Sashe 4
Kulsum Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Baba shehu kam fuskan nan babu annuri ko kadan, wato haka alhaji zai sakamai duk irin kokarin dayama company dinsa shine zai bashi 10% kawai acikin uban dukiya daya tare, kuma harda ba yar'sa director din company din, yarinya karama da komai bata sani ba, "Yayi murmushin mugunta da tunanin halaka yarinya kafin ma ta shigo gidan nan..
Hajiya kam bata damu da abunda tasamu ba asalima abun duniya bai dameta ba, takai cinta daya shine yadda alhaji ya bawa sumy komai daya mallaka alhalin bama yar'sa bace ta jini, zata bar sumy ta zauna a gidan amma tayi alkawarin making life dinta miserable.
Zee sai murna take, dan batama yi expecting samun wani abu ba, tunanin ta daya shine Wacece sumy ya take, itadai tasan sumy diyar alhaji da mommy ce amma bata taba ganinta ba.
*Bayan shekara daya*
Sun gama exams sai shirye shiryen tafiya suke, kursum dake wasa da hanifa tace sis yanxu kina ganin idan nabi ki gidanku ba matsala , nidai ina tsoro kar hajiya tamin wulakanci ta kore ni, dan yanda kike ban labarin halinta na rashin kirki nasan tana iya wa.
Sumy tace karki damu nasan yanxu ta canza tunda shekaru sun ja, kuma makauniya ce ba lailai bane tasan kina gidan ba......
An turo driver daga gida daukan su, sai sallama suke da kawayen su da sauran malaman makaranta , suka shiga har office din gimbiya hafsatu sukai mata sallama ta dauko wani dan karamin box ta bude taciro wani hadadden pink diamond da take ajiye dashi wajen shekaru goma sha takwas da suka wuce ta damka wa kursum a hannu, tace yaudai na cika alkawarin, kursum tace wanna na miye kuma, gimbiya tace matar data kowa kine tun kina jiririya tace in baki idan kin tashi tafiya kya iya siyarwa ki samu na rike kanki,
Kursum tai mata godiya sosai suka fice, sun iske driver na jiran su, suka shiga mota...
koda suka shigo cikin gari sun tsaya suka shiga gidan Inna sadiya (mai kitson su) suka gaishe ta sosai ta amsa da fara'arta dama tasan da zuwan su, sumy ta mika mata hanifa, Inna ta amshe ta sai wasa take mata tace karku damu zan rike muku ita har kudawo daukan ta dama nagaji da xaman kadaice. .....
Kursum tace Inna mungode sosai, da munyi settling zamu zo mu dauke ta yanxu ki rubuta mana number wayan ki yadda idan mun isa gida zamu kira, dan yanxu ba waya ahannun mu, "Suka bata kudi masu yawa wanda zai ishe su kafin su dawo, suka kama hanya sai kanon dabo...
amota sumy sai kukan rabuwa take da hanifa, tabbas tasan barin hanifa wajan Inna shine daidai dan tasan hajiya bazata taba yadda da cewan tayi aure harta haihuwa ba, shiyasa ma tabar ta hannun Inna kafin tasamu yi mata bayani. ......
Sun shigo kano kenan, sumy tace gaskia yaka mata kindan gyara fuskan ki kodan kwalli ne kisa a ido, kursum tace kinsan ni bana kwalliya asalima ko kayan kwalliya ban dashi, sumy ta mika mata handbag dinta tace bude kidau powder ki sha fa,
Daidai lokacin da kursum ta amshi jakar sumy wata katuwar motar petur dake tafe ta bangaje motar su, kofan side din da kursum ke zauna ya Bude ta fado kan titi rike da jakar sumy, sai birgema take harta buge da wani katon dutse, sumy da driver kam suna cikin mota dake kamawa da wuta sai gangarawa motar take cikin daji harta bugu da wani katon bishiya tayi exploding baammm kawai kake ji. ...
😳😳😳😳
*Xarah Bêê*
*Dedicated to Bady social*
~Luv u all~😘😘😘
*Xarah Bêê*
*Dedicated to Bady social*
~Luv u all~😘😘😘
[10/14, 8:11 PM] Badee Social: 🌺🌺🌺KURSUM🌺🌺🌺
🌺🌺 By ~Xarah Bêê
Page 3⃣1⃣~ 3⃣5⃣✨
Kursum ta farka taganta a gadon asibiti, duk jikinta ya kurje ga farin bandage da aka daura mata a kai dan tsayar da jinin dake zuba, sai kuka da ihu take tana Kiran sunan sumy.
