Sashe 15
Kulsum Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Baba shehu ne tare da abba suna xantawa, "abba yayi dariya yace nazo nai mawa da'na aure ashe kaima auran xakayi....." Yayi yake yace kasan aure lokaci ne, idan yazo dole ayi, ashe ya'yan namu sun shirya sai aure kenan, "Abba ya murmusa, shine dai ya nace yana sonta ,kasan yaran zamani sai abunda suke so
" baba shehu yace ai gwara ayi auran nan da sati biyu zaifi, dan nagaji daganin zainab ba aure, "abba ya numfasa, ba zainan nake nufi ba, yar wajan hadiza data dawo kwanaki nake nufi, " dif annurin fuskan baba shehu ya dauke, aranshi yana mamakin karfi halin irin na alhaji Imam, wato karuwa ya zaba akan yar'sa.....
Ya kirkiro murmushi dole yace xainab da sumayya duk ya'yana ne, karma ka wahalar dakan ka, na bawa danka ita har abada, idan kun shirya ana iya auran asati biyu kacal....
"ba karamin dadi Abba yaji ba, burinsa bai wuce yaga yazid yay aure, yama baba shehu godiya sosai Burinsa yaga yazid yay aure, suka tsaida rana nan da sati biyu kacal, sunyi hira sosai, daga bisani daddy yamai godiya ya fice.
Baba shehu kaman ya fasa ihu dan haushi, da sauri yay dialling no din p.D....
"hello detective ya ake ciki ne ?
p.D yace Alhaji munata bincike dai, nan da sati daya zan kawo report din komai...
" okay, ka gaggauta cox we are running out of tym, p.D yace ba matsala munsa kan aikimu.
Har dare tana zaune a daki ba mafita, taci kuka harta gaji daga bisani ta tashi ta dauro alwala tahau salloli.
Washe gari aka daure aure baba shehu da gimbiya, babu wanda ke farin cikin aure, "sai shewa suke a parlour suna dariya, Hinde kawarta tace wai ina masu gidan ne ?? naga tunda mukazo babu wanda ya tarbe mu
" gimbiya taja tsaki, aini ba ruwana dasu tunda nazama matar gidan, ina samun dukiyar su xan gudu bazasu kara gani na ba....hinde ta kwashe da dariya, gaskia kawata kinyi dabara , ko gidan nan kika samu kin more ba kadan ba, nidai kima mijin naki magana yay employing dina a company dinsu, "gimbiya ta balla mata harara tace keda kike nurse a psychiatric hospital miye na kwalaman aiki da mijina, indai aiki kikeso xan baki,
Wana aiki zaki ban ?
"ta murmusa tace aiki ne mai sauki , kinga nurse din hajiya ta tafi jiya, so xaki zama in charge of kula da lafiyan ta da bata magani
Hinde ta bata rai, shi maganin bata iya sha sai an bata.....gimbiya tace ke wawiya ce wlh, maganin dazai gusar mata da kwakwalwa nakeso ki bata, kinga idan dosage yamata yawa zata fara hauka saimu kaita psychiatric, shine kadai zaiza insamu dukiyar gidan nan hankali kwance😊
" kin samu dukiyar ni kuma fah ? inji hinde,
"haba kawas idan nasamu 50-50 xamuyi mana
Hmmm kawai hinde tayi, tasan halin hafsatu da kudi, amma zatai aikin.
Shiga na alfarma tayi ta fito rike da hanifa, ta leke dakin hajiya, chan ta hangota kwance kan gado tana bacci, karasa wa ciki tayi ahankali, ta kare mata kallo, aranta tace Allah kadai yasan maike damun hajiya, ta lura she is alwyz depress, ta janyo blanket ta rufeta sannan ta fita
Tana sauko wa suka bita da ido, ko kallan su batai ba tayi waje, hinde tace itace kursum ? "gimbiya ta yatsine fuska, itace fah, amma banda case da ita already matsalolin rayuwa sun mata yawa.
Yana zaune cikin mota, ta bude ta shiga, ta kalleshi tai murmushi, sorry 4 keeping u wait
"ya lumshe sexy eyes dinshi yaja mota ,yace am not complaining, ya taba cheeks din hanifa, cutie bakya magana sai murmushi alwyz, " kursum tace datz wat u have in common, kasan jini baya karya
"yace I don't understand, jinin wa kuma ?
Da sauri ta share xancen tace I cnt wait 2 c umma, kwana biyu nayi missing dinta, plz ya yazid mu tsaya shoprite ensai mata sumtin special
" yay murmushi, toh yar umma, ni kuma mi zaki siyamin ?
