← Book details Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 8 OF 24

fara

Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 49 min read

cin
abincin" kina
jina
fa ina magana
? "dawa
kake tunanin
zanyi
waya daya
wuce
musa
to dashi
nake waya ko akwai
abinda
zakayi ne ?tayi maganar a zafafe kamar zata cinyesa
kai ya langwabar yana cigaba da
kallonta cike da mamaki
sam
bata jin tsoronsa
bare tsoron abinda
zai taba zuciyarsa
"duk abinda zakiyi
yanzu Allah zaki duba
bani ba
tsoron Allah
yafi komai
kuma shine
kan gaba da komai
a duniya , koda baki
tsaya
kinyi
karatun addini
yadda
ya kamata ba
kinsa wannan haramtacciyar
rayuwa ce
kika d'aukarwa
kanki
aurenki
kina waya da wani
katon banza ".
"koma dai menene
kai zaka bawa
wani labarina akan
lamarina da musa
kuma wannan banzayen maganganun naka a banza suke acikin kwakwaluwata
sannan
matsalarka
ce kai ta shafa
bata shafi rayuwar Kisna
idan kaji zafi ka
dauki mataki a yanzu yanzu
tunda ba daure maka ni akayi ba ta k'arasa
maganar tana daga
kafadunta alamar she
don't care
ta cigaba da cin
abincinta hankali kwance
yana zaune yana kallonta ta lashe abincin tassss ta mike tana mika
tare da kada masa karamin
kugunta
ta nufi
akinta yabita da kallo kafin daga bisani ya dawo da Idanunshi kan table inda tayi kaca
kaca
dashi
,tana shiga
akinta ta
haye saman lafiyayyen
gadonta
ta kwanta
ta shiga
duniyar yanar
gizo ita da musa
suka ci-gaba da shan soyayyarsu
tunda
tazo
gidan magana mai kyau
bai taba
shiga
tsakaninsu ba
ko tayi
girki
bata
bashi abincinta
shima baya
damuwa
dan
yasan bata
iya
sannan
bata yin aikin komai a gidan
kullum ya tashi shi
ke aikace aikacen gidan kafin
ya fita zai gyara
ko'ina kasancewar yana da tsananin tsafta haka zatayita kallonsa tana jan tsaki ko
yada masa maganar da duk tazo
bakinta ." idan
hanya ta hadasu kuwa
sai
dai
shi ya bata
hanya ta
wuce dan yi take kamar zata bi ta kanshi , idan
shiga dakinta
sai
tayi wuf
fito waje
ko ta shige
bayi
ta kulle kanta
har sai ya fita
duk
bai damu
ya kawo
ido
zuba mata. tunda tazo gidan bai taba ganganci kwana a
akinta ba sai dai yau hakan yayi tunanin yaje ya kwana
dan
yana bukatar wani abu daga
gareta ba
tana
kwance a kan
katifa
lullu'be jikinta da bargo tayi shiru tana tunanin musa daya ce mata ya tafi
ilori kuma zai dauki
tsawon wata biyu
bai dawo ba
muradi
ya shigo dakin
tayi saurin runtse idanunta
kamar tana bacci
dan babu abinda ta tsana kamar ta bude idanunta ta ganshi
ya kai hannunsa ya lalubo makunin wutan dakin
ya kunna haske ya haskaka dakin
ya tsura mata ido na minti goma sannan ya k'arasa
kan gadon
bude bargon da
take lullu'be ciki ya
kwanta
ya lullu'be su yana
shirin canza wutar d'akin
zuwa dum light ta zabura ta
sauko daga kan gadon tana jan tsaki
ta bude wordrob dinta ta d'auko wani bargo ta koma kan doguwar kujera ta kwanta ta lullu'be jikinta ta juya masa baya yayi shiru tare da mikewa zaune ya jingina bayansa da abun gado
yana
kallonta cike da matsanamcin mamaki bai yi magana ba
ya kashe wutan dakin yayi kwanciyarsa yana shafa goshinsa "me zanyi da jikinki har da kike guduna ?"
na dai
aureki
dan kwantar da hankalin iyayenmu
yayi
shiru yana jin wayarta tayi kara ta dauka ta
soma waya
kusan awa daya har bacci ya d'aukeshi
....."
*****
Ranar
asabar wanda yayi daidai
da wata biyu
daura
auren
Kisna da muradi , nasir mujahid da
wasu
abokansa
guda biyu
suka kawo masa ziyara
anan
falo ya tarbesu tare da nuna musu gurin zama duk
suka
zauna
bayan
sun gaisa
muradi
mike ya kawo
musu
abun sha nasir
ya
an kurbi
kadan
tare da
duban
muradi a tsanake
sannan yayi murmushi
yace " ango kasha kamshi wai
ina
amaryar
take
? muradi ya
an tsosa keyarsa yana cewa " yanzu
nake son zuwa
kiranta
ku gaisa
yana gama fadar haka ya juya ya
nufi
akinta har zai yi kwnoking sai kuma ya fasa ya tura kofar ai ko yaci sa'ar kofar
a bude take a
hankali ya shiga qirjinsa
na dukan uku uku
tana
tsaye
tana kokarin
zira doguwar rigar shadda
blue black batare da tayi kasa
da zip din rigar ba
tsaya
a jikin
kofar dakin
ya harde hannuwansa duka
a qirji yana kallon yadda take
kiciniyarsa saka rigar amman taki shiga
a hankali
ya taka zuwa
inda take babu zato taji saukan tafukan hannuwansa ajikin rigar
batare da
bata lokaci ba yayi
saurin yin kasa da zip din sai ga rigar ta shiga
jikinta kafin tayi magana yayi hanzarin zuge mata zip din sama
, cike
da bakinciki ta d'ago suka
hada ido ta madubi fuskarta babu walwala tamkar yadda nashi yake bai yi magana ba ya juyo daita suna fuskantar juna kowannensu na sauke numfashi da kyar, saurin matsawa baya tayi tana jan tsaki bai damu ba
k'arasa wordrobe
dinta
ya dauko
mata
hijab
kai
hannunsa zai riko hannu
batare daya kalleta
ba tayi saurin janye
hannunta
ya d'ago fararen idanunsa yana mata
alamar ta amsa hijab
din
"me zanyi dashi
?"baki mukayi yayi maganar a takaice "babu inda zani dan ban iya shishigi da neman suna ba"
tsab ya fahimci inda maganarta ta dosa yaji babu dadi a ransa sai dai ya nuna kamar bai ji komai
ba ,ra'bawa tayi ta gefensa ta wuce kan gado tayi kwanciyarta tana girgiza
kafa ya k'araso inda take kwance ya zauna gefenta ya
daura hannunsa daya akan sumar kanta yayinda Idanunshi ke kallon kyakkyawar fuskarta a hankali muryarsa ke ratsa dodon kunneta "hajiya
kayi
karki wulakantani a gurin abokaina
kiyi hakuri kije
gaisawa
kawai zakuyi ki dawo na
yarda idan sun tafi ki min duk abinda kika san zaki
huce yana
magana yana shafa sumar kanta ta runtse
idanunta gam zuciyarta na zafi saboda abinda yake mata
dade yana mata magana
har
bacci
auketa
bata san sanda
ya bar dakin
shi kuwa
ganin bacci ya
auketa ya mike ya
koma parlour'n ya sheida musu bacci take
basu yarda
da maganarsa ba amman suka share suka shiga yi masa shakinyaci shi dai bai
ce komai ba illa murmushin yake da yake musu wanda yafi kuka ciwo
ya fita yaje
wani hadadden restaurant
the place
dake cikin gra yayi musu order abinci
ya dawo ..
