fara
Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 797 min read
samu a
duniya
bayan dogon
lokacin
daka
auka
kana
tarayya da mata
kala dabam dabam
cikinsu
babu
wacce
ta dauki cikinka bare
har
tayi niyyar haifa
maka
sai
da kake
jin tsanata fiyye da kowace
mace a duniya
, idaniyana
sun makance
akanka
haroon
duk
da kiyayyarka
gareni ammna
har yanzu
rayuwata
na kaunarka da
tillon
danka ko yarka
dana
fiyye da komai
a rayuwata
kai muslimi ne na zauna tare da
muslimai
suna da tawakalli
yarda
hukunci Allah
komai suna daukarsa a matsayin kaddama ina rokonka
yarda
kaddarar
cikin nan mu barshi
ya rayu
da........"
" Enough
dicter
ya katseta
matukar
tsawace
yana
mata gargadi
idanunshi,
gabad'aya
yanayinsa
ya canza
hatta
kwayar idanunsa
sun canza launi
ji yake kamar ya shaketa
mutu ya huta
"mai
yasa
kike da taurin kai da nacin bala'in ? Shin
kinsan duk wannan abinda kike yi baya
sauka
akan
zuciyata
bare
naji shi a jikina? ciki
dai
nawa ne ko
Tayi saurin girgiza masa kai tana marairaice fuska " to
nace
miki
banaso
bana
bukata
zubar
kuma ki zama
uwarsa
ubansa
wannan kalmar itace silar
bugawar
zuciyarta
"meye
farinciki ka
a rayuwa haroon da zaka nemi wulakanta
jininka ? "Ina tabbatar maka muddin ka wulakanta wannan cikin bazakayi farinci
ki a rayuwarka ba saboda baka cancanci samun haihuwa arayuwarka
bayan ka wulakanta ya'ya bilaadadin "ki
min shiru stupid
idan
ba haka
ba zan
daga miki hankali zan
baki
mamaki
ina ruwanki
da ko duka ya'ya na
wulakanta
ganin suna maidawa juna
magana cikin tsananin fushi da zafin zuciya
yasa
Abdul
matso ya
shiga
tsakaninsu
yana bashi
hakuri
da
arin shawo
kansa
amman taurin
kai
irin na zarma ya
matsowa
haroon
yaki
fahimtar
abokinsa
haka
Abdul
ya hakura ba
don
rashin
yayi masa
dadi
ba ,
suna kallonsa
tsaida mai mashin
haye ya barsu
tsaye
jigun jigun tamkar
an da aka yiwa
mutuwa , Abdul
dinga
kwantar mata da
hankali
da bata
tabbacin
zai shawo mata
kanshi a karshe ma
zai
dawo gareta nan kusa , da zantuttukan masu
sanyi
ya samu ya dinga
kwantar
mata da hankali
nufi gidansu
zuciyarta
na rawa
..."
Daren
ranar
dicter
bata
runtsa
babu abinda
kwakwalurwarta ke
sai
tunanin nemawa
kanta
mafuta
,kanta
kamar zai
tsage akan tunani gabad'aya
ta rasa abinda ke
mata
dadi
damuwa ta
samu
kyawawan mazauni
a cikin zuciyarta
idanuwanta kuwa
sun kankance saboda
tsabar
kuka har lokacin
ma hawayen idanunta
yaki
tsayawa akan
kyawawar fuskarta , ta
kai
hannu ta goge hawayen
a lokacin da wasu
zafafan hawaye suka
zubo mata , kuma har
lokacin bataji zuciyarta
ta amince mata
zubar da cikin jikinta ba
, har
goshin asuba
bata
samu
damar
runtsawa
ba, washegari
taki
fitowa
har kusan karfe
biyu
jin shiru yasa mahaifiyarta
ta shigo d'akin
ta isketa kwance
shiru
ta lula duniyar tunani , hankalinta a tashe
karaso
gareta ta
tambaye
ko lafiya bata
fito
tace "kanta ke
mata
ciwo "shine zaki
kunshe
kanki a daki
dan
rashin
sanin ciwon kai ,maza
tashi akai ki hospital
ta gyada mata
kai
tare da mikewa
zaune
ita
kuma
fito daga
dakin , bayan mahaifiyata
fita
daga
d'akin
komawa tayi ta kwanta
tana
fidda
numfashi
sama sama
yayinda
duka
hannuta
ke kan
cikinta
da taji yana mata
kugi
alamun
jin yunwa
ranar
haka ta yini da
zazzafan
zazza
i da
yunwa
ajikinta
falo
bata
fito
ba mahaifiyarta
sake
shigowa d'akin
wanda
lokacin
tare
suka shigo da likita ta
nuna
masa inda take kwance ,
ya ajiye jakar kayan
aikinsa ya soma dubata
tare da yi mata allurai
da rubuta mata magani
dan
bayi
tunanin
aunata
ya fita
...."
daga
ranar dicter
bata
kara
samun
lafiya
tayi
bankwana da farinciki
duk
abinda
taci
sai ya dawo
ga miyo laulayi
dai
tasa gaba
sai
aukar
hutu
tayi a
gurin
aikinta
Abdul
ma bai
zauna
a garin ba
ya tattara ya
kama
gabansa
saboda gudun abinda
zai
biyo baya, sai da
cikin dicter
yayi wata biyar
cikin na shida sannan
mahaifiyarta ta fahimci
ciki gareta tashin
farko tayi murna dan
su a yarensu bawani abu
bane
dan mace tayi ciki , amman
jin wai mai cikin
yaki
amsa kuma muslimi
yasa hankalinta
yayi
bala'in tashi
dinga zaginta tare
kiran
zata gurbata
musu zuri'a da muslinci , haka ma y'an'uwanta
sanda
suka ji
labari
suka hau bala'in tare da
zarta hukunci
akanta ko a zubar da cikin ko
tana
haifar abinda ke cikinta
ta bar musu gidan
yaron
basa bukatarsa
cikin family dinsu
hakan
ya sake haddasawa
dicter
shiga damuwa
kullum da tunanin
take
kwana take tashi
tunda ema yasan da batun cikin kullum
kafar
na gidan yana
surfawa dicter tujara
iri iri
yaki
yarda a daidaita komai
burinsa ta yarda a cire ciki
ko kuma da
zarar ta haihu ta bar musu gida "hawayen
idanunta sunki
tsayawa kalma
daya ce dai
fitowa daga bakinta
"kuyi
hakuri ku bar min cikina da zarar na haifa na yarda zan barku "wannan
kalmar
ke karyar
da zuciya mumy tayi
kukan zuci
babu halin yin magana dan
sai tayi
kamar zata yarda
zaman dicter
da cikin jikinta sai
ema ya sake harzuka ya dinga
zugeta
tare da sauke
mata kwando maseefa
da bakaken kalamai
ya nuna mata
itace ke
daure mata gindi
,fita
yayi daga d'akin
cikin bacin rai mumy ta bishi tana masa magana cikin harshensu "me kake son nayi
ema ? "Ni kaina ba farinciki nake da wannan cikin ba "to me yasa kike
zuwa
kina
tarewa a gurinta kina nuna tausayawarki gareta
alhalin
kinsan
babban
abun kunya
ta aikatawa danginmu
idan kin
yarda da zamanta mufa bazamu lamunta ba gara tun
wuri musan abun
yi ki zaba ko mu ko ita?
mumy tayi
shiru zuciyarta na zafi duk
maganarsu
tamkar a cikin kunne dicter suke yi sakamakon biyo bayansu datayi domin sanin
matakin da zasu sake dauka akanta
"daga yau karki sake
zuwa inda take matsawar kina son mu zauna lafiya,
mumy ta sake
yin shiru tana kallonsa "shirunki
kawai amsa ne ya sa kai ya fita ya barta da ciwon zuciya .
daga
ranar mumy bata sake shigowa
inda dicter take ba sai dai hankalinta
na kanta
tana tura mai aikinsu
ta Kai mata abinci tana lura da
duk wani motsinta rashin shigowar mumy
yasa
zuciyar
dicter ta fara
ciwo saboda
kadaici yayi mata
yawa ,
domin
dauke kafar da mumy tayi daga shigowa dakinta babban tashin hankali ne
gashi
bata
samun
mai kwantar mata da hankali ba , kullum cikin damuwa take .
wani yammaci ta kunshe kanta
a tsakankanin cinyoyinta tana kuka mara sauti mai tattare da
bakinciki halin da take ciki
mussaman
yadda Haroon
yaki
abinda
yake
cikinta bata
san yadda zatayi da rayuwarta da
cikin
jikinta
tana
jin
kamar ta
zubar da cikin
ta zauna da yanuwanta
lafiya ta huta da balai
sai dai
wankakkiyar
zuciyarta
na kwabarta
da aikata haka ,a lokacin ta sake
yin
baki ta Rame gabadaya ta fita
haiyacinta saboda rashin samun natsuwar
zuciya
da kwanciyar hankali , ita kanta mumy
zuwa lokacin
ta soma nuna
tausayin
diyarta
ta damu
sosai da ramar datayi
ga ciki gabadaya damuwa ta aureta kana ganinta kasan tana cikin damuwa
dan dai bata son nunawa ne kada
manya
yayanta
dauka da gaske
tana goyon bayan dicter ne, kuka take sosai tun daga lokacin da cikinta ya tsufa bala'in ema da sauran yan'uwansa ya karu
kuma a lokacin ta
hakikancewa kanta yanuwanta baxasu amince da zamanta da abinda ke
cikinta
gidan
sai
dai ta kudurcewa
kanta bazata rabu da cikinta ba ,zata
haifa kuma zata rayu dashi
ko bola ne taje su rayu amman bazata taba biye musu ba bare ta wulakanta abinda zata haifa , dan bata sani ba ko cikin jikinta kadai zata mallaka a rayuwata
sannu
a hankali ta cigaba
renon cikinta har
sanda
ta haihuwa ta samu
d'a namiji
kyakkyawan gaske
wanda
yaci
sunan abubakar
wato sunan yayan
haroon
tana kiransa
sadik
, limamin
unguwar su ta samu
ta koro masa bayanin
cewar uban yaron
muslimi ne dan haka
tana
atar a saka masa sunan Muslunci
bayan limamin ya
gama
jin
komai
ya tausayawa
rayuwarta
da yaron
sannan ya bukaci
sunan
da take bu
tare
da karanto mata
sunayen maza a Muslunci
har yazo kan Abubakar
sadiq nan ta tuna
haroon ya taba fa
mata
yana da yaya Abubakar , a
hankali ta cigaba
bawa yaronta kulawa
sai
dai
kullum da
abinda
take gani daga
y'an'uwanta
wanda bata
tsamaci
hakan daga
gare su ba, ta
auka
kaunar dake tsakaninta
dasu
zatasa zuciyarsu
tayi rauni su kaunaci
abinda ta haifa sai
gashi
a dalilin tilon d'anta
sun
sake tsanarta
da nuna mata
ita din
ba kowa bace
garesu
gashi shima
uban
an ya nuna
duk duniya bashi da
makiyiyar
data wuceta
,tun mahaifiyarta najin
haushin
yaron da bai
auko
komai nata
sai
na ubansa
ta dawo
ta soma
sausauta mata
fahimtar kowa da irin tashi
qaddarar ,bazata rabu
da tilon diyarta ba
amman dole a fitar da
yaron daga gidan dan ganinsa
nasata
jin bakinciki
mara misaltuwa
kuma hakan na hura wutan bala'in a gidan .
tana tsakiyar katifarta
a zaune
tana bawa
yaronta
wata hudu
zuwa
biyar
nono, yayanta
Emanuel
da mahaifiyarta
suka shigo d'akin
ta d'ago kanta a hankali
zuba musu ido
tana jiran taji abinda ya
shigo
dasu " yau ne
watanni
dana
baki suka
cika tun bayan haihuwar ki
ki
auki
wannan
yaron
ki kaiwa ubansa
ki dawo mu cigaba
da rayuwarmu kamar
yadda muka gabatar
a tun farko
idan kuma
kinki
amincewa da
tsarinmu sai
ki tattara
ki bar mana gida ki bi ubansa
dan
ba zamu
zauna tare da dan muslimi
kuma wanda ya nuna
baya
qaunarki
, bancin
ke
atuwar wawiya
ce ta yaya zaki shayar da
wannan dan
bayan ubansa
yaki amincewa dashi
sannan
nuna rashin
kulawarsa
gareki".
"yaya
zanyi da rayuwata
"?ta
fada cikin
raunin murya
"ku min uzuri dan Allah
ni kaina ban tsamaci
irin wannan rayuwar ba ,sai dai kusani
kai masa yaron
nan
babu abinda zai
dashi tunda ya nuna
baya bukatarsa a rayuwarsa
,sannan meye
ribar na
bayar da tilon
d'ana na dawo na cigaba
da rayuwa
tare daku batare
dashi ba? " ina son dana
Kuma duk runtsi
zan rayu dashi koda
kuwa zanyi rayuwa akan
bola ne, ina rokonku
kada ku bari wannan
al'amari ya
farraka
tsakaninmu ,ba kowace
uwa ce zata iya rayuwa
babu d'anta ba dukkaninku
iyaye ne ku misalta
haka akan kanku , "mai yasa zaku zama
makiyana akan abinda
bai kai ya kawo ba "? "Mommy
ke fa uwace
kin fi kowa sanin yadda
ya'ya suke a zukatan
iyayensu ke kanki
bazaki so rabuwarki
dani ba, Ki duba
kiga yadda kike jina
aranki ,yadda kike mutuwar
sona a zuciyarki
yadda kike ji akaina haka
nake jin soyayyar
dana
araina koma
nace
fiyye da irin son da
kike min saboda ni
na samu gatan da soyayyar iyayena wanda
d'ana
kasa samu daga
gurin mahaifinsa gabad'aya
jikin mommy yayi
sanyi
ta dukar da kanta
sai hawaye sharrrrrrr sharrrrrrr ..........
"ema
ya kalleta a fusace
"bafa
zamu cigaba
da zama dake
da wannan dan ba
, ai da
an iskan yaron da yayi miki ciki bai
gudu
ya bar garin ba
da sai yasan yayiwa
miki ciki
dan tuni zan sa bindigata na
harbe
shege
ko ya
kai wa uwarsa dan
goya ,
sati
daya
baki ki san abin
dan
mu fiki
shiga
kunci da bakinciki
wannan abun kunyar da kika
wai ki rasa wanda
zaki yarda kiyiwa ciki
sai
muslimi
duk fadin garin nan
kin
bani kunya
dicter
banyi exepecting
haka ba
yana gama
fadar
haka ya juya fuuuuuuuuu
ya fice daga
d'akin sosai take
kuka sai
dai
har lokacin zuciyarta
batayi
nadamar
haihuwarta
mumy ta zauna kusa daita ranta duk a jagule sai dai ta rasa me zata fada mata .."
Bayan kwana biyar din da ema ya bata ta soma shirya kayan Sadiq
a cikin jaka tana kukan zuci tana tunanin sauran kwana biyu kwanakin da
anta ya bata da
inda zata ga haroon
yayinda
mumy
ke rakube a gefenta
rungume da sadiq tana kukan zuci dana zahiri ta ya zata rayu batare da diyarta ba dicter na cikin hada kayanta ema ya bude dakin ya hankado labule ya shigo mumy na ganinsa tayi saurin ajiye Sadiq akan katifa jikinta na rawa suka zuba masa ido suna kallonsa gabansu na faduwa balle da suka ga ya tokare a bakin kofa sai huci yake, addu'a dicter
soma yi acikin zuciyarta "fatan
baki manta ba jibi
ne kwanankinki
zai cika a gidan nan ki tattara ki bar mana gida dan baxaki reni Dan musmulimi a gidan ubanmu ba idan kuma kinki zaki nacewa zaman gidan nan
zamu
kawar
dake da
wannan
yaron mu huta take mumy ta tsure tana cigaba da kallonsa "kisa
kake
nufi ema ko me ?
Ya watsa mata idanu "kisa kuwa ko zaki hana ne ? Ta girgiza masa kai
alamun aa"babu abinda ya dace daita sai mutuwa
,take dicter tayi luuuuu zata fadi akan Sadiq mumy tayi saurin tallabota abun haushi suma ta so tayi amman suman yaki zuwa dan haka ta zuba masa ido cikin wata irin gigitan
jin abinda yace
zuciyarta na dokawa
kuka ya kufce mata "yaya yanzu har munzo lokacin da zaka iya kasheni akan wannan matsalar?
a fusace ya d'aga mata hannu "dan ubanki
akwai
abinda yafi dace wa dake bayan mutuwa
? " idan mun kashe danki
zaki dangwama kina ganin bakinmu idan mun kasheki mun bar danki
zai rayu tare damu abinda
bazamu so ba kenan kinga gara ku tafi gabadaya
tunda kin zabi rayuwa dashi sai
lokacin
mumy ta sanya
baki cikin tsinkewar zuciya da tsoro
"haba
ema bai
dace kana fada mata
haka ba idan kayi haka kayi ..
