Sashe 2
Kulsum Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta ja tsaki tace indai ka dawo da sumy gidan nan toh saidai nafita in bar maku gidan, kawai dan ya'ta ta rasu shine ka samo yarinya a titi ka kawo gida kana rainonta shekara da shekaru, gaskia Alhaji ka canxa Shawara. ...😡😡😡
Alhaji yayi kwafa ya fice daga gidan, yana mamakin halin rashin imani irin na hadiza, "duk da ta makance, amma babu halinta daya canxa.
Alhaji tanimu da malam habu (baban hajiya hadiza kenan) aminan juna ne sosai, kafin malam ya rasu ya roki Alhaji ya auri hadiza tunda bai sake aure ba tun bayan mutuwar matar shi ta farko, yace hadiza ta manya ta ga shekaru sun ja amma shiru babu manai ma....dalilin auren alhaji da hadiza kenan.
Hadiza ta tsani alhaji sosai, ita aganinta ta wuce ajin da zata auri tsoho kusan sa"an ubanta..koda tayi rashin yarta wajen haihuwa bata damu ba, amma sai ta nunawa alhaji ta damu sosai har a sanadiyar haka tasamu ciwon ido ta makance😱
Wacece kursum ?
Kursum marainiyar Allah ce bata da kowa sai sumy , ranar da uwarta ta haife ta tayi niyyan jefar da ita atiti tare da ajiye mata 17 white diamonds (lu'u lu"u) da pink daimond guda daya tare da rubuta kursum ajikin wani hankecheif pink mai kyau amatsayin sunan data ba yarta acewarta duk wanda ya tsince ta bazaiyi wahalan rainonta ba tunda ga dukiya..........amma aminiyar uwarta mairo ta tausayawa jaririyar ta bada shawaran kaita inda xaa raineta harta girma, shine mairo ta kaita makarantar da take yanxu ta damka ta hannun gimbiya hafsatu sannan tabata 18 diamonds din acewarta duk shekara adauki diamond daya a biya mata kudin makaranta da abubuwan da zata bukata, sannan idan yarinya ta cika shekara goma sha takwas sai abata pink diamond din dan tasamu na rike kanta a rayuwa.
Wacece sumy ?
Sumy diyace ga Alhaji tanimu da hajiya hadiza, asali yan kano ne, tun tana karama alhaji yaje gidan marayu yayi adopting dinta arashin rasa yarsa da yayi tun haihuwan ta, shiyasa ya dauki son duniya ya dorawa sumy, sabanin hajiya hadiza data tsane ta kaman mutuwan ta......dalilin da yasa ma alhaji ya dauke ta tun tana shekara hudu a duniya ya kaita makarantar da take yanxu haka, wajen shekara goma sha uku kenan hajiya bata sata a ido ba
Wanene Yazid ?
Yazid Imam Ambrusa, dan kimanin shekara 29 a duniya, "da tilo ne ga alhaji imam da hajiya mairo, cikakken haifefen dan kano ne, abunda yaga dama yakeyi iyayensa basu wani damu dasa masa ido ba shiyasa bai dauki mutane da relationships abakin komai ba........
huzaifa ne kadai abokin shi tare suka yi school of aviation dake kasar England, yanxu haka shi yazid din cikakken pilot (matukin jirgin sama) ne, shine manajan company din babansa na jirgin sama....Ambrusa & Sons Airline.✈
Wacece xee
Zainab diya ce ga baba shehu (kanin hajiya hadiza).....mamanta ta rasu tun tana karama, shiyasa ita da baba shehu suka dawo Mansion din alhaji tanimu da zama....zee irin yammatan nan ne mara sa kamun kai da aji duk girman mutum haka zata kalle shi ta shuka mai rashin M,"ga ubanta da shegen son abun duniya burin shi kawai alhaji ya mutu suci gado..
