fara
Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 24 min read
magana cikin zafin
zuciya
yana cewa" momy
karki
kuskura
ki
auki maganar
mahaifiyarki
mahimmancin da zai sai
ki damu rayuwarki akan
takwaran Alhaji
dan ko ya dawo garemu
bashi da muhalli acikin
gidan nan, ban ciresa a cikin ya'yana ba amman na ciresa a cikin zuciyata dan bazan amshesa ba ,ba dai yana gudun zama damu bane saboda bamu da arziki yaje duniya ce gashi nan gata wanda bai zo ma tana jiransa "hajiya
kayi
ta zabura ta mike
tsaye
tana fuskantar shi cike da mamakin
jin furucinsa sannan
tace
"saboda me
zaka fadi
haka alhalin
d'anmu ne babakarami bashi da iyayen da suka fimu ",ana ki tunanin
ba ai shi bai daukemu
a matsayin iyaye ba , kafin kace me gurin ya hargitse da magana
da rudani tsakanin hajiya kayi da Alhaji sani zuciyar hajiya
kayi ta tsinci
kanta cikin
rashin natsuwa
da jin hukuncin mijinta
, ranar tamkar mutuwa
akayiwa a gidan
mommy
da hajiya
kayi babu
abinda suke sai aikin zubar da hawaye yayinda
shi kuwa a lokacin
haroon
yana can
yawon duniya bashi wannan
gari bashi wancan
gari duk garin da yasan zai ji dadi zashi ,kullum kuma
cikin
samun sabbin
abokai da yammata
yake
kuma har
wannan lokaci mata basu
daina kashe masa kudi ba
, a hankali har ya shiga
harkan neman mata
da smoking kamar yadda
momy
samu labari
mata na biyansa
kudi dan
kwana dasu , ranar
kuwa momy
tayi kuka
tamkar ranta zai bar
gangar jikinta bata fadawa kowa ba ranar da
zazza
i ta kwana a jikinta ta aika masa sako ya dawo gida
ya bar harakar da yake duk abinda
yake so zata masa
amman yaki yace shi yanzu bazai iya rayuwar gida ba
..."
Numfashi
kisna ta sauke a lokacin data zo nan
sannan
ta fuskanci safy fuskarta
cike
da tsananin damuwa tace
iya
nan zan dakata
bazan
iya cigaba
da bakin labarin ba
saboda akwai
wani
boyayyen sirri
akan ya aliyu ba kuma zan
so wannan sirrin ya fito
daga bakina ba
ta karasa maganar wasu hawaye na gangaro mata
safy ta numfasa
tace ,"to ai baki
min yadda kuka
yi aure da Aliyu
ba dangantakanku kawai kika fada min ni rayuwar aurenku nake son ji " "Muddin
zan fa
a miki
yadda muka yi aure dashi dole
zan bayyana wannan
sirri
" .
murmushi safy
tayi sannan tace" kisna
kenan
ba dai zurfin
ciki
sai naji kin
sake
shiga raina ina matu
son mutun mai rike
sirri wanda samun irinku
yanzu kuke da matukar
wuya, kisna
ta gyada
mata kai
kwayar idanunta na kallon sama dan ita
tasan
yadda take
jin zuciyarta a
hankali
ta mayar da idanunta
zuwa ga safy ta cigaba da magana "ciki
ba'a yisa
dan abinci kawai
ba duk mutumin daya
kasa rike sirrinsa karka
tunanin zai iya rike na
waninsa ta karasa
maganar hawaye na
sake
gangarowa daga
cikin kwarnin idanunta
"wannan
magana
taki haka take amman
naso
naji yadda
kuka yi aure da Aliyu
gaskiya " parlou'n
ya d'auki shiru
babu
wanda ya sake
yin magana har aunty
zee wacce ke aikin mayar
kayan lefe cikin
jakunkuna, " Kisna
kiyi hakuri ki daina kuka
bana son
ganin hawayenki yana sani jin wani iri wallahi
"ai
indai kisna
ce yanzu
haka take
abu kankani ke sata
kuka
anin da
ta mike ta karaso kusa da kisna ta rungumeta suna kukan tare wani abu ya tokare makoshin Kisna dan komai daya faru ya shiga dawo mata daki daki suna cikin kukan muradi ya shigo parlou'n ya iske su
cikin
wannan
halin suna kuka safy na basu hakuri
saurin katse sallamar yayi
daidai
lokacin da aunty zee ke magana murya can kasa
tana gogewa Kisna
hawayen " .
kyawawan idanunshi masu
matukar kyau da haske
ya sauka akan kisna
dake zaune tana matso ruwan hawaye
tamkar wacce aka yiwa mutuwa
tare da
kare mata kallon tsab
idanunta sun canza daga
fari zuwa kore , a hankali ta d'ago idanunta suka
hade da nashi wani irin mummunar faduwar gaba
taji
,take
gaba-daya ilahirin jikinta ya dauki rawa
lokacin da kwayar idanunta ya ha
e da
nashi kallonsa ka
ai nasata jin
abu biyu a lokaci
daya, faduwar gaba
tare da alfahari
kasancewarsa uban ya'yanta .
kusan minti biyar ya dauka tsaye a bakin kofar dakin
yana Kallonta sannan ya soma takowa a hankali yana mata kallon kasan ido ,nazarin yanayinta
yake, wannan yanayin daya gani a tattare daita yanayi ne na damuwa dan kuwa idanunta sun tabbatar masa da haka guri ya samu ya zauna akan kujera
yana kallon safy dake faman zuba sannan yana kallon kisna ta gefen idanu muryarsa a kasalance ya soma magana cikin tsigar tsokanar safy
"ya kika ga kayan
amaryarta sun bugeki
ko "?"Sosai
kuwa duk
sun
burgeni
sai dai gabad'aya kayan sunfi dacewa
da kisna ba wannan
mai kama da busashen bishiya ba, ko ka taba ganinta da irin wannan wa
an kaya"?ta karashe maganar cikin tsigar wasa tare da yunkurawa ta tashi "wannan kuma son ranki kika fa
a saboda kina da wata manufar munafurci a ranki ai sai na zuga mijinki ya qara aure " kalmar munafurcin daya dangantata dashi ya mugun bata rai murmushin takaici tayi tana rataya jakarta
"kai ma daka hakura mai mata kamar kisna mai zai yi da wata nawal din banza mai siffar munafuka "? Ta fada tare da nufi kofar fita tun kafin ya antayo mata bakar magana data fi na farko tana cewa "sai anjimanku " aunty zee ce
ta mike tayi mata rakiya
har haraban gidan kalmar ta bala'in bata masa rai zuciya tazo wuya a hankali ya dinga girgiza
afarsa daya ...."
Kisna
ta mike
tsaye ta karasa inda yake ta durkusa
muryarta cike da rauni tace "sannu da zuwa " ta'be baki yayi batare daya amsa mata ba , bata damu
da rashin amsawarsa ba tunda idan da sabo ta saba da halinsa .
ta soma cire masa canves din dake sanye da kafafunsa hawaye na ziraro mata sanda ta karasa cire masa kafafunsa ya saura da
safa kawai , ita kanta aunty zee data dawo parlou'n ta ganta durkushe a gabansa kasa daurewa tayi sai da wasu suka qwalla zubo mata
ta kawar
da kanta tare da danne abinda taji bawai shishige masa da kisna
take bane yafi damunta irin banzatar da rayuwarta da yake kai tsaye
juyawa tayi ta nufi kofar fita tana goge hawaye "zainab ya kira sunanta
muryarsa a dake cike da
acin rai tsayawa tayi cak batare data juyo ba
"kowa
murna
yake
akan
auren
nan da zanyi
banda ke
da wannan yar iskar me
yasa kika
manta abinda yar iskar nan ta
aikata
ga rayuwata kunnuwan Kisna
suka jiyo mata sautin muryarsa
yana fadar haka a can kasan makoshi
, kamar ta cigaba
da durkuso a gabansa ta cigaba da sauraronsa tare da
rarrashinsa da bashi hakuri sai zuciyarta ta haneta dan haka ta mike hannuta
rike
ta canves dinsa
tana kokarin hawa
sama kamar zai mata magana sai kuma ya fasa
ya cigaba da magana "wallahi kina biyewa son zuciyarki dana wannan abar sai dai bata isa bakincikinta ya kasheni ni kadai ba kamar
yadda taso faruwar hakan
kafin taga mutuwata
ina tabbatar miki ni ne zan soma ganin nata duk da nima nasan
bazan cigaba da zama ba amman wallahi tallahi ba zan barta tayi rayuwa mai dadi ba ina nan akan bakana har sai nayi magani iskancin data min numfashin Kisna ya soma fita da sauri da sauri , ta kasa cigaba da daga kafafunta aunty zee ta gigice ta juyo tana kallonsa cikin tsananin damuwa itama Kisna ta juyo tare da tsura masa ido canves din hannunta ya subuce shima kallonta yake cikin tsana muryar a zafafe Kisna ta soma magana cikin kunar rai "kai cika mutun mara imani
hakika na soma danasanin kasamcewa mata kuma uwar yayanka a rayuwata ,alfaharin da nake na kkasancewarka ubansu Aryan reef da janye domin sun yi hasarar uba wallahi ,kasani wani
bakincikin ne dabam
zai kasheni ba sanadin
ciwon zuciyar da kake kokarin haifa min ba kuma duk abinda kake yi Allah yana kallonka zai saka min sannan auren nawal da kake ganin yana cikin bakinciki da zaka kunsa min wallahi
ajikina
saboda banga abinda zai sa na daga hankalina akan matar da tsinannu kadangarun bariki suka gama da rayuwarta yar iska da kowa yasan ba yar mutunci bace kawai bakar zuciyarka ce ta hanaka ka fuskanci komai ni kuma da kake kira da yar iska duk iskancina ban bari yan iskan kadangaru bariki sun .........."