"caraf tace nothing, amma xan siyawa sister dinka chocolate...
" banda sister ai, ni kadai umma ta haifa a duniya, so dat chocolate belongs 2 me...
"Jikinta yay sanyi, dama da gangan tamai batun sister dan taji mai xaice, she has to b sure ko dagaske umma ce mahaifiyar ta
Sun iso shoprite, ya kalleta da alama tayi zurfi cikin tunani, ya tabo ta, " hey are u alright ?
"firgigit ta dawo hayyacinta, hmm yea am okay
" yace muje koh
tace toh...
Siyayya na gani na fada tama umma, ita kanta batasan iya adadin turaruka da super wax din data kwasa ba, taje counter akamata package din komai, ta mika credit card dinta, daya daga cikin agent yace madam ur bill is settled
"Okay kawai tace tasan shine ya biya, yana tsaye awaje tare da hanifa......
Hankali kwance ta fito, bata Ankara ba taji an bangaje ta, tana dagowa sukai 4 eyes da zee tare da meerah, " zee ta kalle meerah, galfrnd ga karuwar data min snatching ya yazid, meerah data shagala da kallon kursum tace not bad, she is pretty, so I don't blame him..
"Rai abace kursum ta balla masu harara, tace zee banda lokaci, bad behaviour dinnan naki yasa ya yazid yayi dumping dinki a dustbin,
" zee tai kwafa tace cousin sis ur dayx are numbered, tsakani na dake zamuga waye bad person, kuma ki rubuta ki ajiye nice matar ya yazid bake ba..
"hmm kawai kursum tace, ta raba ta gefe tawuce...
" meerah tace galfrnd dole ki susuce, ur sis is damm pretty, I tot ko irin village gals dinnan nan
tsaki zee tayi, kizo mu fara shopping kar dare yayi, ko kema kin kamu ne ?
"Aaah haba dai, kinsan kece tawa
Koda ta dawo bata nuna mai ta hadu da zee ba, sai murmushin dole data kirkiro, yaja mota har gidan umma.....
Umma na zaune a parlour suka shigo, ba karamin dadi taji ba, dan batasan da zuwan su ba, "har kasa kursum ta duka suna gaisa, ta amshi hanifa dake bacci tace yaudai sumy tazo gidan ummata, " kursum sai sunne kai take, gabadaya she is not comfortable saboda wani irin mayataccan kallo da ya yazid ke mata, "umma dake lura dasu ta kalli ya yazid tace my son na bar glasses dina a mota jeka dauko min, sum sum ya tashi, umma tai murmushi, daughter sannu da kokari duk kayan nan nawa ne
" kursum tai shuru, ita dai abunda ya kawota gidan bai wuce tasan ko umma ce uwarta ba,
Umma tace ga hanifa kaita dakina ta kwanta, barin duba masu aiki a kitchen
"tace toh, ta amshe ta..
Tana shiga dakin ta ajiye hanifa kan gado, ta zuge jarkar ta dauko dan karamin paper da gimbiya taba ta, ta kalli rubutun, aranta tace dole ta binciko any note mai rubutun umma dan tayi comparing ko ita ta rubuta....
Da sauri tahau bincike, taja side drawer taga magazines dayawa, ta fiddo su gabadaya tana dubawa, dakyar tasamu karamin memo mai rubutu aciki, tayi comparing, sam baizo daya ba, nan take tafara zubda hawaye
" bata Ankara ba saiji tayi umma tace lafiya kikemin bincike ?
Agigice ta juyo ta kalleta, tace umma plz ki gayamin gaskia ke kika haifeni ?
umma ta kwalalo ido, bangane mai kike nufi ba ?
"Kursum ta mika mata karamin paper din, tace kin tuna wannan ?
Umma ta karba ta duba, ta kalli kursum a tsorace tace ina kika samu paper dinnan ? wace CE ke???
*Xarah Bukar*😘
*Dedicated to Bady social*
~Luv u all~😘😘😘
*KURSUM*
By ~ Xarah Bêê
6⃣1⃣✨
Gaba daya ta kidime, dakyar ta maido da hankalinta tace umma kawata da mukai accident nake nufi, gimbiya tacemin ke kika kaita wajenta 18yrs back
"umma ta bata rai, kin sani aduhu, bangane xancen kiba
" ta karaso gabanta ta tsuguna, umma nasan kinsan komai, ki taimakeni en cikawa kursum burinta na sani wace mahaifiyarta, plz help me.....