Yayi saurin katse mumy "bazamu fa bar wannan munafukar ba,sai dai
ta zabi daya cikin biyu ta kaiwa mai da dansa ko suyi
mutuwar kasko mumy ta zaro ido tana dubansa jikinta na rawa
hawaye ya zubowa mumy a lokacin da dicter
ta zube gabanta tana kuka irin kuka a kausashe "kada ku min haka ko addinin muslinci babu inda akace zaa kashe mutun dan yayi ciki da Christan ,dan Allah
karkayi haka wannan
jahilce ne kai da zaka tsayawa rayuwata akan dana daya zamo qaddara a rayuwata kai ne .... "dakata ya daga mata hannu kenan kin zabi muslinci akan addininki tunda har kina ganin a muslinci bazaa iya yin miki
haka ba
? "Tabbas na zabi
muslinci akan addinina
kuma ina daf da amsa a fusace yace "ki min shiru wawiya makaryaciya kawai ki fita idona kafin na karyaki dan ubanki kin dade
baki amshi muslinci ba , kuka sosai take na bakinciki
wannan tsanar da yanuwanta suka mata "kada ka
cutar Dani Kai danuwana ne idan kayi haka Allah bazai barka ba haka dicter ta dinga furta masa magana cikin muryar kuka tana ajiya magana
zai dauka "anya kuwa yaya kana da digon imani a zuciyarka ?"kana tsoron Allah kuwa
?"idan kika sake furta min wata kalma sai na harbeki yanzu ya ciro bindigasa daga aljihunsa yana nuna sautin brain dinta da kyar mumy ta hadiye kukanta
dan ganin halin da yayanta suke ciki yau ta shiga tsakaninsu tana bawa ema hakuri saboda tasan halin
zuciyarsa zai iya aikata komai
hayaniyarsu tasa
Sadiq ya
barke
da kuka yana wuntsil wuntsil da kafafunsa ta dauki danta ta rungume
tana rarrashi shi kuma sai tsula kuka yake "yar iska ki tsaya kina bata
rayuwarki akan mutumin da bai san komai ba sai ashararanci mara cikakken ilimi ko ke mai kashe kanki ce ki huta akanshi bata sake tanka masa ba har ya bar dakin yana surutai mumy ta kamota ta zaunar daita tana kuka "dicter ki taimakeni ki kai dan nan gurin
ubansa ko dangin ubansa mu zaman lafiya bazan iya daukar wannan maseefar ba ,a hankali mumy ta dinga mata magana wanda Sam baya shigarta dan bataji zata bawa haroon karamin danta koda zai amsa bare ya nuna bai so ....."
daidai
wannan lokacin da al'amura
suka dagule
mata
ta kowani bangare
babu sauki daga
yan'uwa
ta ko'ina zafi
ta samu labarin inda
haroon
ya koma a bakin
wani
abokinsa commander
bata
yi sanya
a gwiwa ba ta amshi
full address din inda
yake
ta tattara kayanta batare da tayiwa kowa sallama ba
nufi
Abuja ta sauka
yanya
bata sha
wahala gano
inda yake
ba tashin farko
yayi
mata hauka amman
daga karshe dole
hakura ba dan ransa
yaso ba sai dan abokansa
da suka saka baki
tare
da kai maganar
gurin Chirman,
chairman na
gama jin dogon
bayaninta tausayinta
ya kamashi har kwalla ya zubar yace
"yanzu me kike son ayi ?muryarta
a raunane tace
"idan
da hali zan so ya aureni
dan a shirye nake dana
amshi
muslimci
chirman
ya numfasa kana
kalli haroon "kai yanzu wannan
ba abun alfahari
bane
agurinka ta sanadiyyarka
wani ya musulunta
"? Haroon Yayi
shiru yana tsotsa keya
sai dai zuciyar nan nashi
tamkar
ta kama da
wuta"kayi tawakalli ka yarda da hukuncin Allah
kasan baka shirya haihuwa ba mai yasa ka kai kanka ga aikata zina ? Muryarsa a dake yace "bani
na mata cikin ba
taje gurin wanda ya mata
dan
tasan uban danta
amman bani haroon ba
"kayi wa zuciyarka
adalci haroon
duk
wanda yaga yaron nan
yasan danka ne ka hakura
ka rungumi rayuwarta
ko dan darajan jininka , chirman ya
dauki
dogon lokaci yana
masa nasiha a karshe
ya muslintar daita
tara mutane aka
d'aura
musu aure , abokansa
isa
sule tare da
Usman
suka kaita madaidaicin
bukkansa
yake
rayuwa aciki a bayan
gari
,babban filli da
wani
ma'aikacin gwanati
ya bawa chairman
ajiya shine kowanensu
dibiba
yasa
aka
rufe da tambal aka
maidashi
daki
sai dai
shi
yasa an cire masa
bayi daga gefen d'akin sa
misalin
karfe shida
yamma
ya shigo dakin lokacin
daya
daura idanunshi
akan yaron dake
kwance a saman
cinyarta
gabansa
yayi mummunar
faduwa saboda
tsantsar kamaninsa
da yaron
dan
duk haukan da yayi bai tsaya yayiwa yaron kallon
tsab ba ,guri ya samu
a gefen katifa ya zauna
tare da rafka tagumi
ya zuba mata ido
yana
kallon kyakkywar fuskarta
tana jijiga yaron
lura
da tayi da irin kallon da
yakewa yaron yasa ta yunkura
ta d'aura yaron akan
cinyarsa ta fice daga d'akin
ta shiga bayin
dake manne da bukkan
tsaf an sumenteshi
da breaking tayis
hannu
kai ta jijiga
jarkan da ta gani a ajiye
bayin taji motsin ruwa
ta tsiyayya acikin wani
karamin botiki da ta
gani sannan ta durkusa
domin yin fetsari ,koda
ta dawo dakin
idanunsa na kan sadiq
riko yatsun hannunsa
yana kallonsa komai
nashi
ya dauko
babu
abinda ya dauko na
mahaifiyarsa sai duhun
fata
, wani irin abu
yaji
yana bin jijiyoyin jikinsa , zama tayi
ta fuskanceshi ya
d'ago kanshi ya kalleta
sannan yace "me zaki ci ?wani
irin yanayi ta
tsinci kanta , zuciyarta
tayi sanyi cike da
jin dadin maganarsa duk
da tasan bai ta
a sonta ba itace ke haukan sonshi
amman taji dadin furucinsa na yanzu ,murmushin jin dadi tayi tare
da sake
kallon inda yake
zaune a takure
rike da
sadiq gabansa na
faduwa ,matsowa tayi kusa
dashi ta riko hannunsa
daya, a hankali
tace " haroon
i love You ,i really love you haroon
tun daga lokacin dana
fara fa
a maka wannan
kalmar da gaske
nake yanzu ina sake maimaita maka ina sonka
ba dan kudi ko ilimi da dukiya
ba, ka soni karka dauki
alhakin
zuciyar da ke
maka
soyayyar gaskiya da gaskiya numfashi
ya fesar
cikin
tsananin
zafin nama ya zare
hannunsa ya daura sadiq
akan
cinyarta dan idan
akwai abinda yafi tsana
yaji daga bakinta bai wuce wannan shirmen
banza ba zuciyarsa
a dagule yace "baki
da wata amsar data wuce bana sonki kuma
bazan taba sonki ba
har abada sannan nan
kusa zaki nemeni ki rasa
bazaki
sake ganin koda inuwata bace a rayuwarki , gaban dicter
wacce
dawo rashida a wanin da suka gabata ya
dinga
faduwa bakinta ya kasa furta komai
tana kallonsa ya fice
daga dakin sai jin motsin
ruwa tayi hakan yasa
ta fahimci wanka yake
cikin mintunan da basu
wuce
goma ba , ya dawo
dakin daga shi sai dogon
wondo
baki ya dauki towel ya goge jikinsa
tana zaune tana kallonsa
har ya gama shirinsa
dauki
riga army
green
da wondo baki
ya saka ,ya d'auki wayarsa
yasa a aljihu
ya fesa
turare infenity
sannan
kalleta
cike da
tsananin kiyayya yace "ki fadi abinda zakici akawo miki idan dare yayi ki kulle ko'ina saboda
bazan dawo ba sai
gobe zuciyarta na bugawa kamar zai fito waje saboda firgici
ta yunkura ta saba danta a kafada wani irin tashin hankali ta sake shiga gabad'aya jikinta yayi sanyi
bai tsaya jin abinda
zatace ba ya sa kai
ya fita tabi bayansa da
kallon "da gaske dai haroon baya sonta
ta dinga
jin zuciyarta kamar
zata tarwatse saboda
tsabar zafi "dan Allah
ka soni zafin yayi min
yawa da me zanji
tuni
hawaye
suka wanke
mata
fuska ,a gurin
yan'uwansa babu sauki agurinka ma
haka
kusan wannan tashin hankalin yafi komai
ciwo da rad'ad'i
a zuciyarta ta kamkame danta ajikinta tana
wani irin kuka shima kuka ya fashe dashi
kamar
yasan uwarsa
cikin damuwa
, kuka
tayi sosai bayan
kamar minti talatin
taji motsi ana sallama
ta kwantar da danta
ta fito daga cikin bukkar
wani
matashin yaro
gani tsaye ya gaisheta
cike da girmamawa
sannan ya mika
bakar ledar
"gashi inji
oga tasa hannu ta amsa
tana masa godiya ya
juya ta dawo cikin bukkar
ta bu
e laidar takeway
ta gani da ruwan
Eva da pure water guda
biyar
masu sanyi ta
sauke
ajiyar zuciya sannan
ta zauna ta soma
cin abinci bayan ta
gama tayi wanka shi kuwa
sadiq sai
goge masa
jiki tayi saboda babu
ruwan zafi
gashi babu
risho a bukkar bama
risho
ba duk wani abun
amfani babu a gurin
,bukkar daga katifa sai
fanka da kwan lantarki sai school bag d'insa
da jakar kayansa dake
gefe ta ciro wayarta
ta jona cajin wayarta
ta kulle
kofar saboda
dare ya soma dan bakwai ta wuce da wasu
yan mintuna
..."
Kamar
yadda
ya fada mata
bai dawo ba sai washegari
ya dawo motsin
bugun ko'farsa ya tadata ta mike ta bude masa kofar tayi masa sannu da zuwa sannan ta
matsa domin bashi hanya ya raba ta gefenta yana cire facing cap d'insa
ya ajiye
ya fada saman
kafita ya soma bacci
bai
tashi ba sai kusan
azahar yayi Sallah ya
kira
yaronsa
isele ya kawo
mata
abinci shi kuma
cigaba
da baccinsa
bashi ya tashi
ba sai karfe shida na yamma
yayi wanka kamar
jiya ya fita a qalla sai
datayi kwana bakwai wata
mu'amular arziki bata shiga tsakaninsu ko motsa
bakinsa baya yi haka
baya kallon inda take
bare sadiq da yake ganin
shine babbar matsalarsa
a arayuwa, duk abinda yake yana damunta
amman
bata da
yadda zatayi
dole take yin shiru ranar data cike
sati biyu a bukkar
ranar ta
kudurta aranta zata shiga kasuwa ta siyo
abubuwan bukata lokacin
yaronsa asele
yazo
kawo
mata
abincin
tace
zata bishi
ya nuna mata kasuwa
tare suka fita ya kawota
kasuwa
tayi amfani
da atm
d'inta ta
siyo
kayan amfani tukunya
da slinder gas
duk abinda tasan zata
bukata haka ma ta bangaren Sadiq ta siyo masa Pampers da madara dan nono baya isansa , koda haroon
ya dawo gida domin
shirin fita muguwar kasuwancinsa
da yasa kanshi
firgita matuka
ya dinga
mata wani irin kallo kafin daga baya yace
"ke mene ne haka nake gani ance
miki zama kika zo ne
ko me
"Lokaci
na baki
fa yana cika
zaki
koma gurin iyayenki
kisan yadda zaki
daidaita dasu su amsheki da danki
dan zamanki cikin
rayuwar haroon daidai
yake da siyawa kanki
ticket din mutuwa cikin
tsoro tace "dan Allah
kayi hakuri ka
barni gara na mutu tare da
kai wallahi ina tsoron abinda
yan'uwana zasu yi
min sannan banason sadiq
ya taso yaga irin tsanar
daake masa adalilin
zunubin iyayensa
ta karasa maganarta
tana
kuka lumshe
kyawawan idanunshi
yayi
sannan ya
e ya daurasu akan sadiq
dake kwance yana wuntsil
wuntsil da kafafunsa "me kika ce sunan
yaron "?
"Sadiq
furta tana kuka
ya girgiza
kai
aranshi
furta" wallahi
dicter
kin haukace
a zahiri kuma yace " ubanwa yace kisa wannan dan naki suna to bari kiji ko sunan ubansa zaki saka masa bazan amsheshi haka zalika dangina bazasu amsheshi ba dan haka tun wuri ki kama gabanki dan bazaki yi rayuwa mai dadi
dani ba saboda da
gaske bana sonki "cikin tsoro tace "dan Allah ka daina cewa baka sona
kalli
irin kyautar da Allah
yayi maka adalilina,
kayi
hakuri kayi
alfahari dashi koda bazaka
soni
ba ka daure ka .."Babu abinda zaki samu agurina
fa hankalina bazai taba
kwanciya dake
wannan dan naki ba wannan dan naki na bar miki shi har abada dan
bani da abinda zanyi dashi
ya soma cire kayan
jikinsa
yana jifa dashi sannan ya fita tana
tsaye kamar an dasata
dade tsaye tana tunani
har sanda yayi wanka
ya shirya cikin jallabiya
brown
ya daura facing
cap
baki da takalmi
baki ya fice
washegari
ma haka ya
shigo da safe
tana zaune
tana karanta littafi addu'oi
mai fassara da
turanci ,duk da bata sallah
har lokacin amman
tana fahimtar wasu
abubuwa dangane da
addani , shi wanda zai
tsaya ya koya mata bai
natsu ba bare tasan yadda
zata tsaida addininta
gabansa na tsananin faduwa ya fada saman
katifa ya kwanta a gefen
sadiq yana kallon
fuskarshi photo capy
dinsa sak jikinta a sanyaye
ta rufe littafin hannunta
ta hau saman katifar
cikin tsoro tace" sannu
da zuwa banza yayi
mata ya runtse idanunshi
ta kai hannunta
jikinsa "bari nayi
maka massaging da
alamun ka gaji dayawa
nan ma shiru yayi
ta kai hannunta jikinsa
ta soma mammatsa
masa jiki zuwa
nipples
d'insa
wani
irin sanyi yaji yana bin
sansar
jikinsa saboda
dadin abun daman
kuma yasanta da yadda tasirin hannunta suke
gurin
iya
massaging
kafin kace me
tuni yanayinsa ya soma
sauyawa
jin idan bai yi wani abu ba komai zai iya faruwa yasa ya mike
daga kan katifar ya zira
slippers akafarsa ya shiga
wanka ya fito ya sake
kwantawa bata daddara
ba ta sake kusanto
jikinsa tun yana dojewa
sai gashi yayi balance
cikin kankanin lokaci
birkice mata zuwa wani
yanayi na dabam
bai
san abinda ya
aikata ba sai bayan daya
gama
sannan ya hankalta
aiko
ya rufeta da
ruwan bala'in zatai magana
yasa hannu ya d'agota
auketa da wani
gigitaccen mari har guda
biyu sannan yaja tsaki
tayi
dariya "banyi danasani
sannan ban
ji haushin marin ba da
sannu Allah zai min maganinka
dan banga dalilin
da yasa zaka dinga min irin wannan kiyayyar
ba ,ka gaugauta tuba
akan abubuwa da kake
min sannan ka canza
rayuwa
domin wannan
rayuwar daka daukarwa
kanka wata rana
zakayi danasaninta , ko kuma nace
zaka cutar da kanka
sannan mutane irinku
sune suke hana duniya
kwanciyar hankali
ina tabbatar maka
daga rana mai kamar
ta yau ka dinga kuskuren
kusantata kenan
ina addu'a
a dukkanin
shafukan rayuwata
ya zamanto nice
uwar ya'yanka a nan
duniya
duk
macen da zaka
kusanceta spam dinka
ya zamo ruwa mara
amfani
ajikinta "ai kuwa kisawa ranki kinyi bankwana
da farincikin sannan
zan ladabatar da kazamar
zuciyarki banza shasha
kawai mara mutunci
da kamun kai ana
gudunki kina naci "komai
zakayi
kayi a shirye
nake
kuma
bazanji
haushi ba
kai yanzu
nafi bukatar kiyayyar
akan
soyayyar dan tafi
dadi
,banza
yayi
mata yayi
kwanciyarsa
bai tashi ba sai
lokacin da fitarsa tayi ."