shiru tayi sakamakon toshe mata baki da aunty zee tayi tana girgiza mata alamun tayi shiru saurin cire hannu aunty zee tayi a bakinta "ki bari na fadi abinda ke raina ta yaya zai dinga dangantani da kalmar iskanci wallahi duk matakin da kake shirin dauka akaina ka dauka amman ka kwana da sanin cewa Allah bazai barka ba saboda ina da hakki akanka kuma babu inda Allah yace dan nayi maka
laifi ka tauye hakina daya rataya a wuyanka ya mike a zuciye yayi kanta yana huci ya daga hannunsa zai doketa yana auna mata zagi aunty zee ta kare "haka zaki kare cikin tsananin bakin ciki a gida nan rayuwar farinciki sai dai kiga ana yinsa a wani gida .."
"da ikon Allah sai Allah ya kunyataka,
karewa cikin bakinciki tana gurinka mutumin da baya yafiya tunda har nadamata bata sanya kaji zaka iya hakura da abinda nayi ba hakika zaka ga yadda rayuwa zatayi da kai hakina dana yayana bazai barka ka zauna lafiya ba aunty da zee ta rikesa gam da hannuwanta duka tabashi hakuri
saboda jikinsa dake tsuma
da kyar ta samu ya zauna yana huci duk cikin maganganun ta babu wanda ya taba zuciyarsa da tsaya masa arai kamar kalmar data danganta nawal daita take gumi ya rufeshi gabadaya ya nemi natsuwarsa ya rasa ji yake kamar zuciyarsa zata buga a yanzu da ya soma
jin soyayyar
nawal na dan
shigarsa shine zata fadi mummunar kalma akanta yasan tayi haka ne dan kawai ta bakanta masa amman bazai yi sakacin da zuciyarsa zata amince da kalamanta ba,cikin tsananin zafin rai Kisna ta
juya
cikin sauri
ta hayewarta
sama zuciyarta kamar zata
buga ,itama aunty zee
ta fita ko
dan
rarrashin data saba yi
masa
a duk sanda ya hau sama bakinciki yasa ta kasa sannan taki masa magana akan yadda za'a yi da kayan lefe dan nan ta barsu yasan yadda zai yi dasu ai ta gama mai wuyar , duk yadda zuciyarsa taso ya yarda da kalaman Kisna akan nawal kin yarda yayi domin ganinsa yana yin nasara akan komai dan tun daya taso yake samun nasara arayuwarsa yana da tabbacin zai yi nasarar samun nawal cikakkiyar mace a gidansa kamar yadda ya saba nasara dogon
tsaki
yaja
wayarsa dake qara ya ciro yanayin yadda ya soma magana kasan shi da mommy ne.."
Tana
tsaye a dakin tana datasanin abinda tayi ya shigo dakin
yana
cire yar saman
rigarsa
ya ajiye akan gado ta karasa zata tayashi cire sauran ya dakatar daita yana zabga mata harara taja ta tsaya tana kallonsa ta madubi gabanta na cigaba da faduwa ",sannu tantiriya Kinga
ma ci min mutunci ke da wancan yar rainin hankalin yanzu
shine
an iskanci zaki wani nuna ke mutuniyar arziki ce
yayi maganar yana
ajiye rigar akan
wanda ya cire ya
alle agogon diamon din
dake daure a tsintsiyar hannunsa ya ajiye "bai kamata kaji ciwo ba , babu inda
maganata ta shafi ta safy data biyayyar aurena da kai ,magana ka fada na baka amsa daidai da maganarka meye abun daukar zafi? "shiyasa fa idan baki yasan abinda zai fada bai san abinda za'a maida masa ba idan baka son ina fada maka babu dadi akan komai kaima ka canza dan Allah ma daya haliccemu
muna saba masa kuma mu dawo mu rokeshi ya yafemana bare mu yan adam yakamata ka canza ka manta abinda ya faru mu rungumi rayuwarmu idan kuma rayuwar daka zaba mana kenan shikenan sai mu cigaba tunda ta soma magana bai kulata ba haka bai dago ya kalli inda take ba
zai shiga bayi
tace "ranka shi dade akawo
coffe ko akwai abinda
kake .. ....?"
tsaya
jin abinda zata fada
ba ya shige bayi ya rufo kofar da karfi ya
shiga bathtube ya
tsaya tare da kuna showel
a hankali ruwa ke tsiyaya ajikinsa a hankali komai ke dawo masa tun daga maganar
safy
har zuwa wanda
Kisna ta
furta
masa tsaki yaja yana furzar da iska safy
tana
yiwa rayuwar
gidansa shishigi kafin ya dauki mataki zai fara
fadawa mijinta daya ja mata kunneta sannan ya dakatar daita daga zuwa
gidansa har ya kammala zuciyarsa na masa zafi da tuttukin bakincikin "ko ina ruwan ta da rayuwar gidansa "?
Ya fito kungunsa daure da towel fari hannunsa rike da wani ,ga gabobin kirjinsa da damtsen hannunsa sun bude kana ganinsa kaga dan kallo dan alamun motsa jiki ya bayyana ajikinsa saurin
auke idanunta tayi dan kallonsa na haifar mata da damuwa muryar a sanyaye tace
"me zaki ci "?yayi mata banza ya wuce ta ya karasa ya bude wardrobe kayan shan iska ya dauka gucci farare
tass
wando da riga
ya saka
rigar ta kama jikinsa sosai
dam ana iya hango murdewar jikinsa da yadda karfin jikinsa yayi tasiri
sumar kanshi sai kyalli
take ya sanya fillifas
fari
da facing cap fari
ya dawo gaban madubi yana kallon jikinsa yana fesa turare ya ajiye kwalban turaren ya dauki system dinsa zai fita ta sake sanyawa jikinta jarumta tace "inda ka dawo mai zaka ci
dan
ina
son na dafa maka abinda zaka
...... .."katseta
yayi ta hanyar ce mata "enough kisna kinsan bana son damuwa da yawan naci ko ? " dole sai na fadi abinda zanci
"? Ke baki san abinda ya dace ba saboda hauka ne acikin tunaninki
kike tambayata ya karasa maganar yana
nufar kofar dakin . "
"Allah ya huci zuciyarka
ta hanzarta bude masa kofar fuskarta babu alamun damuwa
tayi masa rakiya tana tsaye har
sai
da taga tashin motarsa
sannan ta dawo zuciyarta cike da tunanin ,
sosai
take
jinsa
ajinin jikinta bazata iya rabuwa da shi ba sai dai ta daina daukar duk wani iskanshi yana mata zatayi masa zata bashi mamaki dan bazata saba alkawarin da tayiwa kanta ba sai ya dawo ya rusuna mata kafin wata biyar dinsu ya cika ..."
Bayan muradi ya bar gidan gidan nasir ya nufa
bai shiga
cikin gidan ba ya tura mai gadi tare da mai gadi nasir ya dawo nasir na sanye da kananan kaya wando tree quater sai shirt yaja ya tsaya yana binsa da mugun kallo cikin tsananin zafin rai "muradi lafiya ka tsaya daga waje kamar wani bako?a fusace muradi ya katseshi nazo in sanar da kai kajawa matarka kunne ta daina yiwa rayuwar gidana shishigi idan ba haka sanadin ta'adancinta zai haddasa gagarumar matsala a tsakaninmu "haba muradi me yasa zaka fadi haka bayan ba ita bace silar haduwarmu tare fa matanmu suka bude ido suka ganmu bai dace ka fadi haka ba na maka alkawarin zan dauki mataki akanta
da kyar nasir ya shawo kanshi sai dai yaki shiga gidan daga nan yayi masa sallama ya wuce inda zashi
A daren kasa runtsawa yayi
duk yadda zuciyarsa ke
bukatar natsuwa, gashi yanayin garin yayi sanyi
zai yi dadin bacci amman
ya kasa samu ajiyar zuciya ya dinga saukewa wanda duk Kisna tana iya juyowa , abubuwa zuciyarsa ke tunawa zuciyarsa ta jagule kamar ya daura hannu aka yasa ihu ko zai ji sau
in zafin da take masa gani zai juyo inda take tayi saurin kawar da idanunta tare da runtsewa sai da yayi mata duban tsanake ya tabbatar da bacci take sannan ya mike ya karasa inda yake ajiyar abubuwansa masu mahimmanci ciki har da sirrin daya shafi rayuwarsa tun daga kan mahaifiyarsa
har zuwa rayuwarsa da Kisna
bude karamin akwatin zinarin yayi wanda agurin gasar kwallon duniya yaci ya cire wani kyakkyawan diary mai tsananin kyau ya mike ya fito daga dakin ya nufi parlou'n sama ya zauna idanunshi na kan diary yadda yake kallon diary haka komai ke dawo masa a hankali kamar yanzu abun ya faru ya bude
ya soma bin komai daki daki
har yazo inda mahaifiyarsa ta hadu da mahaifinsa mutumin da yake jin tsanarsa fiyye da kowa a duniya, bayan shi sai Kisna da afra wadan nan mutanen bazai taba manta su a rayuwarsa ba domin kuwa sune mutanen da suka hujijiga rayuwarsa ..."