Da gudu wanda ya tsince ta a hanya ya kawota asibiti yaje ya kira doctor malik yana gayamai patient din ta tashi amma kaman bata hayyacinta...
Doctor ya shiga yana mata magana, amma ita kam ihu kawai take tana Kiran sumy, ya tsira mata allurar bacci ya fito.
Yace Bala daka tsince ta babu waya ahannunta ko wani abu dazai sa musan family dinta ko inda take zama, Bala yace gaskia babu sai dai ko jakarta xaa duba, dan koda na ganta akwai karamar jaka tare da ita, ya mikawa doctor malik jakar, suka zazzage jakar daga kayan kwalliya sai wani wallet mai kyau suka bude, pictures din daddy kuda biyu Dana kursum ne aciki sai wani karamin littafi an rubuta sumayya tanimu bawa.
Doctor malik yace ai wanan hoton alhaji ne, kuma ba shakka wanna yarinyar yar'sa ce amma to ina taje harta samu accident, ya kalli Bala yace mungode sosai da taimakon da kayi, nasan family din yarinyan kuma yanxu zan kirasu awaya suzo su dauketa, nine family doctor din su. Bala ma yamai godiya sannan ya wuce.
Doctor malik ya kira mummy yamata bayanin komai, tace tabbas yar'ta ce dan dama tun wajen kwana biyu daya wuce akaje dauko ta daga makaranta, amma sukaji shiru basu iso gida ba, an duba hanya an gano motarsu tayi hatsari ta kone sai gawan mutum biyu akone kawai aka gani, kuma ance mana tare suke da kawarta daga makaranta, doctor yace kawar ce ta rasu da driver kenan, dan yanxu haka sumy na nan kuma jikinta yayi sauki sai dan ciwon da baza'a rasa ba, tayi mai godiya sosai tace zata turo baba shehu yaxo ya dawo da sumy gida..
Kursum ta tashi sai dai ba ihu yanxu sai kuka kawai take, doctor ya shigo yana gayamata ai kawarta da sukai accident tare ta rasu dan haka yanxu ta shirya kanta dan kanin mamanta yazo daukanta suje gida, ya dauko wallet da pictures din yabata hade da jakan gabadaya sannan ya bata magunguna wanda zata sha, yace sumy ki tabata kinsha maganin nan saboda your body is still weak, tace to nagode sosai doctor, Kursum kam hankalinta duk ya tashi shikenan sumy ta rasu yanxu ya zata yi , gashi kuma ana tunanin itace sumy alhalin kuma sumy ce ta rasu ba kursum ba, amma kuma dole ne ta tsaya a matsayin itace sumy kodan ta samo wa hanifa gata da yancin ta.
Ta fito ta iske baba shehu na jiran ta, dukda batasan shi ba saida tace kawu ina wuni, ya bita da kallon banza sannan ya amsa a kwasale yayi gaba abunshi tana binshi a abaya, a zuciyan ta tace tab wato family dinnan babu sauki, lailai zata daura damara dasu dan kuwa baza tai tolerating ko wana nonsense ba.
Suna isa gidan yayi parking mota suka fito, masha Allahu kawai take fada dan kuwa bata taba ganin katon gida mai kyau kaman wannan ba, wani tausayin sumy taji, Allah yaji kanki kawata kuma insha Allahu hanifa sai ta samu gatan xaman gidan nan Daram. ...
Hajiya da xee suna zaune a parlour suna jiran isowan su sumy, baba shehu yafara turo kofa sai kursum abaya, tana karasowa cikin palon xee da mum suka tashi tsaye afirgice suna kallon ta.......
Nima afirgice nayar da biron rubutuna dan na tsorata da yanayin mom, ita da bata gani miyasata firgita haka..😳😳
*Xarah Bêê*
*Dedicated to Bady social*
~Luv u all~😘😘😘
[10/14, 8:12 PM] Badee Social: 🌺🌺🌺KURSUM🌺🌺🌺
🌺🌺 By ~Xarah Bêê
Page 3⃣6⃣ ~ 4⃣0⃣✨
Kursum ta dukusa har kasa ta gaishe su, hajiya kam hankalinta bai tare da ita, mamaki kawai take yadda sumy ta zama kekkyawan budurwa dan koda tasan ta abaya ba wani kyau garetaba sai fari kawai .......abangaren xee kuwa faduwan gabanta sai karuwa yake, yaudai duk takama da kyawuta taga Wace ta fita kyau da komai, wani irin tsanar kursum taji azuciyanta. .......😡😡
Hajiya amsa adakile, ta kwallawa samira kira, taxo da sauri tana gani hajiya, tace kikai sumy can gidan baya kusa da dakin masu aiki sai ta zabi dakin data ke so, samira tace toh.
