Sashe 8
Kulsum Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Umma ta tashi ta dibo ruwa ta yayyafa mata, amma shiru hajiya bata tashi ba, a gigice ta fito ta kwalla wa zee kira, zee tazo da saurinta tana "umma lafiya kuwa?? tace ba lafiya ba maza kira doctor malik, hajiya ba lafiya, "da sauri zee tayi kiran layin doctor tana gayamai abunda ya faru, "doctor yace ni yanxu am very bixy , zan turo ambulance yanxu akawo ta asibiti, "zee tace toh dr. muna jira.
Ba'a fi minti biyar ba, ambulance yazo suka wuce asibiti gaba daya, direct emergency aka wuce da ita, umma da zee na daga waje hankalinsu duk atashe, umma tace zainab kin gayawa shehu muna asibiti kuwa? , tace eh yanxu na kira shi yana hanya zuwa ma, "umma tace tun dazu nake trying line din yazid ban samu ba, gwada kira min shi ko zaki samu, "zee tace nima dai tun dazu nake trying line dinshi ban samu ba, amma barin je office dinshi inji ko lafiya, umma tace toh ki gayamai ina naiman sa yanxu nan, tace to ta wuce.
Zaune yake a office yana sipping coffee, yana danna laptop dinshi hankali kwance, ya dauka papers din ya kare masu kallon, yayi murmushi ya ejiye su gefe, secretary dinshi suzzie ta shigo, "tace sir a lady is here to see you, "yace owkay tell her to come in" suzzie ta fita tace madam u can go in, kursum tace tnx, ta juyo ta kalli Mr dabo "tace karna batama lokaci, kana iya komawa office, idan nagama zan naimi taxi indawo, yace toh madam sai kinzo, ya wuce.
Ta turo kofan tashigo, wani irin kamshi mai dadi da sanyi suka mamaye ta, offfice din mai girman gaske dan har yamafi nata, dago wa yayi ya kalleta yayi murmushi ya cigaba da abunda yakeyi, "ta karaso tace mai sannu taja kujera zata zauna, ya dakatar da ita yace "baa zaman min a kujera saida izini ni na, kuma miya kawo ki nan?? Tayi shiru ta koma gefe ta tsaya, "tace humm mm dama papers dinnan zaka bani inyi signing" yayi banza da ita kaman beji abunda tace ba. Har kusan minti biyar baice komai ba kuma bataga alaman zaice ba, ga tsayuwar ta isheta daurewa kawai take, "kashe laptop din yayi ya tashi ya dibi wasu files, ya kalleta yace kina iya zaman a couch din can kiyi game din da kikasaba, ni yanxu ina da important meeting da zanyi attending" bai jira abunda zata ceba ya fice.
Ba yadda ta iya dole ta jira shi, ta bude jakanta ta dauko wayanta ta fara game, har kusan 30mins bai dawo ba, gashi ta gaji da game din, ta kwanta ta fara bacci abunta, "bayan awa daya ya shigo ya cigaba da aikin gaban shi, yama manta da wata a office din, can ya dago zai dauki wasu files ya hango ta kwance kan couch tana bacci da alama ma sanyi Ac yamata yawa dukta takure waje daya, ya dauki papers din ya taso zuwa wajenta da niyyan ya tashe ta, ya tsugunno setin fuskan ta yana kallonta, yaune na farko daya kare mata kallo, ya ciro wayan shi yayi snapping dinta, ta gyara kwanciya veil din kanta ya zamo kasa, gashin kanta ya zubo ya rufe mata kakkyawan fuskan ta, da sauri yasa hannu ya matsar da gashin gefe, karaf ta tashi sukayi ido hudu dashi, ya tsakar mata lausassar murmushi, "ta lumshe ido tana kallonsa wani irin sanyi take ji azuciyar ta, dakyar ta mike, ta Harare shi "tace miye haka zaka tabani? ? Dariya ma ta bashi, ya mika mata papers din yace kiyi abunda kika ga dama dasu, ta bata rai ta amsa ta ciro pen a jakarta tayi signing ta mika mai, ta tashi tace sai anjima, yace "babu ko godiya, tayi banzan dashi ta wuce zata fice, takasa bude kofa, ta danna lock din yaki budewa, ta juyo ta kalle shi a fusace tace "nakasa bude kofan, yayi dariya ya taso yace d door is open kece dai yar kauye baki iya budewa ba, yasa hannu xai bude kenan aka bango kofan daga waje kursum ta fada jikin shi a tsorace😳😳😳