BENUE
daga
garin
jos benue haroon
mahaifin Aliyu ya nufa ya cigaba da fantamawa
yadda ransa ke
so ga mata ga kudin holewa
da yake samu daga gurin yammatansa dan ta kai ta kawo
baya kula ya'yan talakawa sai ya'yan masu kudi ,yayan talaka sai dai su kalleshi su kyasa amman babu fuskar da zasu
kusanci
inda yake ba dan suna
jin
tsoro ko bazai
saurarensu ba kawai kwarjinin yake
musu
cikin haka ya hadu da wata yarinya mai suna Benedicter
gebrel
asalinta
yar
kauyen
gishiri ce amman suna zaune acikin benue
benedicter
dai diyar
mai kudi
ce sosai
a garin
Benue
wacce ta kammala
da karatunta na gaba da secondary a kasar enugu
tana
aiki
ne a
karkashin pot-ortority ne a garin
benue, tana samu kudi sosai ,mahaifinta ya jima da rasuwa dan a lokacin yana nema shekara goma ,ba wani girma tayi ba amman a lokacin mahaifiyarta ta damu tayi aure
dan lokacin shekarunta bazasu fi 25 ba kullum sai mahaifiyarta tayi mata mitar ta fidda miji sai tace mata ita bata samu wanda take so ba ,a lokacin akwai wani dan kawar
momynta
dake maseefar sonta dan kusan gaban kowa yake nuna
yana sonta tun daga lokacin dataji yana sonta ta dauki tsanar duniya ta daura masa ga wasu bad habit d'insa data tsana shaye shaye ga bala'in son mata duk macen daya ganin sai ya kyasa
wata rana mahaifiyarta ta sameta akan
nanyak
domin son sanin
ko tana da ra'ayinsa
bata mata mutsu
ba ila kalma daya data fahimtar da mahaifiyarta
bata son nanyak ya nemi matarsa a gaba itama zata kawo nata miji kwatsam
ta ha
u da haroon
sanadiyyar saurayin
kawarta ,
kallo
aya tayi masa taji ya shiga ranta har taji zata iya aurensa a lokacin da bai wuce shekara
a duniya ba, tashin farko ta
nuna masa
tana son shi kuma da aure sai dai ya nuna
mata
shi bashi da ra'ayin yin soyayya ko
aure a halin da yake ciki
a lokaci
kawarta Elizabeth
tace " dicter Karki wahalar da kanki
wannan guy din
bashi da lokaci soyayya
bare
lokacin wani aure , gashi
baya zama guri daya kamar mai aljanu haka
yake bashi nan gari
bashi wancan gari
gashi duk abinda kika tsana daga nanyak
yana aikatawa yana shan sigari kamar hauka
kuma yana mu'amula
da mata dabam dabam
nasan kyawunsa ne ya rud'eki
ko "? dicter
ta girgiza mata kai alamun ba haka bane
"ba kyawunsa bane ele
har ga Allah ina son shi kuma zan iya muslinta
saboda shi matukar zai aureni
halinsa
kuma zan sauya shi
"da
digiri dinki da kyawunki dicter
zaki tsaya
'batawa kanki lokaci akan wannan "?" jobles
ne fa bashi da aikin yi
sai zaman banza
da shaye shaye
"koma dai menene ele ina son shi
haka
kika sani ko ta dalilina
ya samu natsuwar zuciya
ya zauna
guri
daya har ma ya daina abinda yake
gyada kai kawai Elizabeth tayi tare yi mata
addu'ar
fatan samun nasara
tunda taga ta zurma .
a hankali dicter
ta dinga shigewa
haroon
tana fahimtar
dashi yadda take jinsa a zuciyarta
dariya maganarta ta bashi
tare da mata
wani irin kallon kasan ido wanda ya zame masa jiki
dan ya sha jin ire iren wannan banzar kalmar daga bakin yammata dayawa wanda shi sam bai d'aukesu da wani tasiri ba, dan gani yake har lokacin ba'a haifi matar da zai aura ba,duk yawon garuruwan da yayi bai samu macen da tayi masa ba bama zai kirga mata nawa suke binsa da sunan soyayya
ko aure ba ,har tambayar kanshi yake yaushe ma zai samu wacce zata sace zuciyarsa kamar yadda yake sace zuciyar yammata ? face to face ya fitowa
dicter
ya nuna mata bai sonta
taji zafin ciwon
furta mata haka a ranta
sai dai ta danne
taki hakura da shi ta cigaba da binsa dan su shaku
a hankali
har
shakuwa mai karfi ta shiga tsakaninsu tana zuwa inda yake shima idan ya bushi iska yana kai mata ziyara
ganin yadda haroon
ke kawo mata
ziyara yasa mahaifiyarta
ta soma mata mitar
akan lallai tace wa mai zuwa gurinta
ya fito suyi aure, ta cewa mahaifiyata ta bata lokaci zata masa magana wanda ita tasan har ga Allah ko tayi masa maganar kamar
dagulawa
kanta lisafi
zatayi dan ba aurenta zai yi ba
tunda ya sha fa
a mata baya shaawar yin soyayya dan baya son ayi breaking heart d'insa ko aure zai yi sai dai yayi kawai ba dan yana son matar ba
,ganin kyawunta da tarin ilimin bai dauke hankinsa ba yasa ta shiga
kashe masa kudi
kullum cikin siya masa kaya take
tace zata maida shi karatu saboda lura datayi yana da tsananin ilimi sai dai bashi da kwalin da zai samu nagartaccen aiki shirme ya dauki maganarta tare da sharewa , a tsarinsa wata biyar zai yi
a benue sai gashi ya kusan lasar shekara
sosai suka shaku da juna a cikin irin shakuwar da sukayi ne dicter ta bashi labarinta
ta karashe da
tambayarsa nashi labarin da
garinsa ganin yadda ta ajiye batun soyayya gefe
take bashi kulawa da
kashe masa kudi
duk kayan data gani muddin zai yi masa kyau sai ta siya masa haka albashi ta idan ta amso shi take mikawa ,shi yasa ya sakankace
daita ya fada mata shi dan wani gari ne
da yadda ake zuwa garin ilo
Haroon
bai iya neman kudi
ba amman ya iya kashewa dan
baya d'agawa kudi kafa duk yawansu
suna shigowa yana cinyesu kamar wani dan caca a haka dai shakuwarsu ta juye zuwa sha'awa agurin haroon dan
har suna romancing sosai lokacin daya nemi ya kusanceta
bata hanashi kanta ba dan ganinta
kamar wata dama ce
ta samu
tunda dicter ta d'an d'ana haroon
ta sake
rikicewa
akansa ta
makale
masa taji duk duniya babu abinda
ya isa ya
rabata dashi ....."
Aiko shigar farko sai ciki bata fahimci ciki gareta ba haka suka cigaba da muamula har abin ya zame musu jiki kullum suka ha
u sai sun kusanci juna sai biyu sau uku
sai da tayi wata uku dauke da cikinsa ta fahimta
cike da murna tazo masa da labarin ciki yayi mata wani banzar kallo
tare da cewa "a she wawiya ce ke ban sani ba"?" me zanyi da wani ciki yanzu da zaki wani kwaso jiki ki zo min da mugun labari
"Ki san yadda zaki yi dashi dan ni ban shirya
haihuwa da kowace mace ba ,ke ban da dabanci irin naki meye
abun yi ciki"?ni yanzu ma shirin tafiya ma nake zan bar garin nan tayi saurin zaro ido tana takowa zuwa inda yake tsaye yana shirya kayansa " ina zaka tafi ka barni haroon
duk duniya ban taba son wani halitta kamar yadda nake sonka ba, ka shiga zuciyata haroon
dan Allah haroon
karka bar rayuwata ka barni na zamo abokiyar rayuwarka shi dai haroon
jinta kawai yake yana cigaba da shirinsa har ya gama ya fuskanceta bai ce komai ba "ta kamo hannuwansa duka cikin nata "kamin magana kace na bar cikin jikina ko zan rage jin rad'ad'in dake cikin zuciyata i love you haroon kuma ina son jininka bazan iya zubarwa ba.