Kursum da haushi hajiya ya isheta ta, ta karaso cikin palon ta xauna tace tunda gidan ubana ne babu wanda ya isa yasani xama dakin masu aiki, dan haka nima a main house zan zauna, ta tambayi samira ina dakuna suke da kuma wana dakine yafi kyau da girma a gidan, tace antee dakuna asama suke kuma dakin daddy yafi kyau da girma tunda ya rasu babu wanda ya shiga, kursum ta mike tsaye ta karewa hajiya da xee kallon sannan tace samira kaini dakin daddy dan yanxu yaxama nawa in ga wanda ya isa ya hanani...😕
Hajiya kaman tafasa ihu 😫😫 dan takaici, lailai yarinyan nan wato ba kyau kadai takara ba harda baki tayi, yazama dole insa mata ido saboda.....
Da daddare Abba da umma ke zauna a parlour sai hira suke suna darawa, umma tace gaskia yakama in leka hajiya mun dade bamu haduba aiki yamin yawa.
Abba ya kalleta yace wai ke bana hanaki shiga harkar hadiza ba, kinsan sarai banason matan nan saboda Sam bata da mutunci, kowa yasan itace sanadiya mutuwan mijinta , umma tace haba alhaji ya za ai kace haka, lokacin mijinta ne yayi....... bata ida magana na ba yazid ya shigo da sallaman sa, sanye yake da uniform dinsa na pilot wanda ya kara fito da ainuhin kyau shi, ya fada kan kujera yana wai na gaji, umma ta kalle shi tace my son hope dai you are okay, banason ganinka da stress , Abba yayi tsaki yace wlh maryam ke kike kara sangarta yaron nan, idan baije aiki ba so kike yana xaman gida ko me, shida wataran zaiyi aure ya kula da iyalansa......yauwa nama tuna shehu yazo min da batun diyar shi Zainab dinnan kwana kin baya, kun dade kuna soyyaya amma baka ma xancen aurenta kuma ma dai at your age ya kamata ace kafara tunanin fara iyali.
Yazid ya tamke fuska, yace gaskia abba ni ban shirya aure ba dukda inason xee, koda zanyi aure sai nan da shekera daya, ya tashi a fusace ya wuce dakin shi.
Hajiya kam bata damu da abunda tasamu ba asalima abun duniya bai dameta ba, takai cinta daya shine yadda alhaji ya bawa sumy komai daya mallaka alhalin bama yar'sa bace ta jini, zata bar sumy ta zauna a gidan amma tayi alkawarin making life dinta miserable.
Zee sai murna take, dan batama yi expecting samun wani abu ba, tunanin ta daya shine Wacece sumy ya take, itadai tasan sumy diyar alhaji da mommy ce amma bata taba ganinta ba.
*Bayan shekara daya*
Sun gama exams sai shirye shiryen tafiya suke, kursum dake wasa da hanifa tace sis yanxu kina ganin idan nabi ki gidanku ba matsala , nidai ina tsoro kar hajiya tamin wulakanci ta kore ni, dan yanda kike ban labarin halinta na rashin kirki nasan tana iya wa.
Sumy tace karki damu nasan yanxu ta canza tunda shekaru sun ja, kuma makauniya ce ba lailai bane tasan kina gidan ba......
An turo driver daga gida daukan su, sai sallama suke da kawayen su da sauran malaman makaranta , suka shiga har office din gimbiya hafsatu sukai mata sallama ta dauko wani dan karamin box ta bude taciro wani hadadden pink diamond da take ajiye dashi wajen shekaru goma sha takwas da suka wuce ta damka wa kursum a hannu, tace yaudai na cika alkawarin, kursum tace wanna na miye kuma, gimbiya tace matar data kowa kine tun kina jiririya tace in baki idan kin tashi tafiya kya iya siyarwa ki samu na rike kanki,
Kursum tai mata godiya sosai suka fice, sun iske driver na jiran su, suka shiga mota...
koda suka shigo cikin gari sun tsaya suka shiga gidan Inna sadiya (mai kitson su) suka gaishe ta sosai ta amsa da fara'arta dama tasan da zuwan su, sumy ta mika mata hanifa, Inna ta amshe ta sai wasa take mata tace karku damu zan rike muku ita har kudawo daukan ta dama nagaji da xaman kadaice. .....
