Sashe 1
Ido A Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Root Entry
WordDocument
0Table
Data
[6/15, 3:18 PM] Qee's Queen
: I just published "002" of my story "IDO A DUHU"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=6824da4be5f14d56e5838155
*IDO A DUHU*
*NA*
*BILLY S FARI*
Arewabook:-billysfari
Wattpad:-billyfari9
RANAR FARAWA: Wednesday on 7th May 2025.
*Wannan littafin ha
in mallakata ne ban yarda a juya mani shi ba ta kowace irin fuska har sai da izinina! labarin dake ciki kuma
irarren labari ne, saboda haka idan ya zo dai-dai da labarin ki/ka ko kuma rayuwar ki/ka to akasi ne kawai*
_Bismillahirrahmanirrahim_
Wata irin
ara ce tun daga bakin gate suka jiyo data kara
e gidan, hakan yasa ko gate mai gadi bai gama budewa ba aka danno hancin motar aguje zuwa cikin gidan wanda ka
an ya rage a take mai gadi, ya yi wani irin tsalle tare da sakin gate
in ya wuntsila gefe, a rikice matu
in motar wanda da alama shine mamallakin gidan ya yi parking ha
e da fitowa hankali a tashe.
Sauran wu
anda ke cikin motar kuma suka nufi cikin gidan a guje, a iya saninsu basu bar kowa cikin gidan ba kafin su tafi, to daga ina wannan
arar ke fitowa kuma wane aciki?
Tambayar da dukkaninsu suke wa kansu kenan acikin zuciya kafin cike da ru
ewa ya nufi wajen mai gadi don shi ne wanda ya kamata ya amsa masa wannan tambayar.
"Musa waye acikin gidan nan?" Ya fa
a yana wurga masa wani irin kallo cike da tuhuma, cikin rawar murya Musa ya shiga bashi amsa yana cewa, "Allah ya taimaki ranka shi da
e Wallahi ban sani ba".
"what?
Kamar ya baka sani ba to motar waye a kofar gidan?
Ya akayi har wani ya shigo cikin gidan nan baka sani ba?
To meye amfanin aikinka?
Me yake faruwa ne acikin gid..?" Bai
arasa ba da gudu sai ga wata matashiyar budurwa ta fito tana fa
in, "Wayyo Allah sun kashesa, wallahi sun kashe sa, wayyo Allahna na shiga uku na lalace".
Wata irin juyowa yai da
arfi cikin tashin hankali, gaba
aya ji yai ya kasa fahimtar inda maganganun nata suka dosa, to waye aka kashe? ya tambayi kansa, ji yai ya kasa motsawa tamkar an kafesa a wajen ko
afafuwansa ya kasa
agawa sai binta yake da kallo, tamkar wanda aka tsikara yai firgigit tare da saurin ri
ota ganin yadda gaba-daya ta fita hayyacinta itama saboda tsananin tsoro da tashin hankalin data gano, lumfashinta ta shiga yin sama da
asa dashi tana nuna masa hanyar shiga cikin palourn gidan tana sake cewa, "Sun kashesa!". jin haka ya sashi saurin sakinta ya nufi cikin gidan yana jin zuciyarsa na wani irin bugawa da karfi, abunda idanuwansa suka gane masa lokacin daya shigo cikin paloun ya haifar masa da wani irin ka
awar zuciya ya yi baya zai fa
i yai saurin dafe kujerar dake kusa dashi yana jin tamkar ana tsittsinka masa zuciya.
Idanuwansa ya
ago ya zuba akan Kyakkyawan matashin dake tsaye acikin paloun ri
e da wu
a a hannunsa duk jini, fuskar nan tasa a ha
e babu alamun tsoro ko kuma shiga tashin hankali na riskarsa da akayi cikin wannan yanayi balle kuma nadama, a gefensa kuma wata budurwa ce du
e tasa hannayenta ta toshe bakinta dasu tana kuka, kukan da gaba-daya kana kallon ta zaka fahimci yadda ya sauya mata kamanni ta hanyar sauya kalar fatar fuskarta izuwa ja, yayin da launin idanuwanta dake farare tas suka yi jajir suna cigaba da tsiyayar da
walla.
A gaban su kuma babbar macece rungume da wani matashi ajikinta dake kwance cikin jini ko motsi bayayi tana kuka tana girgiza sa ha
e da sabbatun ya tashi.