Zee dana gama kulewa ganin kursum jikin masoyinta yasan ta kara fusata😡😡,tace yaya yazid dama shegian yarinyan nan ce a office dinka tun dazu, shine secretary dinka ta zauna dani office dinta tun dazu akan cewa kana da important visitor, gajiya nayi da jira shiyasa nayi deciding in shigo kawai, ta fashe da kuka😭😭😭😭
Ya yazid kasa magana ma yayi dan haushi, dan dama haka take shigo mai office duk lokacin data ga dama,"kursum ta karaso wajenta da sauri tace "kiyi hakuri, wlh ba abunda kike tunani bane, aiki ne yakawo ni nan ba komai ba" zee ta Harare ta tace karya kike munafuka dama daga ganinki ke yar bariki ce, mayya yar titiiiii.......bata ida magana ba ya yazid ya wanketa da mari saida taga wuta🔥, tace baby ni ka mara? Yace namareki din, ba sister dinki bace atleast respect her for once, "kursum dai tana gefe bata ce masu komai, zee tana kuka tace baby dan ina sonka dayawa shiyasa kakemin wulakanci, ta kalli kursum tace ke kuma hajiya na asibiti ba lafiya kinzo nan kina cin amana, toh baki isa ba kuma sai na koya miki hankali ta fice , da sauri itama kursum ta bita tana kwalla mata kira.
Yana nan tsaya yaji wayar shi na ringing ya duba yaga umma,da sauri ya dauka suka gaisa, tace my son I hav been trying ur line bai xuwa, kana ina ne? "Yace ina office umma, tace to kazo ka sameni a asibitin dr malik yanxun nan, hajiya hadiza ce ba lafiya, yace toh ganinan umma, ya ajiye wayan da sauri yadau mukullin mota ya fice.
Har bakin mota ta biyota tana zee kiyi hakuri mana, ki taimaka ki kaini asibitin banzo da mota ba, zee tayi banza da ita ta shige mota abunta taja a fusace😡😡
Haka ta karaso bakin titi kozata samu taxi, shiru dai bata samu ba ga wani irin ciwon kai dake damunta, tana tsaye wata hadaddiyar jeep kirar classic 2020 taxo gabanta, yayi wining glass din motan, yace little witch shigo in kaiki, tayi banza dashi, yayita mata horn taki kulashi, da daga dai zai kara mata ciwon kai tayuwo tace ya yazid miye haka, nace bazan shigo ba ka wuce kawai, "yace asibiti zani wajen hajiya kema nasan can zaki je, kizo in maki lift dan bazaki samu taxi anan ba, ta tsaya tunani, ita dai bataso zee ta kara ganin su tare, haka dai ta hakura ta shigan motan.
Har suka iso asibitin babu wanda ya yiwa wani magana, ta fito da sauri zata wuce ciki, yace ke kinsan inda aka kwantar da ita ne? Tace a'a, "yace to saiki jirani ai tunda ni nasan wajen, duk sai taji kunya, haka suka jero har inda umma ke zaune, ya karaso gabanta yace umma lafiya dai ko? Tace eh hajiyan ta farfado, yanxu bacci take ma, shehu yana wajen doctor jin meke damunta, kursum dake bayanshi ta karaso ta gaida umma da mata godiya sosai akan kokarin datayi na kawo mamanta asibiti, umma dai sai kallonta take dan batasanta ba, tace my son ina kasamo pretty girl dinnan, yazid yayi dariya yace ai sumayya ce diyar hajiya, na rage mata hanya ne,"umma tace ikon Allah dama ni ban taba ganinta ba, ya kike sumayya? Kursum akunya ce ta amsa tace lafiya kalau, umma dai sai murmushi take, ji take kaman tasan ta, wani irin son yarinyan taji har cikin zuciyan ta.😀😀
Baba shehu ne ya fito yasame su yake gayamasu ai jinin hajiya ne yahau sosai dalilin firgeta da tayi, dan yanxu haka ta farfado amma har yanxu tana tare da shock,"ya kalli umma yace haijya mairo bata gayamaki abunda ke damunta ba kafin ta suma, umma tayi shiru batace komai, baba shehu yace toh Allah ya bata lafiya shine kawai fatan mu, yanxu dai doctor yace mutum daya zai zauna da ita, inya so gobe mazo mu ganinta, ya kalli kursum yace ke kizauna da ita harta tashi, hajiya mairo kuna iya tafiya tunda sai gobe za'a iya ganinta, "umma tace to shikenan bari mu wuce, gobe saimu dawo, my son let go, ta kalli kursum tace sumayya ki kula da mamanki sosai kinji, tace toh umma zan kula da ita sosai.
baba shehu yace zan turo samira ta kawo muku abunda zaku bukata,tace toh"ya wuce abun shi.
