← Book details Kulsum Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 10 OF 27

Sashe 10

Kulsum Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

ko dakin hajiya bata shiga ba ta wuce dakin baba shehu ta kwashi kudade masu yawa da papers na address din makarantar sumy, ta wuce dakinta tasa wasu matsatsun english wears marasa mutunci, ta sauko koh kallon salma batai ba ta fice, "salma tace Allah ya shirya, gaskia dai ya yazid baiyi saan mace ba.
koda ta fito suna nan tare, saidai yanxu zaune suke da alama hira suke, tayi kwafa ta wuce waje, taja mota sai bauchi, meerah na magana ko kollanta batai ba, sharara gudu kawai take.

 kinyi shuru baki ce komai ba, tace to ya yazid me kakeso ince, nidai kawai I don't like u datx all, yayi dariya yace karya kike nasan kina sona, ta bata rai ta tashi zata tafi, yace my witch karki tafi zauna in baki labarin rayuwata, "ta kara tamke fuska ta zauna tace ina jinka, "yace kinsan dai no one is perfect koh ? ta girgiza kai alaman eh ,"yace ni nan da kike ganina nayi making alot of mistakes arayuwana wanda har yau am still regretting, "akwai wata yarinya dukda na manta sunanta, but I will never forget her smiling face, ya gyara zama zai cigaba da magana umma ta fito tace mai su tafi , ya tashi ya killi kursum yace next time idan mun hadu zan karasa miki, "jikinta a sanyaye ta bishi da ido tace toh, ya wuce, tayi shiru tana tunanin, wato ya yazid bai manta da sumy ba, amma meyasa bai dawo gareta ba ko sau daya ba ??

jiki ba kwari ta shiga ciki, salma tace ke kuwa daga kai ruwa kin makale, kursum tace aiko ban dade ba, "muje dakina muyi hira zaman parlour ya isheni, suka wuce daki, salma ta dale gado tace "anya sumy ya yazid ba sonki yake ba, "kursum tace haba dai, aini ko sona yake bazan yadda ba, saboda he is really good at playing women's heart, "salma ta kwalalo ido tace dama kinsan shine ,"da sauri tace a'a, salma tace au nayi mamaki ne, dan ya huzaifa ya taba gayamin ya yaudari mata ba kadan ba amma yanxu kam ya daina, mata basa gabanshi."kursum ta sauke ajiyan zuciyan, aranta tace Allah yasa dagaske ya shiryu.

Sun iso bauchi around 6pm direct makarantar suka wuce, suna zuwa har office din gimbiya Hafsatu aka gaisu, gimbiya na zaune rai abace sai hada tarkacen ta take waje daya, suka shigo da fara'arsu suka ja kujera suka zauna, ta kalle su tace kuna bukatan wani abune yan mata ? zee tayi shiru, meerah tace mu yan garin nan ne, dama cigiyar kawarmu muke, munaso kidan bamu details akanta na zamanta a makarantar nan. gimbiya ta nisa tace miye sunanta ? zee tace sumayya tanimu bawa, "gimbiya ta kare masu kallo aranta tace karya suke, dan sumy bata da wasu frnds sai kursum, kuma daga gani yan bariki ne, kila sunji labarin dukiyar da ubanta ya mutu ya bar mata shiyasa suke naiman ta suci arziki, toh Basu isa ba nice xanci arzikin nan.

Tace yammata sai dai kuyi hakuri record dinmu confidential ne bama fitar dashi, "zee zata fara roko meerah ta tabo ta tayi shuru, meerah ta bude jakar xee ta fiddo da makudan kudi ta tura su gaban gimbiya tace ko nawa kike so zamu kara miki ki gayamana abu akanta kawai, "gimbiya tace lailai yau na hadu dayan duniya, ta masu kallon banxa tace ku fice mun daga office kafin insa ayi waje daku, Meerah tace toh xamu tafi, ta dauki paper ta rubuta mata contact dinsu incase in ta canxa mind din gayamasu wani abu, suka fice. gimbiya taja tsaki ta dauki paper tasa a dust bin, ta kwashe kudin tasa a jakar ta, "dama naiman kudi take ido rufe, saboda gwamnati tayi seizing licences dinta na makarantar akan zarginta da ake na saida dalibai," tayi murmushi tace sumy amfanin ki yazo rayuwata, ta binciko file din sumy ta kwashe address din gidan su.......ta kyalkyale da dariya tace gobe sai Kanon Dabo

😳😳😳😳Hmmm tashin Hankali

kursum get ready gimbiya na hanya.

*Xarah Bêê*😘

*Dedicated to bady social*

~Luv u all~😘😘😘
[10/15, 9:06 AM] ‪+234 903 484 0427‬: [05/09 12:52 pm] xarah bukar✍🏻✍🏻:

🌺🌺🌺KURSUM🌺🌺🌺

🌺🌺By ~Xarah Bêê

Page 5⃣5⃣

Da daddare huzaifa yazo daukan salma, har bakin mota kursum ta rokata,suna ta hira da dariya kaman dama sunsan juna"ta gaida shi ya amsa da fara'a sa yana tsokanar ta da autar kakus (hajiya),tayi dariya tamasu sallama ta koma ciki........