******
Akwana
a tashi babu wuya
agurin
Allah
sai gashi
har dicter
tayi wata
biyar
wanda yayi daidai da watan sadiq tara
duniya
yana gudunsa
ko'ina haka yana
gane babansa daya ganshi
zai yi ta daga masa
hannu
,wata
rana ya daukeshi wata rana yaki
kuma a wannan lokacin ta fuskanci ciki gareta
ta shiga damuwa sosai
sai
dai
tayi farinciki
sosai aikuwa lokacin data
gaya haroon taci wani
abu wai shi duka ,duka
yayi mata kamar
zai kasheta tare da
yi mata saki biyu
yana
furzar da
iska mai zafi daga bakinsa
"daman ni
ban
auki aurenki da wani daraja ba dan dashi da babu agurina
duk daya ne ,itama kusan hakan ce gareta sai dai ita ta yarda ta zauna karkashinsa
ko ta wani hali ya dawo gallaza mata hatta dan
abincin da yake bata ya daina wulakanci yau dabam na gobe dabam har bukkan yake kawo yamnatansa ya korota waje yayi iskancisa dasu duk ta kawo ido ta saka masa , kudadenta
dake cikin account d'inta kuwa sunyi kasa sosai sai manage take damuwa ta taru tayi mata yawa saboda rashin samu cikakken kulawa ga yaronta karami ga cikin wata uku , haka tayita rayuwa acikin bukka
a hankali har suka saba da isele gefe guda kuma
cikinta na girma ,wata tara cif ta haihu ita kadai kamar haihuwar sadiq ta samu danta namiji shima mai kama da ubansa sak har ma yafi kama dashi akan sadiq saboda shine ya dauko farinsa sosai da tsarin jikinsa wannan haihuwar babu abinda ya kara mata a zuciyar haroon kamar bakin jini da zalar kiyayya suna zaune a daki isele ya shigo bakinsa
auke da sallama ya dauki sadiq ya daga shi sama yana masa wasa shi kuma yana bulbulamasa dariya
"kayi kani sadiq ka rage kiriniya
ya fada yana kallon haroon oga wani suna aka sawa baby ne"?"Ban sani ba kuma karka dameni "esele ".
Dicter ta kira sunan
esele " me ye sunanka na gaskiya
?Yayi murmushi sannan yace "Aliyu ""Ka iya radawa baby suna a muslinci ? yace mata "eh "Okay rada masa
suna da Aliyu take esele yayiwa yaro
huduba da Aliyu shi kuwa haroon ko ajikinsa shirinsa yake hankali kwance ciki farar riga mai gajeren hannu da bakin wando yana gamawa
ya daura facing cap d'insa na gado ya fice.esele ya zauna cike da jin dadi , a hankali dicter ta dinga jansa da hira daman kuma sun saba sosai dashi tace "esele Wai aikin me haroon yake yi ne da bai kwana a gida
kullum yana garaji "?
Shiru yayi mata
har sai data sake magana sannan ya tsosa gaban goshinsa "a zahiri gaskiya aikin da oga yake ......nan ma ya sake yin shiru "ka fa
a min mana
karka boye min komai
ka
aukeni kamar yayarka nima kuma kamar kanina na daukeka aikin me haroon yake ?"A zahiri gaskiya oga dila coken ne wato
hudar
iblis ............."
MMN SUDAIS[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 19
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,
......." Koken ta furta a mutukar firgice tare da dafe qirjinta da duka hannuwanta , a tsoroce esele yace" ki rufa min asiri maman sadiq kada ki bari oga ya san na fa
a miki business dinsa zai iya ... .." saurin d'aga masa hannu tayi jikinta na kyarma "Karka damu esele babu abinda zanyi na gode sosai daka fa
a min gaskiya amman kaima shine sana'arka kenan "?Yayi saurin gyada mata kai alamun "eh " shiru tayi tana kallonsa zuciyarta na tsinkewa bata san sanda hawayen bakinciki suka zubo mata ba "ki daina kuka maman Sadiq da nasan zaki shiga damuwa a dalilin maganata wallahi ban fada miki gaskiya ba ,zan boye miki saboda bana son ganinki cikin damuwa, ni kaina nasan sana'ar da muke bata dace da rayuwarmu ba ko da yake ni nawa na wani lokaci ne , ina da burin barinsa a kowani lokaci domin tsiratar da rayuwata ." Tasa bayan hannunta ta goge hawayen idanunta wasu suka sake zubowa cike da sheshekar kuka tace "hakika wannan sana'ar taku akwai hatsari a cikinta, bayan haka ma kuna cutar da ya'yan al'umma ,me zaku cewa Allah "? "duk wanda kuka saidawa kun saka rayuwarsa cikin hatsari "
"wannan gaskiya ne mmn Sadiq shiyasa ma nake da niyyar barinsa saboda kazamar rayuwa ne kullum muke nan cikin fargaba da tashin hankali , yanzu idan akace miki dare yayi zaki sha mamaki yadda zaki ga manya mata da maza kala dabam dabam suna zuwa siya ,wasu allurar koken ake musu wasu kuma aininhin koken din suke siya , ya'yan masu kudi da yan film da manya mata wata a rana sai tayi allura sau uku koma fiyye da haka ni kaina ina tausaya musu wallahi nan kusa zan daina wannan business din sun dade suna tautaunawa dashi tana bashi kwarin gwiwar dainawa kafin daga baya yace tayi masa alkawarin oga bazai san da maganar ba tayi murmushin takaicin tarayyarta da haroon sannan tace "nayi maka alkawarin bazai ji komai a bakina ba suka yi sallama ya wuce .
tun bayan da esele ya bar bukkan batayi yunkurin mikewa ba ta tsurawa ya'yanta ido kawai tana Kallonsu cike da tsananin tausayawa rayuwarsu dan a halin yanzu tafi tausaya musu akan kanta ,haka tayi ta kallon haroon da aikin da yake batare da tayi masa magana ba, gabad'aya tashin hankalinta ya qara akan wanda take ciki bata runtsawa saboda kullum da abinda take gani daga garesa amman haka ta dinga hakuri har sanda Aliyu ya cika wata shida cif a duniya wanda a lokacin kusan tasan rabin mutane dake rayuwa a unguwar har shakuwa mai karfi ta shiga tsakaninsu sai dai idan ka ganta bazaka dauka yar mai arziki bace sannan cikakkiyar
yar gata mai yawon dangi bace gaba-daya ta fita haiyacinta ita da rayanta saboda rashin natsuwar zuciya da kwamciyar hankali uwa uba yunwa dan basa samun isasshen abinci daga haroon dan sai yayi ra'ayi yake badawa wani lokacin idan ya ga dama zai bawa Sadiq amman ita ko kallo bata isheshi ba ,yadda ta kame kanta da shiru shiru acikin mutane haka zaka ga yaranta basu da yawon magana dan da wuya kagansu a waje koda yaushe zaka isketa zaune a cikin bukka ita da yaranta tan
a koyar da Sadiq karatun boko, tana iyakacin kokarinta na gani yasan wani abu kafin shekarunsa su karu ta kai shi makarantar boko hatta magana batayi musu da harshen hausa sai dai da turanci saboda tana son su iya sosai "cikin wannan yanayin ta yankewa kanta koyan dinki a gurin wata makwafciyarta sala saboda ta gaji da zama haka gashi yaranta na bukatar taimakonta dan tayi kokarin ta samu aiki da takardunta amman hakan bai samu ba hatta koyarwa taso ta samu amman duk inda taje ba'a daukarta duk da tana ganin tausayawa a fuskokinsu wanda ta rasa dalilin haka , shi kuwa haroon da haihuwarta da barinta duk daya ne agurinsa dan bata gabansa ita da ya'yanta rayuwarsa kawai yake yana facaka da kudi son ranshi dan har lokacin bai ji zai iya rayuwa daita , kullum magana daya ce ke shiga tsakaninsu ta bar rayuwarsa ya huta baya bukatarta ,ita kuma burinta ya barta tayi rayuwa akarkashinsa koda bazai kula daita ba saboda darajan ya'yanta tun da bata yadda zatayi ..."
*****
Karfe
aya daidai na daren ranar wata litinin tana zaune a tsakiyar katifa ta kwantar da Sadiq a saman cinyarta yayinda Aliyu ke kwance a kafadanta tana shafa bayansa ta kasa runtsawa saboda tashin hankali,da irin rayuwar data tsunduma kanta duk akan soyayya ,sosai tayi zurfi cikin tunani rayuwarta data yaranta halayen haroon ya dameta kwarai da gaske sai tayi kamar zata ciresa a ranta ta bar rayuwarsa kamar yadda ya bukata sai ta kasa taga gara tayi hakuri dashi wata rana zai dawo daidai ya rungumeta ita da yaranta har ma yayi alfahari dasu babu abinda zuciyarta bata kisma mata ba akan zamanta dashi ..."
a hankali taji motsin bugun kofar bukkar take gabanta ya fadi tayi shiru har sai data ji sautin muryarsa a kausashe yana bata umarnin ta bude masa , ta kwantar da Aliyu da sadiq da sauri ta mike ta bude masa kofar wani dogon tsaki yaja sannan ya raba ta gefenta yana sake jan tsaki tare da aika mata da kallon wulakanci, bayansa tabi tana kallonsa a cikin hasken da bai gama wadata dakin ba namiji har namiji amman bashi da wata nagarta , ya 'bata rayuwarsa da mugayen halaiya dabam dabam shine neman mata, shine safarar miyagun kwayoyi tana kallonsa ya kunna wuta mai haske sannan ya zare rigar jikinsa ya rataye ajikin kusa ya zare agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa tana kallonsa ya cire komai na jikinsa ya saura daga shi sai boxcer iya cinyarsa da farar vest gashin jikin nan nasa masu matukar kyau da sheki suna kwance luf dasu abin sha'awa kowace cikakkiyar mace wani miyo ta had'iye saboda sha'awarsa data tsarga mata sannan ta gyara kwanciyar yaranta tayiwa kanta gurin kwanciya daga dayan bangaren, shima ya kwanta a dayan bangaren suka saka yaransu a tsakiya babu wanda yacewa d'an'uwansa komai, tana jin kamar tayi masa magana ta nuna masa tasan aikin da yake ta lalla'bashi ya daina ya canza wata sana'ar su cigaba da rayuwarsu cikin salama sai dai tana tsoro kuma tasan maganarta bata da wani amfani agurinsa , gashi ta daukarwa esele alkwarin bazata furta masa ba .
Bangaren haroon kuwa ya dawo gida ne a dalilin tsintar kanshi da yayi da matsananciyar sha'awa gashi cikin yammatansa babu wacce ta nemeshi shine yayi tunanin ya dawo gida ko dicter zata bukacesa ya samu ya biyawa kanshi bukata , ganin ta kawar da fuskarta gefe yasa ya ciro wayarsa ya soma danne danne yayinda a hankali feeling ke sake bijero masa har ya mamaye sansar jikinsa ,ilahirin gashin dake kwance a jikinsa suka dinga mikewa daya bayan daya gabad'aya komai ya tsaya masa iya dauriya da hakuri yayi amman ya kasa ya mike ya shiga bayi ya watsa ruwa amman stil bai daina jin abinda yake ji ba sai faman juyi yake akan katifa a lokacin da tuni bacci ya
auketa shi kuwa babu abinda yake so da bukata a halin da yake ciki wanda ya wuce kasancewarsa da mace ,tun da yake bai ta
a tsintar kanshi cikin tsananin sha'awa irin haka ba yana da dauriya sosai dan baya son kai kanshi ga mata yafi son kullum su kawo kansu garesa gyara kwanciyarsa yayi ya koma flat yana mika ha
e da runtse idanunshi yana sake jin reaction din jikinsa na sauyawa Kamar ance ta farka idanunta suka sauka akanshi yayi pillow da hannunwansa duka yana kallon tabul din saman dakin ta mike ta kashe wutar dakin ta matsar da yaranta ta dawo kusa dashi ta riko tafin hannunsa cikin nata tana murzawa a hankali take jijiyarsa dake mike ta harba cikin shaukin da bukutuwa "meke damunka haroon "? Yayi shiru yaki cewa komai sai ciza lip's d'insa yake da karfi "ka fa
a min damuwarka ko zan iya maka maganinsa "? ta karasa maganar tana shafa qirjinshi stil shiru yayi sai dai gbdy yanayinsa ya sake
aukar caji ya juya ya kwanta a kan hannunsa na dama yasa hannuwansa duka ya dafe jijiyarsa , jin yaki magana yasa ta kwanta a gefensa ta shige jikinsa kamar jira yake ta kwanta ya soma yawo da hannunsa ajikinta naunayen ajiyar zuciya ta sauke karo na biyu daya kai hannunsa jikinta da kashi ,wani farinciki taji ya bakunce tsokar dake makake da kirjinta ,ta sha tunanin zuwan wannan ranar da zai bukaceta da kanshi sake mannewa tayi ajikinsa cikin kankanin lokaci komai ya gudana a tsakaninsu sannan ya kwanta yana sauke numfashi bai dade ba bacci mai nauyi yayi awon gaba dashi zama tayi tana kallonsa tana addu'ar Allah yasa karshen wahalarta ne yazo tun daga wannan lokaci bai sake gangancin nemanta ba kwatsam sai ta fara laulayi tunda ta lura tana da shigar ciki hankalinta yayi mugun tashi sai dai ta dakewa zuciyarta ta cigaba da kula da yaranta da cikin jikinta, yayinda shi kuwa tsakaninsa daita ido ne idan tayi gigin shiga track d'insa zai rufeta da duka ko mari babu irin wulakanci da tozarci da bai mata, barin ma daya san tana da shigar ciki sai wulakacin ya karu ya daina basu komai hatta Sadiq dake mugun kulafucinsa ya daina bawa komai sai dai hakan bai damu Sadiq ba yana tsananin son shi
bangaren sana'arsa kuwa kullum cikin ntashin hankali yake da guje guje da boye boye domin tsira da kanshi daga ma'aikata miyagun kwayoyi , an sha kamashi sai abokan halkallarsa ne ke amso shi ..."
Tana zaune a dakin ya shigo hawayen son shi da tausayinsa da kanta dana yaranta ne ya shiga zubo mata ta rasa dalilin da yasa ya zabawa kanshi irin wannan rayuwar da bata dace dashi ba ,tasan ta cutar da kanta akan soyayyarsa dan bata cancanci rayuwa da mutun irinsa ba amman babu yadda zatayi ta dauki haka a matsayin qaddara har ya soma cire kaya jikinsa idanunta na kansa tana kallonsa tana jin yadda kauanrsa ke sake narkar mata da zuciya muryarta a raunane tace" sannu da zuwa wani irin kallon banza yayi mata " sannu da zuwa ubanki zaki min ance miki ina bukatar wani sannu da zuwanki ne ko wata kulawa daga gareki ? Abinda nake so dake ki tattara duk abinda kika san naki ne ki kama gabanki ina bukatar dakina zan saka wata acikinsa , idan kuma kinki zaki ga yadda zanyi dake wawiya jaka kawai da bata da tunani take gabanta ya fadi saboda jin abinda yace tayi tsuru tana dubansa ta kasa motsawa daga zaunen da take jikinta sai rawa yake ,saukan mari taji ta waro idanunta waje tare da dafe kuncinta "kunnenki na ciwo ne baki ji abinda nace ba da kika tsura min ido kamar mayya , ganin bata da niyyar cewa wani abu ya fixgota zuwa waje inda matan gidan ke zaune suna shan iska kasancewar yamma ce yayi wurgi daita bata ta
a tsintar kanta cikin yanayi na tsoro irin na yau ba, sosai ta soma kuka tana rokonsa ," yana da kyau ki daina wannan banzar kukan naki dan ko mutuwa zakiyi sai kin bar gidan nan yau ke har ma rayuwata gaba-daya bana son jinki kusa dani ko dole Sai mun rayu tare"? ya k'arasa maganar yana huci ..