Har sun wuce ya yazid ya dawo da sauri yace Karki zauna kina game, akula da marar lafiya dai, ta murguda mai baki tace ina ruwanka toh😕😕...... yayi dariya yace zanyi maganin tsiwan nan naki, ya fice da sauri......
Ta tura kofan dakin ahankali, ta karaso gaban gadon da take kwance ga ruwan drip an daura mata, ta zauna kusa da ita ta riko hannun ta , tana mamakin abunda ya firgita hajiya da jininta ya hau sosai, duk sai taji tausayin hajiya ya kamata, batasan lokaci da ta fara zubda hawaye ba😭, burinta kawai Allah ya sada ta da maihaifiyar ta wataran koda amafarki ne.
Digan hawayen da hajiya taji ahannu ta yasa tafara motsi tana kokarin bude ido, ahankali harta bude idonta, ta kalli kursum dake kuka, afirgice ta tashi ta ruko hannun kursum tace "Kursum ashe baki mutu ba"
Agigice kursum ta dago ta kalle ta...........😳😳😳😳
Rudani, tashin hankali, faduwar gaba, lokaci guda ta shiga😳
*Xarah Bêê*😘
[10/15, 9:05 AM] +234 903 484 0427: 🌺🌺🌺KURSUM🌺🌺
🌺🌺 By ~ Xarah Bêê
page 5⃣4⃣✨
Hankali tashe Tace "hajiya nice sumayya ba kursum ba, amma sam hajiya batasan inda kanta yake ba, ihu sunan kursum kawai take, doctor ne ya shigo dakin da sauri jin ihu ta, ya tsira mata allurar bacci. Ya kalli kursum yace"wace mai sunan da hajiya ke kira? "Tace nima dai doctor bansani ba,ko adangi banji mai sunan ba, "ya nisa yace tabbas mai sunan tana da alaka da shock din da hajiya tashiga, amma karki damu idan ta tashi she will be normal, "tace toh dr mungode, ya fice. Itama taja kujera ta zauna tayi tagumi, tunanin ta daya wace kursum din da hajiya ke ambata, dan tunda take da sumy bata taba mata xance wata kursum ba.
Ba'a fi minti biyar ba, ambulance yazo suka wuce asibiti gaba daya, direct emergency aka wuce da ita, umma da zee na daga waje hankalinsu duk atashe, umma tace zainab kin gayawa shehu muna asibiti kuwa? , tace eh yanxu na kira shi yana hanya zuwa ma, "umma tace tun dazu nake trying line din yazid ban samu ba, gwada kira min shi ko zaki samu, "zee tace nima dai tun dazu nake trying line dinshi ban samu ba, amma barin je office dinshi inji ko lafiya, umma tace toh ki gayamai ina naiman sa yanxu nan, tace to ta wuce.
Zaune yake a office yana sipping coffee, yana danna laptop dinshi hankali kwance, ya dauka papers din ya kare masu kallon, yayi murmushi ya ejiye su gefe, secretary dinshi suzzie ta shigo, "tace sir a lady is here to see you, "yace owkay tell her to come in" suzzie ta fita tace madam u can go in, kursum tace tnx, ta juyo ta kalli Mr dabo "tace karna batama lokaci, kana iya komawa office, idan nagama zan naimi taxi indawo, yace toh madam sai kinzo, ya wuce.
Ta turo kofan tashigo, wani irin kamshi mai dadi da sanyi suka mamaye ta, offfice din mai girman gaske dan har yamafi nata, dago wa yayi ya kalleta yayi murmushi ya cigaba da abunda yakeyi, "ta karaso tace mai sannu taja kujera zata zauna, ya dakatar da ita yace "baa zaman min a kujera saida izini ni na, kuma miya kawo ki nan?? Tayi shiru ta koma gefe ta tsaya, "tace humm mm dama papers dinnan zaka bani inyi signing" yayi banza da ita kaman beji abunda tace ba. Har kusan minti biyar baice komai ba kuma bataga alaman zaice ba, ga tsayuwar ta isheta daurewa kawai take, "kashe laptop din yayi ya tashi ya dibi wasu files, ya kalleta yace kina iya zaman a couch din can kiyi game din da kikasaba, ni yanxu ina da important meeting da zanyi attending" bai jira abunda zata ceba ya fice.