Bayan kwana biyu jikin hajiya yayi sauki, "kursum ta shigo dakin rike da magani da ruwa, tace hajiya lokacin shan magani yayi "ta ya mutse fuska tace maganin sai dacin tsiya a dole kawai nake sha, tayi murmushi ta zauna tabata maganin da ruwa tasha sannan ta gyara mata kwanciya, zata fita hajiya tace Sumy kawarki da kukayi accident, ta rasu iyayanta sun sani kuwa? Dam gaban kursum ya fadi, ta dawo ta zaune tace Ai marainiya ce bata da kowa, dama gidannan zamu zo, "jikin hajiya yayi sanyi,da gangan dama ta tambaye ta Dan taji labarin yar'ta ,ta nisa tace Allah yaji kanta amma ya akai tayi surviving a skull din tunda kince bata da kowa "kursum dake sharar kwalla tace abun tausayi ko kayan sawa gimbiya bata siyamata saidai Sumy ta bata akayanta,excursion ma baa zuwa da ita,tunda bata da kudin biya," hajiya tace wace Sumy CE ke bata kaya? Kursum data gano kuskuren magananta tace ni mana Nike bata kayan. Ran hajiya ya gama baci, aranta tace wato diamonds din da akaba gimbiya cinyesu tayi,alhalin ko wana diamond worth 2.5 million ne ,shine ko kayan sawa bata iya siyawa yar'ta, wani irin tsanar gimbiya taji......"ta kalli kursum tace ke tashi ki ficemin daga daki ,"kursum tace daga hira kuma sai kora kaman nayi laifi ,ta tashi sum sum ta fice, tana mamakin halin hajiya wataran ayi hirar arziki wata ran kuwa ba mutunci...

Kina ganin akwai Hope kuwa,kwana biyu da dawowan mu amma shuru matan nan bata Kira ba, "meerah tace haba zee duk kin tada hankalin ki, idan ma bata kira ba zamu samo wani mafita, zee tace ai dole in damu dan yanda nake ganin taketaken ya yazid zai iya rabuwa dani ya komawa Sumy, meerah taja tsaki tace karfa ki manta tun farko dama baice yana sonki ba,kece kika makale mai, so don't be surprise idan ya rabu dake, zee ta bata rai tace koda na makale mai aiya kulani, kuma yanxu Gidan su zani coz nasan he is still angry with me ko calls dina bai picking ,ko kallon meerah batai ba ta suri Jakarta ta fice.........

Zaune suke a dinning suna lunch, Umma tace "son hurry up ka wuce airport saura 1hour flight din abbanka yayi landing, banaso ya jiraka, "yace toh umma ina gamawa xan wuce," bugun kofa sukaji anayi da karfi, umma ta kwallawa hajara (mai aiki) kira taje ta bude,"tana budewa zee ta ban gajeta ta shigo ciki tana kwalla wa ya yazid kira batama lura dasu ba, umma ta bata rai, azuciyan ta tace dama nasan sai crazy girl dinnan, dan haushi fasa cin abinci tayi ta tashi zata wuce, "yazid yace umma baki ci komai ba ? Tayi banxa dashi, sai sannan zee ta lura dasu,ta karaso da sauri tace baby ashe kana nan shine kayi shuru,ta kalli umma tace sannu," umma ta balla mata harara ta wuce.

Taja kujera ta zauna ta tace "baby miyasa mom dinka ke treating dina lyk nobody kaman ba future in-law taba, "ya tamke fuska yace" Ai baki taba gaishe taba iyaka cinki sannu, sannu ko ba gaisuwa bace, ta turo baki tace "nifa ko babana bana gaisarwa balle ita, bata isa ba, yazid daya gama fusata ya mike tsaya yace uwartawa CE bata isa ba ? hankali kwance tace Yes, " Rai abace yace ban taba sani u are crazy ba saiyau ya dauki car keys zai fice, tayi saurin riko hannun shi ta rungumo shi ta baya tace yes am crazing in love with you, "a fusace ya tureta,ya kalle ta yace diz is not love,u are only obsessed with me, infact nida ke it over......what ta fada a firgice tace are u breaking up wit me? Yace yes,ko juyowa baiba ya fice abunshi. Duniyar gaba daya tai mata zafi, kuka take rusawa ta shiga fasa plate da cups dake kan dinning ,tabbas tasan saboda Sumy ya rabu da ita,amma tayi alkawarin bazai taba samun taba cox sai tayi destroying life dinta, sai zage zage take kaman tababbiya.
Umma dake daki ta fito da sauri jin fashe fashen yayi yawa, ganin zee na displaying madness yasa ta kira hajara tayi waje da ita.....zee tace basai anyi waje dani ba, nasan hanya, kuma nasan makircin kine yasa ya yazid ya rabu dani, "Allah ya shiryeki kawai umma ta iya ce mata, taja tsaki tabar gidan.
Chapter 10 · 0% Book details