"ta sauke dogon ajiyan zuciya,ta dagota suka zaune kan gado, tace sumy ki daina kuka, nasan baki da aminiya data wuce kursum, amma kisani bani na haife taba, asalima taimaka mata nayi na kaita wajan gimbiya.....
" kursum ta dafe kirji, umma wace ta haifeta? Ina take ???
" tabbas tana garin nan kuma da ranta, saidai nai mata alkawarin bazan taba gayawa kowa ba, sai kiyi hakuri da cikar burin kawarki, iyakacin abunda xan iya gayamiki kenan....
Hankalinta yayi matukar tashi, jikinta har wani kyarma yake, fatan ta bai wuce Allah yasa data da mom dinta ba, atleast taji dadi ya yazid ba yayanta bane, "cikin tsananin damuwa ta dago ta kalli umma, tace nagode sosai koba komai yanxu nasan bake kika haifeta ba, " tai murmushi tace daughter banson ganin ki cikin damuwa akan abunda bai shafeki, kinga aure zakiyi, ki ajiye past aside kiyi focusing on ur future
"toh kawai kursum tace...
Turus yayi ganin fuskokin su da damuwa, da sauri ya ejiye glass din akan drawer, ya karaso yace umma hop all is well, " ta balla mai harara, babu ruwanka tsakanin mune, koh sumy ??
Kursum dai murmushin dole ta kirkiro, batace komai ba, ya yazid ya kalleta, cry cry baby, bana hanaki kuka ba
"ta shagwabe fuska, ni banyi kuka ba, kawai dai am feeling dizzy...., " caraf umma tace muje kici abinci kisha magana, ta mike taja hannu kursum sukayi parlour, ya yazid dake tsaye yabisu da ido, yarasa wani irin so umma kema sumy, ko yaushe bata da xance sai nata.
Ta saki jiki sunyi hira da umma sosai, bayan magrib ta mata sallama zata wuce , ta dauko mayuka da sabulai masu tsada ta bata, ba karamin dadi kursum taji ba, tai mata godiya sosai.
Suna shirin fita Abba ya shigo, ta gaida shi da fara'arta, "ko kallan ta baiyi ba, ya amsa a takaice ya shige daki , jikin ta yayi sanyi, tarasa dalilin dayasa abba bai sonta, daga ya yazid har umma basuji dadi ba ,haka dai suka fice a sukwane
" baba shehu yace ai gwara ayi auran nan da sati biyu zaifi, dan nagaji daganin zainab ba aure, "abba ya numfasa, ba zainan nake nufi ba, yar wajan hadiza data dawo kwanaki nake nufi, " dif annurin fuskan baba shehu ya dauke, aranshi yana mamakin karfi halin irin na alhaji Imam, wato karuwa ya zaba akan yar'sa.....
Ya kirkiro murmushi dole yace xainab da sumayya duk ya'yana ne, karma ka wahalar dakan ka, na bawa danka ita har abada, idan kun shirya ana iya auran asati biyu kacal....
"ba karamin dadi Abba yaji ba, burinsa bai wuce yaga yazid yay aure, yama baba shehu godiya sosai Burinsa yaga yazid yay aure, suka tsaida rana nan da sati biyu kacal, sunyi hira sosai, daga bisani daddy yamai godiya ya fice.
Baba shehu kaman ya fasa ihu dan haushi, da sauri yay dialling no din p.D....
"hello detective ya ake ciki ne ?
p.D yace Alhaji munata bincike dai, nan da sati daya zan kawo report din komai...
" okay, ka gaggauta cox we are running out of tym, p.D yace ba matsala munsa kan aikimu.
Har dare tana zaune a daki ba mafita, taci kuka harta gaji daga bisani ta tashi ta dauro alwala tahau salloli.
Washe gari aka daure aure baba shehu da gimbiya, babu wanda ke farin cikin aure, "sai shewa suke a parlour suna dariya, Hinde kawarta tace wai ina masu gidan ne ?? naga tunda mukazo babu wanda ya tarbe mu
" gimbiya taja tsaki, aini ba ruwana dasu tunda nazama matar gidan, ina samun dukiyar su xan gudu bazasu kara gani na ba....hinde ta kwashe da dariya, gaskia kawata kinyi dabara , ko gidan nan kika samu kin more ba kadan ba, nidai kima mijin naki magana yay employing dina a company dinsu, "gimbiya ta balla mata harara tace keda kike nurse a psychiatric hospital miye na kwalaman aiki da mijina, indai aiki kikeso xan baki,
Wana aiki zaki ban ?