Ba yadda ta iya dole ta jira shi, ta bude jakanta ta dauko wayanta ta fara game, har kusan 30mins bai dawo ba, gashi ta gaji da game din, ta kwanta ta fara bacci abunta, "bayan awa daya ya shigo ya cigaba da aikin gaban shi, yama manta da wata a office din, can ya dago zai dauki wasu files ya hango ta kwance kan couch tana bacci da alama ma sanyi Ac yamata yawa dukta takure waje daya, ya dauki papers din ya taso zuwa wajenta da niyyan ya tashe ta, ya tsugunno setin fuskan ta yana kallonta, yaune na farko daya kare mata kallo, ya ciro wayan shi yayi snapping dinta, ta gyara kwanciya veil din kanta ya zamo kasa, gashin kanta ya zubo ya rufe mata kakkyawan fuskan ta, da sauri yasa hannu ya matsar da gashin gefe, karaf ta tashi sukayi ido hudu dashi, ya tsakar mata lausassar murmushi, "ta lumshe ido tana kallonsa wani irin sanyi take ji azuciyar ta, dakyar ta mike, ta Harare shi "tace miye haka zaka tabani? ? Dariya ma ta bashi, ya mika mata papers din yace kiyi abunda kika ga dama dasu, ta bata rai ta amsa ta ciro pen a jakarta tayi signing ta mika mai, ta tashi tace sai anjima, yace "babu ko godiya, tayi banzan dashi ta wuce zata fice, takasa bude kofa, ta danna lock din yaki budewa, ta juyo ta kalle shi a fusace tace "nakasa bude kofan, yayi dariya ya taso yace d door is open kece dai yar kauye baki iya budewa ba, yasa hannu xai bude kenan aka bango kofan daga waje kursum ta fada jikin shi a tsorace😳😳😳
Zee dana gama kulewa ganin kursum jikin masoyinta yasan ta kara fusata😡😡,tace yaya yazid dama shegian yarinyan nan ce a office dinka tun dazu, shine secretary dinka ta zauna dani office dinta tun dazu akan cewa kana da important visitor, gajiya nayi da jira shiyasa nayi deciding in shigo kawai, ta fashe da kuka😭😭😭😭
Ya yazid kasa magana ma yayi dan haushi, dan dama haka take shigo mai office duk lokacin data ga dama,"kursum ta karaso wajenta da sauri tace "kiyi hakuri, wlh ba abunda kike tunani bane, aiki ne yakawo ni nan ba komai ba" zee ta Harare ta tace karya kike munafuka dama daga ganinki ke yar bariki ce, mayya yar titiiiii.......bata ida magana ba ya yazid ya wanketa da mari saida taga wuta🔥, tace baby ni ka mara? Yace namareki din, ba sister dinki bace atleast respect her for once, "kursum dai tana gefe bata ce masu komai, zee tana kuka tace baby dan ina sonka dayawa shiyasa kakemin wulakanci, ta kalli kursum tace ke kuma hajiya na asibiti ba lafiya kinzo nan kina cin amana, toh baki isa ba kuma sai na koya miki hankali ta fice , da sauri itama kursum ta bita tana kwalla mata kira.
Yana nan tsaya yaji wayar shi na ringing ya duba yaga umma,da sauri ya dauka suka gaisa, tace my son I hav been trying ur line bai xuwa, kana ina ne? "Yace ina office umma, tace to kazo ka sameni a asibitin dr malik yanxun nan, hajiya hadiza ce ba lafiya, yace toh ganinan umma, ya ajiye wayan da sauri yadau mukullin mota ya fice.
Har bakin mota ta biyota tana zee kiyi hakuri mana, ki taimaka ki kaini asibitin banzo da mota ba, zee tayi banza da ita ta shige mota abunta taja a fusace😡😡
Haka ta karaso bakin titi kozata samu taxi, shiru dai bata samu ba ga wani irin ciwon kai dake damunta, tana tsaye wata hadaddiyar jeep kirar classic 2020 taxo gabanta, yayi wining glass din motan, yace little witch shigo in kaiki, tayi banza dashi, yayita mata horn taki kulashi, da daga dai zai kara mata ciwon kai tayuwo tace ya yazid miye haka, nace bazan shigo ba ka wuce kawai, "yace asibiti zani wajen hajiya kema nasan can zaki je, kizo in maki lift dan bazaki samu taxi anan ba, ta tsaya tunani, ita dai bataso zee ta kara ganin su tare, haka dai ta hakura ta shigan motan.