Ba karamin haushin
kalmar yaji ba take haushinta ya sake kamashi madadin ya kwantar mata da hankali sai
fixge hannunsa yayi
daga cikin nata yana zabga mata
atuwar
harara "gaskiya ciwon hauka ya kamaki da har kika yarda soyayya ta maidake haka ya karashe maganar yana
aukar jakar kayansa tare da goya school bag ya nufi kofar fita tayi
hanzarin biyosa hawaye Shabe Shabe akan
fuskarta "zan bika dan Allah ka tafi dani
duk inda zaka takarasa maganar cikin tsananin
kuka
"gaskiya kin haukace
wallahi ke yanzu a tunaninki zan iya daukarki
na tafi wani guri dake? " ko ina sonki dicter
bazan daukeki na tafi dake ba bare bana sonki , ke ko
iyayena basu san
yadda rayuwata take tafiya ba sannan bana yawo da kowa bare wata aba mace saboda kullum cikin samunsu nake dan haka ki cire cikin jikinki
ki cire haroon
a rayuwarki
zai fiyye miki alkhairi ".
"yanzu ko
darajan budurcina daka rabani dashi ba zan ci ba ?
Yayi murmushi yana mata kallon kaskanci "darajan spam dina ma daya zama ajikinki bazaki ci ba bare wani budurci da kullum cikin samunsa nake , na sadu da mata sama da dari biyu
a rayuwata wanda rabi daga cikinsu duk
viging ne dan haka ki adana maganarki ki san yadda zakiyi da cikin jikinki zai fiyye miki alkhairi
ya raba ta gefenta ya
fita daga
dakin......"
Mun sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 18
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096
.....A
hankali
juya ta soma
d'aga
kafafunta
suka
sanyi
tana kallon
bayansa
tana
biye
dashi , gabad'aya
hankalinta
yayi
bala'in tashi
kanta
ya kule ta rasa
mafita , ji
take
kamar
ranta
zai bar gangar
jikinta
tsabar tashin
hankalin
data tsinci
kanta a dalilin maganarsa
shi
kuwa
haroon ko
ajikinsa
tafiya
kawai
yake
yana
bubbude
kafad'a
har
k'arasa
fitowa
kofar
gidan ya
gyara
zaman
jakar bayansa
idanunshi
na kan
abokansa
dake zaune
akan dogon banci suna
hira ." suna
ganinsa
dukkaninsu
suka
fad'ad'a
fuskokinsu da fara'a
,daya
daga cikinsu
mai
suna Muhammad
mika masa
hannu ,shima haroon
hannu
mika masa fuskarsa a d'aure ,
bayan
daya
suka gaisa
domin
yin sallama
,jikin
dicter
na kyarma
tazo
ta wuce ta
kusa
dashi
tana hawaye
tsaya
nesa ka
dashi
rungume da
hannuwanta duka
a qirji
tana jira ya gama ta sake rokonsa shi kuwa
kallon inda take
bai
sake
gyara
tsayuwarsa
yana
cigaba
da magana
Abokinsa
Abdul
ne ya mike
tsaye
hannunsa
cikin
haroon
suka
nesa
da sauran
mutane
dake zaune ,
muryar Abdul
can kasa yace
"ya naga
dicter
duk
tayi
wani iri
? " Ko da yake
nasan daman hakan
zai
kasance muddin
taji
labarin tafiyarka
wallahi yarinyar
maseefar sonka
fiyye
da tunaninka
..."
"wannan
kuma damuwarta
tawa
dan
bansata ta soni dole
,yanzu
ma baka
yadda na
k'ara tsanarta
a cikin
zuciyata
ba , dan
karin haushi
ina
tsaka da ha
kayana
tazo min da
wani
banzar magana
ko a ina
ta ta
a ganin ana
irin
wannan rayuwar yanzu
da duniya ta
ara samun
cigaba
da girmanta da komai zata kawo min hauka ."?
"Haukan
tazo maka dashi ? Abdul
tambayeshi
hankalinsa a
matukar
tashe "wai ciki
daita ni ban ma tsaya
bata
lokaci
nace
cire dan
bana bukatarsa a rayuwata
ya karasa maganar yana
huci "kai kuwa
haroon
bai kamata
kace mata haka ba
bazaka amsa abinda
ke cikinta
ba sai ka
lalla'bata
samu
ku rabu
lafiya, yanzu
dai mu
k'arasa
inda
take."
"nayi
mata
me?
yayi maganar
zafafe
yana yatsina
fuska
cike da zafin
zuciya
? "dan
Allah
shareta
lokaci na
tafiya
nake karfe shida
daidai
ta min a Abuja
"kai
dai muje
dan Allah nasan
abinda
zance mata , lalla'bata zanyi ta yarda
ta cire cikin
a wuce
gurin
dan
idan ka tafi
baka
shawo kan matsalar
ba zakayi nadama
"nadamar
me zanyi?
sake
aikawa Abdul
da wata tambayar yana
jan
dogon
tsaki. "idan
yan'uwanta
suka sani
ni zaka saka cikin
matsala
zasu
iya
yi ?
kai fa ka fiyye tsoro
wallahi
"dole naji tsoro haroon
yayyenta
daga
soja
sai
police
duk aikin
kaki 'yan gidansu suke
ina zan yarda
tafi
ka barni cikin tashin hankali ? Haroon
numfasa
tare da cewa
"kasan
Allah
banci akwai abinda zai kai ni Abuja yau wallahi idan na bar garin nan akanta shege nake ba zani
ko'ina
ba tunda babu lallai babu dole akan sai na amsa" ni wallahi
ban ma san tsautsayin daya kai ni ba "kai
dai
kasani
muje dan Allah ".
hankali
suka
jero
tare
suna
cigaba
da tautaunawa
akan lamarin
har
suka karaso inda
take
tsaye tana goge
hawayen
idanunta daya
tsayawa
sai
faman
gogewa
take
wasu
turereniyar zubowa
daga cikin
idanunta "dicter ....."
Abdul
kira sunanta
a tsanake
cike
da tausayawa
,ta kasa amsawa
sannan ta kasa
d'ago
idanunta saboda hawayen
dake
cikinsu "duk
naji
abinda ya faru tsakaninki
haroon
amma
mai
zai hana kiyi hakuri
bari
a cire cikin
so that daga
baya sai
san
yadda
za'a yi idan
auren zaku yi sai
kuyi
,kinsan mu
addininmu
haramta mana
aure
da ciki "
Kai
tsaye
girgiza
masa
kai
tayi alamun ta
sani
kafin
daga baya ta
soma
magana
cikin kuka
"nasan da haka Abdul
sai dai bazan iya zubar
da ciki ba
, dan
yarenmu
bama
zubar da
ciki
idan mutun yayi ganganci
zubarwa kuwa sunansa
gawa dan mutuwa
zai
yi ta
fadi haka
dan
kare
kanta
kuma
tsiratar da cikin
jikinta
dan
ita
tana
tsananin son
abinda
zata
haifa wa haroon
. bata
auni
taji saukar
zazzakar
muryarsa
a kausashe cike
tashin hankali
yana
cewa
"aikuwa
sawa
ranki
zaki mutu nan
kusa
dan wallahi
bazan
amshi
cikin
jikinki
kije ki san yadda
zakiyi
dashi
ya k'arasa
maganar
a fusace
yana
arin barin
gurin
tayi saurin shan
gabansa
tare da
riko
duka hannuwansa
hawaye
na gangaro mata
"haroon
karka
min haka
bance
dole
sai ka
aureni
amman
ka amshi
cikin jikina a matsayin
d'anka
zuciye
ya fixge hannunsa
daga
cikin nata
yana
nunata da
yatsansa
alamun gargadi
, abdul
ya matso
kusa
dashi kamar
yayi kuka
yake duban haroon
dan ba karamin tausayawa dicter
yayi
, babu
yadda
bai yi da haroon
akan
hakura ya amshi
cikin
hakan
ba zai zama da
wata matsala
hasalima babu
sisinsa da zai kashe
akan
cikin
amman
haroon yaki
yarda
yace "shi bai tashi haihuwa
da kowace mace
koda kuwa da
macen
da zuciyarsa ke so
bare
ita
da bai ta
jin digon sonta acikin
ransa ba .."