Ganin da tayi tabbas bazai tashi ba ya sa ta mi
ewa cikin wani irin fushi da zafin rai ta nufo wajen saurayin dake tsaye ri
e da wu
ar da kana gani kasan da ita akayi amfani wajen illata wanda ke kwance cikin jinin babu lumfashi a jikinsa, tana zuwa ta
auke sa kyakkyawan mari har guda biyu saboda tabbacin da take dashi akan ko shakka babu shine ya yi wannan aika aikan, cikin zaro idanuwa da
araji take cewa "Kai
an gidan uban waye?
Waye kai?
Me ya kawo ka a cikin gidan nan?
Waye ya aiko ka ka aikata masa haka?
Me yarona ya yi maka ne?".
Ta jero masa tambayoyin tana sha
o wuyan rigar sa kafin ta fashe da wani irin kuka tana zubewa
asa, saurayin kuwa kasa amsa mata yayi sai ma
asa da ya yi da kansa don har lokacin babu alamun nadamar abinda ya faru ko tsoro a tattare dashi, banda zallar masifa da jin kai babu abinda ke cikin idanuwa da suka yi jajir tamkar an watsa barkono.
Kukan da matar keyi ya maido da mutumen cikin hayyacinsa yana fa
in.
"Innalillahi wainna ilaihirrajiun".
Kalmar daya iya fa
kenan ha
e da ciro wayarsa, bugu
aya ya yiwa wata lamba aka
aga, cikin wata irin murya dake nuni da cike yake da damuwa yace.
"Commissioner ina so ka turo mani da yaranka anan gidana, Please ranka shi da
e".
A ta
ayan
angaren commissioner of Police ya amsa masa da, "Yanzun nan amma yalla
ai ina fatan dai lafiya ko?" "Ba lafiya ba.." nan ya kwashe duk abinda ke faruwa da suka isko ya sanar dashi yana jin idanuwansa na kokarin kawo
walla yana ji duniyar nayi masa wani irin juyi, gaba-daya ya gama ru
ewar da bai san me zai yi ba banda ya kira hukuma.
Bayan mintuna goma sha takwas da kiransa sai ga motar police har guda biyu ta iso gidan, Nan ya basu izinin shigowa tare da nuna masu wanda zasu yi arresting da suna shigowa su da kansu suka fahimci shine mai laifin saboda ganin wu
a da jini a hannunsa, a take suka zagayesa tare da saita bindigogin su akansa don kar yai yun
urin guduwa,
aya daga cikin yan sandan ne ya fiddo ankwa zai saka mashi a hannu, a take ya fara
arin rigima dasu yana fa
in, "Kada kuyi kuskuren kama ni domin ko kunyi hakan ba amfanin da zai yi maku, kun san ko waye ubana saboda haka zan fito ko kuna so ko bakwa so, wannan kuma bazan ta
a nadamar mutuwarsa ba".
Bai
arasa ba ya ji saukar kan bindiga a saman kansa ya saki wata irin
ara tare da zube wa
asa akan guiwoyin sa saboda tsananin azabar da yaji.
Jin hakan yasa matashiyar budurwar dake kuka ta shiga ja da baya tana sake toshe bakinta jin kalaman dake fita abakinsa, mamaki ne
arara ya bayyana akan fuskar mutumen ganin babu nadama ko
ire a tattare da yaron akan abinda ya aikata, cikin
acin rai yace , "Shikennan inspector kuje dashi ayi bincike a gano waye ya turosa har cikin gida yazo ya aikata haka ga
ana!
Bana so ku sassauta masa har sai kun tabbatar daya fa
a maku gaskiya, ku gana masa azabar da zata sa da bakinsa ya fa
i ko waye ya aiko da da kuma dalilinsu, wlh ni kuma sai naga wanda zai tsaya masa akaf fa
asar nan, sai naga wanda ya
aure masa gindi da zai hana nayi Shari'a dashi ko da duka abinda na mallaka zai
are".
Wani dukan suka sake kaiwa saurayin a karo na biyu a saman kafa
a bayan sun saka mashi ankwa kafin su
aga shi suka nufi hanyar fita dashi, suna kaiwa bakin
ofa ya juyo yana ma yarinyar wani kallo mai cike da garga
an sandan dake ri
e dashi ya hanka
asa yana tura
eyarsa waje yake cewa, "wuce muje, zakayi
bayani".
Suka turasa cikin motarsu ta yan sanda bayan sun fito tare da tayar da motar suka fice daga gidan,
aya motar ta yan sanda kuma suka
auki wanda ke kwance cikin jini aka nufi asibiti dashi, kallon yarinyar mutumen ya yi da sautin kukanta ya
aru yace, "Ya isa haka ki tashi ki tafi gida, idan ma ya hanaki magana yanzu lokaci zai zo da gaskiya zata bayyana idan aka zo bincike, ina fatan zaki fa
i abinda kika sani don bima yarima da jininsa hakkinsa".