Babu wanda take so a duniya kaman yazid Ambrusa, asalima ita ta makale mai harya fara bata attention.....babu wanda bai sansu tare ba, burinta kawai ta aureshi yaxama nata.
*cigaban labarin*
Kursum da takaici ya isheta haka taja jikinta ta dawo hostel tayi kwanciyan ta, gaba daya duniyan tai mata zafi wato akan saurayi shine sumy zata ci mata mutunci hmmmm......amma fa guy din ya hadu ba karya, fuskan shi kawai take gani, wani irin nishadi take shi, "taja tsaki Allah ya rabani da irin shi dagani ma dan iska ne, tunda naga alama suna biyu gareshi.
Turowan kofan dakin ne ya dawo da ita daga tunanin da take, sumy ce ta shigo ko kallon gefen kursum batai ba......haka dai suka kwana suka tashi babu wanda ya cewa wani uffan.
Gimbiya hafsatu taga kudi sai washe baki take, tace indai sumy ce nabawa danka halak malak, kawu jamilu (wanda yazid yayi hayan sa ya bashi makudan kudi yaxo amatsayin kawun sa ya naima mai auren sumy) sai zuba godiya yake kaman dagaske, yace yaron nawa fa yafiso adaura auran nan da kwana biyu......gimbiya hafsatu tace ai angama, ya mika mata dubu ashirin amatsayin sadaki ta amsa tana Dariya.
Hmmmmm
*Xarah Bêê*
*Dedicated to Bady social*
~Luv u all~😘😘😘
[10/14, 8:11 PM] Badee Social: 🌺🌺🌺KURSUM🌺🌺🌺
🌺🌺 By ~Xarah Bêê
Page 2⃣1⃣ ~ 2⃣5⃣✨
Haba sumy yanzu da bakinki kika aminci da auran stranger din da baki ma san halinsa ba, ko aure baki sani ba balle iya zama da miji asalima ma ko dadewa bakuyi da haduwa ba......
Dan Allah kursum ki kwantar da hankalinki kema kinsan banda wani option daya wuce in aure shi tunda har muna son junan mu, kuma nidai akan in koma gurin momy da zama na gwamma ce in auri stranger dinnan cause hankalina yafi kwanciya dashi I don't want to lose wannan opportunity din dana samu, kursum tace to mai zaki cewa daddy kinsan nan da wata biyu zaizo ganinki, tace dad ba matsala bane, na tabbata sai yafi kowa murna da auran nan.
Kursum tace toh Allah yasa hakan yafi alkhairi, duk jikinta yayi sanyi ranta abace ta rasa dalili,😔😔😔 tana ganin dan zata rabu da aminiyar ne shine yasa ta jin hakan.
****************************
A yau ne aka shaida daurin auran yazid (habib) da sumy, babu wani event da akayi illa abinci da gimbaya hafsatu ta bada a dafa, anci an koshi jama'a sun watse kafin dare kuma akai amarya 💃🏿💃🏿💃🏿
Ango kam sai washe baki yake, 😀😀😀 babu wani aboki ko dan'uwa dayasan da batun auran face kawu jamilu daya tsaya mai akai komai cikin kwanciya hankali...
Ko huzaifa abokinshi bai san abunda. Ke faruwa ba, dan yasan idan ya gayamai plans dinshi xai ruguje kenan, asalima yamai karyan ya koma kano.