ya soma
magana
idanunta ke
kansa
tana
ci-gaba da
zubar
hawayen
bakinciki
"me
ta rasa da haroon
kasa fuskantar lamarinta"?" ta
komai da duk wani
cikakken namiji zai bukata
daga cikakkiyar macen
data amsa sunanta
,kasa
hakura tayi
sake matsowa garesa
cikin
narke
fuska
durkushe a gabansa
nan
fa hankalin
mutane ya karkata
garesu
suka zuba musu ido
suna kallonsu
, cikin
rawar
murya
take
magana jikinta
rawa
"haroon
zuciyar
dicter
ta makance
akanka, zuciyarta
bata
a tsintar
kanta
cikin yanayi
irin
wannan ba , ka
tausaya
mata karka barta
babu
abinda zuciyata
take
kamar
mallakeka ,
zanyi
komai
akanka
dan
bana
son
yadda
soyayyarka
ladabtar dani
labdatar
da abinda
ke cikina , idan
zuciyarka
ta makance akan
kiyayyarta
bai
kamata
idanunka su makance
akan
tilon
dan d'an da
zaka
zuciya
yana cewa" momy
karki
kuskura
ki
auki maganar
mahaifiyarki
mahimmancin da zai sai
ki damu rayuwarki akan
takwaran Alhaji
dan ko ya dawo garemu
bashi da muhalli acikin
gidan nan, ban ciresa a cikin ya'yana ba amman na ciresa a cikin zuciyata dan bazan amshesa ba ,ba dai yana gudun zama damu bane saboda bamu da arziki yaje duniya ce gashi nan gata wanda bai zo ma tana jiransa "hajiya
kayi
ta zabura ta mike
tsaye
tana fuskantar shi cike da mamakin
jin furucinsa sannan
tace
"saboda me
zaka fadi
haka alhalin
d'anmu ne babakarami bashi da iyayen da suka fimu ",ana ki tunanin
ba ai shi bai daukemu
a matsayin iyaye ba , kafin kace me gurin ya hargitse da magana
da rudani tsakanin hajiya kayi da Alhaji sani zuciyar hajiya
kayi ta tsinci
kanta cikin
rashin natsuwa
da jin hukuncin mijinta
, ranar tamkar mutuwa
akayiwa a gidan
mommy
da hajiya
kayi babu
abinda suke sai aikin zubar da hawaye yayinda
shi kuwa a lokacin
haroon
yana can
yawon duniya bashi wannan
gari bashi wancan
gari duk garin da yasan zai ji dadi zashi ,kullum kuma
cikin
samun sabbin
abokai da yammata
yake
kuma har
wannan lokaci mata basu
daina kashe masa kudi ba
, a hankali har ya shiga
harkan neman mata
da smoking kamar yadda
momy
samu labari
mata na biyansa
kudi dan
kwana dasu , ranar
kuwa momy
tayi kuka
tamkar ranta zai bar
gangar jikinta bata fadawa kowa ba ranar da
zazza
i ta kwana a jikinta ta aika masa sako ya dawo gida
ya bar harakar da yake duk abinda
yake so zata masa
amman yaki yace shi yanzu bazai iya rayuwar gida ba
..."
Numfashi
kisna ta sauke a lokacin data zo nan
sannan
ta fuskanci safy fuskarta
cike
da tsananin damuwa tace
iya
nan zan dakata
bazan
iya cigaba
da bakin labarin ba
saboda akwai
wani
boyayyen sirri
akan ya aliyu ba kuma zan
so wannan sirrin ya fito
daga bakina ba
ta karasa maganar wasu hawaye na gangaro mata
safy ta numfasa
tace ,"to ai baki
min yadda kuka
yi aure da Aliyu
ba dangantakanku kawai kika fada min ni rayuwar aurenku nake son ji " "Muddin
zan fa
a miki
yadda muka yi aure dashi dole
zan bayyana wannan
sirri
" .
murmushi safy
tayi sannan tace" kisna
kenan
ba dai zurfin
ciki
sai naji kin
sake
shiga raina ina matu
son mutun mai rike
sirri wanda samun irinku
yanzu kuke da matukar
wuya, kisna
ta gyada
mata kai
kwayar idanunta na kallon sama dan ita
tasan
yadda take
jin zuciyarta a
hankali
ta mayar da idanunta
zuwa ga safy ta cigaba da magana "ciki
ba'a yisa
dan abinci kawai
ba duk mutumin daya
kasa rike sirrinsa karka
tunanin zai iya rike na
waninsa ta karasa
maganar hawaye na
sake
gangarowa daga
cikin kwarnin idanunta
"wannan
magana
taki haka take amman
naso
naji yadda
kuka yi aure da Aliyu
gaskiya " parlou'n
ya d'auki shiru
babu
wanda ya sake
yin magana har aunty
zee wacce ke aikin mayar
kayan lefe cikin
jakunkuna, " Kisna
kiyi hakuri ki daina kuka
bana son
ganin hawayenki yana sani jin wani iri wallahi
"ai
indai kisna
ce yanzu
haka take
abu kankani ke sata
kuka
anin da
ta mike ta karaso kusa da kisna ta rungumeta suna kukan tare wani abu ya tokare makoshin Kisna dan komai daya faru ya shiga dawo mata daki daki suna cikin kukan muradi ya shigo parlou'n ya iske su
cikin
wannan
halin suna kuka safy na basu hakuri
saurin katse sallamar yayi
daidai
lokacin da aunty zee ke magana murya can kasa
tana gogewa Kisna
hawayen " .
kyawawan idanunshi masu
matukar kyau da haske
ya sauka akan kisna
dake zaune tana matso ruwan hawaye
tamkar wacce aka yiwa mutuwa
tare da
kare mata kallon tsab
idanunta sun canza daga
fari zuwa kore , a hankali ta d'ago idanunta suka
hade da nashi wani irin mummunar faduwar gaba
taji
,take
gaba-daya ilahirin jikinta ya dauki rawa
lokacin da kwayar idanunta ya ha
e da
nashi kallonsa ka
ai nasata jin
abu biyu a lokaci
daya, faduwar gaba
tare da alfahari
kasancewarsa uban ya'yanta .
kusan minti biyar ya dauka tsaye a bakin kofar dakin
yana Kallonta sannan ya soma takowa a hankali yana mata kallon kasan ido ,nazarin yanayinta
yake, wannan yanayin daya gani a tattare daita yanayi ne na damuwa dan kuwa idanunta sun tabbatar masa da haka guri ya samu ya zauna akan kujera
yana kallon safy dake faman zuba sannan yana kallon kisna ta gefen idanu muryarsa a kasalance ya soma magana cikin tsigar tsokanar safy
"ya kika ga kayan
amaryarta sun bugeki
ko "?"Sosai
kuwa duk
sun
burgeni
sai dai gabad'aya kayan sunfi dacewa
da kisna ba wannan
mai kama da busashen bishiya ba, ko ka taba ganinta da irin wannan wa
an kaya"?ta karashe maganar cikin tsigar wasa tare da yunkurawa ta tashi "wannan kuma son ranki kika fa
a saboda kina da wata manufar munafurci a ranki ai sai na zuga mijinki ya qara aure " kalmar munafurcin daya dangantata dashi ya mugun bata rai murmushin takaici tayi tana rataya jakarta
"kai ma daka hakura mai mata kamar kisna mai zai yi da wata nawal din banza mai siffar munafuka "? Ta fada tare da nufi kofar fita tun kafin ya antayo mata bakar magana data fi na farko tana cewa "sai anjimanku " aunty zee ce
ta mike tayi mata rakiya
har haraban gidan kalmar ta bala'in bata masa rai zuciya tazo wuya a hankali ya dinga girgiza
afarsa daya ...."
Kisna
ta mike
tsaye ta karasa inda yake ta durkusa
muryarta cike da rauni tace "sannu da zuwa " ta'be baki yayi batare daya amsa mata ba , bata damu
da rashin amsawarsa ba tunda idan da sabo ta saba da halinsa .
ta soma cire masa canves din dake sanye da kafafunsa hawaye na ziraro mata sanda ta karasa cire masa kafafunsa ya saura da
safa kawai , ita kanta aunty zee data dawo parlou'n ta ganta durkushe a gabansa kasa daurewa tayi sai da wasu suka qwalla zubo mata
ta kawar
da kanta tare da danne abinda taji bawai shishige masa da kisna
take bane yafi damunta irin banzatar da rayuwarta da yake kai tsaye
juyawa tayi ta nufi kofar fita tana goge hawaye "zainab ya kira sunanta
muryarsa a dake cike da
acin rai tsayawa tayi cak batare data juyo ba
"kowa
murna
yake
akan
auren
nan da zanyi
banda ke
da wannan yar iskar me
yasa kika
manta abinda yar iskar nan ta
aikata
ga rayuwata kunnuwan Kisna
suka jiyo mata sautin muryarsa
yana fadar haka a can kasan makoshi
, kamar ta cigaba
da durkuso a gabansa ta cigaba da sauraronsa tare da
rarrashinsa da bashi hakuri sai zuciyarta ta haneta dan haka ta mike hannuta
rike
ta canves dinsa
tana kokarin hawa
sama kamar zai mata magana sai kuma ya fasa
ya cigaba da magana "wallahi kina biyewa son zuciyarki dana wannan abar sai dai bata isa bakincikinta ya kasheni ni kadai ba kamar
yadda taso faruwar hakan
kafin taga mutuwata
ina tabbatar miki ni ne zan soma ganin nata duk da nima nasan
bazan cigaba da zama ba amman wallahi tallahi ba zan barta tayi rayuwa mai dadi ba ina nan akan bakana har sai nayi magani iskancin data min numfashin Kisna ya soma fita da sauri da sauri , ta kasa cigaba da daga kafafunta aunty zee ta gigice ta juyo tana kallonsa cikin tsananin damuwa itama Kisna ta juyo tare da tsura masa ido canves din hannunta ya subuce shima kallonta yake cikin tsana muryar a zafafe Kisna ta soma magana cikin kunar rai "kai cika mutun mara imani
hakika na soma danasanin kasamcewa mata kuma uwar yayanka a rayuwata ,alfaharin da nake na kkasancewarka ubansu Aryan reef da janye domin sun yi hasarar uba wallahi ,kasani wani
bakincikin ne dabam
zai kasheni ba sanadin
ciwon zuciyar da kake kokarin haifa min ba kuma duk abinda kake yi Allah yana kallonka zai saka min sannan auren nawal da kake ganin yana cikin bakinciki da zaka kunsa min wallahi
ajikina
saboda banga abinda zai sa na daga hankalina akan matar da tsinannu kadangarun bariki suka gama da rayuwarta yar iska da kowa yasan ba yar mutunci bace kawai bakar zuciyarka ce ta hanaka ka fuskanci komai ni kuma da kake kira da yar iska duk iskancina ban bari yan iskan kadangaru bariki sun .........."