"ta murmusa tace aiki ne mai sauki , kinga nurse din hajiya ta tafi jiya, so xaki zama in charge of kula da lafiyan ta da bata magani
Hinde ta bata rai, shi maganin bata iya sha sai an bata.....gimbiya tace ke wawiya ce wlh, maganin dazai gusar mata da kwakwalwa nakeso ki bata, kinga idan dosage yamata yawa zata fara hauka saimu kaita psychiatric, shine kadai zaiza insamu dukiyar gidan nan hankali kwance😊
" kin samu dukiyar ni kuma fah ? inji hinde,
"haba kawas idan nasamu 50-50 xamuyi mana
Hmmm kawai hinde tayi, tasan halin hafsatu da kudi, amma zatai aikin.
Shiga na alfarma tayi ta fito rike da hanifa, ta leke dakin hajiya, chan ta hangota kwance kan gado tana bacci, karasa wa ciki tayi ahankali, ta kare mata kallo, aranta tace Allah kadai yasan maike damun hajiya, ta lura she is alwyz depress, ta janyo blanket ta rufeta sannan ta fita
Tana sauko wa suka bita da ido, ko kallan su batai ba tayi waje, hinde tace itace kursum ? "gimbiya ta yatsine fuska, itace fah, amma banda case da ita already matsalolin rayuwa sun mata yawa.
Yana zaune cikin mota, ta bude ta shiga, ta kalleshi tai murmushi, sorry 4 keeping u wait
"ya lumshe sexy eyes dinshi yaja mota ,yace am not complaining, ya taba cheeks din hanifa, cutie bakya magana sai murmushi alwyz, " kursum tace datz wat u have in common, kasan jini baya karya
"yace I don't understand, jinin wa kuma ?
Da sauri ta share xancen tace I cnt wait 2 c umma, kwana biyu nayi missing dinta, plz ya yazid mu tsaya shoprite ensai mata sumtin special
" yay murmushi, toh yar umma, ni kuma mi zaki siyamin ?
"caraf tace nothing, amma xan siyawa sister dinka chocolate...
" banda sister ai, ni kadai umma ta haifa a duniya, so dat chocolate belongs 2 me...
"Jikinta yay sanyi, dama da gangan tamai batun sister dan taji mai xaice, she has to b sure ko dagaske umma ce mahaifiyar ta
Sun iso shoprite, ya kalleta da alama tayi zurfi cikin tunani, ya tabo ta, " hey are u alright ?
"firgigit ta dawo hayyacinta, hmm yea am okay
" yace muje koh
tace toh...
Siyayya na gani na fada tama umma, ita kanta batasan iya adadin turaruka da super wax din data kwasa ba, taje counter akamata package din komai, ta mika credit card dinta, daya daga cikin agent yace madam ur bill is settled
"Okay kawai tace tasan shine ya biya, yana tsaye awaje tare da hanifa......
Hankali kwance ta fito, bata Ankara ba taji an bangaje ta, tana dagowa sukai 4 eyes da zee tare da meerah, " zee ta kalle meerah, galfrnd ga karuwar data min snatching ya yazid, meerah data shagala da kallon kursum tace not bad, she is pretty, so I don't blame him..
"Rai abace kursum ta balla masu harara, tace zee banda lokaci, bad behaviour dinnan naki yasa ya yazid yayi dumping dinki a dustbin,
" zee tai kwafa tace cousin sis ur dayx are numbered, tsakani na dake zamuga waye bad person, kuma ki rubuta ki ajiye nice matar ya yazid bake ba..
"hmm kawai kursum tace, ta raba ta gefe tawuce...
" meerah tace galfrnd dole ki susuce, ur sis is damm pretty, I tot ko irin village gals dinnan nan
tsaki zee tayi, kizo mu fara shopping kar dare yayi, ko kema kin kamu ne ?
"Aaah haba dai, kinsan kece tawa
Koda ta dawo bata nuna mai ta hadu da zee ba, sai murmushin dole data kirkiro, yaja mota har gidan umma.....