Kuka take tana girgiza masa kai ,ya kai hannusa ya damki kafarta ya shiga ja domin fitar daita daga gidan gbdy ta turje da iyakacin karfinta tare da rike wani karfe " dan Allah kada ka min haka haroon , kada ka fitar dani daga gidan nan, ban san inda zan nufa ba , ka duba rayuwata ka duba rayuwar yaranmu ban san inda zan nufa dasu ba yanuwana bazasu amsheni ba ,kayi hakuri na rokeka kayi wa darajan Allah ka barni , wani razananniyar tsawa ya buga mata tare da jefa daita batare daya yi la'akari da cikin jikinta ba, ya tsura mata idanunsa dake cike da matsanancin kiyayyarta yana huci " ke dai anyi jaka mara hankali ,ki tashi ki
auke wa
an shegun ya'yan naki ki bar min gida banason ganiku , dicter taki motsawa sai kuka take tana bashi hakuri haushin naci irin nata yasa ya sauke mata wani mari guda uku ajere tare da jan hannuta a lokacin sadiq da Aliyu dake wasa hankalinsu ya dawo gurinsu suka yi kanta suna kuka da iyakacin karfinsu, tsayawa yayi tare ta ta'be baki yana kallon yadda yaran ke kuka " ki san Allah ke da wannan dakin har abada dole ki barshi ya koma jikin kofar ya rufe ya zare key bai tsaya wata wata ba ya daga
afarsa daya ya buga kanta da bango take ta saki
ara tana rike gefen kanta ya ja tsaki ya wuce , ta rungume yaranta ajikinta jikinsu na rawa tana kuka mai taba zuciya suna yaran suna kuka matan gidan suka yo kanta suna bata hakuri da bata shawarar ta koma gurin danginta babu abinda take sai girgiza musu kai zuciyarta na zafi har suka gaji da rarrashita suka kama gabansu .."
"Addu'a take son yi amman ta rasa wanne zatayi a ciki ta runtse idanunta gam Aliyu dake kwance ajikinta ya kai hannu ya goge mata hawaye shima kuka yake ta daura hannunta akanshi tana tsananin kaunar yaranta , babu abinda zuciyarta ke bukatar a lokacin kamar mahaifiyarta zantuttukan mahaifiyarta ne suka shiga dawo mata "A duk halin da kika tsinci kanki ki zamo mai hakuri da juriya tare da karbanr kowace irin qaddara daga allah Kiyi hakuri ki bi ra'ayinmu ki daina naci akan wannan yaron , ina rokonki da kibarshi ki ciresa aranki ki bashi dansa ko ki kaishi gurin danginsa domin kuwa babu abinda zaki tsinta a gurinsa sai wahala , wahalar dake zai yi ina rokonki da ki dinga zuwa church kina rokon Allah zaki ga sauki a cikin lamarinki babu komai a cikin muslimci da har zakiyi sha'awarsa, karki biyewa soyayya ki koma addinin Muslunci kaf zuriarmu babu muslimi me yasa zaki gurbata mana zuri'a ? ta janyo zaninta dake jikin kofar bukkan ta shimfida ta kwantar da Sadiq da yayi bacci ta zame ta kwanta sosai tana share kwallar dake zuba a idanunta sam alokacin da mahaifiyarta take mata magana hankalinta bai taba kawo mata zata tsinci kanta cikin rayuwa mai muni haka ta
auka idan haroon yaga abinda ta haifar masa zai sadaukar da komai ya rungumeta "yanzu me mene mafuta gareta tunda abubuwa sun rikice mata ta ko'ina babu dadi tana bukatar taimakon Allah wani
angare zata kama domin kaiwa Allah kukanta ,tana da sani sosai akan addinin Christian sabanin na muslinci da bata san komai ba hawaye suka cigaba zubo mata "ina son addininka haroon amman dole na fita daga cikinsa saboda ban san komai ba Allah kagani ko haroon ne silar komai ...."
"Allah ka saka min zalunci da haroon yayi min nida ya'yana , Allah idan ka tashi sakayya Karka saka akan yarana dan basu da laifin komai ka tsaida mugun halinsa akansa haka ta kasance kwance tana maganganu tana sharar hawaye ta kasa sabawa da rashin yan'uwanta da mahaifiyarta duk yadda suka tsaneta akan haroon da
anta zuciyarta na makale dasu wani sabon kuka ne ya kufce mata duk sai gidan ya fice mata a rai tana nan kwance sala ta kawo mata abinci da ruwa "ki tashi ga abinci na kawo miki dicter ta mike zaune da kyar tana gyara wuyan rigarta daya yage ta amsa tare da yi mata godiya "bazata taba manta sala a rayuwarta ba tana taimaka mata tana bata abinci a duk sanda ta fahimci tana tattare da yunwa haka ma
anta duk sanda suka shiga gurinta zata basu abinci, tashin sadiq tayi ta zaunar dashi ya zauna yana gyangyadi tasa kafarta daya ta bayansa dan kar ya fadi sannan ta tayar da Aliyu shima ta soma basu abinci a baki bayan su ci ta basu ruwa ta sake kwantar dasu ta dan tsakuri sauran daya rage tana da numfashi ..."zaman me kike yi dicter? " ki tattara ki koma gurin danginki ko ki tafi gurin danginsa ko bakinsa garinsu bane ? Sala Tayi mata tambayar a jere "na soma tunanin haka zanyi duk abinda ya dace na gode sosai da kulawarki gareni bazan taba manta alkhairinki ba "babu komai kowani bawa da qaddararsa amman karki bari qaddararki ta zamo silar rasa rayuwarki sun dade suna tattaunawa akan rayuwa da yadda zata je ga danginta dan can zuciyarta tafi karkata tasan zuwa lokacin sun huce zasu iya amsarta sala ta mike ta wuce ita kuma ta sulale ta kwanta a bayan yaranta ta zagayesu a jikinta ranar dai kwana azaba tayi zuciyarta kunshe da bakinciki ."
washegari gari ya shigo gida yana taku da kyar da daga kafada wanda ya zame masa jiki wani kallon wulakanci yayi mata tana ganinsa jikinta ya kama rawa ta rakube ita da yaranta tana jiran taji abinda zai ce ,ko wace irin azabar zai sake mata ,hannu ya zira ciki aljihun wandonsa ya ciro key ya bude kofar ya shiga ya cire kayansa sannan ya fito ya shiga wanka bai
auki lokaci ba ya fito ya sake shiga dakin ya soma shiri yana zance zuci da mamakin karfin hali da naci irinata, dan ya dauka zai dawo ya iske ta wuce ,fitowa yayi sanye da shadda light green da hula wacce tabi da kayan jikinsa kamar wani mutumin arziki ya kalleta fuskarsa a yatsine yace " Sai ki shiga dakin ai tunda kin iya naci, na koreki kinki tafiya saboda nacin bala'i...muryarta na rawa tace " na gode ai bani da inda zani da yafi nan din ne shiyasa ka dawo kasaneni ,ni dai kayi hakuri dani ta fada tana mikewa tsaye wani haushi da bakinciki ya caki zuciyarsa a fusace yace " hakurin uwraki da ubanki zanyi , kika sake bani hakuri sai naci daurin uwarki jaka kawai Aliyu ya tsura masa ido yana kallonsa ita ma dicter shiru tayi tana kallonsa har ya gama balainsa ya sanya kai ya fita yana wani irin taku kamar dan wani shege a Nigeria nan ko dan asalin kauyen ilo ne garin da ko wutan lantarki basu dashi har wannan lokacin , yana fita ta soma taku cikin sanyi jiki sadiq ya soma shiga daki sannan ita Aliyu daya kasance karami sosai kin shiga yayi sai data sake fitowa ta daukeshi ta saba a kafadanta ta koma dakin
ta soma kokarin samawar yaranta abinda zasu ci .."
Haka dicter tayita rayuwar kunci da haroon ,kullum haroon cikin gargadi yake mata da azabtarwa iri iri , gashi Allah yayita da tsananin hakuri da biyayya komai tana yi masa wankin kayansa da guga da tsaftacce masa muhalinsa saboda tasan yana da tsananin tsafta amman har lokacin babu wani cigaba daga garesa dan halin damuwar da take ciki bai sa ya saurara mata ba duk matsalar da zata sameta ko ya'yanta babu ruwansa ,
lokacin da cikinta ya shiga wata bakwai ciwon mara yasata gaba ta rasa ganen kanta dan haka tayi tunanin zuwa gurin chairman wanda kusan yana taimaka mata a duk sanda wata matsala ta taso mata ya bata kudi taje asibiti , tana jin dumin kudi ta dawo daidai tace babu wani asibiti da zata ta koma gida ta shirya kayanta zuwa mahaifarta tana fitowa daga office din chairman bata sha wahala ba ta samu mota ta fada masa inda zai kaita kai tsaye tasha suka nufa ta shiga motar benue tun cikin mota take fargaban abinda zata tarar farinciki ko akasin haka tana sauka ta dauki drop din mota zuwa unguwar su tana kwatanta masa gidansu sunyi tafiya mai nisa sannan ya ajiyeta a inda ta kwatanta masa ,cike da sanyi jiki ta tsurawa babban din gidan nasu ido wanda kusan yafi kowani gida girma da tsaruwa acikin unguwar tura karamin get din gida tayi ta shiga hawayen na zubo mata a lokacin data tuna irin kyawawan rayuwar datai acikin gidan tare da mahaifiyarta da y'an'uwanta kafin ta tsunduma kanta cikin soyayyar haroon tana shiga parloun suka ha
u da daya daga cikin masu aikin gidansu zata fita "kai wa zan gani haka maraba da manya baki yau dicter CE a gidan nan "?
Ganin yanayin dicter yasa matar yin shiru tana kare mata kallo duk ta lalace idan ba wani kyakkywan saninn ka mata ba bazaka ganeta ba cikin Muryar kuka tace" mommy joy Ina mommy "?
"Mommy tana .......
Bata kai ga karasa maganar ba sai ga ema ya shigo ya dakatar daita yana kallon dicter a wulakance mommy joy ta dauki jakar kayanta zata shigar dashi ciki ema ya sake dakatar daita "ajiye mata jakar kayanta ki kama gabanki sannan ya sake fuskantar dicter " ke kuma me ya dawo dake gidan nan da wa
an yaran ? "dan Allah yaya kayi hakuri ka barni na rayu daku tare da yarana tayi maganar tana durkushewa a gabansa "kinsan Allah muddin kina son rayuwa damu sai kin maidasu gurin ubansu ko dangin ubansu sai ki dawo kiga yadda zan canza miki rayuwa zan miki komai zan baki kulawa fiyye da ta farkon rayuwarki ,amman idan kika nace lallai sai kin rayu da wa
an nan yaran wallahi sai dai ki mutu cikin wannan wahalar dan baki ga komai ba karki
auka bamu da labarin irin rayuwarki da kike muna sane ,"muddin kina son ingantaccen rayuwar ki mayar dasu ki dawo yana gama fadar haka ya nuna mata kofar fita , dicter ta fashe da wani marayan kuka haka mommy joy shi kanshi ema din hawaye ne cike da kwayar idanunsa da hanzari ta juya rike da hannu sadiq ga Aliyu goye a bayanta ga ciki tana wani irin matsanancin kuka hakan yasa hankalin mommy joy ya tashi ta dinga jin kamar ta nufi hospital din da'ake jinyar mommy ta sheida mata zuwan tillon 'yar'ta dan tasan duk saboda ita take wannan cutur ... A ranar dicter ta juya zuwa Abuja a galabaice ta shiga gida aiko da asuban fari ta haifi d'anta dan wata bakwai wannan karon sunan mahaifinta ta saka masa nanyak haka ta cigaba da rayuwa hakuri da haroon dan har bukkan yake kawo sabuwar budurwarsa Aysha da yayi duk ranar daya san zasu hadu da Aysha zai sanar ma dicter da sharadin ta gyara musu dakin kuma tayi waje da yaranta kafin aysha tazo kuma karta yarda ta bar duk abinda tasan nata ne dana yaranta babu mutsu zatayi masa abinda ya bukata ta tattara komai nata ta yiwa waje dashi ta ajiye a bayan dutse , haka tayi ta masa na tsawon lokacin ita kanta ayshar bata san yana tare da dicter ba bare tasan yana da wasu ya'yan ,Aysha na matukar burgeshi duk da bai jin zai iyabaurenta wannan kalmar kawai ya fadawa maimuna abokiyar halkallarsa ta hada shi da Aysha dan tasan ba iya burgewa kawai bane a ransa har da soyayya , ai kuwa saduwar farko yaji bazai iya rayuwa babu ita ba saboda wani yanayi daya tsinci kanshi bai ta
a jin dadin da yaji a jikinta ba itama haka taji ta dinga zuba masa ihun dadi tana kiran" babakarami zaka aureni? da yake sunan daya fada mata kenan " dan Allah ka aureni Allah bazan iya rayuwa babu kai ba haka tayita zuba masa sambatu iri iri ita kanta da fari bata so kulasa ba saboda sana'ar da yake amman tunda ta dandanashi taji bazata iya rayuwa da wani ba zata iya aurensa da business dinsa ,tayi mu'amala da maza dayawa amman babu wanda taji shi har tsakiyar kanta kamar shi ...."
******
Bayan shekara biyar
Hajiya kayi na zaune a tsakar gidanta tana
arin d'aura sanwa taga shigowar dicter hajaran majaran rike da hannu yara biyu maza ga na uku a bayanta tana ganin yaran gabanta yayi wata irin mummunar faduwa saboda tsananin kamar da yaran suka mata da d'anta haroon barin farin wato Aliyu "sannu da zuwa, Ku karaso ciki barkan ku da zuwa ga guri ki zauna "dicter ta kwanto goyon bayanta ta sauke tana haki saboda gajiyar hanya data kwaso ta zauna tana haki, shima yaron sak haroun babu bambamci ko launin fata a tsakaninsu ta aika aka siyo mata sugar ta kawo mata ruwa mai gauraye da *komade* wanda ta zuba sugar a ciki ta mika mata sannan ta samu guri ta zauna akan tabarma kaba tare da kamo yaran ta zaunar dasu kusa daita tana shafa kansu tare basu kunu aiko tamkar suna jira suka dinga sha , a hankali dicter ta bude baki ta soma magana cikin rawar murya "Sunana Benedicter ni yar benue ce bata boyewa Hajiya kayi komai dangane da rayuwarta tare da haroon ba da irin matakin da y'an'uwanta suka
auka akanta har zuwa hukunci data yankewa kanta ta kawo mata yaran kuka Hajiya kayi ta fashe dashi ....."
Mmn Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
~TRUE LIFE STORY~
Page 21
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,
......Sun
dade
rungume da juna
tsam
suna
kuka
mai
matukar
cin rai da ban
tausayi
tana son ya'yanta tamkar
ranta
tana son y'an'uwanta
mahaifiyarta
bata
san
wanda
zata
zaba
bari ba a cikinsu
,a hankali
numfashinta
ya soma yin
kasa
dinga janyo sa
kyar tana fesarwa, ita
kanta mommy tayi nadamar
amincewa da tsarin
ya'yanta
data yi
a tun
farkon lamarin
,jin
yadda
numfashin dicter
fita da kyar yasa mumy
ta sausauta
rungumar
da tayi
mata ta talla'bo bayan
kanta tana Kallonta
a matukar tsorace ,
sosai
dicter ke kokuwa
da numfashinta dake
barazanar daukewa, take
kukan momy
ya soma tsayawa
ta soma mata magana
cikin tsananin tashin
hankali tana girgizata
da kiran sunanta "dicter
! dicter !! me nene ?" dan
Allah
ki natsu
idan wani
abu ya sameki bazan
taba yafewa kaina ba ,ki duba rayuwar
ya'yanki suna bukatarki a raye kada ki mutu kisa suyi rayuwar maraici nayi nadama abinda muka yi
kiyi hakuri ta karasa maganar cikin tsananin kuka ......"
suna
cikin
haka momy
joy mai aikinsu ta
shigo d'akin
saboda jin
shiru
yayi
yawa
har kusan
mintuna ashiri da wani abu da
madam ta shiga
dakin dicter
bata fito ba, idanunta na sauka
akan dicter
dake dafe da qirji
tana jujjuya kai
yayinda gabad'aya idanunta suka juye
tayi saurin
karasawa inda karamin
fridge
dinta
yake
bude ta dauko ruwa
mai
dan
sanyi ta
tsiyaya a cup
ta mikawa madam "ki
bata ruwa ta sha
sannan
mukai ta hospital
a dubata , jikin momy
rawa ta amsa
ta kafa
cup a
bakin
dicter
hawaye na zubo mata , da kyar ta kurbi
an ta kawar da bakinta
gefe tana sauke numfashi
da kyar
a hankali momy
joy ta shiga
kwantarwa momny da hankali
dan ta lura tana cikin damuwa har
zuciyarta
ya samu natsuwa
sannan suka tattara
dicter
zuwa asibiti domin duba lafiyarta dan yadda numfashinta keyi idan kagani sai kaji tsoro cikin gaugauwa likitoci suka rufa akanta da kyar aka samu numfashinta ya
dawo
daidai
washegari y'an'uwanta gaba-daya suka hallara har matansu domin duba lafiyarta
sai dai duk sannun da suke mata bata amsa musu ba
hasalima ko kallon inda suke batayi ba fuskarta na wani bangare idanunta na tsiyayar hawaye ita kadai tasan yadda take jin kanta , satinta
biyu
asibiti aka sallamota ta cigaba da shan magani a gida
.."