Amarya sumy sai shiri take tana hada kayanta cikin akwati, farin ciki fal fuskan ta, lokaci kawai take jira akaita gurin heart beat dinta. 💃🏿💃🏿💃🏿
Ta kalli kursum data takure karshen gado, daka ganta kasan tana cikin tashin hankali....tace haba sis muna nan tare fa bawai guduwa xanyi in bar kiba, kursum tace dole hankalina ya tashi bani da kowa sai ke sumy, idan kin tafi maraicina zai dawo sabo ta fashe da kuka mai tsuma zuciya, sumy ma tana kuka tazo ta rugumeta tana kara bata baki akan tayi hakuri suna nan tare, mutuwa ce kadai xata iya raba su. 😭😭😭
Da daddare kawu jamilu da kanshi yazo dauka amarya, gimbiya hafsatu da kursum kadai suka mata rakiya har gidan mijinta,
Gida ne dan karami, mai dauke da room & parlour sai kitchen daga gefe sai dan karamin tsakar gida, cikin dakin kuwa babu wani abun kirki aciki sai kafifa kawai da stool na zama, dama baa jera mata komai ba tana jiran idan daddy ya zo sai ya siya mata komai da komai.
Gimbiya hafsatu da kursum sun mata nasiha sosai, sanna suka mata saida safe suka wuce abunsu.
Kamshin turaren sane yasa tagane yashigo dakin, yaxo ya xauna kusa da ita ya jawo hannuta ya sumbata yana kare mata kallo, yarinyar so innocent..........
Sakonnin soyayya ya aika mata a darenan da kyau,masu rikitarwa, har ya samu biyan bukatan shi, saida yaji kukanta na yawa sanan ya dan saurara mata......
Koda ta farka da safe baya cikin dakin, dakyar ta tashi ta shiga toilet ta tsarkake kanta tayi wanka ta fito tayi sallah harta koma bacci, sai wajen 10am ta tashi, tayi mamanki still baya na,ta tashi ta leka ko ina a gidan amma bayanan kuma babu alamunsa......
Ta koma daki dan duba kayan sa, nan ma wayam tagani sai wata wasika daya ajiye mata kamar haka
Matata mai sona, Allah yayi miki albarka kin biyani ni arayuwa.......amma dan Allah ina naiman gafararki da ki yafemin dan bawai na aureki dan ina sonki bane face sha'awarki danayi, kuma ni bazan iya zina ba shiyasa na aureki, amma kiyi hakuri sumy, na sakeki saki biyu sannan ga kudade masu yawa nabar miki ki kula da kanki, karma kice xaki naime ni dan kuwa baxa ki taba ganina ba. Sannan kina iya zama acikin gidan na wata daya kafin kudin hayan ya kare..............ina miki fatan alheri.
Bissalam
Innalillahi wa inna'ilaihi rajun kawai take fadi, ta fadi kasa tana rusa uban kuka shi kenan taga ta kanta
kursum ce ta shigo gidan da abincin karin su, ba karamin girgiza tayi ba da taga kawarta cikin yanayin nan tace miya faru? Kukan mai kike yi? baki da lafiya ne, a gigice take jero mata tambayo yi......... sumy kam kasa cewa komai tayi, ta mika mata wasikar daya ajiye mata, kursum ta girgiza matuka data karanta kasa cewa komai tayi, itama ta zauna sai kukan suke babu mai rarrashin wani. 😭😭 kaico
Daga bisani suka tashi suka dau kayan sumy da makudan kudin daya bari suka bar gidan.....
Yazid kuwa tunda ya tashi yawuce Airport yana sauri baya son missing flight dinshi na 7am, Allah yasa yana xuwa dama shi kawai ake jira, jirgi ya daka sai kanon dabo.......
Umma ce da kanta taje dauko shi a airport, dan kawai yasan ta damu dashi, suna cikin mota umma tace, son wato ka gujemu ko, wajan wata daya kenan bansa ka a ido ba idan nakira wayan ka saika ga daman dauka......
Yace to umma ya kikeso inyi, keda kika fi bawa aikin ki (fashion designer ce) mahimmanci, ko a gida baki da lokacin kowa saina aikin ki, ki wuni kina aiki a office kuma ki dawo gida kinayi, har Abba ma yafiki samun lokaci na, "tace my son kamin uzuri dan Allah, aikin nawa ne dole saida attention sosai in ba haka ba komai bazai yi daidai ba, ni kaina inason kasance wa da family dina shiyasa ma nakeson daukan hutu kona wata biyu ne......yace toh shikenan umma duk yadda kikai yayi daidai, shidai arayuwan shi yanason ummansa bai hadata da komai.