Umma na zaune a parlour suka shigo, ba karamin dadi taji ba, dan batasan da zuwan su ba, "har kasa kursum ta duka suna gaisa, ta amshi hanifa dake bacci tace yaudai sumy tazo gidan ummata, " kursum sai sunne kai take, gabadaya she is not comfortable saboda wani irin mayataccan kallo da ya yazid ke mata, "umma dake lura dasu ta kalli ya yazid tace my son na bar glasses dina a mota jeka dauko min, sum sum ya tashi, umma tai murmushi, daughter sannu da kokari duk kayan nan nawa ne
" kursum tai shuru, ita dai abunda ya kawota gidan bai wuce tasan ko umma ce uwarta ba,
Umma tace ga hanifa kaita dakina ta kwanta, barin duba masu aiki a kitchen
"tace toh, ta amshe ta..
Tana shiga dakin ta ajiye hanifa kan gado, ta zuge jarkar ta dauko dan karamin paper da gimbiya taba ta, ta kalli rubutun, aranta tace dole ta binciko any note mai rubutun umma dan tayi comparing ko ita ta rubuta....
Da sauri tahau bincike, taja side drawer taga magazines dayawa, ta fiddo su gabadaya tana dubawa, dakyar tasamu karamin memo mai rubutu aciki, tayi comparing, sam baizo daya ba, nan take tafara zubda hawaye
" bata Ankara ba saiji tayi umma tace lafiya kikemin bincike ?
Agigice ta juyo ta kalleta, tace umma plz ki gayamin gaskia ke kika haifeni ?
umma ta kwalalo ido, bangane mai kike nufi ba ?
"Kursum ta mika mata karamin paper din, tace kin tuna wannan ?
Umma ta karba ta duba, ta kalli kursum a tsorace tace ina kika samu paper dinnan ? wace CE ke???
*Xarah Bukar*😘
*Dedicated to Bady social*
~Luv u all~😘😘😘
*KURSUM*
By ~ Xarah Bêê
6⃣1⃣✨
Gaba daya ta kidime, dakyar ta maido da hankalinta tace umma kawata da mukai accident nake nufi, gimbiya tacemin ke kika kaita wajenta 18yrs back
"umma ta bata rai, kin sani aduhu, bangane xancen kiba
" ta karaso gabanta ta tsuguna, umma nasan kinsan komai, ki taimakeni en cikawa kursum burinta na sani wace mahaifiyarta, plz help me.....
"ta sauke dogon ajiyan zuciya,ta dagota suka zaune kan gado, tace sumy ki daina kuka, nasan baki da aminiya data wuce kursum, amma kisani bani na haife taba, asalima taimaka mata nayi na kaita wajan gimbiya.....
" kursum ta dafe kirji, umma wace ta haifeta? Ina take ???
" tabbas tana garin nan kuma da ranta, saidai nai mata alkawarin bazan taba gayawa kowa ba, sai kiyi hakuri da cikar burin kawarki, iyakacin abunda xan iya gayamiki kenan....
Hankalinta yayi matukar tashi, jikinta har wani kyarma yake, fatan ta bai wuce Allah yasa data da mom dinta ba, atleast taji dadi ya yazid ba yayanta bane, "cikin tsananin damuwa ta dago ta kalli umma, tace nagode sosai koba komai yanxu nasan bake kika haifeta ba, " tai murmushi tace daughter banson ganin ki cikin damuwa akan abunda bai shafeki, kinga aure zakiyi, ki ajiye past aside kiyi focusing on ur future
"toh kawai kursum tace...
Turus yayi ganin fuskokin su da damuwa, da sauri ya ejiye glass din akan drawer, ya karaso yace umma hop all is well, " ta balla mai harara, babu ruwanka tsakanin mune, koh sumy ??
Kursum dai murmushin dole ta kirkiro, batace komai ba, ya yazid ya kalleta, cry cry baby, bana hanaki kuka ba
"ta shagwabe fuska, ni banyi kuka ba, kawai dai am feeling dizzy...., " caraf umma tace muje kici abinci kisha magana, ta mike taja hannu kursum sukayi parlour, ya yazid dake tsaye yabisu da ido, yarasa wani irin so umma kema sumy, ko yaushe bata da xance sai nata.
Ta saki jiki sunyi hira da umma sosai, bayan magrib ta mata sallama zata wuce , ta dauko mayuka da sabulai masu tsada ta bata, ba karamin dadi kursum taji ba, tai mata godiya sosai.
Suna shirin fita Abba ya shigo, ta gaida shi da fara'arta, "ko kallan ta baiyi ba, ya amsa a takaice ya shige daki , jikin ta yayi sanyi, tarasa dalilin dayasa abba bai sonta, daga ya yazid har umma basuji dadi ba ,haka dai suka fice a sukwane