Har suka iso asibitin babu wanda ya yiwa wani magana, ta fito da sauri zata wuce ciki, yace ke kinsan inda aka kwantar da ita ne? Tace a'a, "yace to saiki jirani ai tunda ni nasan wajen, duk sai taji kunya, haka suka jero har inda umma ke zaune, ya karaso gabanta yace umma lafiya dai ko? Tace eh hajiyan ta farfado, yanxu bacci take ma, shehu yana wajen doctor jin meke damunta, kursum dake bayanshi ta karaso ta gaida umma da mata godiya sosai akan kokarin datayi na kawo mamanta asibiti, umma dai sai kallonta take dan batasanta ba, tace my son ina kasamo pretty girl dinnan, yazid yayi dariya yace ai sumayya ce diyar hajiya, na rage mata hanya ne,"umma tace ikon Allah dama ni ban taba ganinta ba, ya kike sumayya? Kursum akunya ce ta amsa tace lafiya kalau, umma dai sai murmushi take, ji take kaman tasan ta, wani irin son yarinyan taji har cikin zuciyan ta.😀😀
Baba shehu ne ya fito yasame su yake gayamasu ai jinin hajiya ne yahau sosai dalilin firgeta da tayi, dan yanxu haka ta farfado amma har yanxu tana tare da shock,"ya kalli umma yace haijya mairo bata gayamaki abunda ke damunta ba kafin ta suma, umma tayi shiru batace komai, baba shehu yace toh Allah ya bata lafiya shine kawai fatan mu, yanxu dai doctor yace mutum daya zai zauna da ita, inya so gobe mazo mu ganinta, ya kalli kursum yace ke kizauna da ita harta tashi, hajiya mairo kuna iya tafiya tunda sai gobe za'a iya ganinta, "umma tace to shikenan bari mu wuce, gobe saimu dawo, my son let go, ta kalli kursum tace sumayya ki kula da mamanki sosai kinji, tace toh umma zan kula da ita sosai.
baba shehu yace zan turo samira ta kawo muku abunda zaku bukata,tace toh"ya wuce abun shi.
Har sun wuce ya yazid ya dawo da sauri yace Karki zauna kina game, akula da marar lafiya dai, ta murguda mai baki tace ina ruwanka toh😕😕...... yayi dariya yace zanyi maganin tsiwan nan naki, ya fice da sauri......
Ta tura kofan dakin ahankali, ta karaso gaban gadon da take kwance ga ruwan drip an daura mata, ta zauna kusa da ita ta riko hannun ta , tana mamakin abunda ya firgita hajiya da jininta ya hau sosai, duk sai taji tausayin hajiya ya kamata, batasan lokaci da ta fara zubda hawaye ba😭, burinta kawai Allah ya sada ta da maihaifiyar ta wataran koda amafarki ne.
Digan hawayen da hajiya taji ahannu ta yasa tafara motsi tana kokarin bude ido, ahankali harta bude idonta, ta kalli kursum dake kuka, afirgice ta tashi ta ruko hannun kursum tace "Kursum ashe baki mutu ba"
Agigice kursum ta dago ta kalle ta...........😳😳😳😳
Rudani, tashin hankali, faduwar gaba, lokaci guda ta shiga😳
*Xarah Bêê*😘
[10/15, 9:05 AM] +234 903 484 0427: 🌺🌺🌺KURSUM🌺🌺
🌺🌺 By ~ Xarah Bêê
page 5⃣4⃣✨
Hankali tashe Tace "hajiya nice sumayya ba kursum ba, amma sam hajiya batasan inda kanta yake ba, ihu sunan kursum kawai take, doctor ne ya shigo dakin da sauri jin ihu ta, ya tsira mata allurar bacci. Ya kalli kursum yace"wace mai sunan da hajiya ke kira? "Tace nima dai doctor bansani ba,ko adangi banji mai sunan ba, "ya nisa yace tabbas mai sunan tana da alaka da shock din da hajiya tashiga, amma karki damu idan ta tashi she will be normal, "tace toh dr mungode, ya fice. Itama taja kujera ta zauna tayi tagumi, tunanin ta daya wace kursum din da hajiya ke ambata, dan tunda take da sumy bata taba mata xance wata kursum ba.