Alhaji yayi kwafa ya fice daga gidan, yana mamakin halin rashin imani irin na hadiza, "duk da ta makance, amma babu halinta daya canxa.
Alhaji tanimu da malam habu (baban hajiya hadiza kenan) aminan juna ne sosai, kafin malam ya rasu ya roki Alhaji ya auri hadiza tunda bai sake aure ba tun bayan mutuwar matar shi ta farko, yace hadiza ta manya ta ga shekaru sun ja amma shiru babu manai ma....dalilin auren alhaji da hadiza kenan.
Hadiza ta tsani alhaji sosai, ita aganinta ta wuce ajin da zata auri tsoho kusan sa"an ubanta..koda tayi rashin yarta wajen haihuwa bata damu ba, amma sai ta nunawa alhaji ta damu sosai har a sanadiyar haka tasamu ciwon ido ta makance😱
Wacece kursum ?
Kursum marainiyar Allah ce bata da kowa sai sumy , ranar da uwarta ta haife ta tayi niyyan jefar da ita atiti tare da ajiye mata 17 white diamonds (lu'u lu"u) da pink daimond guda daya tare da rubuta kursum ajikin wani hankecheif pink mai kyau amatsayin sunan data ba yarta acewarta duk wanda ya tsince ta bazaiyi wahalan rainonta ba tunda ga dukiya..........amma aminiyar uwarta mairo ta tausayawa jaririyar ta bada shawaran kaita inda xaa raineta harta girma, shine mairo ta kaita makarantar da take yanxu ta damka ta hannun gimbiya hafsatu sannan tabata 18 diamonds din acewarta duk shekara adauki diamond daya a biya mata kudin makaranta da abubuwan da zata bukata, sannan idan yarinya ta cika shekara goma sha takwas sai abata pink diamond din dan tasamu na rike kanta a rayuwa.
Wacece sumy ?
Sumy diyace ga Alhaji tanimu da hajiya hadiza, asali yan kano ne, tun tana karama alhaji yaje gidan marayu yayi adopting dinta arashin rasa yarsa da yayi tun haihuwan ta, shiyasa ya dauki son duniya ya dorawa sumy, sabanin hajiya hadiza data tsane ta kaman mutuwan ta......dalilin da yasa ma alhaji ya dauke ta tun tana shekara hudu a duniya ya kaita makarantar da take yanxu haka, wajen shekara goma sha uku kenan hajiya bata sata a ido ba
Wanene Yazid ?
Yazid Imam Ambrusa, dan kimanin shekara 29 a duniya, "da tilo ne ga alhaji imam da hajiya mairo, cikakken haifefen dan kano ne, abunda yaga dama yakeyi iyayensa basu wani damu dasa masa ido ba shiyasa bai dauki mutane da relationships abakin komai ba........
huzaifa ne kadai abokin shi tare suka yi school of aviation dake kasar England, yanxu haka shi yazid din cikakken pilot (matukin jirgin sama) ne, shine manajan company din babansa na jirgin sama....Ambrusa & Sons Airline.✈
Wacece xee
Zainab diya ce ga baba shehu (kanin hajiya hadiza).....mamanta ta rasu tun tana karama, shiyasa ita da baba shehu suka dawo Mansion din alhaji tanimu da zama....zee irin yammatan nan ne mara sa kamun kai da aji duk girman mutum haka zata kalle shi ta shuka mai rashin M,"ga ubanta da shegen son abun duniya burin shi kawai alhaji ya mutu suci gado..
Babu wanda take so a duniya kaman yazid Ambrusa, asalima ita ta makale mai harya fara bata attention.....babu wanda bai sansu tare ba, burinta kawai ta aureshi yaxama nata.