Jiki ba
wari ta mi
e zata fita matar tace.
"Ki sani ke kadai ce zaki iya bada tabbacin abinda ya faru, idan har kika
oye kuma bazan ta
a yafe maki ba".
Bata iya cewa komai ba tana kuka ta fice daga gidan, yara yan mata biyu suka zo suka rungume matar suna kuka, shi kuma mutumen ya fice yabi bayan yan sandan zuciyarsa cike da damuwa, driven yake amma tunani yake yi yaushe
ansa ya dawo
asar nan ba tare da saninsa ba?
Me yakawo wancan saurayin acikin gidansa har hakan ta faru?
Waye shi meye alakarsa da
ansa da zai shigo har cikin gidansa yayi masa wannan mumunan aika-aika.
Ji yai zuciyarsa ta bushe ta cika da wutar son
aukarwa
an nasa
waya tilo da yake matu
auna fansa, a take ya
auki alwashin ko waye yaron kuma ko dan gidan waye shi sai an hukunta sa shima dai-dai da laifinsa don bazai yafe ba, bazai ta
a bari jinin
ansa ya tafi a banza ba.
*06:35pm*
Zaune yake a farfajiyar cikin gidan nasa daga wajen gate can cikin wani
aramin waje da aka tanada don shan iska, a gefensa wata kyakkyawar mace ce bafulatana da shekarunta duka baza su haura shekaru arba'in da wani abu ba, Labari suke yi cike da kulawa, k'auna da kuma soyayyar juna, wanda kana gani kasan ba sai an fa
a maka su
in miji da mata bane dake tsananin
aunar junansu. wayarsa dake ajiye agaban sa ce ta shiga yin
ara, hakan ya tilastasa dakatar da firar da suke yi da yake matu
ar jin da
in ta, wayar ya fara
agawa kafin yakai a kunnensa bakinsa
auke da sallama, shiru ya yi na wasu yan sakanni kafin yai wata irin zabura yana mi
ewa tsaye yake cewa.
"Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, wace police station aka je dashi?
Laifin kisa kuma?
To shikenan commissioner, kar ku ji komai ku gudanar da duk binciken daya dace akansa, Nagode".
Ya fa
a bayan gama sauraren dalilin kiran nasa da akayi yana cire wayar daga kunnensa.
WordDocument
0Table
Data
[6/15, 3:18 PM] Qee's Queen
: I just published "002" of my story "IDO A DUHU"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=6824da4be5f14d56e5838155
*IDO A DUHU*
*NA*
*BILLY S FARI*
Arewabook:-billysfari
Wattpad:-billyfari9
RANAR FARAWA: Wednesday on 7th May 2025.
*Wannan littafin ha
in mallakata ne ban yarda a juya mani shi ba ta kowace irin fuska har sai da izinina! labarin dake ciki kuma
irarren labari ne, saboda haka idan ya zo dai-dai da labarin ki/ka ko kuma rayuwar ki/ka to akasi ne kawai*
_Bismillahirrahmanirrahim_
Wata irin
ara ce tun daga bakin gate suka jiyo data kara
e gidan, hakan yasa ko gate mai gadi bai gama budewa ba aka danno hancin motar aguje zuwa cikin gidan wanda ka
an ya rage a take mai gadi, ya yi wani irin tsalle tare da sakin gate
in ya wuntsila gefe, a rikice matu
in motar wanda da alama shine mamallakin gidan ya yi parking ha
e da fitowa hankali a tashe.
Sauran wu
anda ke cikin motar kuma suka nufi cikin gidan a guje, a iya saninsu basu bar kowa cikin gidan ba kafin su tafi, to daga ina wannan
arar ke fitowa kuma wane aciki?
Tambayar da dukkaninsu suke wa kansu kenan acikin zuciya kafin cike da ru
ewa ya nufi wajen mai gadi don shi ne wanda ya kamata ya amsa masa wannan tambayar.
"Musa waye acikin gidan nan?" Ya fa
a yana wurga masa wani irin kallo cike da tuhuma, cikin rawar murya Musa ya shiga bashi amsa yana cewa, "Allah ya taimaki ranka shi da
e Wallahi ban sani ba".
"what?
Kamar ya baka sani ba to motar waye a kofar gidan?
Ya akayi har wani ya shigo cikin gidan nan baka sani ba?
To meye amfanin aikinka?
Me yake faruwa ne acikin gid..?" Bai
arasa ba da gudu sai ga wata matashiyar budurwa ta fito tana fa
in, "Wayyo Allah sun kashesa, wallahi sun kashe sa, wayyo Allahna na shiga uku na lalace".