bayan kamar awa daya ta farka
sakamakon hayaniyarsu data hanata samu isashen bacci ta
sauko daga gado ta nufi bayi tayi fitsari
ta fito
tana zaginsu
"shegu mayu har yanzu basu
wuce
bari ma naje na disgasu
kowane ya kama gabansa ta fito
tana
yauki
tana yatsina
fuska tana
aika musu da wulakantacce kallo ,center
table din
dake tsakiyar parlour'n tabi da kallo fararen ledodi ne da manya
takeway da kwalayen five alive da'aka ci aka sha
aka bari
ta tabe baki tana hura hanci su kuwa suna ganinta sukayi
dip
yayinda gaba-daya kacokam suka maida hankalinsu kanta suna kallonta
muradi
ya mike
tsam ya karaso
inda take tsaye yana cewa
" har
kin tashi
yayi maganar yana
arin riko tafin
hannuta cikin nashi
,tayi saurin
janye hannunta
tana watsa masa wata muguwar harara "dan Allah malam banason zagewa
ka dinga tsayawa iya
matsayinka "nasir
ya waiga ya
kalli jahida
shima
jahid ya
waiga
ya kalli su habib da suke zaune
"ku kuma kun
wani cikawa mutane
gida da surutu mara kan gado
girma
ba'a san a girma
tunda
kunzo kunci
abinda ya kawoku ai sai ku tashi ku
kama gabanku masu kwadayi
kawai a tare suka
zaro gabadayansu
suna kallonta
cike da mamaki batare da sunce mata uffan ba dan kamar an kulle
musu
baki illa
ilahirin
zuciyarsu
dake kuna
ta sake yunkurin
bude
baki
dan sake caba
musu magana
muradi
ya toshe mata baki tare da
damkar
tsintsiyar hannunta ya nufi
akinta
suna isa tsakiyar
dakin yaja
tsaya yana sauke numfashi yana kallonta yana sauke
numfashi
sama sama qirjinsa na dokawa kusan minti biyu yana kallonta
sannan ya fara magana "why did
you
do this to me Kisna ?" Me yasa hajiya
kayi
? "me yasa zaki wulakantani a gaban abokaina wadan da
ke kanki kinsan
su zarta matsayi
abokai agurina
yasa wulakacinki
bazai tsaya iya kaina ba ? "wannan ya zamo karo na farko da zaki sake yin abinda kikayi banaso ki daina
ya karasa maganar yana furzar da iska "kar Allah yasa kaso daga yanzu ka dinga ganin bala'i iri iri kenan har sai ka sakeni
qirjinsa ne yayi wani irin bugawa
har wani duhu ne
ya gilma a Idanunshi , juyawa yayi jiki a sanyaye saboda ya rasa abinda zai sake cewa ya koma parlour
inda ya bar su nasir sai dai wayam ya gani
babu su babu alamun su
duk sun kama gabansu bai tsaya bata lokaci ba ya dauki key'n motarsa yabi bayansu tun akan waya ya soma neman layin nasir kira uku yayi masa sannan ya dauka cikin hanzari yace kuna ina ?" Afuwa dan Allah plz just give me fifteen minutes am coming yana gama fadar haka yayi disconnecting din Kira ya maida hankalinsa ga tuki yana ciza lip's dinsa na kasa.
A base dinsu ya same su gabadayansu zaune akan fararen kujeru
suna tautaunawa akan abinda ya faru yayi parking ya fito duk ilahirin jikinsa a sanyaye
yaja kujera ya zauna yana fuskantarsu babu abinda bakinsa ya fara furtawa sai kalmar hakuri "kuyi hakuri friends nasan Kisna bata
kyauta muku ba ku dauka ni ne nayi maku abinda Kisna tayi ku gafarceni "muradi
why ? " haba muradi me yasa zaka daukar wannan yarinyar irin wannan rayuwar gabadaya yarinyar nan
ta rainaka ,wallahi
akwai wasa a cikin rayuwar aurenku ka kuwa san me haka zai haifar maka a nan gaba
? Idon muradi ya cicciko da kwalla yace "sorry
my friend's wallahi nasani akwai matsala
amman inshallahu
zan dauki mataki
akanta
nasir yace "gara dai ka dauki mataki
idan ba haka zaka dawo mijin hajiya
yarinya karama sai tsabar iskanci akanta
a tunanina ko bata aurenka ba ai mu din tamkar yayyenta ne tunda ba yau ta ta
a ganinmu tare
ba hasalima ta taso
ta ganmu tare ne
" "ni dai kuyi hakuri dan girman Allah
zan dauki mataki
kuyi hakuri dan Allah ku min afuwa a sanyaye suka gyada masa kai cike da tausayawa
alamun
sun
hakura
dan gaba-daya ya dawo kalar tausayi nan suka bar maganar Kisna suka shiga wata sai kusan takwas
ya koma gida
gabansa na ta faduwa
ko daya koma gidan
ma kasa tabuka abun arziki
yayi
illa
karfafawa zuciyarsa rayuwar hakuri da yayi
,zai hakura
da komai ya rungumi kaddarar rayuwarsa tunda haka tazo masa ,ita kuwa
Kisna
sai kai kawo take daga
akinta zuwa parlour tana
cika
tana batsewa tana jiran yayi
wata magana ta sauke masa rashin mutunci ,shima kuma abinda ya hango tattare daita kenan yasa ya kasa tabuka komai
Bayan
kwana
biyu
yana zaune
akan kujera mai zaman mutun
daya
a dakin
Kisna ,
system ne
a gabansa yana aikin tura sakonin
yayinda kisna
ke tsaye a bakin dres mirrow sanye da dogon
wando
riga
top ta gyara gashin kanta tare
da tufkesu a tsakiyar kanta
tana
arin bude kwalbar kwallacca murfin ya shige farcenta kasancewar tana tara farce
ta saka kara
e da ajiye kwalban ya d'ago a gigice ya tashi jikinsa na rawa ya k'araso
gareta ya rike hannuta yana kallon yadda gurin ke fitar da jini
"sorry ya saki hannu da sauri ya nufi inda hancky
dinsa yake ya dauko ya dawo
gareta
zai goge
mata tayi
saurin
auke hannunta
tana jan tsaki
"aikin bazan sai jaraban son taba jin mutun , wannan jikin dai kwalelenka
wallahi sai gani sai hange dan yafi karfinka
yayi shiru
tare da tura
hancky a cikin aljihun wondasa ya ja
tsaki
ya koma gurin
zamansa zuciyarsa
na dokawa da matsanancin karfi a fili
yace "idan ina bukatar jikinki kinyi kadan
hanani ,bana bukata ne saboda babu abinda
zanyi
sauran wani "wallahi kuwa kamar kasani
muddin ka taba jikina
sauran musa ka taba *atumar* kawai......"
yana
tsaka
aiki
ya soma
tarin
da sauri ya tashi ya fita daga dakin ya dauki ruwa ya sha ya dan tsaya yana mayar da nunfashi
ta biyosa har falo tana masa kaskantaccen kallo
"Allah ya kara
ba dai
aikin mutun jaraba ba ai kadan ya gani
tana magana tana masa
kallon
banza Allah yasa daga tarin ma ka zarce
barzahu
na huta "Jikinsa a sanyaye ya wuceta
batare daya ce mata komai ba ya rufe system dinsa
fito a
dakin gabadaya
yana sauke numfashi "wayyo Allah nah Allah ka taimakeni akan wannan rayuwar qaddarar data fada min gidan ma ya bari gbdy dan ya huta da bala'in ta .."
******
Ranar
wata Lahadi
sai ga
mumy da dady sun
kawo musu ziyara Kisna na dari dari ta fito ta gaishesu da kyar fuskar a hade dan har lokacin haushinsu take ji dan haka ko
ruwa bata basu ba sai muradi ne ya kawo musu yana ajiyewa ya fita yayi musu order abinci idanu dady da mumy suka zuba masa cike da tausayawa daman sun san za'a rina lallai Kisna ta bala'in raina muradi wato duk fadan da yan'uwanta suka taru suka mata da wanda suka mata a waya duk na banza ne babu wanda ta dauka a ciki a matukar zuciye dady yace "wannan abincin fa ?"ya fada yana nuna abincin da hannunsa "cike da girmama muradi yace "dady kayi hakuri order nayi muku "yanzu acikin gidanka baza'a dafa maka abinci sai kayi order ?"daga yau na kashe kayi bako kayi masa order abinci ita Kisna aikin me take da bazata shiga kitchen ta girka ba "yanzu ke kin kyautawa rayuwarki kenan karfa ki manta yanzu aljannarki na karkashin tafin kafar mijinki yayi magana ya nunata
da yatsansa "kiji tsoron Allah idan kin fi karfinmu dashi baki fi
karfin Allah "to amman dai dady kasan shi
kansa abinci ban iya ba nima wanda nake ci manage ne kawai ni yanzu ma idan zaka wuce ka bani kudin da zan cigaba da order "ungonan
kin ci gidanku
uban wa yace karki tsaya ki mayar da hankali ki koya ?"sisin kwabona wallahi baki kara ci
dan matsalarki
bata shefeni ba tunda bazaki kwantar da hankalinki ba wallahi kema bazan miki abinda kike so ba wanda
kikaci dama danasani nake a yanzu
fada yayi mata sosai daga karshe ya zarce da nasiha duk mumy na zaune tana kallonsu ta zubawa sarautar Allah ido kamar ba itace ta haifi Kisna
ba sam bata dauko halayyanta ba sai tsantsar kamani "sakina ki natsu ki shiga hankalinki yanzu kin wuce ace miki yarinya
shi aure da kike ganinsa daraja garesa ki rike aurenki sakina ki rike aurenki kuma dole ki sauya rayuwa ki koma kan tsarin da mijinki yake ,iya abinda zan iya fada miki kenan kai kuma muradi Allah yayi maka albarka ya
kara maka hakuri "Ni kuma Allah ya tsine min kenan ? ta fada tana dauke idanunta tare da ta'be baki .