*cigaban labarin*
Kursum da takaici ya isheta haka taja jikinta ta dawo hostel tayi kwanciyan ta, gaba daya duniyan tai mata zafi wato akan saurayi shine sumy zata ci mata mutunci hmmmm......amma fa guy din ya hadu ba karya, fuskan shi kawai take gani, wani irin nishadi take shi, "taja tsaki Allah ya rabani da irin shi dagani ma dan iska ne, tunda naga alama suna biyu gareshi.
Turowan kofan dakin ne ya dawo da ita daga tunanin da take, sumy ce ta shigo ko kallon gefen kursum batai ba......haka dai suka kwana suka tashi babu wanda ya cewa wani uffan.
Gimbiya hafsatu taga kudi sai washe baki take, tace indai sumy ce nabawa danka halak malak, kawu jamilu (wanda yazid yayi hayan sa ya bashi makudan kudi yaxo amatsayin kawun sa ya naima mai auren sumy) sai zuba godiya yake kaman dagaske, yace yaron nawa fa yafiso adaura auran nan da kwana biyu......gimbiya hafsatu tace ai angama, ya mika mata dubu ashirin amatsayin sadaki ta amsa tana Dariya.
Hmmmmm
*Xarah Bêê*
*Dedicated to Bady social*
~Luv u all~😘😘😘
[10/14, 8:11 PM] Badee Social: 🌺🌺🌺KURSUM🌺🌺🌺
🌺🌺 By ~Xarah Bêê
Page 2⃣1⃣ ~ 2⃣5⃣✨
Haba sumy yanzu da bakinki kika aminci da auran stranger din da baki ma san halinsa ba, ko aure baki sani ba balle iya zama da miji asalima ma ko dadewa bakuyi da haduwa ba......
Dan Allah kursum ki kwantar da hankalinki kema kinsan banda wani option daya wuce in aure shi tunda har muna son junan mu, kuma nidai akan in koma gurin momy da zama na gwamma ce in auri stranger dinnan cause hankalina yafi kwanciya dashi I don't want to lose wannan opportunity din dana samu, kursum tace to mai zaki cewa daddy kinsan nan da wata biyu zaizo ganinki, tace dad ba matsala bane, na tabbata sai yafi kowa murna da auran nan.
Kursum tace toh Allah yasa hakan yafi alkhairi, duk jikinta yayi sanyi ranta abace ta rasa dalili,😔😔😔 tana ganin dan zata rabu da aminiyar ne shine yasa ta jin hakan.
****************************
A yau ne aka shaida daurin auran yazid (habib) da sumy, babu wani event da akayi illa abinci da gimbaya hafsatu ta bada a dafa, anci an koshi jama'a sun watse kafin dare kuma akai amarya 💃🏿💃🏿💃🏿
Ango kam sai washe baki yake, 😀😀😀 babu wani aboki ko dan'uwa dayasan da batun auran face kawu jamilu daya tsaya mai akai komai cikin kwanciya hankali...
Ko huzaifa abokinshi bai san abunda. Ke faruwa ba, dan yasan idan ya gayamai plans dinshi xai ruguje kenan, asalima yamai karyan ya koma kano.
Amarya sumy sai shiri take tana hada kayanta cikin akwati, farin ciki fal fuskan ta, lokaci kawai take jira akaita gurin heart beat dinta. 💃🏿💃🏿💃🏿
Ta kalli kursum data takure karshen gado, daka ganta kasan tana cikin tashin hankali....tace haba sis muna nan tare fa bawai guduwa xanyi in bar kiba, kursum tace dole hankalina ya tashi bani da kowa sai ke sumy, idan kin tafi maraicina zai dawo sabo ta fashe da kuka mai tsuma zuciya, sumy ma tana kuka tazo ta rugumeta tana kara bata baki akan tayi hakuri suna nan tare, mutuwa ce kadai xata iya raba su. 😭😭😭
Da daddare kawu jamilu da kanshi yazo dauka amarya, gimbiya hafsatu da kursum kadai suka mata rakiya har gidan mijinta,
Gida ne dan karami, mai dauke da room & parlour sai kitchen daga gefe sai dan karamin tsakar gida, cikin dakin kuwa babu wani abun kirki aciki sai kafifa kawai da stool na zama, dama baa jera mata komai ba tana jiran idan daddy ya zo sai ya siya mata komai da komai.