****
can
kauyen
ilo kuwa
wata kulawar
data dace
hajiya kayi nayi akan
yaran , tana sonsu tana
ji dasu a cikin zuciyarta
dan yadda take
jinsu a ranta yafi yadda
take jin sauran jikokinta duk abinda za'a dafa sai tambayesu abinda suke so sannan tabawa Jamila umarni
, tun da
dicter
bar garin
zuciyar aliyu ta kasa samun natsuwar zuciya duk da dare sai ya dauko diary data bashi
ya rungume a qirjinsa yana kuka
bakinciki mahaifinsu
wanda yasa kakkaifan alkamashin son zuciyarsa
ya guntile masu duk wani jin dadin rayuwa ta hanyar
rabasu da mahaifiyarsu farinciki su
mai kaunarsu yana hawaye yana Kai karar
mahaifinsu gurin Allah don ya zaluncesu ya rusa musu rayuwa ta silar abubuwa dayawa marasa dadi, ya kuntata musu
ya hanasu jin dadin duniya ya azabtar dasu da yunwa da kishinruwa
yanzu
Kuma
ya rabasu da mahaifiyarsu da suka fi so fiyye da kowa
a duniya ta yaya
zai iya yafe masa
abinda yayi musu har abada bazai yafe masa ba zai girma ne da daukar
fansa numfashi yake furzawa da karfin gaske
yake kamar ya hadiye zuciya ya mutu
wannan maseefar yayi musu yawa sadiq ya karaso inda yake ya kai hannu yana goge masa
hawaye "ka daina kuka kaima da alamun baka son zaman kauyen
nan kamar ni
kazo mugudu kawai
ai mumy tace a unguwar kankara
suke a benue
bazamu bata ba "bai ce masa komai ba ya juya masa baya tare da ajiye diary a karkashin pillow ya kwanta ya rungume nanyak yana cigaba da kukansa duk abinda suke akan idanun hajiya kayi bata musu magana ba ta wuce
taje
dauro
alwala ta dawo a
zaune ta zauna tana nafila saboda
jirin dake dibanta,bayan
ta gama ta dauki carbi tana tasbihi ga ubanginji
tana rokon Ubangiji
ya shirya
mata haroon ya karkato mata da hankalinsa
gida
sannan allah yasa
anta
su fahimceta akan yaran tana son sheida musu amman tana jin tsoron suce bazaa amshesu ba .."
Yau tsawon satinsu uku kenan a kauyen ilo amman sadiq
yaki
sakin
jikinsa da
kowa
kullum ya tashi
burinsa
yasan yadda
zai bar garin ya koma zuwa gurin mahaifinsa
yayinda Aliyu
burinsa ya girma ya cikawa
mahaifiyarsa burinta
,ya
bata kulawar data
rasa agurin mahaifinsu
bayan wata daya da kawo su Aliyu hajiya kayi tayi
kokarin sanarwar
ya'yanta maza dan su tayata
shiga cikin lamarin dan
rayuwar yaran ta inganta
sai dai
kalmar da suka fa
a mata ta bugar mata
zuciya
"wato babu ruwansu sannan
babu hannunsu
a cikin lamarin haroon
bare wasu ya'yansa
daya haifa a yawon duniya ,
wannan kalmar tayi matukar bakanta
ran Hajiya kayi tamkar
fadar mutuwa
haka taji maganar
a zuciyarta , duk yadda taso ta rinjayesu hakan
ya faskaran sai salaha
ce ta fahimceta kuma
ta bata kwarin gwiwa akan ta rikesu zata
dinga aiko mata da abinda
Allah ya hore Mata
dan kulawa da rayuwar
yaran , ta kara da cewa ayi kokari a saka
su a makaranta boko
da islamiyya
kafin ta shigo
, hakan yayiwa Hajiya
kayi dadi tayita saka
mata
albarka
"shi yasa
duk lalacewar ya
mace
wani lokacin tafi
ya'ya
maza tausayi da
jinkai iyaye
ai kuwa cikin satin aka saka su a makaranta boka da Arabic, bangaren boka basu da wata matsala tunda sun fara tun a Abuja
islamic ne dai babu
..."
rashin
dicter
na dan lokacin nan
yasa
zazza
mai
zafi
ya kama
nanyak ,
acikin kwana
biyu
cakal da soma
jinya yace ga garinku nan
, wannan mutuwar ta ta
a zuciyar Aliyu
yayi
kuka sosai hankalinsa
bai tashi ba sai
daya ga an haka kabari
an saka nanyak ciki,
ranar
kwana yayi
zazza
da firgita haka bangaren dicter
jikinta yayi sanyi gabanta ya dinga faduwa zuciyarta ta dinga mata ciwo da tsinkewa
ta mike tsaye tana tunani abun yi
dan saisaita kanta
,momy
ta shigo ta dafa
kafadanta
ta zauna jagwab akan gado jiki babu kwari tayi saurin kamota jikinta
"take it easy dicter
"mommy jikina na bani wani mummunar abu na faruwa da ya'yana
"ba kin ce kakar yaran nada kirki ba? ta gydawa mommy Kai alamun "eh "
"to me yasa zakiyi iri wannan tunanin"? " i dont know mommy ni dai ina ji ajikina something is wrong "kiyi fatan alkhairi ne kinji, kwanta ki huta ta kwantar daita ta lullu'be mata jiki da bargo sannan
ta fice daga d'akin
tare da kullo mata kofar
Yadda dicter ta kasa runtsawa haka
hajiya kayi tayi
kwanan
zaune
tana tofa
ma Aliyu
addu'a ,cikin runtse ido Aliyu ya juyo ya rike hannu
hajiya kayi gam cikin nasa
jikinsa
na sake
daukar zafi
ransa
kamar zai bar gangar
jikinsa yana kiran sunan mahaifiyarsa , sai dai
cikin
ikon Allah kafin wayewar
gari jikinsa
yayi
dama ,shi kuwa sadiq kayansa ya ha
a yace bazai zauna ba
tafiya zai yi ,a hankali Hajiya kayi
ta riko hannunsa ,aiko ya ha
e rai
ya fixge hannunsa yace "bazan zauna ba
wajen babana zan koma , nanyak
ya mutu ga
Aliyu bashi da lafiya shima
nasan mutuwa zai
yi , idan ya mutu sai
ni Allah bazan zauna ba, ganin
haka yasa Aliyu sanyawa
jikinsa kuzari ha
e da
jarumta domin
baya son rasa d'an'uwansa daya sauran masa a duniya
, kuma baya son ya koma
gurin mahaifinsu da sunan neman taimakinsa duk da bashi da tabbacin zai taimaka masa din
, da kyar Hajiya kayi
samu ta shawo kanshi
yace
ya hakura wanda
a zahiri ne ya hakura amman
a badini bai hakura ba
,dan ya rigada ya
shiryawa
barin garin ta kowani hali
bayan
sati daya da mutuwar
nanyak
aka nemi sadiq
sama ko kasa aka rasa
daga zuwa gona hankalin
Hajiya kayi ya tashi
tayita nemansa daga
karshe ta samu labarin
ya bar garin, ranar
kam tayi kuka kamar
ranta zai bar gangar jikinta
har tayi data sanin haihuwar haroon
arayuwarta ta rungume Aliyu ajikinta "Karka barni Aliyu ina tsananin sonka Karka gujeni
"zaka rayu dani muddin rai ?
"bazan gujeki ba yayi maganar muryarsa a dashe "zakayi
hakurin zama dani acikin kauyen nan da babu wuta babu network
babu jin dadin rayuwa ? "zanyi bazanje ko'ina ba zan kasance tare
dake ta sake rushewa
da kuka rayuwar yaron tamkar ba daga tsatson haroon ya fito ba kama ce kawai zai sa a dangantasu "na
gode
saboda kai muradi ne a zuciyata
zan kula da kai da rayuwarka tana kuka yana goge mata hawaye
, bayan
kwana
biyu
tattara
komai ta watsar ta
maida hankalinta gurin
kula da
rayuwar Aliyu
wanda a lokacin bai
wuce shekara shida
duniya
,amman Allah
yayi sa da kaifin
baseera
hankali natsuwa
uwa uba ilimi ta kowani bangare
********
Cikin
fushi da tashin hankali take Kallonsu daya bayan daya hankalinsu kwance suke
bawa
likita umarnin dubata ,kullum idan ta Kallesu haushinsu take ji acikin zuciyarta
batasan lokacin da zasu qaunaci ya'yanta ba , ya'yan da bata da kamarsu a duk fadin
duniyar nan ,
kullum da karyar da suke mata bayan umarni kawai zasu bata taje ta dauko ya'yanta tunda tasan inda suke , abinda ya faru ya rigada ya faru ya kamata ace komai ya wuce
dan me bazasu hakura ba ,su barta ta rungumi yaranta
, taja numfashi tana cizan lip's d'inta ta
ara jingina bayanta da abun gado ranta na mata kuna, jira kawai take su sake cewa wani abu ta sauke musu abinda ke cikin ranta , likita ya soma
arin daura mata drip har ya ha
a komai
tana kallon wani gefe zuciyarta na zafi
yana gama aikinsa ta fixge allura
ta duro d'aga kan gadon tana huci kamar wata zautacciya , momy dake zaune a bakin gado
ta mike jikinta
na rawa ta kai hannu zata kamota ta zame "don't don't touch me momy
,mutuwar tsaye momy tayi tana dubanta a tsorace , dicter
ta ha
e fuska
tamau babu annuri
acikinsa
huci kawai take
kafin ta fara magana
cikin fushi da
harshen yarensu "wallahi na tsaneku gabad'aya , kuma bana sonku acikin raina ,
ina mai
tabbatar muku
sai kunyi nadama mara amfani akan abinda kuka min
,kun nuna isarku
kun
rabani da ya'yana,kun gwamaci suyi rayuwar kauye babu wuta babu network babu komai na jin dadin rayuwa
alhalin ina raye ,babu komai ta goge hawayen daya zubo mata "
nasan inda na kaisu kuma zan koma na d'aukosu , daman nice bakwaso ba yarana ba, ku din yan'uwana ne amman
kuka nuna bakwa son ya'yana wadan da nasha wahala reininsu , muddin baku lamunce min na daukosu ba, nayi muku alkwarin duk wani abu daya danganci jin dadin duniyarku sai na rabaku dashi koda kuwa ya'yan ku ne
"kina hauka ne waye sa'anki anan "? " ko dan kinga ana lalla'baki ,bari kiji kije kiyi duk abinda zakiyi gidan nan ne baki isa kiyi rayuwa da wadan nan
yaran ba sai dai ki koma ki karasa rayuwarki gurin wancan dillalin koken din ....."
Wani irin zummmmmm taji a gabad'aya ilahirin jikinta ,take zuciyarta ta soma
bugawa da sauri sauri ta dinga Kallonsu daya bayan daya tana jin maganar eze
wata iri cike da mamakin yadda suka san sa'ar uban ya'yanta
"kin
auka bamu san aikinsa bane
"?"ana
arin rabaki da wahala kina tura kanki lokaci nake jira da kaina zan tama masa akamashi yaje ya karasa rayuwarsa a jail ,har yanzu babu wanda ya hanaki koma masa ga hanya nan ki ....
Tasssss tasssss eze yaji yatsun mahaifiyarsu akan fuskarsa wanda yasa take bakinsa ya mutu ya dafe daidai inda marin ya sauka
"ka min shiru ,maganar dawo da yara ake ina ruwanmu da wani sana'ar ubansu , kar na sake jin ka fa
a mata kalmar da zata d'aga mata hankali ."
Wani mummunar ajiyar zuciya
dicter
ta sauke kana ta soma motsa bakinta alamun son yin magana amman ta kasa
sai t
ta soma yi da karfi
duk sukayi kanta suna kiran sunanta ta saidasu da hannuta tana dafe daidai saitin zuciyarta ,
suka tsaya tamkar an dasasu suna Kallonta a matukar tsorace , likita ya
bukaci su matsa
sai dai babu wanda yayi kokarin matsawa ,har sai da
suka taimaka masa
ya kwantar daita ahankali tarin ya dawo
yana fita da numfashinta ,kafin kace me ta fara aman
jini
,nan take sukayi asibiti daita ko cikkaken awa biyu basu yi ba likitoci suka fahimci
zuciyarta ta tashi aiki, gaba-daya
hankalin likitoci ya tashi dan sun
san da wuya ta rayu sai dai suka kasa fadawa y'an'uwanta aka kwantar daita a wani kebantaccen daki aka daura mata ruwa
Bayan sati daya , tana kwance
akan gadon marasa lafiya duk ta rame sai idanuwa ,ta motsa bakinta a hankali alamun magana , momy ta kawo kunnenta daidai bakinta dan bukatar jin abinda take bu
"momy ki jingina bayana
ina son na dan zauna
tayi
mgnr da kyar mommy ta tayar daita tasa mata pillow a bayanta
suna kallon juna "sannu ya jikin "?
"Ai naji sauki anan asibin babana ya rasu ko momy
"?Tayi
tbmyr tana huci , mommy tace "Mai Kuma ya kawo
maganar mutuwa yanzu"?
"Saboda nima mutuwa zanyi
take momy ta
rushe mata da kuka" dan Allah karki min haka, karki mutu ki barni, ta riko hannuta cikin nata
tana kuka babu inda zaki tafi ki barni muna tare sai dai ni na tafi na barki ahankali dicter
ta shiga
shakuwa babu kaukautawa
mommy ta
mike da sauri
ta kawo mata ruwa ta bata tana mata sannu ,kamar kar ta sha ruwa sai shakuwar tafi ta farko ,da sauri mommy
ta nufi kofar fita dicter
ta d'aga hannu tana kiranta
alamun ta dawo , amman ina hankalinta baya jikinta burinta kawai ta isa ga likita
tare da likita suka dawo dakin
yana Kallonta yasan
numfashinta ya dauke a gangar jikinta ta zama gawa ,
amman
sai ya kwantar daita ya fara gwaje gwaje irin nasu na likitoci
har na tsawon minti goma sannan ya bukaci mommy ta biyo bayansa ,ta biyosa tana waiwayen dicter
dake kwance..."
yadda momy
taso jin wani abu daga bakin
likita
ya kasa
yiwa mommy bayani
komai illa ya kira number ema ya sheida masa halin da ake ciki ,a matukar haukace suka karaso asibinti , gabad'aya an rasa mai rarrashin wani sannan an rasa wanda zai fada wa mahaifiyarsu sai wata doctor ce ta sanar
mata , tana gama dogon nasiha da fa
a mata abinda ya faru mommy ta zube kasa tana birgima
tana kiran
sunanta
"shikenan komai ya kare min
ema eze James kun sa na rasa tilon diyata ,ta mutu ta barni
,na tsaneku na tsaneku bazan taba yafe muku ba, ta mike a matukar haukace ta nufi dakin da dicter
take kwance ta kwanta ajikinta tana wani irin kuka mai taba zuciya tana kiran sunanta "ki tashi karki tafi ki barni am bad mother
,mai yasa
nayi miki
haka "?