"dady kasa mata albarka itama muradi yayi magana muryarsa can kasa "tayi abinda za'a saka mata albarka ne bare asa mata ? "ka taimaka dady alamun
tana so ne yasa tayi magana ta d'ago tare da zabga masa harara "nifa banason ina magana da iyayena kana zage min , plz and plz na rokeka ka daina sa min baki a maganata da family dina I
don't like it "ka gani ba kai Allah dai ya shiryeki sakina "sai lokacin mumy tayi magana "ameen amman dai ka ha
a salihin dana da aiki ni yanzu darajanshi zaki ci nayi miki addu'a wallahi da kyar da dabara muradi ya kawar da maganarsu dady ya sanyo wata
hira
tare
lallabasu
suka ci abinci
bayan
sunci
suka
mike
suka shiga
bangaren Samir anan suka
dady cike da farinciki suka bar unguwar sai karfe goma ya shigo gidan
kai tsaye ya
kofar
dakinta ya nufa
ya murda
yaji
shi a kulle
tsaya
shiru
yana
kallon kofar kafin daga baya yayi knowcking daga cikin dakin tace
"waye ne ?"kizo ki bude min zan dauki wasu abubuwana "bazan iya tashi ba kuma kar adameni sarkin matsala da shishigi kawai sai wani bare bare kakeyi kayi duk ka gama makircinka ya kare akanka ta karashe maganar tana jan tsaki naunauyen numfashi ya sauke sannan ya juya yana shafa goshinsa "shi dai yaga ta kanshi ya aurawa kanshi abinda ya dame shi dakinsa ya koma ya saka wasu kayan ya feshe ilahirin jikinsa da turare
kwanta yana juyi da tunani washegari yana tashi ya fada wanka byn ya fito ya kimtsa ya
dauki jakar computer
dinsa ya wuce aiki bai dawo gidan ba sai wajen tara na dare yana can gidan Samir dan ragewa kanshi damuwa idan kaga Samir ka gansa kasan akwai bambancin mai yawa a tsakaninsu saboda yafi shi samun kwanciyar hankali ta kowani bangaren yayi haske yayi kyau kana ganinsa kasan tuni ya angwance sabanin shi da kullum cikin matsaloli da tashin hankali yake ..."
Yau kam daga gurin aiki gidan mumy ya zarce sai
kusan karfe shida na yamma ya dawo gidan
gani yayi komai na falon ya canza a
hankali ya ajiye jakar system dinsa akan kujera
hade hannuwansa guri daya ya
tsurawa tangamemen
hotonta
ido
dake manne da bango
parlour'n yayi mamaki dan koda ya fita da safe
babu shi agurin ,ya tsurawa hoton ido
tayi
wata
irin
dariya mai bayyanar da tsantsar farincikita a lokacin da za'a
auketa hoton ya sake
bala'in kurawa hoton Idanunshi yana kallon kyakkyawar fuskarta ido wanda sai a lokacin ya gano tsantsar kamar da suke daita kafin ya sauko da dubansa zuwa surar jikinta dake jikin hoton ,tana sanye da dogon wando baki har kasa ya matukar kama jikinta sai farar ves da kadan ta rufe cibiyarta don haka ana iya ganin sawun kugunta inda wando bai gama rufewa ba rigar siririn hannu gareta gashi ta matukar bayyana halittar dake makale da qirjinta gashin kanta kuwa yayi sama da alamar tsalle take shirin yi a lokacin da aka dauka saboda hatta kafafunta sun yi sama gashi ta gantsaro tayi matukar kyau dan tuni ta canci a bata lambar yabo a bangaren kyau sai dai lokaci daya yaja tsaki mai bayyana tsantsar damuwarsa saboda duk wannan kyau nata ya zamo kyan dan maciji shi bai ma ga amfanin zaman hoton a falo ba yayinda a ganinta ta makaleshi ne dan burgewa ga duk wanda ya kalla mai zai hana duk wani lafiyyayen nmj daya kalla bai ji sha'awarta a ransa ba ? Idan kuwa mai tsananin sha'awa ne tuni zai yi realize ya cire hoton ya juyasa ya dauki jakarsa ya shige dakinsa
bayan kamar minti goma Kisna ta fito tana kada kugu gashi idan tana tafiya kamar ka sureta ka gudu tsabar iya tafiya karaf idanunta ya sauka akan hotonta daya juya wata irin girgiza tayi ta rike kugu "wani
an iskan ne haihuwar asara ya juya min hoto wa na aika ko ina ruwan mutun da zaman hotona ? ya fito ya zuba mata ido Allah ya tsinewa duk dan iskan daya juya min hoto abar min kayana haka nake son ganinsa" ta karasa maganar tana
jan tsaki
muradi yayita kallonta
acin rai yayi masa yawa yana jin kamar ya soma
koya mata
hankali Amman ya share
ya juya cikin zafin rai
ya juya zuwa daki ...
basu hadu ba sai dare daya shiga dakinta ya ganta a kwance ta lullube rabin jikinta kallo daya tayi masa taja tsaki tare da juya masa baya ya kalleta yana shafa goshinsa ya karasa gaban mirrow dinta yana kwance agogon hannunsa ya
cire ya ajiye ya hau gadon yana hauwa ta zabura ta mike "uhmmmm uhmm menene haka ?yayi shiru yana dubanta wai me yasa bazaka fahimci ko hanyar dakina banason ganinka ba
bare hada gurin bacci ? bai yi magana ba ya fito daga dakin zuwa parlour yana zariya da tunanin abun yi
kusan minti goma yana tunani can yayi murmushi daya tuno abinda zai mata ya ciro wayarsa yana neman layin jahid Kira uku yayi masa bai daga ba yaja tsaki yana katse kiran ya karasa gurin mai gadi ,mai gadi na ganinsa ya taso da sauri
"yallabai barka da dare ?
"Sanusi " na'am yallabai "dan Allah ina zan samu kyankysai
masu rai ?
"Kyankyasai kuma yallabai ?
Muradi
ya daga masa kai "ina bukatarsa orgently "...
"gaskiya yanzu dare yayi yallabai
duk
inda zan samu
sun
rufe
gidajensu irin unguwar nan kuma bai zama lallai a samu ba
amman da dai zuwa gobe ne
wannan mai
sauki ne
cikin minti biyar kacal
za'a iya samo maka
murda murda
"is okay " ya
yana
zira hannuwansa
duka cikin aljihun
wandonsa ya soma sintiri a tsakiyar gidan
ko cikakken minti biyar bai ba ya sake dawowa
inda sunusi yake
"kana
ji ko gobe ka samo
min
su da wuri " yana gama fadar haka ya juya
"ba
da matsala yallabai
ko guda dari biyu kake so za'a samo maka
gobe a natse
ya tura
kofar dakin ya shiga daidai
lokacin
datayi wani juyi
cikin bacci
tana
arin fadowa kasa
yayi saurin kwanciya
agurin
a nashi azancin idan zata fado ta fa
a jikinsa aikuwa haka ce
ta kasance ta fado saman fad'ad'd'en
qirjinshi yayi saurin
auke numfashi
ya daura hannunshi a suman kanta yana shafawa yana zukar numfashinta
"da
yanzu
a kasa da zata fado ta jawo
masa matsala ya kai
hannusa yana gyara mata suman kanta daya rufe
mata ido
e da cusa hannuwansa cikin gashinta ya matseta ajikjnsa
yana jin wani iri abu suna masa yawo ajiki
tsigar jikinsa suka dinga mikewa
a haka shima
bacci ya d'aukeshi
farkawa tayi ta ganta ajikin mutun ba akan
gado ba kamar yadda ta kwanta
wata irin zabura tayi ta mike tana duba jikinta
ko yayi wani abu daita shima a hankali ya bude kyawawan Idanunshi yana kallonta tare da
dan yi mika da yin addu'ar tashi daga bacci still Idanunshi na kanta ajiyar zuciya mai sanyi ta
sauke " ya'akayi nazo jikinka dan ban san yadda akayi ba har na farka na ganin kwance a wannan banzan jikin naka mai kama da karfi ? tayi maganar tana kallon surar jikinsa shi kuwa ido ya zuba mata kawai tare da mikewa tsaye
ya raba ta gefenta zai wuce "atimar da kai nake magana ya'akayi na tsinci kaina ajikinka ?