shiru tayi sakamakon toshe mata baki da aunty zee tayi tana girgiza mata alamun tayi shiru saurin cire hannu aunty zee tayi a bakinta "ki bari na fadi abinda ke raina ta yaya zai dinga dangantani da kalmar iskanci wallahi duk matakin da kake shirin dauka akaina ka dauka amman ka kwana da sanin cewa Allah bazai barka ba saboda ina da hakki akanka kuma babu inda Allah yace dan nayi maka
laifi ka tauye hakina daya rataya a wuyanka ya mike a zuciye yayi kanta yana huci ya daga hannunsa zai doketa yana auna mata zagi aunty zee ta kare "haka zaki kare cikin tsananin bakin ciki a gida nan rayuwar farinciki sai dai kiga ana yinsa a wani gida .."
"da ikon Allah sai Allah ya kunyataka,
karewa cikin bakinciki tana gurinka mutumin da baya yafiya tunda har nadamata bata sanya kaji zaka iya hakura da abinda nayi ba hakika zaka ga yadda rayuwa zatayi da kai hakina dana yayana bazai barka ka zauna lafiya ba aunty da zee ta rikesa gam da hannuwanta duka tabashi hakuri
saboda jikinsa dake tsuma
da kyar ta samu ya zauna yana huci duk cikin maganganun ta babu wanda ya taba zuciyarsa da tsaya masa arai kamar kalmar data danganta nawal daita take gumi ya rufeshi gabadaya ya nemi natsuwarsa ya rasa ji yake kamar zuciyarsa zata buga a yanzu da ya soma
jin soyayyar
nawal na dan
shigarsa shine zata fadi mummunar kalma akanta yasan tayi haka ne dan kawai ta bakanta masa amman bazai yi sakacin da zuciyarsa zata amince da kalamanta ba,cikin tsananin zafin rai Kisna ta
juya
cikin sauri
ta hayewarta
sama zuciyarta kamar zata
buga ,itama aunty zee
ta fita ko
dan
rarrashin data saba yi
masa
a duk sanda ya hau sama bakinciki yasa ta kasa sannan taki masa magana akan yadda za'a yi da kayan lefe dan nan ta barsu yasan yadda zai yi dasu ai ta gama mai wuyar , duk yadda zuciyarsa taso ya yarda da kalaman Kisna akan nawal kin yarda yayi domin ganinsa yana yin nasara akan komai dan tun daya taso yake samun nasara arayuwarsa yana da tabbacin zai yi nasarar samun nawal cikakkiyar mace a gidansa kamar yadda ya saba nasara dogon
tsaki
yaja
wayarsa dake qara ya ciro yanayin yadda ya soma magana kasan shi da mommy ne.."
Tana
tsaye a dakin tana datasanin abinda tayi ya shigo dakin
yana
cire yar saman
rigarsa
ya ajiye akan gado ta karasa zata tayashi cire sauran ya dakatar daita yana zabga mata harara taja ta tsaya tana kallonsa ta madubi gabanta na cigaba da faduwa ",sannu tantiriya Kinga
ma ci min mutunci ke da wancan yar rainin hankalin yanzu
shine
an iskanci zaki wani nuna ke mutuniyar arziki ce
yayi maganar yana
ajiye rigar akan
wanda ya cire ya
alle agogon diamon din
dake daure a tsintsiyar hannunsa ya ajiye "bai kamata kaji ciwo ba , babu inda
maganata ta shafi ta safy data biyayyar aurena da kai ,magana ka fada na baka amsa daidai da maganarka meye abun daukar zafi? "shiyasa fa idan baki yasan abinda zai fada bai san abinda za'a maida masa ba idan baka son ina fada maka babu dadi akan komai kaima ka canza dan Allah ma daya haliccemu
muna saba masa kuma mu dawo mu rokeshi ya yafemana bare mu yan adam yakamata ka canza ka manta abinda ya faru mu rungumi rayuwarmu idan kuma rayuwar daka zaba mana kenan shikenan sai mu cigaba tunda ta soma magana bai kulata ba haka bai dago ya kalli inda take ba
zai shiga bayi
tace "ranka shi dade akawo
coffe ko akwai abinda
kake .. ....?"
tsaya
jin abinda zata fada
ba ya shige bayi ya rufo kofar da karfi ya
shiga bathtube ya
tsaya tare da kuna showel
a hankali ruwa ke tsiyaya ajikinsa a hankali komai ke dawo masa tun daga maganar
safy
har zuwa wanda
Kisna ta
furta
masa tsaki yaja yana furzar da iska safy
tana
yiwa rayuwar
gidansa shishigi kafin ya dauki mataki zai fara
fadawa mijinta daya ja mata kunneta sannan ya dakatar daita daga zuwa
gidansa har ya kammala zuciyarsa na masa zafi da tuttukin bakincikin "ko ina ruwan ta da rayuwar gidansa "?
Ya fito kungunsa daure da towel fari hannunsa rike da wani ,ga gabobin kirjinsa da damtsen hannunsa sun bude kana ganinsa kaga dan kallo dan alamun motsa jiki ya bayyana ajikinsa saurin
auke idanunta tayi dan kallonsa na haifar mata da damuwa muryar a sanyaye tace
"me zaki ci "?yayi mata banza ya wuce ta ya karasa ya bude wardrobe kayan shan iska ya dauka gucci farare
tass
wando da riga
ya saka
rigar ta kama jikinsa sosai
dam ana iya hango murdewar jikinsa da yadda karfin jikinsa yayi tasiri
sumar kanshi sai kyalli
take ya sanya fillifas
fari
da facing cap fari
ya dawo gaban madubi yana kallon jikinsa yana fesa turare ya ajiye kwalban turaren ya dauki system dinsa zai fita ta sake sanyawa jikinta jarumta tace "inda ka dawo mai zaka ci
dan
ina
son na dafa maka abinda zaka
...... .."katseta
yayi ta hanyar ce mata "enough kisna kinsan bana son damuwa da yawan naci ko ? " dole sai na fadi abinda zanci
"? Ke baki san abinda ya dace ba saboda hauka ne acikin tunaninki
kike tambayata ya karasa maganar yana
nufar kofar dakin . "
"Allah ya huci zuciyarka
ta hanzarta bude masa kofar fuskarta babu alamun damuwa
tayi masa rakiya tana tsaye har
sai
da taga tashin motarsa
sannan ta dawo zuciyarta cike da tunanin ,
sosai
take
jinsa
ajinin jikinta bazata iya rabuwa da shi ba sai dai ta daina daukar duk wani iskanshi yana mata zatayi masa zata bashi mamaki dan bazata saba alkawarin da tayiwa kanta ba sai ya dawo ya rusuna mata kafin wata biyar dinsu ya cika ..."
Bayan muradi ya bar gidan gidan nasir ya nufa
bai shiga
cikin gidan ba ya tura mai gadi tare da mai gadi nasir ya dawo nasir na sanye da kananan kaya wando tree quater sai shirt yaja ya tsaya yana binsa da mugun kallo cikin tsananin zafin rai "muradi lafiya ka tsaya daga waje kamar wani bako?a fusace muradi ya katseshi nazo in sanar da kai kajawa matarka kunne ta daina yiwa rayuwar gidana shishigi idan ba haka sanadin ta'adancinta zai haddasa gagarumar matsala a tsakaninmu "haba muradi me yasa zaka fadi haka bayan ba ita bace silar haduwarmu tare fa matanmu suka bude ido suka ganmu bai dace ka fadi haka ba na maka alkawarin zan dauki mataki akanta
da kyar nasir ya shawo kanshi sai dai yaki shiga gidan daga nan yayi masa sallama ya wuce inda zashi
A daren kasa runtsawa yayi
duk yadda zuciyarsa ke
bukatar natsuwa, gashi yanayin garin yayi sanyi
zai yi dadin bacci amman
ya kasa samu ajiyar zuciya ya dinga saukewa wanda duk Kisna tana iya juyowa , abubuwa zuciyarsa ke tunawa zuciyarsa ta jagule kamar ya daura hannu aka yasa ihu ko zai ji sau
in zafin da take masa gani zai juyo inda take tayi saurin kawar da idanunta tare da runtsewa sai da yayi mata duban tsanake ya tabbatar da bacci take sannan ya mike ya karasa inda yake ajiyar abubuwansa masu mahimmanci ciki har da sirrin daya shafi rayuwarsa tun daga kan mahaifiyarsa
har zuwa rayuwarsa da Kisna
bude karamin akwatin zinarin yayi wanda agurin gasar kwallon duniya yaci ya cire wani kyakkyawan diary mai tsananin kyau ya mike ya fito daga dakin ya nufi parlou'n sama ya zauna idanunshi na kan diary yadda yake kallon diary haka komai ke dawo masa a hankali kamar yanzu abun ya faru ya bude
ya soma bin komai daki daki
har yazo inda mahaifiyarsa ta hadu da mahaifinsa mutumin da yake jin tsanarsa fiyye da kowa a duniya, bayan shi sai Kisna da afra wadan nan mutanen bazai taba manta su a rayuwarsa ba domin kuwa sune mutanen da suka hujijiga rayuwarsa ..."