"Mai yasa ban tsaya miki ba
tunda nice responsibilty dinki ,Mai yasa ya nemi shawarar yanuwanki a tun farko am bad mother for you
tana gama fadar haka ta had'iye
zuciya ta zube kasa
shikenan bata sake motsi ba , take su ema suka yo kanta suna girgizata "mommy! mommy !! suna kiran sunanta da karfi plz mommy wake up don't do this to us we are really sorry mommy look at me eze ya fada yana ha
e fuskarshi da nata ,"mommy plz open your eyes ya fada yana sheshekan kuka ban da sautin kukansu baka jin komai acikin dakin likitoci suka yi cirko cirko suna Kallon irin haukan dasu ema suke yi tunda suke basu taba ganin mutuwa irin wannan ba ,a rana daya awa
daya
ne tsakaninsu ,
excuse me wani likita ya fada yana kokarin dagasu
akan gawar mommy "
plz live us like this "kuyi hakuri mahaifiyarku
ta rigada ta mutu ,ha
a baki sukayi gurin kiran "mommy wake up .........kamar wasu kananan yara "shikenan mommy kin tafi ki barmu why mommy Mai yasa kika mana haka alhalin kinsan muna tsananin sonki ? "mommy you can't just live us like this
Kafin kace me asibinti ya cika da yan'uwa da abokan arziki aka
dauki gawarsu zuwa gida ,a tare
aka kai
su kabari
kasancewar dicter
na ciki
,da mommy ce
kadai
ta mutu sai an yi bikin mutuwarta
sannan a binneta ,ga kabarin
dicter
gana mommy zagaye da fulawas
kowa ya watse aka bar ema James da eze a gaban kabarin mommy da dicter
suna kuka
cikin bacci Aliyu
ya farka da misalin karfe biyar
na yamma bunkasa an binne mahaifiyarsa daman tun safe yake jin faduwar gaba sai dai rashin son magana yasa ya kasa fadawa Hajiya kayi
yayi shiru yana jin tsananin faduwar gaba
Hajiya kayi
ta kalleshi cike da tausayawa "duk taga yayi wani
irin
,duk sanda ta ga yayi irin wannan shirun to ya tuna da mahaifiyarsa ne
"sannu muradina ka tashi ....."? dake sunan dake kiransa kenan
ya gyada mata kai kawa "tashi kaje kayi sallah kaji ka kara
sakawa ranka hakuri wata sai labari inshallahu zaka sake daura idanunka akan rashida ai kana son ganinta ? da sauri ya gyada mata kai hawaye na zubo masa . bayan gigin mutuwar ya sake su
ema suka fara tunanin
inda zasu
nemo yaran dicter
dan sai lokacin sukayi
nadama, nadama mara
amfani
dan babu wata sheidar
inda zasu samesu, dan har inda haroon yake a garin Abuja sunje sai dai an tabbatar musu da tuni ya bar garin ya koma ibadan da zama
haka suka dawo benue jiki a sanyaye
......."
*******
sannu a hankali
rayuwar Aliyu ta cigaba
a hannu Hajiya
kayi har
cike
shekara
biyu agurinta
komai nata muradi
ne , komai ta samu tace
na muradina ne
,duk abinda taci
sai ta rage masa wanda zuwa wannan lokacin salaha tazo yafi sau uku duba mahaifiyarta tun zuwanta na farko taji Aliyu
ya shiga ranta taso tafiya dashi amman yaki yarda
saboda Allah yayi sa da gudun mutane gashi bashi da saurin sabo da mutane, kowa dari dari yake dashi sai dai bashi da tsoro kana kallonsa kasan namijin duniya ne
,kin amincewarsa yayiwa Hajiya kayi dadi dan itama bata son yin nesa dashi yana
ebe mata kewa ta sanyawa zuciyarta mutuwace kawai zata rabata dashi
,a hankali
tunani haroon yasa ciwo ya kama hajiya kayi tana son sake daura idanunta akanshi kafin ta koma ga Allah tun tana kirga shekarun datayi rabonta dashi har ta daina burinta dai ta gansa kullum cikin addu'a take masa akan Allah ya juyo mata da hankalinsa amman shiru
ciwo kamar wasa sai gashi ya zama gaske sai kwantar sai an tayar hakan yasa Hajiya salaha ta
tattaro ta dawo gurin mahaifiyarta ta
auke sai asibitin
sir yahya dake birnin Kebbi
gwajin farko likitoci suka tabbatar da ciwon zuciya ne nan aka daurata akan maganin ya'yanta na iyakar kokarinsu
haka surukinta Alhaji realwan
na turo kudi domin lafiyarta kullum hajiya kayi sai tacewa salaha " muradi ...."
"Karki damu zaki tashi ki cigaba da rikonsh watansu daya tace ga garinku
Allah ya amshi rayuwar
hajiya kayi a hannun tilon diyarta ,mutuwar data gigita Hajiya salaha tayi kuka kamar zata bita gbdy ta dawo abar tausayi , bayan an gama zaman makoki hajiya salaha ta nuna zata wuce da Aliyu
idan zata koma Lagos amman y'an'uwanta
suka hanata , garba yace" muddin ta kuskura ta dauki yaron babu shi babu ita har duniya ta nad'e
,mai zatai da jinin haroon
mutumin da yayi sanadiyyar rasa iyayensu ina tabbatar miki yadda haroon yake haka ya'yansa zasu kasance ".
"kada ku manta jinin dake yawo ajinin haroon shi yake yawo ajinmu ,mutuwa kuma dole ce idan kwanan mutun ya kare ina da tabbacin kwanakin iyayenmu ne suka kare ba wai haroon
ne ya kashesu ba ,dan haka
babu abinda zai hanani d'aukarsa
dan babu wanda zai rikeshi anan
daya wuce mu ,"ki daukeshi amman babu saka hannuna aciki kuma duk abinda ya biyo baya babu ruwana wallahi". "naji zan sheidawa Alhaji muddin ya yarda zan daukeshi ta juya ta kalli Aliyu dake rakube ajikin kofar
dakin yana saurarensu daya bayan daya
tace "muradin Hajiya kayi zaka bini Lagos ?yayi shiru kawai yana Kallonta cike da tausayawa ta janyo hannunsa ta zaunar dashi saman cinyarta "zaka bini ko zaka zauna gurin Jamila ya
an gyada mata
kansa alamun zai bita dan ya
an saba daita kasancewar tana zuwa gurin Hajiya kayi akai akai sa
anin fuskarsu Garba
da tun zuwansa sau
daya kawai suka kawo
ziyara "yauwa muradi ta furta tana shafa kanshi," zaka zauna gurin jamila
idan an kwana biyu zan sa azo a tafi da kai kaji yarona ya sake
gyada mata kai watanta
daya ta bar garin
zumar zata sa a zo a dauki Aliyu
idan mijinta ya yarda .."
Koda Hajiya salaha ta tari mijinta da batun dauko Aliyu kin yarda yayi abun yayi matukar bata mamaki ,abinda batasani ba y'an'uwanta ne suka zuga shi kar yarda a daukosa ,wannan rashin amincewarwa ya tsaya mata arai har ta dinga masa wani irin kallo saboda a lokacin tana rike da zahra mufeda yaran
d'an'uwansa da ya rasu ya bari ,bata ta
a nuna gazawarta akan yaran ba yadda take kulawa da yaranta haka take kulawa da zahra da mufids amman shi dan d'an'uwana kwaya daya zai hanata daukowa tayi kukanta ta hakura ,sai dai ta dauki alwashin zata inganta rayuwar yaron cikin wannan lokacin ta samu labarin dawowar sadiq abun yayi mata dadi sosai tace shima ya zauna gurin jamila kafin tasan abun yi ,kullum sai tayiwa mijinta naci da rokon ya amince mata ta dauko Aliyu
har tsawon shekara biyu wanda a lokaci kauyen
ilo ya samu network din glo
, kuma sai a wannan lokacin
ya amince mata
yace a tawo har da sadiq
aiko
ranar yaga abun mamaki dan
har da sadakar wake da shinkafa
tayi
tsabar murna ya dinga mamaki irin farinciki da take da irin soyayyar da takewa yaran, hatta ya'yanta sunga sauyi atare daita, batare da bata lokaci ba ta kira
Jamila tace
ta biyo mota ta
kawo sadiq da Aliyu tunda ita tasan hanya dan kusan a Lagos tayi
rabin rayuwarta da mijinta kafin ya rasu
washegari gari alhaji realwan ya shirya zuwa
kano bikin wani yan'uwansa
,Hajiya salaha ta
shirya masa kaya har gaban motarsa ta rakosa sai data ga ya shiga
sukayi sallama direba yaja motar zuwa airport sannan ta komai ciki tana masa addu'ar ta kira number Jamila tace su shirya zata tura musu da kudin mota ranar monday tazo da sadiq da muradi . "Suna gama waya ta sanarwa sadiq take yace mata bai zuwa ko'ina shi ta bashi kudin motarsa zai koma abuja ko zai samu labarin inda mahaifinsa take ita kuma tace sai dai ya zauna amman bazata bashi sisi ba yace "to bai zuwa kuma bazai zauna a ilo ba ta kira Hajiya salaha ta sheida mata tace a bashi waya tayi masa magana yaci yaji amman tun ranar Lahadi aka nemishi aka rasa .."
********
Zaune mutane suke a acikin mota kirar bus Mai cin mutun goma shabiyar Jamila ce zaune a gidan baya da Aliyu da bai wuce shekara goma da haihuwa ba ,tayi shiru tana tare da zabga uban tagumi a tun sanda suka taso daga kauyen bagudo dan suka samu mota mai zuwa lagos direct tun taso warsu babu abinda take sai tunani a cikin zuciyarta gabad'aya tunaninta ya yafi ne akan sadiq
aya ce bazai biyosu ba shi neman ubansa zashi
alokaci da bai wuce shekara 11 da wani abu ba wai bata son zuwan nasa bane aa bakunta a ko'ina yana da matukar wahala ,tafiya mai tsawo motarsu tayi Amman har lokacin basu ci rabin tafiyar ba a hankali ta janyo Aliyu ta kwantar ajikinta tana shafa laulausan sumar kanshi mai kama data ainihi zarma , tana
jin Aliyu aranta
tamkar dan data haifa dan akwai shakuwa mai karfi a tsakaninsu ,ko kwana uku kayi da Aliyu zai shiga ranka bare shekaru masu yawa ,a hankali bacci ya dinga fixgarta dan haka ta lumshe idanunta domin ta
an runtsa tunda zuwa birnin iko ba yanzu ba har sai garin Allah ya waye ......"
direba yayi saurin taka burki , sakamakon katon gungume daya tarar akan hanya an gicciye shi gaba-daya mutanen dake cikin motar suka fara salati da sallami tuni masu bacci suka wastake ciki kuwa har Jamila da Aliyu ta kwakwame Aliyu ajikinta tana furta "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun cikin rawar jiki tsayawar motar ke da wuya sai kuwa suka ga wasu mutane sun fito daga cikin
dajin su goma sun kewaye motar .... "
Mmn Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 20
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,
....Kuka hajiya kayi ta fashe dashi tana furta kalmar "Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun tana sake maimaitawa
jikinta na wani irin rawa
, gabad'aya
tsigar jikinta suka mike tsaye kanta
kamar zai tsage gida biyu , wani ya dinga
wani irin bugawar da bata
a jin irinsa ba saboda tsananin
tashin
hankali da kyar tasanyawa jikinta jarumta
tace "yanzu ina shi
baban
yake "? Ta tambayi dicter hawayen tausayinta na zubo mata dan duk rashin imaninka sai ka tausaya mata muryarta cike da tashin hankali tace "Yana
garin Abuja tare da wata yarinya
Aysha data zo daga
Lagos , gbdy
idanunsa sun rufe akanta
ba yaji baya gani sai abinda tace ni ba sonta da yake yi mata yafi damuna ba kamar yadda yaki amsar yaran ya'yan cikinsa "meye laifinsu da zai dinga nuna musu kiyayya ? "Idan ni baya sona su fa jininsa ne ta karasa maganar tana zubar da hawaye .
Hajiya kayi
tayi shiru kawai
tana
sauraronta tana
nazarinta cike da tsananin tausayawa
yayinda dicter ke kuka sosai tana tausayawa yaranta dan sune abun tausayi yanzu "Allah ya
kyauta Allah ya shirya
mana zuri'a shiri na addinin musulunci ,Allah yasa ya gane ,Allah ya
karkato min
da hankalinsa zuwa gida
murmushin
takaici dicter
tayi mai idanunta na zubar hawaye
dan
tasan wannan
an nata da take yiwa addu'a
yayi nisan da bai jin kira, rayuwar duniya ce kawai a gabansa babu wani zancen dawowa gida dan tunda take dashi bata ta
a jin ya bukaci ganin iyayensa ko yan'uwansa ba shi dai rayuwa
.."
Mike kafafu hajiya kayi tayi zuciyar sam babu dadi gaba-daya ta nemi natsuwarta ta rasa kawai zaune take amman ita kadai tasan Yadda take jin a zuciyarta "wai dan cikinta ya dawo haka "? Allah ya shirya ta sake furta wa a fili tana kwallawa Jamila kira "Jamila wai har yanzu bacci kike ? " Ki tashi munyi baki
kusan kira uku tayi mata tana shafa kan aliyu sannan ta amsa tare da fitowa ta bi dicter da kallo da yaran kafin daga baya tayi musu sannu ta durkusa a gaban hajiya kayi dake cigaba da shafa Aliyu tunda ta daura idanunta akan yaran taji sun shiga ranta amman soyayyar Aliyu dabam taji a zuciyarta kwatankwacin wacce takewa ubansa ne saboda shine ya dauko komai na haroon dinta babu abinda ya bari " d'aura
musu abinci
Jamila tayi magana zuciyarta cunkushe
da bakinciki saukinta
ma mijinta baya raye da tasan tashin hankali da za'a fuskanta sai yafi wannan, dan bazai yarda da yaran
ba , tunda ubansu ma ya haramta masa zuwa
garesa bare wasu ya'yansa
cikin sauri Jamila ta daura abinci dan ko ba'a fada mata su waye ba tasan suna da matsayi a gurin hajiya kayi bayan ta daura ta dawo ta tsaya tana jiran karin bayani kafin tace wani abu hajiya kayi tace "Kaita tayi wanka sannan kiyiwa yaran wanka kafin abinci ya nuna ta juya ta dauki botiki ta isa bakin rijiya ta cika botiki da ruwa ta nufi hanyar bayi "tashi rashida ki wasa ruwa kinji Allah zai kawo mana sau
in lamarin ta mike tsaye ta bi inda Jamila ta shiga tana maganar zuci "wannan sunan ya zamo tarihi a rayuwata domin na bar muslinci har abada duk da ina tsananin son addinin musulunci amman dangina bazasu yarda ba ".
Jamila ta gama
abinci
ta zubo musu ta bar kwano
a bude da miya ta kawo gabansu inda suke
zaune akan tabarma kaba "ga abinci amman
ku bari ya
dan sha
iska kunji ta fada tana kallon fuskar
sadiq da Aliyu
gyada mata kai suka
sannan ta nufi gurin randar kasa ta zuba ruwa a buta
tayi alwala ta soma
arin
gabatar da sallah itama Hajiya kayi mikewa tayi tayi alwala
Tana yiwa haroon addu'a a zuciyarta
bayan ta idar ta dade zaune tana addu'a da tunanin duniya
.."
Bayan sun gama cin abinci sun huta
Hajiya kayi da kanta ta sake yi musu wanka ta
sauya musu kaya
sannan
tayi musu shimfida
tare da kulla musu
gidan sauro suka kwanta
amman ita
da dicter suka
kasa kwanciya
suna zaune yayinda
hannu hajiya kayi ke rike da mafici tana
su Aliyu fifita dan su samu damar runtsawa , shiru gidan baka jin motsin komai sai na tsuntsaye a hankali zuciyarta ke
aiyana mata abubuwa da yawa , da akwai
network a garin da babu abinda zai hana ta kira tillon diyarta ta sanar mata da halin da danuwanta yake ciki ,ta dinga
jin
kamar ta fice a daren
taje inda suke samu network
ta fara sheidawa yaranta maza
sai dai wani bangaren na zuciyarta na gargadinta akan aikata hakan domin komai zai iya faruwa gara
ita salaha
zata fahimceta akan mazan
dan matsalar mace sai mace ita zata kawo hanyar gyara sa
anin mazan , ranar dai bata samu isasshen bacci ba har gari Allah ya waye da safe
itace da kanta tayiwa yaran wanka dicter da Jamila nacewa ta barsu
zasu yi musu
amman sam hajiya kayi taki sosai ta dinga basu kulawa da jikinta da aljihunta har sukayi kwana biyu suka saba daita sosai tana nuna musu kauna da kulawa fiyye da tunanin mai karatu
har zuwa
lokacin babu wanda ya san da zuwan dicter
acikin ya'yanta sai Jamila hatta mutane gari basu san takamaiman abinda ya kawo dicter
ba sai dai duk wanda yaga yaran sai ya dasa ayar tambaya akansu ".
Abunka ga kauye kafin kace me tuni
an soma gutsiri
tsoma cewar haroon yayiwa yarinyar ciki shege ne bata hanyar auren ba
aka kawo wa hajiya kayi shegu yaran
da aka haifar masa wannan kalmar itace
tafi komai
konawa Hajiya kayi
rai ta dinga ji haushi mutane bisa rashin dalili
sai dai babu yadda ta iya tunda tasan gaskiya suka fada , duk wanda ya tare da maganar kuwa cewa take karya ne ya'yan sunah ne ba shegu ba "..