"tsayawa yayi ya fuskanceta tare da sanya kwayar Idanunshi cikin nata muryarsa a kasalance yace "me kike tunani ?"ban sani ba asma zaka bani ba tambaya ta nace kayi ba "
"Ki kama kanki kisna ki san irin maganar da zaki dinga min sannan kiyi amfani da damarki karki bari ta subuce miki a wasu lokuta Allah na bawa bayinsa dama ba dan sun cancanta ba kina daya daga cikin wadan bayin da suka samu dama agurin Allah Kiyi kokari Kiyi amfani dashi yana gama fadar haka ya juya ya nufi kofar bayi cikin sanyi jiki ya cire kayan jikinsa ya saura daga shi sai boxes ya kalli boxes dinsa yaga duk
ya jike da danshi
uwa uba ga jijiyarsa sai harbawa take bakinsa ya tsuke yana kallonta kwance jijiyoyin jikinta sun yi rudu rudu alamun yana son tashi mamaki yayi a ranshi yace abun har ya kai haka ? wanka
yayi ya fito
daure da towel dinta tana
zaune a bakin gado kallo daya tayi masa ta dauke kanta
dan bata san ganin duk wani abinda ya dangancesa shima bai tsaya bin ta kanta ba ya fita
ya shiga
dakinsa ya shirya yadda ya kamata a parlour ya samu Samir ya mika masa hannu suka gaisa sannan yace " muje kou "naga bakayi breakfast ba ?"share batun breakfast din nan idan naje office zan sa jumoke ta ha
a min ko coffe ne na sha "gaskiya bazai yiwu ba muje zee ta ha
a maka tunda ita wacan sakariyar har yanzu batasan ciwon kanta ba "kada ka damu kawai muje har ya nufi kofar fita ya dawo ya shiga dakin Kisna tana nan inda ya barta da alamun ma bata tashi tayi Sallah ba muryarsa a sanyaye yace "ya har yanzu bakiyi Sallah ba "baza'a yi ba ko akwai abinda zakayi ne ?" No babu abinda zanyi wannan kuma ke da Allah amman ni kuma hakina ne nasa kiyi "to baka isa ba "Ki tashi kiyi sallah ni zan fita office "tsaki taja ta mike ta shige bayi ya girgiza kai sannan ya wuce ..."
Misalin
arfe shida na yamma ya dawo yana gama
parking Sanusi ya dauko masa wata
atuwar kwalba mai dauke da kyankyasai masu rai da motsi yayi murmushi yace "ranka shi dade gashi da fatan sunyi "yauwa sanusi gaskiya sunyi yace ajiye min su agurinka zan amsa zuwa anjima sannan ya juya ya shiga ciki yana shiga parlour'n ya iske Kisna tana zaune
tana
wayarta data saba " sure i really miss you too when are you coming back to lagos plz ?"sosai fa shiyasa na matsu ka dawo wallahi, ina ai bai isa ba wannan body din naka kai ka
ai Allah common kiss bai taba shiga tsakaninmu ba gyaran murya muradi yayi hade da sallama ta juyo tana jan tsaki batare data amsa masa ba "eh wahalallen
ne ya dawo kafin ta sake yin wata magana musa ya kashe wayar gaba-daya dan saboda muradi yaki dawowa Lagos saboda an fada masa yana nemansa ruwa ajallo bai ce mata uhm ba bare uhmmmm ya shige dakinsa karfe goma na dare Kisna ta shiga
wanka ta jima tana saba jikinta sannan ta fito d'aure
da towel tana fitowa taga kyankyasai
far suna bin dakin gaba-daya ta rude ta gigice ta soma neman hanyar gudu aiko daya yayi wani sufa
yayi kanta
wani irin razannaniyar
kara
ta saki ta sulale
kasa sumammiya. ...
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jinda
din jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

Page 46
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, voyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
..Muradi dake parlour a zaune ya jiyo kararta yace "sarkin tsoro kenan " da kamar bazai tashi ba sai kuma yaji yana ra'ayin tashi ya duba yaga yadda zasu kare da mutanen nata , shigarsa ke da wuya ya ganta kwance flat a kasa bata numfashi towel din dake d'aure ajikinta yayi ta kanshi bai tsaya wani bi ta kan suturta mata jikinta ba ya isa inda take kwance cike da matsanancin tashin hankali ya sureta ya d'aurata ajikinsa yana dubata yana kiran sunanta sai dai ko motsi bata yi take ya gane suma tayi ya d'auko ruwa mai sanyi ya kwara mata ta sauke ajiyar zuciya batare data bu
e idanunta ba ya shiga bata kulawa har sai daya ga ta dawo daidai sannan ya barta ya
an matsa kusa daita karta haushi da ruwan bala'i ."
a hankali ta dan bude idanunta da kyar tana. furta "wayyyohhly Allah nah" cike da kulawa yace "sannu ya dauketa ya kwantar daita akan gadonta yaje ya d'auko mata doguwar riga ya saka mata dan gbdy jikinta babu laka numfashi ma da kyar take fitarwa , bai barta ba har sai daya ga bacci ya dauketa sannan ya bar d'akin ya koma parlour , kusan 11 na dare ta farka ta sauko da kafarta da niyyar saukowa kara ta kuma kwallawa muradi dake zaune still a parlour ya shigo d'akin da sauri "ya Allah "ya furta saboda ganin ta sake sumewa bai tsaya wata wata ba ya sureta ya sata a mota zuwa asibiti ba karamin rudewa yayi ba ganin yadda ta dawo kamar bata da rai cikin kulawa nus suka amsheta zuwa ciki, Dr Hafsat balarabe ce ta soma
arin dubata bayan ta gama dubata ne ta fito ta nufi office dinta muradi ya biyota zuciyarsa na tsinkewa cike da nadama dan bai san lamarin zai kai da haka ba , yaja kujera ya zauna a gabanta yana fuskantar likita "ko zaka iya tuna abinda ya firgitata ? Yayi saurin cewa "eh "ta d'ago tana kallonsa tare da neman
arin bayani batare da bata lokaci ba ya fada mata komai girgiza kai kawai tayi sannan tace "to a gaskiya dai tayi doguwar suma amman inshallahu zuwa nan da wani lokaci zata farka muradi yace "na gode tare suka sake fitowa suka shiga dakin da Kisna take kwance likitan ta isa inda Kisna take kamar wacce ta mutu ta sake dubata ta fita shi kuma ya tsura mata Idanunshi sai tausayinta ya kamashi haka ya tasa gaba yana kallonta zaune a bakin gadon da take kwance hannunsa rike da waya, sai wajen asuba ta farka shi bai ma sani ba sai daya d'ago suka hada ido yace "sannu"Ta kawar da kanta taki kallonsa sannan taki amsawa koda likita taga babu abinda ke damunta ta sallameta suka koma gida ya fito daga mazaunin direba yana kokarin zagayowa ya bude mata kofa ta fito ya kai hannu zai rikota ta goce tana buge masa sannu "dan Allah malam banason shishigi ance maka bazan iya tafiya bane da zaka wani rike min jiki salon kaji dadi "ta k'arasa maganar tana jan tsaki ..