BENUE
daga
garin
jos benue haroon
mahaifin Aliyu ya nufa ya cigaba da fantamawa
yadda ransa ke
so ga mata ga kudin holewa
da yake samu daga gurin yammatansa dan ta kai ta kawo
baya kula ya'yan talakawa sai ya'yan masu kudi ,yayan talaka sai dai su kalleshi su kyasa amman babu fuskar da zasu
kusanci
inda yake ba dan suna
jin
tsoro ko bazai
saurarensu ba kawai kwarjinin yake
musu
cikin haka ya hadu da wata yarinya mai suna Benedicter
gebrel
asalinta
yar
kauyen
gishiri ce amman suna zaune acikin benue
benedicter
dai diyar
mai kudi
ce sosai
a garin
Benue
wacce ta kammala
da karatunta na gaba da secondary a kasar enugu
tana
aiki
ne a
karkashin pot-ortority ne a garin
benue, tana samu kudi sosai ,mahaifinta ya jima da rasuwa dan a lokacin yana nema shekara goma ,ba wani girma tayi ba amman a lokacin mahaifiyarta ta damu tayi aure
dan lokacin shekarunta bazasu fi 25 ba kullum sai mahaifiyarta tayi mata mitar ta fidda miji sai tace mata ita bata samu wanda take so ba ,a lokacin akwai wani dan kawar
momynta
dake maseefar sonta dan kusan gaban kowa yake nuna
yana sonta tun daga lokacin dataji yana sonta ta dauki tsanar duniya ta daura masa ga wasu bad habit d'insa data tsana shaye shaye ga bala'in son mata duk macen daya ganin sai ya kyasa
wata rana mahaifiyarta ta sameta akan
nanyak
domin son sanin
ko tana da ra'ayinsa
bata mata mutsu
ba ila kalma daya data fahimtar da mahaifiyarta
bata son nanyak ya nemi matarsa a gaba itama zata kawo nata miji kwatsam
ta ha
u da haroon
sanadiyyar saurayin
kawarta ,
kallo
aya tayi masa taji ya shiga ranta har taji zata iya aurensa a lokacin da bai wuce shekara
a duniya ba, tashin farko ta
nuna masa
tana son shi kuma da aure sai dai ya nuna
mata
shi bashi da ra'ayin yin soyayya ko
aure a halin da yake ciki
a lokaci
kawarta Elizabeth
tace " dicter Karki wahalar da kanki
wannan guy din
bashi da lokaci soyayya
bare
lokacin wani aure , gashi
baya zama guri daya kamar mai aljanu haka
yake bashi nan gari
bashi wancan gari
gashi duk abinda kika tsana daga nanyak
yana aikatawa yana shan sigari kamar hauka
kuma yana mu'amula
da mata dabam dabam
nasan kyawunsa ne ya rud'eki
ko "? dicter
ta girgiza mata kai alamun ba haka bane
"ba kyawunsa bane ele
har ga Allah ina son shi kuma zan iya muslinta
saboda shi matukar zai aureni
halinsa
kuma zan sauya shi
"da
digiri dinki da kyawunki dicter
zaki tsaya
'batawa kanki lokaci akan wannan "?" jobles
ne fa bashi da aikin yi
sai zaman banza
da shaye shaye
"koma dai menene ele ina son shi
haka
kika sani ko ta dalilina
ya samu natsuwar zuciya
ya zauna
guri
daya har ma ya daina abinda yake
gyada kai kawai Elizabeth tayi tare yi mata
addu'ar
fatan samun nasara
tunda taga ta zurma .
a hankali dicter
ta dinga shigewa
haroon
tana fahimtar
dashi yadda take jinsa a zuciyarta
dariya maganarta ta bashi
tare da mata
wani irin kallon kasan ido wanda ya zame masa jiki
dan ya sha jin ire iren wannan banzar kalmar daga bakin yammata dayawa wanda shi sam bai d'aukesu da wani tasiri ba, dan gani yake har lokacin ba'a haifi matar da zai aura ba,duk yawon garuruwan da yayi bai samu macen da tayi masa ba bama zai kirga mata nawa suke binsa da sunan soyayya
ko aure ba ,har tambayar kanshi yake yaushe ma zai samu wacce zata sace zuciyarsa kamar yadda yake sace zuciyar yammata ? face to face ya fitowa
dicter
ya nuna mata bai sonta
taji zafin ciwon
furta mata haka a ranta
sai dai ta danne
taki hakura da shi ta cigaba da binsa dan su shaku
a hankali
har
shakuwa mai karfi ta shiga tsakaninsu tana zuwa inda yake shima idan ya bushi iska yana kai mata ziyara
ganin yadda haroon
ke kawo mata
ziyara yasa mahaifiyarta
ta soma mata mitar
akan lallai tace wa mai zuwa gurinta
ya fito suyi aure, ta cewa mahaifiyata ta bata lokaci zata masa magana wanda ita tasan har ga Allah ko tayi masa maganar kamar
dagulawa
kanta lisafi
zatayi dan ba aurenta zai yi ba
tunda ya sha fa
a mata baya shaawar yin soyayya dan baya son ayi breaking heart d'insa ko aure zai yi sai dai yayi kawai ba dan yana son matar ba
,ganin kyawunta da tarin ilimin bai dauke hankinsa ba yasa ta shiga
kashe masa kudi
kullum cikin siya masa kaya take
tace zata maida shi karatu saboda lura datayi yana da tsananin ilimi sai dai bashi da kwalin da zai samu nagartaccen aiki shirme ya dauki maganarta tare da sharewa , a tsarinsa wata biyar zai yi
a benue sai gashi ya kusan lasar shekara
sosai suka shaku da juna a cikin irin shakuwar da sukayi ne dicter ta bashi labarinta
ta karashe da
tambayarsa nashi labarin da
garinsa ganin yadda ta ajiye batun soyayya gefe
take bashi kulawa da
kashe masa kudi
duk kayan data gani muddin zai yi masa kyau sai ta siya masa haka albashi ta idan ta amso shi take mikawa ,shi yasa ya sakankace
daita ya fada mata shi dan wani gari ne
da yadda ake zuwa garin ilo
Haroon
bai iya neman kudi
ba amman ya iya kashewa dan
baya d'agawa kudi kafa duk yawansu
suna shigowa yana cinyesu kamar wani dan caca a haka dai shakuwarsu ta juye zuwa sha'awa agurin haroon dan
har suna romancing sosai lokacin daya nemi ya kusanceta
bata hanashi kanta ba dan ganinta
kamar wata dama ce
ta samu
tunda dicter ta d'an d'ana haroon
ta sake
rikicewa
akansa ta
makale
masa taji duk duniya babu abinda
ya isa ya
rabata dashi ....."
Aiko shigar farko sai ciki bata fahimci ciki gareta ba haka suka cigaba da muamula har abin ya zame musu jiki kullum suka ha
u sai sun kusanci juna sai biyu sau uku
sai da tayi wata uku dauke da cikinsa ta fahimta
cike da murna tazo masa da labarin ciki yayi mata wani banzar kallo
tare da cewa "a she wawiya ce ke ban sani ba"?" me zanyi da wani ciki yanzu da zaki wani kwaso jiki ki zo min da mugun labari
"Ki san yadda zaki yi dashi dan ni ban shirya
haihuwa da kowace mace ba ,ke ban da dabanci irin naki meye
abun yi ciki"?ni yanzu ma shirin tafiya ma nake zan bar garin nan tayi saurin zaro ido tana takowa zuwa inda yake tsaye yana shirya kayansa " ina zaka tafi ka barni haroon
duk duniya ban taba son wani halitta kamar yadda nake sonka ba, ka shiga zuciyata haroon
dan Allah haroon
karka bar rayuwata ka barni na zamo abokiyar rayuwarka shi dai haroon
jinta kawai yake yana cigaba da shirinsa har ya gama ya fuskanceta bai ce komai ba "ta kamo hannuwansa duka cikin nata "kamin magana kace na bar cikin jikina ko zan rage jin rad'ad'in dake cikin zuciyata i love you haroon kuma ina son jininka bazan iya zubarwa ba.