Ranar da
dicter ta cike sati
biyu a kauyen ilo
ta soma
shirin tafiya benue
sai dai zuciyarta tayi rauni sosai
dan haka ta sanya
yaranta gaba
dake kwance akan gadon hajiya kayi
tayi tagumi
tana Kallonsu daya bayan daya, tsawon lokaci ta dauka tana Kallonsu cike da tausayawa
sannan ta mike ta fito hannuta
rike da jakar kayanta inda ta iske
Hajiya kayi tsaye a tsakar gida
zaune akan kujera ta karasa ta durkusa a gabanta muryarta a raunane ta soma magana
"a yau zan
bar garin amman ban san me zan ce akan zaman yarana agurinki ba ,sai dai na bar komai
a hannun allah da
hannunki dan nasan zakiyi abinda ya dace akansu ,a
an zaman da nayi dake
na fahimci yadda kike son haroon
Kuma hakan yasa kike jin qaunar yaran nan
ina da tabbacin
zaki so jininsa fiyye
dashi da kika haifa
amman duk da haka zuciyata na cike da rauni da
alhinin rabuwa da yarana
ta goge hawayen da suka gangaro bisa kuncinta sannan tasa hannu ta ciro farar envelope wanda tayi tanadinsa domin
bata
,ta mika mata a matukar tsorace Hajiya kayi tace
"menene haka kikeyi
bazan amsa
komai daga hannunki ba
an nan yaran dole na ne na dauki nauyin su, karki damu
zan kula dasu kamar yadda zan kula da kaina, nayi na wasu ma
da bansansu ba bare wa
an nan da suka kasance jinina
kuma daga dan dana fi so a rayuwata, karki wulakantani ta hanyar bani wa
an nan kudaden da babu abinda zasu min sai karin bakinciki
"ba haka nake nufi ba Hajiya
na fahimci yadda kike jinsu a zuciyarki , bana
baki kudin nan dan kulawa da rayuwarsu bane , a'a
wannan kudin nasu sadiq ne saboda zasu bukace siyan sweet da wasu abubuwan yara ki siyan musu abinda suke so
daga hannun mahaifiyarsu dan allah ki amsa ki ajiye musu
agurinki bani da wani abinda zan basu tayi maganar cikin zubar da hawaye ......"
"bafa zan amsa ba duk abinda suke so zan siya musu da kudina na fa
a miki zan yi musu komai muddin ina raye bai kamata ki damu ba tunda kema kinyi iyakar kokarinki akansu zai fi kyau ki
auki hanyar komawa saboda nisan dake tsakaninmu da inda zaki
"shikenan na gode bari na shiga na sake dubasu
ta ajiye jakarta ta bude ta dauko kyakkyawan diary dinta ta rike tana tunanin wa zata bawa acikin ya'yanta domin adanawa idan sun girma su fahimci halin rayuwar da tayi dasu a hankali ta
juya
ta soma tafiya zuciyarta na karfafa mata gwiwa akan ta bawa Aliyu har ta
koma ciki
d'akin zuciyarta na rawa da bugawa wanda zuwa lokacin tuni
sadiq ya farka yana zaune a tsakiyar gadon yana tunani
inda ta shiga ta barsu "kar dai mommy ta wuce ta bar mu anan ne
"? ya fadi a haka fili hankalinsa a tashe dan shi sam baya qaunar zaman kauyen gara Abuja sau dubu agurinsa .."shigowarta yasa shi
sauke numfashi yana dubanta, ta zauna a gefen gadon idanunta na kansa
a hankali ya sauko
daga kan gadon ya tsaya a gabanta yana yatsina fuskar
ta kamoshi
jikinta ta rungume
tsam "fatan kayi bacci mai dadi yarona "?Shiru yayi yana jin wani iri ajikinsa " mommy kamar akwai abinda kike son fa
a min tun jiya
"Yes I do my son
naso na fa
a maka tun jiya sai dai fargaban halin da zaka shiga kai da kannenka ya hanani furtawa amman yanzu ya zama dole kasani
ina son komawa gurin yan'uwana da mahaifiyata
domin karasa rayuwata
tare dasu zan yi haka ne saboda bani da wata damar data sauranmu baya ga komawa garesu tana cikin magana idanunta ya
sauka akan Aliyu
a she Shima
ya Dade da tashi miskilanci ne ya hanashi mikewa
ta kai
hannu ta riko hannunsa cikin nata
ta mikar
dashi tare da kwantar
dashi ajikinta tana shafa kwantaccen sumar kanshi mai taushi " sadiq
kaine babba ka kula da kanka da
kannenka ka dai ga irin rayuwar da mahaifinku yake yi da irin wahalar da muka sha a hannunsa, ka jajurce domin inganta rayuwarku
zan dinga kawo muku ziyara lokaci zuwa
lokaci zan so
ka karfafa zuciyarka ta bambamta data mahaifinka , zaku cigaba da rayuwa anan
tare da kakarku kuyi hakuri
da rayuwa yarana ,zan barku anan ne
ba dan bana sonku ba sai dan babu yadda zanyi
amman zuciyata na cike da matsanancin damuwa akan nisan da zanyi
daku abinda nake so
daku ku cigaba da zama
anan tare da kakarku zata kula daku zata soku fiyye da babanku
ta karasa maganar tana rungunesu ajikinta tana jin kamar numfashinta zai bar gangar jikinta "mommy ni dai gaskiya karki barni anan
gara ki maidani gurin
babana ni ina son zama tare dashi tayi shiru tare da sausauta rungumar data masu ta tsura
musu ido na wani lokaci
sannan tace "kaima Aliyu kafin son zama da babanka akan grandma "?Yayi sauri
girgiza mata kai
alamun baya
so "nafi son zama anan karki damu mommy
kiyi tafiyarki
kawai idan muka
girma zamu zo har inda
kike a kankara
ya furta muryarsa a raunane " really
my boy
zaka zo gurina "?ya gyada mata kai alamun "eh
"Idanunshi suka yi raurau alamun yana son yi kuka kawar da fuskarsa gefe yayi yana
arin danne kuka
ta juyo da fuskar gareta "tsaya haka
yarona karka boye min damuwarka
da kukanka "no mother karki damu dani I really want to you to go zan cigaba da rayuwa anan shiru tayi cike da tausaya masa dan
tasan ya fa
a ne kawai dan karfafa mata gwiwar tafiya
amman yana da kulafucinta sosai ba kamar sadiq ba wanda daman shi
tana kallon tsantsar qaunar da yakewa mahaifinsa
"ka gani ko sadiq kaninka ya fika wayo
da hankali kuyi zamanku anan kunji yarana Allah yayiwa
rayuwarku albarka karku damu zakuyi farinciki anan nima zan dawo gareku
nan bada jimawa ba da zarar na koma bakin aikina
alamura suka daidaita zan zo na maidaku inda nake
ta karasa
maganar tana fashewa
wani sabon
kuka, suka soma rige rigen goge mata
hawaye cikin tsananin soyayarta suna cikin wannan yanayin Hajiya kayi tayi sallama ta
shigo ta
auki Nuhu dake bacci ta goya a bayanta tace "tashi ga mota can zata kwantagora sai kibita
zai fi miki sauki ,babu mutsu ta mike tsaye jikinta na rawa suma jikinsu duk rawa yake ,hawaye na sake gangaro mata suka nufi waje da baya da baya ta dinga tafiya har ta bar dakin
idanunta na zubar da hawaye kewar yaranta
jikin yaran yayi mugun
sanyi barin ma Aliyu da kana kallonsa zaka fahimci irin tashin hankali da yake ciki duk da
arancin shekarunsa
suna kuka dicter na Kuka
har da shesheka , Hajiya kayi ta rungumesu a
jikinta tana rarrashinsu cikin harshen zarma dan tunda suka zo shi take musu yayinda mahaifiyarsu ke musu turanci , suka kamkame Hajiya kayi
suna
ganin mamansu zata shiga mota
suka zare jikinsu da sauri
suna Kallonta Aliyu kam kana kallon yadda yake janyo numfashi da ajiyar zuciya da kyar
dan har kana iya hango tashin hankalinsa a makoshinsa dake lobawa yana tashi, hawaye na gangaro masa zuciyarsa cike da bakinciki kuma tun a wannan ranar ya dasawa zuciyarsa tsananin tsanar
mahaifinsa a zuciyarsa
bancin mugun hali irin nasa da zasu
rayu tare da mahaifinyarsu koda kuwa bazasu ci bazasu sha ba kasancewarsu tare zaifi dacewa akan nesanta juna...
Dicter ta kamo hannu Aliyu ta saka diary aciki "kayi masa adani tamkar yadda kasan zaka adana mamanka duk runtsi Karka yi kuskuren rabuwa dashi domin shine rayuwar mahaifiyarka tana gama fadar haka ta juya ta shiga mota bayan ta zauna ta waigo tana kallon Aliyu dake zubar da hawaye ta daga masa hannu " gud bye
ta furta masa a hankali
"mommy zanyi kewarki sai dai
zan yi kokarin
ganin na girma da burin daukar miki fansar abinda mahaifinmu yayi miki kinyi hakuri matuka, kinyi komai dan ki rayu tare damu amman mahaifinmu yaki baki wannan
dama "karka damu yarona just take care of yourself
wasu zafafan
hawaye suka gangaro mata ka girma da zuciya mai kyau da
arin inganta rayuwarku
kai da yanuwanka kada kazama loser
irin mahaifinka I will try mommy
karki damu zan zame miki yadda kike buri tana hawaye tana d'aga masu hannu suma suna d'aga mata hannu a hankali motar ta soma tafiya suka biyo motar da gudu suna kuka ta juyo tana Kallonsu tana sheshekar kuka "bazan taba yafe maka ba haroon tunda kayi sanadin rabani da farincikina
tana kuka tana
tsine masa ,na dinga tsine maka kenan a dukkanin shafukan rayuwarka nadama da danasani zaka yisa a lokacin da nadamar bashi da amfani , sai rayuwarka ta kaskanta a duniya sai kaga kudi kace kashi da yarda Allah sai kazama abun tausayi a idanun duniya
har ta isa benue hawaye bai daina zuba daga idanunta ba tana shiga gidansu da mahaifiyarta ta soma cin karo a parloun zaune tana ganinta ta mike jikin ta na rawa ta rungumota jikinta tare da zaunar daita "daman zan sake ganinki dicter?" A she idanuna zasu sake ganin sanyin idaniyanta ? Ina yaranki suke ? kuka take sosai a jikin mahaifiyarta batare da bata amsa ba "taso muje ciki diyata mai ya faru da dake haka ina yaranki suke ta sake jeho mata tambayar zaunar daita tayi a bakin gado har lokacin kukanta yaki tsayawa "hankalin mumy ya tashi " ki fa
a min idan wani abu ya samesu ne ......"?Cike da Muryar kuka tace babu abinda ya samesu na maidasu gurin dangin ubansu na dawo gareku kamar yadda kuka bukata naunayen ajiyar zuciya mommy ta sauke ta sake rungumeta duk da bata ji dadin hakan ba ,cikin kankanin lokaci y'an'uwanta suka samu labari ta maida yaran sunyi murna kamar wa
an da akayiwa albishir da rabin duniya washegari gari aka gyara mata d'akinta komai sabo aka saka mata ema ya amshi takardunta "kina son cigaba da aiki a inda kika fara ko a canza miki "?
"Duk yadda kukayi ta fada zuciyarta na tsinkewa cike da jin haushinsu a ranta dan duk abinda zasuyi mata ba zai saka zuciyarta farinciki ba kuma baya gabanta kuma bazai burgeta ba ."
******
Tunda dicter ta komai gidansu bata samu kwanciyar hankalin da take bukata ba saboda zuciyarta na gurin yaranta gangar jikinta ne kawai a gidansu
bata cin wani abincin kirki
duk yadda yan'uwanta suka son kwantar mata da hankali kwanciyar hankalin yaki samuwa tun dawowarta yayyaneta suka
ji daita
babu abinda basu mata ba, fanin sabbin sutura zuwa lafiyar jikinta , duk abinda suka san zai faranta ranta suna yi mata ,ammna duk a banza take kallon abun,
wani irin kallo take musu da basu matsayin makiyanta na hakika
,yayinda su kuma zukatansu ke cike da farinciki ,hatta
mahaifiyarta na tayata jimamin yaranta ,gabad'ayansu sun hallara a parloun har matansu domin cin abinci weekend
ita kadai ce
bata cikinsu
, ema ya dubi sauran yan'uwansa
yace "wai
ina dicter ne tunda na shigo gidan nan
banganta ba "?Shiru mommy tayi sannan ta mike tsaye ta nufi
hanyar d'akinta tana tsaye a jikin window tayi zurfi cikin tsananin tunani yayinda da zuciyarta ke bugawa fiyye da sauran lokuta ta kai hannu ta dafa kafad'an dicter ,ta juyo a hankali idanunta cike da ruwa hawaye
jikinta sanye da riga fara mai gajeren hannu da wando jeans baki
wanda suka matukar amsar jikinta tayi kyau sosai .
"Dicter diyata banason zaman dakin nan da kike kar
wani ciwo ya tsarke min ke dan Allah
ki saki ranki ki bani lokaci zansan abunyi ."
"wani
abun zaki iya yi
bayan da hadin bakinki aka rabani
da farincikina , Ki
bari na cigaba da
kadaice kaina a nan dan ina bukatar kadaici arayuwata har sanda zan koma ga mahalincina
ina son yarana
Amman yau suna wata uwa duniya
cikin kauyen da babu wutan lantarki babu network babu rayuwa mai dadi , kalli muhalin da nake mommy da Kinga kauyen dana baro su sadiq wallahi kema sai kin tausayawa rayuwarsu, mommy ke uwa ce kinsan ciwon ya'ya kuma kinsan Ina son rayuwa da ya'yana Amman na hakura saboda farincikinku shiru tayi zuciyarta na tsinkewa ,take mommy ta ji nadama mara iyaka ta janyota
jikinta ta rungumeta tsam tana shafa sumar kanta "ki kwantar da hankalinki zan samar miki farinciki nan kusa ,amman ki zauna kiyi farinciki tare da yanuwanki na zuwa wani lokaci ."kinsan yadda nake ji a zuciyata kuwa mommy da kike tunanin zanyi farinciki alhalin bana tare da ya'yana "?"na sani diyata kuma zan taimaka miki amman sai kin
natsu ki fahimceni..."
"Ni dai ki min alkwarin zaki dawo min da yarana nan kusa
dani zaki sanya hannu cikin basu kulawa ,ta rike hannun mahaifiyarta gam
tana gunjin kuka
da kyar mommy ta iya d'aga mata kai tare da
rarrashinta ,
sannan
ta
tsaida sheshekar kukan da take
dan irin kukan da ba'a son mai tarin
damuwa yana yi ne kuka daga kasan zuciya "muje parlou'n cikin yanuwanki kiyi walwala tayi saurin girgiza mata kai ,duk yadda mommy tayi naci amman taki yarda ta fita falon kamar yadda mommy
ta bukata ta kwanta
lamo a saman katifa hawaye na tsilalo mata tana ji ajikinta nan kusa zata bar musu
duniyar gabad'aya adalilin rashin ya'yanta ..."
Jiki a sanyaye mommy ta koma falon inda kai tsaye ta kasa zama ta wuce d'akinta
ganin haka yasa gabad'aya yaranta suka mike suka biyo bayanta, tana tsaye a tsakiyar dakin rungume da hannunwanta suka karaso suka
zagayeta cike da matsanancin tashin hankali kowanensu na kokarin tambayarta damuwarta , tayi shiru tana Kallonsu daya bayan daya "menene mommy suka sake
hada baki gurin fadar haka "ina cikin damuwa kuma bani da masu cireni cikin damuwar nan
sai ku tunda kune silar damuwar
gaba-daya tunda dicter ta dawo gidan nan batare da yaranta ba take cikin damuwa
da tashin hankali wanda nake ganin zamu iya rasata , karku
auka ban san ciwonta bane kawai dai ina biye muku ne
saboda gudun
acin ranku da matsayinku na manya ya'yana
ta karasa maganar cikin kuka "nasan kuna iyakacin bakin kokarinku akan kula daita
amman mai yasa bazaku magance mata matsalarta ba
ta hanya lamunce mata ta dawo da yaranta kusa daita , indai har da gaske soyayyar da kuke mata na
gaskiya ne
to ku dawo mata da ya'yanta ta cigaba da kulawa dasu a matsayinta na uwarsu, ina da tabbacin muddin tana tare dasu zata samu farinciki , ruhinta zai samu salama zata karasa rayuwarta
tare da yaranta cikin farinciki dukkaninku kuna tare da matanku da ya'yanku sai ita zaku rabata da yaranta idan wani abu ya samu yaranta adalinlinku bazata taba yafe muku ba ,ina umartaku ina baku shawara da ku amince ta koma ta dawo da ya'yanta kusa daita ,ta mika musu hannuwanta ku min alkwarin zaku dawo mata da ya'yanta nan kusa ,kuma ina son idan an dawo dasu ku sosu ku qauncesu kamar ya'yan cikinku, ku maidasu cikin addininmu na Kiristoci , bazasu ki ba tunda yara ne har yanzu zasu dawo addininmu mu cigaba da rayuwarmu dakin ya dauki shiru suna sauraron maganar mahaifiyarsu ema ya kamo hannunta ya zaunar daita a bakin gado ya janyo karamar kuj
era ya zauna a gabanta sauran suka cigaba da tsayuwa
"ki kwantar da hankalinki mommy kin dai san baki da isasshen lafiya har yanzu kina karkashin kulawar likita ne ,to kada ki bari wannan dan karamin matsalar ya daga miki hankali ki bamu lokacin zamu shawarta a tsakaninmu
akan lamarin idan zai yiwu a kawo yaran za'a yi
yana gama fadar haka ya mike ya bar dakin sauran yan'uwansa suka mara masa baya suka dauki matansu suka bar gidan ..."