shiru yayi yana kallonta a ransa yace "me kuma yayi sauri ba rike hannu ba jikin ma gaba-daya na gani karewar rike hannu ta sake jan tsaki tayi gaba ta barshi , juyawa yayi ya fita daga get din gidan ya shiga bangaren Samir ya fada masa a asibiti suka kwana sai dai bai fada masa dalilin zuwan nasu ba zee tace "ai da ka tashemu mun tafi tare ,ita kuwa Kisna bedroom din muradi ta shiga dan tsananin tsoro ya hanata ko kallon kofar
akinta ta watsa ruwa ta kwanta akan gadonsa tana sauke numfashi saboda kamshin turarensa daya kaiwa hancinta ziyara tana kwance tana karewa dakin kallo zee ta shigo ta kawo mata tea mai madara ta sha tana zaune byn ta sha suna hira da zee muradi ya shigo ya zauna a gabanta ta yatsina fuska tana kawar da fuskarta gefe zee ta mike ta fita, shi kuma ya tsura mata ido kamar me tunani wani abu can ya bude baki cikin sanyayyiyar muryarshi yace "ki tashi ki koma d'akinki dan..."tun bai k'arasa maganarsa ba ta dakatar da shi tare da mikewa ta sauko ta tsaya a gabansa tana masa kallon sama da kasa sannan tace "Allah yasa gidan ma dungurungun na ubana ne bare wani d'akin banza , kai ne maye gidan to abunka da ba'a saba ba ba'a gaji arziki ba an samu daga samu za'a damu mutane " tana gama fadar haka ta fice daga d'akin tana ja masa tsaki , sai dai tana isa falo qirjinta ya dinga bugawa da karfi dan wani sabon tsoro ne ya bijiro mata sadaf sadaf ta soma tafiya kamar wata barauniya ta tura kofar
akinta tana kallon cikin dakin bata ga komai ba dan haka ta kusa gbdy ta shiga ta tsaya daga bakin kofar dakin tana tunani "anya kuwa ba mafarkin kyankyasai nayi ba jiya ?"no tayi saurin girgiza kanta ido da ido fa na gansu suna yawo acikin dakin nan gaba-daya tayi confused ta rasa gane takamaiman gaskiya sai dai ganin har kusan awa daya tana tsaye cikin d'akin bata ga komai ba ta
an saki jikinta ta fito daga d'akin ta cigaba da abubuwanta sai dai bata yarda tayi zaman dakin ba bini bini tana falo ko kitchen wuni ranar kusan a falo da kitchen tayisa dan ko da zee ta dawo anan ta isketa, suna tare da zee har yamma anan zee tayi girkin dare ta zuba musu nasu ita da muradi a kula ta tattara nata ta koma part dinta , yayinda zuwa lokaci Kisna ta mance da wasu kyankyasai tana jin kiran Sallah magrib ta mike ta shiga
akinta ta cire kaya ta daura towel iya cinyarta ta shiga wanka kamar daren jiya tana fitowa ta sake arba da kyankyasai sai farrrrrr suke a bangon d'akin wani razannaniyar
ara ta saki ta fito daga d'akin da gudu zuwa parlour inda muradi yake zaune zaman jiran yaji yau kuma me ya korota gabansa ta k'arasa ta tsaya dafe da qirjinta ,
tsura mata Idanunshi yayi ganin yadda surar jikinta suka bayyana ga rabin tsayayyun brest dinta sun yi hake hake a saman qirjinta sai sheke suke , ya runtse Idanunshi yana shafa goshinsa muryarta a tsarke tace "kaje ka fitar min da wad'ancan kyankyasai a d'akina suna can kamar kudin cizo " ajiyar zuciya ya sauke ya bude Idanunshi fesss akanta yana mata wani kallo rainin hankali sannan ya mike ya nufi d'akinsa ya barta nan tsaye ai da gudu ta biyo bayansa tana kuka "wallahi bazan iya kwana a d'akin ba ka bani aron d'akinka na kwana kai kuma ka kwana a parlour da mamaki ya tsaya a tsakiyar d'akin yana kallonta da jallabiya sanye ajikinsa ya cire jallabiyar ya ajiye ya saura daga shi sai farar vest da gajeren wando iya cinyarsa "idan zaki kwana ki kwana anan ko parlour bazan hanaki ba amman batun na baki daki wannan ne kuma baki isa ba dan babu wani daki da zan baki aro na koma parlour kafin ya sake yin wata magana ta juya a fusace taja masa kofar da karfi gim ta rufe yabi kofar da kallo yana murmushin mugunta ,
ko cikakken second biyu batayi ba sai gata ta sake dawowa a gigice ta maida kofar ta rufesu tana haki ...."
a hankali ta jingina bayanta da jikin kofar kwakume da towel a qirjinta ",ni dai ina ganin gara na kwana anan din dan har parlour'n ma kyankyasai ne wallahi "duk yadda kika gani" ya fa
a yana d'aga mata kafad'a tare da hayewa kan gado ya kwanta abunsa yana kallonta ta gefen ido yana shafa qirjinsa zuwa kasan mararsa , ahankali bacci ya dauke shi tana ganin haka ta lalla'bo ta kwanta ajikinsa tare da takure jikinta waje daya ta dade kwance ajikinsa batare da bacci ya d'auketa ba sai gurin karfe daya bacci ya fixgeta a hankali ya farka ya ganta makale dashi tana fuskartashi yayinda towel din jikinta da take kwakume dashi ya
an zame saman brest din masu haske suka bayyana take jijiyarsa tayi wani irin tsalle ta cika sambal, kallonta yayi kawai yana girgiza kai sannan ya sauko ya shafa jijiyarsa ya gyara mata kwanciya ya shiga bathroom, wanka da alwala yayi ya fito ya dauki jallabiyarsa ya zura kan boxes dinsa ya tada sallah ya dade zaune bayan ya idar da Sallah yana kaiwa Allah kukansa cikin bacci ta soma magana a gigice tana kiran wayyyohhly zan mutu gasu nan zan mutu " sai acikin kunneshi a natse ya mike ya k'araso inda take ya kunna wuta mai haske yana jan gajeren tsaki ya janyota jikinsa "Malama ki yi addu'a duk kin cikawa mutane kunne addu'a ya shiga tofa mata dan gaba-daya a tsorace take cikin kankanin lokaci ta dan samu natsuwa yace ",kwanta a jikina babu mutsu ta kwanta tana kwakumeshi cike da tsoro ranar dai kwana tayi firgita har sai da yayi dayasanin shigo da kyankyasan da yayi ya jawota jikinsa sosai ya rungumeta tsam yana shafa kanta zuwa gadon bayanta saboda ganin yadda ta rude sai firgita take ,batun jikinta da brest din ma bata takansu dan ga tsayayyun brest dinta nan muraransu yana kallo kan nipples dinta jazur dasu ajiyar zuciya kawai ya dinga saukewa ya runtse idanunsa yana jin wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa ajikinsa gaba-daya duk wani kafa na gashi dake kwance ajikinsa sun mike tsaye yrrrrrrrr ...... ji yake kamar ya kamosu ya tsotsa ko yayi massaging dinsu amman yasan muddin yayi kuskuren yin haka sai wani mummunar bala'i ya samesa gara ya hadiye abinda yaji akanta a haka suka kwana tana makale ajikinsa basu yi wani isashen bacci ba sai bayan asuba bacci ya saceta aiko bai yi shirin zuwa office ba sai daya tabbatar daya fitar da duk kyankyasai sannan yayi filit din d'akin ya fita ya koma d'akinsa yayi wanka ya shirya ya fita office koda ya dawo tana d'akinsa ta kulle .."
Ya murd'a kofar dakin yaji shi a kulle ya tsaya shiru yana kallon kofar da mamaki akan fuskarsa kafin daga baya yayi knowcking ,daga cikin d'akin tace "waye ne ? yace "kizo ki bude min zan dauki wasu abubuwana "bazan iya tashi ba kuma kar adameni sarkin matsala da shishigi kawai sai wani bare bare kakeyi duk ka gama makircinka ka kyaleni mugun nufinka akanka zai kare ta karashe maganar tana jan tsaki naunauyen numfashi ya sauke sannan yace "to ki bani dakina ki koma naki na cire miki kyankyasai nayi filit din koina "bafa zan fito ba na bar maka d'akina har abada ka turo min wasu daga cikin kayana ta window dan ni na dawo nan kenan"..
"na shiga uku naga ta kaina na jawo kaina maseefa yanzu kuma irin rayuwar da zanyi kenan ? ya fada a fili sannan ya juya yana shafa goshinsa ta sauko daga kan gado ta dawo bakin kofar dan bashi amsa "baka ga komai ba banza munafukin Allah kawai banda wulakanci duk gidan nan a rasa inda kyankyasai zasu shiga sai dakina ? " wai bama kace zaka sakeni ba uban me kake kira jira har yanzu ? " ka sakeni mana nima na huta da jaraba " rashin mutunci da zagi iri iri ta dinga antayo masa daga cikin d'aki yayi shiru yana kallon kofar dakin
"shi dai yaga ta kanshi ya aurarwa kanshi abinda ya dame shi ,d'akinta ya shiga yayi wanka ya saka wasu kayan dan dama su aunty ummi sun raba kayansa gida biyu wasu na
akinta wasu na nashi dakin saboda yawon kayansa ya feshe ilahirin jikinsa da turarenta ya
auki jakar computer dinsa ya bar mata gidan gaba-daya bai dawo ba sai wajen tara na dare yana can gidan Samir dan ragewa kanshi damuwa idan kaga Samir ka ga muradi kasan akwai bambancin mai yawa a tsakaninsu saboda yafi shi samun kulawa ta kowani bangaren ,yayi haske yayi kyau sosai kana ganinsa kasan tuni ya dade da angwancewa sabanin shi da kullum cikin matsaloli rayuwa da tashin hankali yake ..."