Gimbiya hafsatu da kursum sun mata nasiha sosai, sanna suka mata saida safe suka wuce abunsu.
Kamshin turaren sane yasa tagane yashigo dakin, yaxo ya xauna kusa da ita ya jawo hannuta ya sumbata yana kare mata kallo, yarinyar so innocent..........
Sakonnin soyayya ya aika mata a darenan da kyau,masu rikitarwa, har ya samu biyan bukatan shi, saida yaji kukanta na yawa sanan ya dan saurara mata......
Koda ta farka da safe baya cikin dakin, dakyar ta tashi ta shiga toilet ta tsarkake kanta tayi wanka ta fito tayi sallah harta koma bacci, sai wajen 10am ta tashi, tayi mamanki still baya na,ta tashi ta leka ko ina a gidan amma bayanan kuma babu alamunsa......
Ta koma daki dan duba kayan sa, nan ma wayam tagani sai wata wasika daya ajiye mata kamar haka
Matata mai sona, Allah yayi miki albarka kin biyani ni arayuwa.......amma dan Allah ina naiman gafararki da ki yafemin dan bawai na aureki dan ina sonki bane face sha'awarki danayi, kuma ni bazan iya zina ba shiyasa na aureki, amma kiyi hakuri sumy, na sakeki saki biyu sannan ga kudade masu yawa nabar miki ki kula da kanki, karma kice xaki naime ni dan kuwa baxa ki taba ganina ba. Sannan kina iya zama acikin gidan na wata daya kafin kudin hayan ya kare..............ina miki fatan alheri.
Bissalam
Innalillahi wa inna'ilaihi rajun kawai take fadi, ta fadi kasa tana rusa uban kuka shi kenan taga ta kanta
kursum ce ta shigo gidan da abincin karin su, ba karamin girgiza tayi ba da taga kawarta cikin yanayin nan tace miya faru? Kukan mai kike yi? baki da lafiya ne, a gigice take jero mata tambayo yi......... sumy kam kasa cewa komai tayi, ta mika mata wasikar daya ajiye mata, kursum ta girgiza matuka data karanta kasa cewa komai tayi, itama ta zauna sai kukan suke babu mai rarrashin wani. 😭😭 kaico
Daga bisani suka tashi suka dau kayan sumy da makudan kudin daya bari suka bar gidan.....
Yazid kuwa tunda ya tashi yawuce Airport yana sauri baya son missing flight dinshi na 7am, Allah yasa yana xuwa dama shi kawai ake jira, jirgi ya daka sai kanon dabo.......
Umma ce da kanta taje dauko shi a airport, dan kawai yasan ta damu dashi, suna cikin mota umma tace, son wato ka gujemu ko, wajan wata daya kenan bansa ka a ido ba idan nakira wayan ka saika ga daman dauka......
Yace to umma ya kikeso inyi, keda kika fi bawa aikin ki (fashion designer ce) mahimmanci, ko a gida baki da lokacin kowa saina aikin ki, ki wuni kina aiki a office kuma ki dawo gida kinayi, har Abba ma yafiki samun lokaci na, "tace my son kamin uzuri dan Allah, aikin nawa ne dole saida attention sosai in ba haka ba komai bazai yi daidai ba, ni kaina inason kasance wa da family dina shiyasa ma nakeson daukan hutu kona wata biyu ne......yace toh shikenan umma duk yadda kikai yayi daidai, shidai arayuwan shi yanason ummansa bai hadata da komai.