu irin wannan ba,sai tareta matasa keyi suna gomanti gomnati,iklas amma ina Sam bata ji bata gani,
Wani uban lungu ta shawo kwana,wata majalasa ce guda ta maza,sun hango gomanti na sheka gudu,wani cikinsu tace hey weyting?iklas tana gudu tace ba lfy ta wucesu fuuuuu...suna gani haka suma suka kwasa da gudu suka rufa mata baya.
Tazo dai dai jikin wani shago taji an riketa caraf da mugun karfi,ido 4 sukayi da omar,da karfi tazo zata rungumeshi tana murmushi hade da Jan numfashi,gocewa yayi da sauri ya matsa ta rungumi iska,
Kunya taji ganin namiji yafita kamewa da taka tsantsan.
Ayi min afwa idan an samu matsala readers dan Adam ajizine.
Ina ji dake MAMAN SULTAN.
Asmabaffa
[27/03, 17:48] Hassan Atk: ⓂⓂⓂ
MA'AIKACIYAR
GOMNATI
ⓂⓂⓂ
30-35
By
Asmahbaffa
Masoyana masu karanta wannan novel duk inda kuke a kasar nan ga gaisuwata na sauke muku mota mota,kwando kwando.ina jinjina Allah kara nisan kwana me amfani da karfin ido.ayi min afwa kwana biyu banyi posting ba.
Me hali baya fasawa fuskar nan kamar Wanda akace mama ta rasu! haka take a daure,tunda omar yabar gidan su iklas gabansa ya kara faduwa,gaba daya tsoro da fargarba ne ya shigeshi Wanda bai San dalili ba,tuni yaji ciwonsa ya fara dawo masa,yayi niyyar kiran driver sa domin ya gwada zuwa gida wajen mama,amma me yana fitowa daga gidan hankalinsa ya tashi,ji yake kamar ana hura masa wuta a jikinsa,gaba daya ya fita a tunaninsa,ji yayi yana neman sumewa shine ya tsaya dai dai jikin shagon da ya hango iklas na famfara gudu,cikin zafin nama ya riketa dan tabbas ya San nemansa ta fito yi,gashi magriba ma tayi,
Iklas kuwa tunda taji kunyar gocewa da omar yayi dan kar ta rungumeshi, ido ta kafa masa,nan ta hango jikin omar na rawa kaf kaf kamar mazari,ga gumi na keto masa duk da cewar ba a Dade da dauke ruwan sama ba,kara kura masa ido tayi nan fa ya fara dafe kirji yana cije lips kamar zai fadi,idonsa sai wani lumshewa sukeyi,tsoro ne ya kamata,sir....ya omar wai lafiyarka kuwa?
Hannu ta kai zata kama hannunsa ya boye hannun,fuska ta daure itama ta fisgo hannun nasa tare da cewa! muje gida ya omar baka da lfy,rike take dashi gam,shi kuwa ba musu ya bita,suka jera abin sha'awa kowannensu na ji da kansa wajen baiwa.
Duk inda suka ratsa sai an kallesu an kara kalla,duk sun haske unguwar,kowa nuna gomnati yakeyi suna ai bro dinta ne yazo,me kudi ne,gashi nan gomnati ta daina talla,ta zama yer gayu,maganganu kala kala.
Gida suka karaso lokacin Omar ya fara nishi ma zai fadi kasa,da sallama suka shiga,yana zura kafarsa daya cikin gidan yaji wani azababbiyar niima da kwanciyar hankali,take yaji gaba daya ciwonsa ya yaye lokaci daya...a ransa ya furta lallai wannan gidan ni'ima ne,
Bayan sallar isha kaka ummi ta dawo daga unguwa,yanzu most of d time omar ke wa suhaila assignment, yau ma hakane shi yayi mata homework,
misalin karfe 1 na dare iklas ta farka,hanklinta ya kasa kwanciya tana tunanin ya omar karfa ko bashi da lfy,
Mika da hamma tayi ta kama shagwaba tana ummi fitsari ki rakani,farkawar ummi keda wuya ta fara masifa ba inda zani da tsohon Daren nan,ke kenan fitsari da zawo,dama haka iklas ke so,ficewa tayi sadaf sadaf da sanda ta murda dakin omar,a zaune ta ganshi yayi tagumi a gefen bed,dago kansa yayi yasan dama sai ita,