Yana dawowa gida ya balla kofar ya cicibeta ta saka masa kara tare da cizon bayansa tana ihun "ka saukeni" amman yaki yace "na cire miki komai yanzu babu kyankyasai "
Tace "wallahi a'a ni bazan shiga d'akin ba ka saukeni bazan shiga ba "baki isa ba wallahi tunda na cire miki dolenki ki shiga ina dalili zaki takurawa rayuwata an fada miki nima na damu dake ne ? " Ko ance miki tsoronki nake ji ?" sai daya kaita har
akinta ya direta akan gadonta ya fito da sauri kafin ta fito ya shige dakinsa ya kulle tayita bugun kofar da iyakacin karfinta tana kuka tamkar wata marauniya zagi da tsinnuwa kuwa ya sha shi shi dai bai kulata ba har tayi ta gaji daga karshe bacci ya dauketa agurin ."da asuba daya tashi daita yaci karo tana kwance a bakin kofa ta takure jikinta guri daya ya tsaya kawai yana kallonta a ransa yace" iya wahala kawai duk bala'in ki akanki zai kare bazaki kasheni ba , ya kulle kofarsa ya dauketa ya shiga dakinta ya kwantar daita ya wuce massalaci a qalla sai da tayi kwana biyu sannan ta dawo haiyacinta dan har wata doguwar ramar tayi tsabar tsoro da firgici .."
*******
Bayan sati daya
Da misalin
arfe uku na ranar juma'a yana zaune cikin motarsa yana driving wayarsa ta dauki kara ya kai Idanunshi kan screen din wayar dake ajiye yaga sunan nasir ne ke yawo dan haka ya danna koren madanin batare daya dauki wayar ba dake Bluetooth na manne a kunneshi "hello nasir ina kan hanya zuwa gida yanzu ka shiga ka jirani ganin nan karasowa "okay Kai da Habib ne to ku shiga mana babu abinda zai faru just give min ten minutes ya fada yana disconnecting din Kiran .nasir ya kalli Habib "Wai mu shiga ciki ni kuma wallahi tsoron shiga nake "muje kawai " suka nufi kofar shiga parlour'n suka tsaya habib ya kai hannu yayi kwonking Kisna dake zaune a parlour tana kallo a zeeworld ta mike da kyar tana cewa "waye ne yayi kwnoking daya ai sai tsaya kou " haka zai cikawa mutane kunne ?" tana bu
e kofar taga nasir da Habib tsaye wani mugun kallo tayi musu sannan tace "uhmmmm me kuma kuka zo yi ?"habib ne yayi karfin halin cewa gurin muradi muka zo Amman gashi nan ..."dakata dan Allah kun dai zo kwadayin da kuka saba kunci ranan nan kunji dadi shine yau ma kuka lallabo kuka sake dawowa to baya nan sai ku juya ku koma inda kuka fito dan yau ko yana nan bazaku ci ba masu kwadayi da leke leke gidajen mutane a haka zaku kare " tunda ta soma magana zufa ke karyo musu gbdy suka rasa abinda zasu ce mata dan bakinciki sai dai gaba-daya ilahirin jikinsu tsuma yake tana cikin magana sai ga motar muradi ya shigo haraban gidan yayi parking ya fito tun daya hangota tsaye gabansa ke dukan uku uku yana fad'uwa dan yasan mugun halin nata take nuna musu ya hanzatar karasowa inda suke a daidai lokacin da take cewa " ni na rasa wannan zariya da kuke yi mana a gidan abinda nake so daku karku kara takowa zuwa gidan nan muddin ina cikinsa dan bana son ganin fuskokinku tassssss taji saukar wani gigitaccen mari a kuncinta " you're very stupid Kisna kina hauka ne da zaki dinga fada musu magana gurinki suka zo ?" Ko baki san matsayinsu bane a gurina su din fa aminaina ne ya karasa maganar jikinsa na rawa ........."
ta rike daidai inda ya mareta tana kallonsa idanunta cike da kwalla "ka mareni akan wadan nan jakuna masu kwadayin ?"na mareki ko zaki rama ne ?" Kuma Kika sake furta wannan kalmar garesu zan kara miki wanda yafi shi yayi maganar kansa na wani irin sara da juyawa kamar zai rabe gida biyu saboda yadda takunnoshi gabadaya duniya ta tsaya masa guri daya gumi sai tsatsafo masa yake kamar ya rushe da kuka saboda bakincikinta "wallahi zaka san ka mareni sai nayi mugun baka mamaki wallahi sai kaga kudi kace kashi ne tana gama fadar haka ta juya ta shige ciki hawaye na zubo mata ."
nasir ya rikosa ganin yadda yanayinsa ya canza a lokaci daya suka shiga ciki dashi suna bashi baki yayinda Kisna ke faman balbala bala'i a parlour'n tana zaginsa sautin muryarta har tsakiyar kansa yake ji da sauri ya d'ago kanshi tare da bude Idanunshi sosai akanta ya zuba mata yana gargadinta , ganin taki yin shiru ya soma
arin mikewa zai cafkota cikin sauri habib ya matsoshi dan yanayinsa ya sake sauyawa ga Idanunshi sun cika taf da kwalla da alamun kuka yake son yi jikinsa sai tsuma yake cikin sanyayyiyar murya habib yace "dan girman Allah ka rabu daita ka daina sauraronta shawarata kayi addu'a a zamanka daita ko kayi istahara abinda yafi zama alkhairi zama daita ko rabuwa daita Allah ya zaba maka "kai wallahi baka taba burgeni ba irin na yau a she kana da tunani mai kyau habib ? "Ai gara da kabashi shawara kar ya nacewa abinda zai kasheshi dan wallahi da zan samu dama zan iya kashewa wannan mutumin ta karashe maganar tana kallonsa Idanunshi yayi jawur tamkar garwashin wuta ta tsuke bakinta tana jin wani sanyi dadi na ratsata sannan ta shige
akinta tana dariyar duniya ta mata dadi tayi sanadin
acin ran muradi shi kuwa nasir cike da mamaki yace "anya kuwa kun taba bari an duba muku kwakwaluwar yarinyar nan kuwa kamar tana aljanu fa? wani murmushin takaici Habib yayi "yanzu kai kaga alamun aljanu anan wallahi lafiyarta lau tsabar rainin hankali ne , "Kayi hakuri muradi da sannu Allah zai yi ikonsa akan lamarinka daita " Amin abokina na gode insha Allah adduan ku bazasu Fadi kasa banza ba Allah ya karba dan na soma gajiye sun dade suna bawa muradi shawarar matakin addu'ar da zai dauka akanta kafin daga baya suka masa sallama suka wuce batare da sunyi abinda ya kawosu ba ."