Wata irin juyowa yai da
arfi cikin tashin hankali, gaba
aya ji yai ya kasa fahimtar inda maganganun nata suka dosa, to waye aka kashe? ya tambayi kansa, ji yai ya kasa motsawa tamkar an kafesa a wajen ko
afafuwansa ya kasa
agawa sai binta yake da kallo, tamkar wanda aka tsikara yai firgigit tare da saurin ri
ota ganin yadda gaba-daya ta fita hayyacinta itama saboda tsananin tsoro da tashin hankalin data gano, lumfashinta ta shiga yin sama da
asa dashi tana nuna masa hanyar shiga cikin palourn gidan tana sake cewa, "Sun kashesa!". jin haka ya sashi saurin sakinta ya nufi cikin gidan yana jin zuciyarsa na wani irin bugawa da karfi, abunda idanuwansa suka gane masa lokacin daya shigo cikin paloun ya haifar masa da wani irin ka
awar zuciya ya yi baya zai fa
i yai saurin dafe kujerar dake kusa dashi yana jin tamkar ana tsittsinka masa zuciya.
Idanuwansa ya
ago ya zuba akan Kyakkyawan matashin dake tsaye acikin paloun ri
e da wu
a a hannunsa duk jini, fuskar nan tasa a ha
e babu alamun tsoro ko kuma shiga tashin hankali na riskarsa da akayi cikin wannan yanayi balle kuma nadama, a gefensa kuma wata budurwa ce du
e tasa hannayenta ta toshe bakinta dasu tana kuka, kukan da gaba-daya kana kallon ta zaka fahimci yadda ya sauya mata kamanni ta hanyar sauya kalar fatar fuskarta izuwa ja, yayin da launin idanuwanta dake farare tas suka yi jajir suna cigaba da tsiyayar da
walla.
A gaban su kuma babbar macece rungume da wani matashi ajikinta dake kwance cikin jini ko motsi bayayi tana kuka tana girgiza sa ha
e da sabbatun ya tashi.
Ganin da tayi tabbas bazai tashi ba ya sa ta mi
ewa cikin wani irin fushi da zafin rai ta nufo wajen saurayin dake tsaye ri
e da wu
ar da kana gani kasan da ita akayi amfani wajen illata wanda ke kwance cikin jinin babu lumfashi a jikinsa, tana zuwa ta
auke sa kyakkyawan mari har guda biyu saboda tabbacin da take dashi akan ko shakka babu shine ya yi wannan aika aikan, cikin zaro idanuwa da
araji take cewa "Kai
an gidan uban waye?
Waye kai?
Me ya kawo ka a cikin gidan nan?
Waye ya aiko ka ka aikata masa haka?
Me yarona ya yi maka ne?".
Ta jero masa tambayoyin tana sha
o wuyan rigar sa kafin ta fashe da wani irin kuka tana zubewa
asa, saurayin kuwa kasa amsa mata yayi sai ma
asa da ya yi da kansa don har lokacin babu alamun nadamar abinda ya faru ko tsoro a tattare dashi, banda zallar masifa da jin kai babu abinda ke cikin idanuwa da suka yi jajir tamkar an watsa barkono.
Kukan da matar keyi ya maido da mutumen cikin hayyacinsa yana fa
in.
"Innalillahi wainna ilaihirrajiun".
Kalmar daya iya fa
kenan ha
e da ciro wayarsa, bugu
aya ya yiwa wata lamba aka
aga, cikin wata irin murya dake nuni da cike yake da damuwa yace.
"Commissioner ina so ka turo mani da yaranka anan gidana, Please ranka shi da
e".
A ta
ayan
angaren commissioner of Police ya amsa masa da, "Yanzun nan amma yalla
ai ina fatan dai lafiya ko?" "Ba lafiya ba.." nan ya kwashe duk abinda ke faruwa da suka isko ya sanar dashi yana jin idanuwansa na kokarin kawo
walla yana ji duniyar nayi masa wani irin juyi, gaba-daya ya gama ru
ewar da bai san me zai yi ba banda ya kira hukuma.
Bayan mintuna goma sha takwas da kiransa sai ga motar police har guda biyu ta iso gidan, Nan ya basu izinin shigowa tare da nuna masu wanda zasu yi arresting da suna shigowa su da kansu suka fahimci shine mai laifin saboda ganin wu
a da jini a hannunsa, a take suka zagayesa tare da saita bindigogin su akansa don kar yai yun
urin guduwa,
aya daga cikin yan sandan ne ya fiddo ankwa zai saka mashi a hannu, a take ya fara
arin rigima dasu yana fa
in, "Kada kuyi kuskuren kama ni domin ko kunyi hakan ba amfanin da zai yi maku, kun san ko waye ubana saboda haka zan fito ko kuna so ko bakwa so, wannan kuma bazan ta
a nadamar mutuwarsa ba".