Ba karamin haushin
kalmar yaji ba take haushinta ya sake kamashi madadin ya kwantar mata da hankali sai
fixge hannunsa yayi
daga cikin nata yana zabga mata
atuwar
harara "gaskiya ciwon hauka ya kamaki da har kika yarda soyayya ta maidake haka ya karashe maganar yana
aukar jakar kayansa tare da goya school bag ya nufi kofar fita tayi
hanzarin biyosa hawaye Shabe Shabe akan
fuskarta "zan bika dan Allah ka tafi dani
duk inda zaka takarasa maganar cikin tsananin
kuka
"gaskiya kin haukace
wallahi ke yanzu a tunaninki zan iya daukarki
na tafi wani guri dake? " ko ina sonki dicter
bazan daukeki na tafi dake ba bare bana sonki , ke ko
iyayena basu san
yadda rayuwata take tafiya ba sannan bana yawo da kowa bare wata aba mace saboda kullum cikin samunsu nake dan haka ki cire cikin jikinki
ki cire haroon
a rayuwarki
zai fiyye miki alkhairi ".
"yanzu ko
darajan budurcina daka rabani dashi ba zan ci ba ?
Yayi murmushi yana mata kallon kaskanci "darajan spam dina ma daya zama ajikinki bazaki ci ba bare wani budurci da kullum cikin samunsa nake , na sadu da mata sama da dari biyu
a rayuwata wanda rabi daga cikinsu duk
viging ne dan haka ki adana maganarki ki san yadda zakiyi da cikin jikinki zai fiyye miki alkhairi
ya raba ta gefenta ya
fita daga
dakin......"
Mun sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 18
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096
.....A
hankali
juya ta soma
d'aga
kafafunta
suka
sanyi
tana kallon
bayansa
tana
biye
dashi , gabad'aya
hankalinta
yayi
bala'in tashi
kanta
ya kule ta rasa
mafita , ji
take
kamar
ranta
zai bar gangar
jikinta
tsabar tashin
hankalin
data tsinci
kanta a dalilin maganarsa
shi
kuwa
haroon ko
ajikinsa
tafiya
kawai
yake
yana
bubbude
kafad'a
har
k'arasa
fitowa
kofar
gidan ya
gyara
zaman
jakar bayansa
idanunshi
na kan
abokansa
dake zaune
akan dogon banci suna
hira ." suna
ganinsa
dukkaninsu
suka
fad'ad'a
fuskokinsu da fara'a
,daya
daga cikinsu
mai
suna Muhammad
mika masa
hannu ,shima haroon
hannu
mika masa fuskarsa a d'aure ,
bayan
daya
suka gaisa
domin
yin sallama
,jikin
dicter
na kyarma
tazo
ta wuce ta
kusa
dashi
tana hawaye
tsaya
nesa ka
dashi
rungume da
hannuwanta duka
a qirji
tana jira ya gama ta sake rokonsa shi kuwa
kallon inda take
bai
sake
gyara
tsayuwarsa
yana
cigaba
da magana
Abokinsa
Abdul
ne ya mike
tsaye
hannunsa
cikin
haroon
suka
nesa
da sauran
mutane
dake zaune ,
muryar Abdul
can kasa yace
"ya naga
dicter
duk
tayi
wani iri
? " Ko da yake
nasan daman hakan
zai
kasance muddin
taji
labarin tafiyarka
wallahi yarinyar
maseefar sonka
fiyye
da tunaninka
..."
"wannan
kuma damuwarta
tawa
dan
bansata ta soni dole
,yanzu
ma baka
yadda na
k'ara tsanarta
a cikin
zuciyata
ba , dan
karin haushi
ina
tsaka da ha
kayana
tazo min da
wani
banzar magana
ko a ina
ta ta
a ganin ana
irin
wannan rayuwar yanzu
da duniya ta
ara samun
cigaba
da girmanta da komai zata kawo min hauka ."?
"Haukan
tazo maka dashi ? Abdul
tambayeshi
hankalinsa a
matukar
tashe "wai ciki
daita ni ban ma tsaya
bata
lokaci
nace
cire dan
bana bukatarsa a rayuwata
ya karasa maganar yana
huci "kai kuwa
haroon
bai kamata
kace mata haka ba
bazaka amsa abinda
ke cikinta
ba sai ka
lalla'bata
samu
ku rabu
lafiya, yanzu
dai mu
k'arasa
inda
take."
"nayi
mata
me?
yayi maganar
zafafe
yana yatsina
fuska
cike da zafin
zuciya
? "dan
Allah
shareta
lokaci na
tafiya
nake karfe shida
daidai
ta min a Abuja
"kai
dai muje
dan Allah nasan
abinda
zance mata , lalla'bata zanyi ta yarda
ta cire cikin
a wuce
gurin
dan
idan ka tafi
baka
shawo kan matsalar
ba zakayi nadama
"nadamar
me zanyi?
sake
aikawa Abdul
da wata tambayar yana
jan
dogon
tsaki. "idan
yan'uwanta
suka sani
ni zaka saka cikin
matsala
zasu
iya
yi ?
kai fa ka fiyye tsoro
wallahi
"dole naji tsoro haroon
yayyenta
daga
soja
sai
police
duk aikin
kaki 'yan gidansu suke
ina zan yarda
tafi
ka barni cikin tashin hankali ? Haroon
numfasa
tare da cewa
"kasan
Allah
banci akwai abinda zai kai ni Abuja yau wallahi idan na bar garin nan akanta shege nake ba zani
ko'ina
ba tunda babu lallai babu dole akan sai na amsa" ni wallahi
ban ma san tsautsayin daya kai ni ba "kai
dai
kasani
muje dan Allah ".
hankali
suka
jero
tare
suna
cigaba
da tautaunawa
akan lamarin
har
suka karaso inda
take
tsaye tana goge
hawayen
idanunta daya
tsayawa
sai
faman
gogewa
take
wasu
turereniyar zubowa
daga cikin
idanunta "dicter ....."
Abdul
kira sunanta
a tsanake
cike
da tausayawa
,ta kasa amsawa
sannan ta kasa
d'ago
idanunta saboda hawayen
dake
cikinsu "duk
naji
abinda ya faru tsakaninki
haroon
amma
mai
zai hana kiyi hakuri
bari
a cire cikin
so that daga
baya sai
san
yadda
za'a yi idan
auren zaku yi sai
kuyi
,kinsan mu
addininmu
haramta mana
aure
da ciki "
Kai
tsaye
girgiza
masa
kai
tayi alamun ta
sani
kafin
daga baya ta
soma
magana
cikin kuka
"nasan da haka Abdul
sai dai bazan iya zubar
da ciki ba
, dan
yarenmu
bama
zubar da
ciki
idan mutun yayi ganganci
zubarwa kuwa sunansa
gawa dan mutuwa
zai
yi ta
fadi haka
dan
kare
kanta
kuma
tsiratar da cikin
jikinta
dan
ita
tana
tsananin son
abinda
zata
haifa wa haroon
. bata
auni
taji saukar
zazzakar
muryarsa
a kausashe cike
tashin hankali
yana
cewa
"aikuwa
sawa
ranki
zaki mutu nan
kusa
dan wallahi
bazan
amshi
cikin
jikinki
kije ki san yadda
zakiyi
dashi
ya k'arasa
maganar
a fusace
yana
arin barin
gurin
tayi saurin shan
gabansa
tare da
riko
duka hannuwansa
hawaye
na gangaro mata
"haroon
karka
min haka
bance
dole
sai ka
aureni
amman
ka amshi
cikin jikina a matsayin
d'anka
zuciye
ya fixge hannunsa
daga
cikin nata
yana
nunata da
yatsansa
alamun gargadi
, abdul
ya matso
kusa
dashi kamar
yayi kuka
yake duban haroon
dan ba karamin tausayawa dicter
yayi
, babu
yadda
bai yi da haroon
akan
hakura ya amshi
cikin
hakan
ba zai zama da
wata matsala
hasalima babu
sisinsa da zai kashe
akan
cikin
amman
haroon yaki
yarda
yace "shi bai tashi haihuwa
da kowace mace
koda kuwa da
macen
da zuciyarsa ke so
bare
ita
da bai ta
jin digon sonta acikin
ransa ba .."
ya soma
magana
idanunta ke
kansa
tana
ci-gaba da
zubar
hawayen
bakinciki
"me
ta rasa da haroon
kasa fuskantar lamarinta"?" ta
komai da duk wani
cikakken namiji zai bukata
daga cikakkiyar macen
data amsa sunanta
,kasa
hakura tayi
sake matsowa garesa
cikin
narke
fuska
durkushe a gabansa
nan
fa hankalin
mutane ya karkata
garesu
suka zuba musu ido
suna kallonsu
, cikin
rawar
murya
take
magana jikinta
rawa
"haroon
zuciyar
dicter
ta makance
akanka, zuciyarta
bata
a tsintar
kanta
cikin yanayi
irin
wannan ba , ka
tausaya
mata karka barta
babu
abinda zuciyata
take
kamar
mallakeka ,
zanyi
komai
akanka
dan
bana
son
yadda
soyayyarka
ladabtar dani
labdatar
da abinda
ke cikina , idan
zuciyarka
ta makance akan
kiyayyarta
bai
kamata
idanunka su makance
akan
tilon
dan d'an da
zaka