Kursum tace Inna mungode sosai, da munyi settling zamu zo mu dauke ta yanxu ki rubuta mana number wayan ki yadda idan mun isa gida zamu kira, dan yanxu ba waya ahannun mu, "Suka bata kudi masu yawa wanda zai ishe su kafin su dawo, suka kama hanya sai kanon dabo...
amota sumy sai kukan rabuwa take da hanifa, tabbas tasan barin hanifa wajan Inna shine daidai dan tasan hajiya bazata taba yadda da cewan tayi aure harta haihuwa ba, shiyasa ma tabar ta hannun Inna kafin tasamu yi mata bayani. ......
Sun shigo kano kenan, sumy tace gaskia yaka mata kindan gyara fuskan ki kodan kwalli ne kisa a ido, kursum tace kinsan ni bana kwalliya asalima ko kayan kwalliya ban dashi, sumy ta mika mata handbag dinta tace bude kidau powder ki sha fa,
Daidai lokacin da kursum ta amshi jakar sumy wata katuwar motar petur dake tafe ta bangaje motar su, kofan side din da kursum ke zauna ya Bude ta fado kan titi rike da jakar sumy, sai birgema take harta buge da wani katon dutse, sumy da driver kam suna cikin mota dake kamawa da wuta sai gangarawa motar take cikin daji harta bugu da wani katon bishiya tayi exploding baammm kawai kake ji. ...
😳😳😳😳
*Xarah Bêê*
*Dedicated to Bady social*
~Luv u all~😘😘😘
*Xarah Bêê*
*Dedicated to Bady social*
~Luv u all~😘😘😘
[10/14, 8:11 PM] Badee Social: 🌺🌺🌺KURSUM🌺🌺🌺
🌺🌺 By ~Xarah Bêê
Page 3⃣1⃣~ 3⃣5⃣✨
Kursum ta farka taganta a gadon asibiti, duk jikinta ya kurje ga farin bandage da aka daura mata a kai dan tsayar da jinin dake zuba, sai kuka da ihu take tana Kiran sunan sumy.
Da gudu wanda ya tsince ta a hanya ya kawota asibiti yaje ya kira doctor malik yana gayamai patient din ta tashi amma kaman bata hayyacinta...
Doctor ya shiga yana mata magana, amma ita kam ihu kawai take tana Kiran sumy, ya tsira mata allurar bacci ya fito.
Yace Bala daka tsince ta babu waya ahannunta ko wani abu dazai sa musan family dinta ko inda take zama, Bala yace gaskia babu sai dai ko jakarta xaa duba, dan koda na ganta akwai karamar jaka tare da ita, ya mikawa doctor malik jakar, suka zazzage jakar daga kayan kwalliya sai wani wallet mai kyau suka bude, pictures din daddy kuda biyu Dana kursum ne aciki sai wani karamin littafi an rubuta sumayya tanimu bawa.
Doctor malik yace ai wanan hoton alhaji ne, kuma ba shakka wanna yarinyar yar'sa ce amma to ina taje harta samu accident, ya kalli Bala yace mungode sosai da taimakon da kayi, nasan family din yarinyan kuma yanxu zan kirasu awaya suzo su dauketa, nine family doctor din su. Bala ma yamai godiya sannan ya wuce.
Doctor malik ya kira mummy yamata bayanin komai, tace tabbas yar'ta ce dan dama tun wajen kwana biyu daya wuce akaje dauko ta daga makaranta, amma sukaji shiru basu iso gida ba, an duba hanya an gano motarsu tayi hatsari ta kone sai gawan mutum biyu akone kawai aka gani, kuma ance mana tare suke da kawarta daga makaranta, doctor yace kawar ce ta rasu da driver kenan, dan yanxu haka sumy na nan kuma jikinta yayi sauki sai dan ciwon da baza'a rasa ba, tayi mai godiya sosai tace zata turo baba shehu yaxo ya dawo da sumy gida..
Kursum ta tashi sai dai ba ihu yanxu sai kuka kawai take, doctor ya shigo yana gayamata ai kawarta da sukai accident tare ta rasu dan haka yanxu ta shirya kanta dan kanin mamanta yazo daukanta suje gida, ya dauko wallet da pictures din yabata hade da jakan gabadaya sannan ya bata magunguna wanda zata sha, yace sumy ki tabata kinsha maganin nan saboda your body is still weak, tace to nagode sosai doctor, Kursum kam hankalinta duk ya tashi shikenan sumy ta rasu yanxu ya zata yi , gashi kuma ana tunanin itace sumy alhalin kuma sumy ce ta rasu ba kursum ba, amma kuma dole ne ta tsaya a matsayin itace sumy kodan ta samo wa hanifa gata da yancin ta.