A hankali ya mike tsaye bayan tafiyarsu habib yana nazarin abun yi shi kansa ya idan yace bai gaji daita ba a dan zaman da sukayi daita yayiwa kansa karya ya gaji ! ya gaji!! zuciyarsa kullum zafi take akanta bashi da kwanciyar hankali sai yana office " dame take son yaji ? wayarsa ya ciro ya soma neman layin aunty ummi can bayan kamar awa daya Kisna na zaune a daki taji yo murya kamar na aunty ummi ta taso ta nufo parlour'n ta kalleta tana ciza lip's dinta sannan ta bude baki da kyar tace "aunty ummi Ina yini ? lafiya ta amsa tana kallon muradi dake zaune hankalinsa a matukar tashe dan kallo daya zaka masa kasan yana cikin damuwa dan gaba daya jijiyoyin kansa sun mike sunyi rudu rudu
"lafiya kace nazo yanzu yanzu ya d'ago da kyar yace ina fa lafiya ta zauna cikin sauri still idanuta na kanshi ita kuwa Kisna tabe baki tayi sannan ta samu guri ta zauna tana jiran taji me zai ce fuskarta cike da walwala tana danne dariyar mugunta, kowa yayi shiru can aunty ummi ta dan kalli fuskarshi taga yadda ya ha
e rai zuciyar nan na up and down "Ina jinka muradi kayi shiru ka fada min abinda ya faru "
" ba wani abu bane yasa nayi kiranki sai akan wannan mara kunyar yarinyar wallahi aunty ummi rashin kunyarta ya fara isa na tayi min tayiwa abokaina na fada mata duk iskancinta ya tsaya akaina tunda ni ne na ajiyeta meye nasu ciki duk sanda zasu zo gidan nan sai ta musu rashin mutunci saboda Allah kowa ta raina har abokaina "
"ai kai ne ka bari raini ya shiga tsakaninku da baka ci uba...."ai wannan ta wuce aci ubanta aunty ummi sai dai nasan yadda zanyi daita dan iskancita ya isheni ina hakuri daita Amman taki ta gane Allah aunty ummi zan Yar da kwallon mangaro na huta ...." sai lokacin Kisna tayi magana "very good idea wallahi baka taba burgeni ba irin na yau daman kuma ai akwai wannan alkwarin a kasa , ta mike taje ta dauko biro da takarda ta mika masa "ungo rubuta min ko saki daya ne wallahi ya isheni ba sai kayi biyu ba daya ma is okay "kina hauka ne dan ubanki ina zaune kike fadar haka saboda baki san darajan mutane ba wallahi kisna zan miki dukan mutawa kafin na bar gidan nan kallon aunty ummi Kisna tayi duk da tasan aunty ummi zata aikata abinda ta fada amman hakan bai sa tayi shiru ba sai bakaken maganganu take saki gabadaya aunty ummi ta tsorata da lamarin Kisna ta maida hankalinta akan muradi tana bashi baki akan ya kara hakuri wata rana zata daina ganin yadda Kisna ki zuba ruwan bala'i Shima yaki saurara mata yana fada tana fada duk yadda aunty ummi taso tayi shiru taki "wai bazaki wa mutane shiru ba ta karasa maganar tana kokari
auketa da mari taja baya da sauri "karki mareni aunty ummi dan banyi laifin komai shi ya fara cewa zai yarda kwallon mangaro ya huta shi me yasa daya fadi haka baki ce masa yayi laifi ba sai ni da'aka tsana yanzu ma ai magana yake me yasa bazaki ce yayi shiru ba nifa wallahi nafi son ya sakeni " "allahumma ajirni fi musibati wakhalifni khairan minha shi aunty ummi ta dinga maimaitawa daga karshe dai sai data kai ga kiran ya badamasi cikin kankanin lokaci suka allara har afra basu samu Kisna a palo ba suka shiga
akinta suna isa aunty ummi tace "ya bada masi shigo kaganta kamar mutuniyar arziki nan kuwa makira ce " ya badamasi yace muradi ya fadi abubuwan da take masa yayi shiru sai can ya bude baki ya koro masa "ai wannan yarinyar bata da kirki kamar wacce ake busa mata sarewa a kunne haka take inji cewar ya badamasi aunty ummi ta kar
e zance " wallahi kana ganinta kullum sai na kirata a waya nayi mata fadan ta zauna lafiya da mijinta kada tazo daga baya tayi nadama mara amfani Amman Ina abin yaci tura wai yau Ni nake fada Kisna na fada ban san abinda take nufi da son rabuwa da muradi ba byn rufa mata asiri yayi mutane nawa suka ki amsar aurenki sai shi Amman dake ita bata da mutunci shine taki kwantar da hankalinta wallahi kiji tsoron Allah kafin wani mummunar qaddara ta hau kanki ina dalili daga taimako abun arziki zai zama na tsiya ,muryar muradi a hankali ta fito yace "aunty ummi ni bance ayi wani tone tone ba sbd ni da zuciya daya na amshi aurenta kuma komai saboda Allah nake mata ni dai iskancinta ya tsaya a kaina shine abinda nafi bukata "kinji ba duk abinda kika masa bai damu ba wallahi duk wanda bai yi sharar massalaci ba wallahi wata rana yayi na titi ko kasuwa " ya badamasi yace" haka ne zance ki babu karya kai dai ka cigaba da hakuri idan kuma gaji ka saki shegiya ka huta sun dade suna ma Kisna fada a karshe ya badamasi yace idan ta sake aikata abinda tayi sai ya bata mamaki afra ta kalli Kisna tana mata magana da gira dan taji dadin abinda tayi dan tunda yaki ta itama zata taimaka gurin tunzura Kisna itama Kisna da gira ta mayar mata sannan suka yi musu sallama wuce gida ......"
Ya badamasi na isa gida kai tsaye part din mumy ya shiga ya kora mata abinda ya faru aiko ta dauki waya ta kira kisna tana ganin kiran mumy gabanta ya fadi amman haka ta daure ta dauka "hello mumy ina yini ?"waye mumyn taki mara mutunci ?" har kin isa kecewa dana zai ga kudi yace Kashi ne idan yaga kudi yace Kashi ne me zai bani naci ?
"Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 47
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, voyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Mumy
tsaya
kiji
shi ya fada
min
kafin nima na fada masa haka " "bazan
tsaya
ba mara kunya dan
Bana
bukatar
jin
komai
daga bakinki ,"kullum
yaro
yana
cikin bakincikinki
daga
taimako
zaki kasheshi
,wallahi
su ummi basu kyauta
min ba
da basu miki dukan Kawo wuka ba , dan dani nazo dukan mutuwa
zan
miki
sai naga kin kasa numfashi
duk maganar da mumy take ba
tace mata qala
tana
dai rike da wayar
tana sauraren ta zuciyarta na tuttukin bakincikin .
A matukar
a fusace mumy
tace "ina muradi
yake
kai
masa waya yanzu
mara
mutuncin
da bata san abun
arziki
ana taroki kina hauka
jiki a sanyaye
Kisna ta k'arasa
inda yake zaune
cikin
tsananin damuwa
ta mika
masa wayar
tana zunburo masa
karamin
bakinta , ya kalleta tare da
girgiza kai sannan ya amsa ya manna wayar a kunnensa sautin Muryar
mumy
ta doki
kunnensa
dan haka muryarsa a kasalance yace
"mumy
ina
yini ? Tace lafiya lau ya fama da wannan
mara kunyar ?ya
an kalli fuskar Kisna
dake hade tamkar hadari yace "da sauki
"daga
yanzu karka kara saurara mata idan ta cigaba da wannan wulakanci ka hada mata kayanta ka koro shegiya da
sakinta
tunda daman
abinda take so
kenan taje ta karata ana
arin daidaita rayuwarta amman bata gani ta karashe maganar tana cewa ya mikawa
Kisna
waya "hello mumy "waye uwarki daga yau karki kara kirana da
uwarki
dan ni ba uwarki bace
kuma wallahi wannan shine maganata dake ta karshe idan kinji kanki
idan bakiji ba kanki wata rana kece acikin nadama dan wallahi sai kinyi nadamar abinda kika aikata dan hakin muradi bazai barki ki huta ba yadda baki barshi yayi rayuwa mai dadi ba kema bazakiyi ba
Allah wadaran halinki idan zakiyiwa kanki fada kiyi idan bazakiyi ba sai ki zauna da mugun halinki
gaskiya ce dai ake fada
miki
daga fada ya zarce nasiha "Kisna sonki muke yi shiyasa kika ga mun damu da abinda kike masa
har muke miki fada dan Allah kisawa ranki salama
ki maida kowa
naki
abokan muradi
tamkar yayyayenki ne ba tun yau ba kinsan da haka dan ko acikin gidan
nan basu da shamaki
dan Allah ki daina wulakanta masa abokai ,wallahi bana jin dadin abinda kike
Allah ya ganar dake a duniya ma ka samu mai gaya maka gaskiya ai sai kayiwa Allah godiya idan kin dauki fadanmu kin canza fine idan kinki kuma bakya ki gani ba Allah ya shige mana gaba daga haka mumy ta kashe kiran
....."
Kisna ta turo baki wai ita ranta yayi bala'in
aci tunda anyi mata fada bayan taron dangin da'aka azo har gida aka
mata fuskarta cike da fushi take kallonsa idanunta sunyi jazur alamar tana son yin kuka ,Sanda mumy ta gama waya tayi
shiru
zaune ta
zuba tagumi tana tunani a dai-dai lokacin asabe mai aiki ta karaso inda take
"hajiya kiyi hakuri ki cigaba da addu'a addu'a bata faduwa kasa banza komai yayi zafi maganinsa Allah mumy ta sauke numfashi "to asabe na gode
Allah ya nuna min wannan ranar asabe tace "ameen "
bangaren muradi kuwa kamar yayi dariya tsabar ganin yadda Kisna ta turo baki ran nan nata a hade tamkar bata ta
a dariya ba
tashi yayi daga inda yake zaune ya dawo gefenta ya zauna tare da juyo daita suna fuskantar juna ya kamo yatsun hannunta
cikin nashi yana murza laulausan tafin hannuta mai laushi yana maida numfashi cikin yanayi na nadama yace "am really sorry Kisna
ban san abubuwan zasu yi zafi haka ba ,nayi dan na kawo gyara ne amman dai kiyi hakuri wani numfashi mai zafi ta fesar kana ta soma
arin zare hannuwanta "ka daina
tabani banaso
kuma ka daina bani wani hakurin
munafurci bayan
duk wulakanci
da'aka aka taru aka min
kaine
sila shine yanzu
dan tsabar
munafurci zaka wani dinga bani hakuri
,ba san meye ribakar
ba na hadani da iyayena da yanuwana ba."