Bai
arasa ba ya ji saukar kan bindiga a saman kansa ya saki wata irin
ara tare da zube wa
asa akan guiwoyin sa saboda tsananin azabar da yaji.
Jin hakan yasa matashiyar budurwar dake kuka ta shiga ja da baya tana sake toshe bakinta jin kalaman dake fita abakinsa, mamaki ne
arara ya bayyana akan fuskar mutumen ganin babu nadama ko
ire a tattare da yaron akan abinda ya aikata, cikin
acin rai yace , "Shikennan inspector kuje dashi ayi bincike a gano waye ya turosa har cikin gida yazo ya aikata haka ga
ana!
Bana so ku sassauta masa har sai kun tabbatar daya fa
a maku gaskiya, ku gana masa azabar da zata sa da bakinsa ya fa
i ko waye ya aiko da da kuma dalilinsu, wlh ni kuma sai naga wanda zai tsaya masa akaf fa
asar nan, sai naga wanda ya
aure masa gindi da zai hana nayi Shari'a dashi ko da duka abinda na mallaka zai
are".
Wani dukan suka sake kaiwa saurayin a karo na biyu a saman kafa
a bayan sun saka mashi ankwa kafin su
aga shi suka nufi hanyar fita dashi, suna kaiwa bakin
ofa ya juyo yana ma yarinyar wani kallo mai cike da garga
an sandan dake ri
e dashi ya hanka
asa yana tura
eyarsa waje yake cewa, "wuce muje, zakayi
bayani".
Suka turasa cikin motarsu ta yan sanda bayan sun fito tare da tayar da motar suka fice daga gidan,
aya motar ta yan sanda kuma suka
auki wanda ke kwance cikin jini aka nufi asibiti dashi, kallon yarinyar mutumen ya yi da sautin kukanta ya
aru yace, "Ya isa haka ki tashi ki tafi gida, idan ma ya hanaki magana yanzu lokaci zai zo da gaskiya zata bayyana idan aka zo bincike, ina fatan zaki fa
i abinda kika sani don bima yarima da jininsa hakkinsa".
Jiki ba
wari ta mi
e zata fita matar tace.
"Ki sani ke kadai ce zaki iya bada tabbacin abinda ya faru, idan har kika
oye kuma bazan ta
a yafe maki ba".
Bata iya cewa komai ba tana kuka ta fice daga gidan, yara yan mata biyu suka zo suka rungume matar suna kuka, shi kuma mutumen ya fice yabi bayan yan sandan zuciyarsa cike da damuwa, driven yake amma tunani yake yi yaushe
ansa ya dawo
asar nan ba tare da saninsa ba?
Me yakawo wancan saurayin acikin gidansa har hakan ta faru?
Waye shi meye alakarsa da
ansa da zai shigo har cikin gidansa yayi masa wannan mumunan aika-aika.
Ji yai zuciyarsa ta bushe ta cika da wutar son
aukarwa
an nasa
waya tilo da yake matu
auna fansa, a take ya
auki alwashin ko waye yaron kuma ko dan gidan waye shi sai an hukunta sa shima dai-dai da laifinsa don bazai yafe ba, bazai ta
a bari jinin
ansa ya tafi a banza ba.
*06:35pm*
Zaune yake a farfajiyar cikin gidan nasa daga wajen gate can cikin wani
aramin waje da aka tanada don shan iska, a gefensa wata kyakkyawar mace ce bafulatana da shekarunta duka baza su haura shekaru arba'in da wani abu ba, Labari suke yi cike da kulawa, k'auna da kuma soyayyar juna, wanda kana gani kasan ba sai an fa
a maka su
in miji da mata bane dake tsananin
aunar junansu. wayarsa dake ajiye agaban sa ce ta shiga yin
ara, hakan ya tilastasa dakatar da firar da suke yi da yake matu
ar jin da
in ta, wayar ya fara
agawa kafin yakai a kunnensa bakinsa
auke da sallama, shiru ya yi na wasu yan sakanni kafin yai wata irin zabura yana mi
ewa tsaye yake cewa.
"Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, wace police station aka je dashi?
Laifin kisa kuma?
To shikenan commissioner, kar ku ji komai ku gudanar da duk binciken daya dace akansa, Nagode".
Ya fa
a bayan gama sauraren dalilin kiran nasa da akayi yana cire wayar daga kunnensa.