Ta fito ta iske baba shehu na jiran ta, dukda batasan shi ba saida tace kawu ina wuni, ya bita da kallon banza sannan ya amsa a kwasale yayi gaba abunshi tana binshi a abaya, a zuciyan ta tace tab wato family dinnan babu sauki, lailai zata daura damara dasu dan kuwa baza tai tolerating ko wana nonsense ba.
Suna isa gidan yayi parking mota suka fito, masha Allahu kawai take fada dan kuwa bata taba ganin katon gida mai kyau kaman wannan ba, wani tausayin sumy taji, Allah yaji kanki kawata kuma insha Allahu hanifa sai ta samu gatan xaman gidan nan Daram. ...
Hajiya da xee suna zaune a parlour suna jiran isowan su sumy, baba shehu yafara turo kofa sai kursum abaya, tana karasowa cikin palon xee da mum suka tashi tsaye afirgice suna kallon ta.......
Nima afirgice nayar da biron rubutuna dan na tsorata da yanayin mom, ita da bata gani miyasata firgita haka..😳😳
*Xarah Bêê*
*Dedicated to Bady social*
~Luv u all~😘😘😘
[10/14, 8:12 PM] Badee Social: 🌺🌺🌺KURSUM🌺🌺🌺
🌺🌺 By ~Xarah Bêê
Page 3⃣6⃣ ~ 4⃣0⃣✨
Kursum ta dukusa har kasa ta gaishe su, hajiya kam hankalinta bai tare da ita, mamaki kawai take yadda sumy ta zama kekkyawan budurwa dan koda tasan ta abaya ba wani kyau garetaba sai fari kawai .......abangaren xee kuwa faduwan gabanta sai karuwa yake, yaudai duk takama da kyawuta taga Wace ta fita kyau da komai, wani irin tsanar kursum taji azuciyanta. .......😡😡
Hajiya amsa adakile, ta kwallawa samira kira, taxo da sauri tana gani hajiya, tace kikai sumy can gidan baya kusa da dakin masu aiki sai ta zabi dakin data ke so, samira tace toh.
Kursum da haushi hajiya ya isheta ta, ta karaso cikin palon ta xauna tace tunda gidan ubana ne babu wanda ya isa yasani xama dakin masu aiki, dan haka nima a main house zan zauna, ta tambayi samira ina dakuna suke da kuma wana dakine yafi kyau da girma a gidan, tace antee dakuna asama suke kuma dakin daddy yafi kyau da girma tunda ya rasu babu wanda ya shiga, kursum ta mike tsaye ta karewa hajiya da xee kallon sannan tace samira kaini dakin daddy dan yanxu yaxama nawa in ga wanda ya isa ya hanani...😕
Hajiya kaman tafasa ihu 😫😫 dan takaici, lailai yarinyan nan wato ba kyau kadai takara ba harda baki tayi, yazama dole insa mata ido saboda.....
Da daddare Abba da umma ke zauna a parlour sai hira suke suna darawa, umma tace gaskia yakama in leka hajiya mun dade bamu haduba aiki yamin yawa.
Abba ya kalleta yace wai ke bana hanaki shiga harkar hadiza ba, kinsan sarai banason matan nan saboda Sam bata da mutunci, kowa yasan itace sanadiya mutuwan mijinta , umma tace haba alhaji ya za ai kace haka, lokacin mijinta ne yayi....... bata ida magana na ba yazid ya shigo da sallaman sa, sanye yake da uniform dinsa na pilot wanda ya kara fito da ainuhin kyau shi, ya fada kan kujera yana wai na gaji, umma ta kalle shi tace my son hope dai you are okay, banason ganinka da stress , Abba yayi tsaki yace wlh maryam ke kike kara sangarta yaron nan, idan baije aiki ba so kike yana xaman gida ko me, shida wataran zaiyi aure ya kula da iyalansa......yauwa nama tuna shehu yazo min da batun diyar shi Zainab dinnan kwana kin baya, kun dade kuna soyyaya amma baka ma xancen aurenta kuma ma dai at your age ya kamata ace kafara tunanin fara iyali.
Yazid ya tamke fuska, yace gaskia abba ni ban shirya aure ba dukda inason xee, koda zanyi aure sai nan da shekera daya, ya tashi a fusace ya wuce dakin shi.