" me zanyi da
kai
a rayuwata ?"a dalilinka na rasa komai nawa kulawar
yanuwana da iyayena farincikina komai na
ratsa
wallahi na tsaneka na tsaneka bana kaunar bude idanuna na ganta na ha
aka da Allah kaci alkwarin da daukar min ka
rabu dani dan
ganinka kusa dani na haifar min da
damuwa mara iyaka
ta karasa maganar
tana mikewa
tsaye idanunta taf da kwalla ,muradi dake zaune tamkar gunki yana
kallon tafiyar
Kisna ya dawo tamkar mutum mutumi
saboda tsananin tsoro da tashin hankali
maganganunta gabadaya bai san yadda zai yi da
Kisna ba ya rasa me take so dashi
kusan
minti
goma
yana zaune a gurin
ya kasa kwakwaran motsi
yana saka da warwara wani
irin wahalallen
ajiyar
zuciya ya sauke yana
jin duniyar
tayi masa zafi
gabadaya rayuwarsa na tattare da ban tausayi duk da tana cike da nasarori masu tarin yawa
dan babu abinda zai zo garesa batare daya zamo masa
alkhairi ba , Kisna ce kawai tazo masa ba'a yadda yake so ba "ya rabbi ya furta a fili me yasa nashi auren yarinyar alhalin nasan ita din damuwa ce a tattare da rayuwata ya Allah kafi kowa sanin dalilin da yasa Kisna ta zamo mata a gareni Allah ka kareni da dukkanin wani sharri dake tattare daita naunauyen ajiyar zuciyar ya sauke ya mike ya biyo bayanta tana zaune a daki a bakin gado tana kuka ya jawo stood ya zauna
a gabanta yana kallonta ta kawar da fuskarta gefe hawaye na cigaba da zuba akan kuncinta
ya kai hannu ya juyo da fuskarta
dangwalo hawayen idanunta yana kallo "Kisna na san bakya sona amman na rokeki kiyi hakuri ban saba alkawarinmu ba zan cika miki duk runtsi bazan saba alkwarin da nayi miki ba ki yarda da maganata ki kwantar da hankalinki ki daina wannan kuka kin kusan rabuwa da muradi tunda shine kwanciyar hankalinki
" tayi shiru tare da
tsura masa idanunta dake tsiyayar hawaye tana kallonsa ta runtse idanunta wasu sabbin
hawayen suka zo tana jujjuya maganganunsa
bata san yadda zata misalta farincikinta ba saboda jin zai cika mata alkwarinta a hankali sautin zazzakar muryarsa da yake mata magana dashi ta dinga
tasiri acikin zuciyarta da gangar jikinta ta bude baki da kyar
"ni dai na rokeka ka sakeni yanzu
kawai a wuce gurin da yanzu da nan gaba ai duk daya ne tun dai duk saki ne "nasani ba dai
nace zan sakeki ba ki zuba ido zan miki abinda kike so sai dai ba yau ba
idan kuma baki daina wannan kuka ba zan fasa
sakinki gabadaya sai kiyi abinda zaki yi
"jin abinda ya fada yasa cikin sauri ta dinga goge hawayenta tana cewa "Shikenan na daina kuka "tsura mata ido yayi kawai gabadaya ya dawo kalar tausayi "me ya rasa ilimi kyau ko kudi ne take so agurin wani namiji wanda bai dashi ?shine fa matashin nan da duniya tasan dashi kuma take ji dashi mata dayawa suna kawowa rayuwarsa hari ko friendship ne yayi dasu amman yaki bada wannan
damar
.."
Murtarta a sanyaye tace "ina neman alfarma daya agurinka bayan alfarma sakina da zakayi ta k'arasa maganar tare da yin shiru tana kallon zara zaran
yatsun hannunta
" . Uhm ki
fada min abinda kike so
zan
miki
kowane iri ne muddin zai sa ki kwantar da hankalinki "ina son nayi nysc dina su basma duk sunyi submit din result
dinsu
"shiru
yayi yana kallonta
kamar yace mata a'a sai yaga shine yayi mata alkwari dan haka yace "dan wannan babu damuwa zan kaiki har Abuja nayi miki komai wani farinciki ne ya sake lullubeta domin ta samu
abinda
zata
rike kanta idan ta rabu dashi
iyayenta suka
juya mata
baya
zata nemi aiki da takardunta cike da sanyin jiki
ya mike ya shiga bayinta yayi alwala ya
fito "ki tashi kiyi sallah ni zan wuce
massalaci daga massalaci gidan mumy ya zarce ya dade zaune a dakin mumy yana tunani maganganu Kisna
ta shigo ya zuba tagumi kamar an aiko masa da sakon mutuwa cikin sauri da rudewa mumy tace "lafiya ba dai wata matsalar bace naganka yanzu yayi firgigib
ya dawo haiyacinsa yace "babu komai mumy kaina ke dan min ciwo "mumy ta marairaice murya "to me yasa baka sha magani ba nifa banason wannan ciwon kan naka bari na kawo maka magani ka sha ka dan kwanta anan ka huta sannan ka daina wannan tagumi da tunani bashi da amfani idan ka samu kanka haka ka dinga addu'a muradi ya sauke numfashi "ai ina yi mumy
, sosai mumy ta dinga lallabashi suna cikin haka suka ji shigowar dady
muradi ya gaisheshi cike da girmamawa "sannu da zuwa dady "yauwa dan albarka gaba-daya dady ya tattara hankalinsa akan muradi "ya naga yau duk kay
i zuru zuru haka kamar mai ciwo muradi yace "wallahi yau na sha wahala ne gurin kwatar kaya jigila nake
tun sanda mukayi waya da kai ban samu kaina ba sai gurin uku yau sati daya da mukayi magana akan rike kayan ko?cike da kulawa dady yace
haka ne yanzu dai ka bar komai kaje gida a daura maka ruwan zafi kayi wanka ka huta
mumy tace bari na daura masa yayi anan dan ko yaje gidan ba samu zai yi ba ,cikin marairaicewar murya da shagwa'ba da ladabi da murmushi mai sanyaya zuciyar iyayensa yace "mumy
hajiya kayi
zata
min fa " mumy tace "ban yarda ba
ta mike dan taje kitchen dady yace "uwar marayu ki barshi yaje gida tunda yace za'a masa babu yadda mumy ta iya haka ta hakura da zai wuce sai data masa takeway ya tafi dashi a parlour ya sameta
Yana cin abinci ta tashi ta shigewarta daki bayan ya gama ya shiga dakinta kai tsaye ya zauna bakin gado ya dubeta kinyi sallah isha'i
kuwa ? Tace banyi ba kuma baza'a
" wannan kuma baki isa ba bazan zauna
da mara sallah ba dole ki tashi kije kiyi tunda matsawa mara sallah bai sabawa addinin musulunci ba sai nayi miki idan ba'a jimu akan komai ba za'a jimu akan sallah kuma wallahi sai na fasa kaiki Abuja submit din result dinki muddin bakya sallah akan lokaci
jin haka yasa ta mike taje tayi alwala ta soma Sallah a gabanshi
shi kuma yayi shafai da wutiri yana kallo ta mike ta koma kan gado ta kwanta ta juya masa baya shi kuma ya cigaba
yana addu'a akan zamansa daita.
*****"
Tunda akayi aure Kisna bataje gida ba kuma bata damu taje din ba ganin hakan bai dace ba gurin wata uku zee sunje har sau uku da samir shi yasa muradi yace ta shirya suje cike da farinciki
ta soma
shiri
cikin atamfa super excusive
ja da ratsin fulawa
baki
tana shiri tana murna a zahiri yake
hango farincikinta shima hakan nan
ya tsinci kanshi da jin dadi wanda shi a tunaninsa murna son ganin mumy ne yayinda a bangarenta murna
zata fita ne
dan tun data shigo gidan bata fita zuwa ko'ina ba if not
babu
inda
zata
gurin
mutane da
basa
sonta
basa son farincikinta
yana
tsaye a dakin
ta shirya duk abinda bai yi ba
sai yayi
magana a gyara
wani
ta gyara wani tace bazatayi
ba sai dai a fasa fitar da kyar dai
ya samu ta kammala suka wuce ai kuwa suna isa
gidan ya dauki
ihu da murna "ga Kisna ga autar
mumy "
mumy dai
bata wani
yi maraba
da zuwanta
dan tasan tana nan da mugun halinta
afra ce dai
ta tarbeta
hannu biyu biyu cikin murna da farinciki bayan sun gaisa aka kawo
musu abubuwan motsa baki
wanda mumy saboda muradi tasa aka kawo
, a hankali mumy ta zauna
afra
mike san
komawa
Chapter 8 · 0% Book details