Har dare dicter bata fito ba ta dinga hauka a cikin daki duk abinda ta dauka sai ta buga shi da kasa tana kuka a matukar firgice mommy ta shiga dakin tana kiran sunanta "dicter menene kuma "?"Ya'yana ya fada numfashinta na kokarin
aukewa mommy ta rungumeta tsam karki kasheni Idan kina daga hankalinki irin haka komai zai iya faruwa dani zan mutu na barki kafin ki mutu ki barni ta soma girgiza mata kai "baxaki mutu ba "to ki daina wannan kuka am sorry mommy na daina kuka karki mutu ki barni "cike da shesheka tace "bazan iya rayuwa ba idan babu ke dukkaninku kuna da mahimmanci a rayuwata kuka sosai mommy take kamar karamar yarinya "dan Allah mommy ki daina kuka "ta yaya kike expecting zan samu kwanciyar hankali alhalin ke kina cikin damuwa ina sonki bana son wani abu ya sameki ina bukatarki a raye dan Allah ki daina kuka nayi shiru bazan sake nuna damuwa ta akansu sadiq ba na hakura dasu mommy "no karki ce haka yaya dabam suke acikin zukatan iyayensu nayi miki alkawarin zaki rayu da yaranki muddin ina raye ...... "
Mmn Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 22
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
Da zuwansu suka umarci direba da sauran fasinjoji dasu fito cikin tsananin rude'wa suka fito daya bayan daya yayinda kowanne daga cikinsu ke kyarma amman banda Aliyu da idanunsa ke tsaye kyam akan 'yan fashin yana Kallonsu ,lokacin ne wani mutumi mai kimanin shekaru hamsi da matarsa da 'yarsu yar shekara bakwai suka fito suma suka tsaya cikin sawun mutane suna masu fargaba abinda zai faru , Kowa ya kwanta flat akasa bisa umarnin ogan 'yan fashin ban da Aliyu da yayi tsaye kawai yana cigaba da duban su daya bayan , dan shi a wannan lokacin bindigar da suke rike daita ya dinga bi da kallo dan wannan lokacin shine karo na farko daya ta
a ganin bindigar gaske a rayuwarsa ,sai dai yana jin labarinta dan ko a shirin film to a Ina ma zai gani shi da yayi rayuwa acikin bukka a Abuja sannan ya dawo da rayuwarsa a kauyen ilo da ko wutar lantarki babu ."
Cikin matsanancin fushi mataimakin ogan 'yan fashin ya iso inda Aliyu yake tsaye yana dubansu fuskarsa cike da dakiya babu alamun wani tsoro a tattare dashi , ya cakumimeshi da hannu
aya yana
arin bugasa da jikin mota , sai dai ganin tsananin kyawun muradi mai ha
e da dakakkiyar zuciya yasa ogan 'yan fashin dakatar da mataimakensa daga abinda yayi niyya yace "damuwa ". ......
"Yes oga "ka barshi kawai " wanda aka kira da damuwa yace "kaci darajan umarnin ogan da yau sai gawarka, Aliyu ya gyara tsayuwarsa har da rike kugunsa kamar wani babba ya ci gaba da kallonsu , yayinda Inna Jamila tayi saurin d'agowa dan taga abinda ke faruwa da
an amanarta kuma d'a mafi soyuwa a ran hajiya kayi a hankali idanunta suka sauka akan ogan 'yan fashi rike da hannun Aliyu yana tafiya cike da
asaita, kai tsaye gurin mutane ya nufa yana shawagi yayinda yaransa ke kai kawo da tambayar mutane kudi batare da 'bata lokaci ba suka shiga amshewa mutane kudadensu har suka kawo kan mutanan nan masu rike da hannu diyarsu ,a tsawace suka tambayesa kudi .
cikin rawar murya jikin mutumin na rawa yace "dan Allah kuyi hakuri wallahi babu kudi a hannuna ganin gida mukaje yanzu haka abinda ke hannumu basu wuce nacin abinci a hanya ba ai gama maganarsa ke da wuya
aya daga cikin yan fashi ya harbe mutumin take ya mutu .....
Jin harbi ne ya kara firgita sauran mutane suka mike a razane kowa ya bar gurin har direba suka runtuma daji cikin firgici kowa ya kama gabansa ciki kuwa har da inna Jamila ai Aliyu na ganin haka ya soma kokarin fixgewa dan ya bi bayanta amman ya kasa saboda rikon da ogan 'yan fashi yayi masa bana wasa bane ganin haka ya saka masa kuka yana kiran sunanta " anya ! anya !! " da yake haka ta koyar dashi ya dinga kiranta wato (mama) cikin harshen zarma ."
"Yan fashi sun dade suna dibar kayayyakin mutanen da suka gudu suka bari har sanda suka kwashe abinda suke bukata , gabad'aya Aliyu ya fita haiyacinsa shi ba tsoron yan fashin ke damunsa ba kamar rasa anyarsa , banda kuka yana kiran sunanta babu abinda yake yana
arin fixgewa daga hannun ogan yan fashi dan yabi bayan inna Jamila amman ya kasa saboda mugun rikon da yayi masa hakan ogan 'yan fashin yaji yana kaunar Aliyu a cikin ransa kuma yake jin zai iya rabasa da kowa ciki kuwa har da iyayensa .."
"Inna Jamila kuwa gudu kawai take sai gata a tsakiyar wani kungurumin daji a lokacin dare ya kara yi sosai tun tana gudu tana kuka har ta dawo tafiya a sanyaye cikin yanayin gajiya ga kasala ga kishin ruwa sune suka taru suka rufe mata zuciya duhu ya bayyana acikin idanunta daga nan bata sake gane komai ba gabad'aya ko numfashi bata iya fitarwa sosai sannan babu abinda bakinta ke furtawa sai sunan " Aliyu muradin hajiya kayi ....."
Har karfe ukun dare bata cikin haiyacinta wasu ayari ne na fulani ke tafe cikin sauri daga cikin ilori , duk da alamun gajiya atare dasu hakan bai hanasu saurin isa inda take kwance ba, shugaban ayarin ne a gaba yayinda sauran ke biye dashi a baya a hankali idanunsa ya sauka akan inna Jamila dake kwance ranta a hannun Allah ,a zaton sa ma gawa ce ganin bata numfashi , shugaban ayarin ya tsaidasu kallon second biyu yayi mata yasa aka
auketa aka daurata akan rakumi suka nufi kauyen su daita domin yi mata sutura hakika mutumin ya yaba da kyawun inna Jamila sai dai duk wannan kyawun ya zama tarihi domin ta zama gawa sosai shugaban ayarin yayi bakinciki da ganinta a matsayin matacciya .
Nan dai suka dauketa suka tafi tare da sheidawa sauran matafiya da suke tare abinda ya faru ..
gurin sallar asuba suka kawo wani kauye mai suna *oke ose* ,
an sanyi iskar dare ya sanya inna Jamila farfadowa tun kafin su kai ga kauyen shugaban ayarin ne ya soma fahimtar ta farfa
o sakamakon motsin daya jiyo akan rakumi cikin tsananin murna da farinciki yake sanarwar abokan tafiyarsa matar nan ta farfado dan haka cikin sauri suka tsaya ya bata ruwa ta
an kurba sannan ya shafa mata a fuska dan taji sanyi ta karasa dawo wa haiyacinta ganin har lokacin bata gama warwarewa ba sai yace su hanzarta karasawa kauyensu dan a bata abinci taci ko ta samu ta dawo cikin natsuwarta .."
Basu suka isa kauyen dake daf da nasu ba sai
misalin shida na safiya ranar suka yada zango a bayan gari da nufin sai gari ya karasa wayewa sai su shiga ciki ,nan suka kafa tantunansu amatsayinsu na baki suka yada zango kowa da tunaninsa masu cin abinci nayi masu gyara kayansu nayi ,a lokacin shugaban tafiyar ya dauko dabino da ruwa ya bawa Jamila domin taci ta rage yunwa sai lokacin ta dawo haiyacinta banda kuka da kiran sunansa Aliyu babu abinda take ,"shikenan sun rabani da d'ana Aliyu ,
an amana ne agurina mai zancewa kanwar ubansa?" dan Allah ku taimakamin ku nemo min Aliyu bai san komai ba ,bai san kowa ba sai ni, tun da mahaifiyarsa ta kawo shi bai ta
a fita daga kauyenmu ba sai a wannan lokacin ta kurma wani gigitaccen ihu tana mikewa tsaye ta kwasa da gudu suka biyota amman kafin kace me sun nemeta sun rasa basu yi yunkurin biyota cikin garin ba gudun zargin mutane , haka ta fa
a kauyen tana ihu kiran sunan Aliyu aiko mutane suka taso suka taru akanta suna tambayarta me ya faru ?"daga ina take sam ta kasa magana baya ga sunan Aliyu tana son Aliyu tamkar ranta tana jin kamar itace ta kawo shi duniya bazata so ta rasashi ta wannan hanyar ba ,"yana hannun yan fashi ne ko kuwa shima ya bi sawun masu gudun ceton rai ?
"Wani daga cikin mutanen dake tsaye akanta ya jefa mata tambaya qirjinta ta shiga nunawa hannu duk da magana take son yi amman harahenta da kukan da take ya hana ,ganin kamar ta samu matsala kwakwaluwa yasa ya nufi gidan sarkin garin daita ..
*******
Bangaren Aliyu kuwa bayan tafiyar ayarin tafiyarsu kuka ya cigaba da yi sosai saboda shima yana matukar kaunar inna jamila yana kallonta ne a matsayin mahaifiyarsa da bata tare dasu bugu da kari tana dibe masa kewar hajiya kayi ,yan fashi suka gama kwashe komai da suke so suka tasa keyarsa yana kuka suka shiga motarsu dashi sukai gaba .
"Boss cewar mataimakin shugaban yan fashi yaya za'a yi da wannan yaron ne "? boss yace "zan bashi trening mai kyau dan ina ji ajikina wata rana zai min amfani duba ga yanayi rashin jin tsoronsa , sauran dake zaune a cikin motar suka kwashe da dariya "gaskiya haka ne bisa ga alamu zai yi amfani domin nan gaba dodon maza zai zama kaga jikinsa akwai siffan mazantaka gashi tun daya ganmu bai razana kamar sauran yara irinsa ,gaskiya zai yi amfani a fagen daga ,kai yaro yaya sunanka inji cewar direban motar ?
Aliyu da kukansa ya
an tsagsita yace "Aliyu muradin hajiya kayi "
"Aliyu gabad'ayansu suka hada baki gurin maimata sunan suna kwashewa da dariya saboda hada sunan da yayi guri daya "Aliyu gadanga kusar yaki dai meye kuma wani muradin hajiya kayi ? inji cewar damuwa .
Daya daga cikin yan fashin mai suna damusa yace "lallai sunan ya dace da mai shi zaka zama na hannun damar oga ka saba da kowa amman ban da wannan mai fuskar birin damisa ya k'arasa maganar yana dariya yana dukan stearing mota, gama dukan stearing motar ke da wuya take stearing motar ta nemi kufce masa ,yayi ta
arin control ta hanyar d'aura q'irjinsa dan ya rike motar amman ina tuni motar ta soma tangal tangal akan titi kafin kiftawa da bisimilla motar ta kife a gefen titi ....... ...
take suka rud'e suka shiga ihun da kururuwar neman
auki kowanne acikinsu na kokarin neman ceton ransa har Aliyu dan zuwa lokacin har motar ta fara fitar da hayaki ,cike da tausayawa shugaban 'yan fashin ya kalli Aliyu "yaro ina sonka ka yafe min nayi sanadin rabaka da mahaifiyarka gashi mutuwa na kusanto mu sai dai bazan juri ganin ka rasa rayuwarka a dalilina ba , zan fitar da kai kabi wannan dogon titi zai kai ka har cikin gari Allah zai kareka yana gama fadar haka yayi kokarin kwantar da Aliyu ya tura kanshi waje dan Allah yasa glass din window a bude yake sai dai bai kai kasa ba kadan ne a bude bancin haka dasu kansu zasu iya fitowa .
cikkaken minti goma ba'a yi da fitowar Aliyu ba motar ta kama da wuta aiko Aliyu na ganin haka ya kwasa da gudu ya bi hanyar da ogan 'yan fashin ya nuna masa yana kuka ,gudu yake sosai kamar ransa zai fita tun yana iya juyawa ya hango yadda motar ke ci da wuta har ya daina numfashinsa ne ya soma
arin yin kasa ,ya tsaya yana sauke numfashi tamkar mai cutar asma , kad'an ka
an ya dinga yi kasa har ya zube a gefen titi ,tun yana iya bude idanunshi har idanunsa suka rufe ya daina ganin duhun dare ,sanyi iskar asuba ne ya farkar dashi a lokacin da bai san a wani hali yake ciki ba ga tashin hankali ga yunwa da kishin ruwa ga firgici yana jin yadda motaci ke falla gudu akan titi suna wucewa amman nauyin da jikinsa yayi yasa ya kasa yunkurawa .
"a qalla sai da yayi kusan awa
aya da farfadowa sannan ya samu kwarin jikin bu
e idanunshi sosai ya shiga d'agawa motocin dake falla gudu akan titi hannunsa sai dai duk motar data zo kokarinta ta bawa tayarta iska dan gurin na da matukar hatsari , dan haka ya sake matsowa sosai bakin titi amman still babu motar datayi yunkurin tsayawa har gari ya fara haske ,cikin haka sai ga motar Alhaji Marwan ta kwaso a guje inda Aliyu ya
an mike zaune da kyar yana daga musu hannu tun daga nesa Alhaji marwan ya hango fuskarsa cikin matsanancin tashin hankali har direbansa ya wuce da gudu, yace "malam muhammadu mu
an tsaya muga ko zamu iya taimakawa yaron ce "Anya yalla'bai ma tsaya wannan hanyar fa bata da kyau ,safe dare 'yan fashi ne dankare acikinsa ,tun daga olori har zuwa nan din duk wani direba idan ya kawo nan Allah Allah yake yaga ya barta da sauri ."
"shiru Alhaji marwan yayi a lokacin da malam muhammadu ke
arin taka mota domin falfala gudu "kai dai mu koma ban san dalilin da yasa ba amman naji zuciyata tana umartana dana taimaka masa "dady kar mu tsaya ni dai ina jin tsoro ta karasa maganar a shagwabe kamar zatayi kuka ,cikin tsananin firgita da fargaba direban yace "yauwa yar baba kisa baki gurin nan na da matukar hatsari akwai manyan yan fashi , nan fa tsoro ya sake kamata cikin rauni ta sake kallon mahaifinta tare da rike masa hannu "dady karka bari mu tsaya ,kace ma direba ya wuce dan Allah kace mu wuce ta dinga maganar cikin tsananin tashin hankali a hankali Alhaji marwan ya d'aura hannunsa akanta "me yasa mamana bayan taimako zamuyi ? "me yasa duk sanda za'a yi taimako kike nuna jin tsoro da rashin amincewa ? Saurin girgiza masa kai tayi zuciyarta na sake tsinkewa " ba haka bane dady amman dai ni yanzu banaso kayi taimakon nan tunda an ce hanyar bashi da kyau dan Allah Abba Karka bari a tsaya ni tsoro nake ji ... ...
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
~TRUE LIFE STORY~
Page 23
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
....Malam Muhammad ya
an dubi Alhaji marwan ta cikin madubi cikin sarewa yace "Alhaji ka yiwa Allah ka saurari uzurina dana afra duniyar ce ta zama abinda ta zama taimakawa mutane yanzu ya zama abun tsoro ,sai ka taimakawa mutun ya janyo maka babbar matsala dayawa 'yan fashi suna amfani da yara ta hanyar tsaida mutane " babu yadda malam Muhammadu bai yi da alhj marwan ba amman zuciyarsa ta kekashe akan son taimakawa Aliyu ya bashi umarnin ya koma haka malam muhammad ya juya kan mota suka koma har lokacin Aliyu na nan a inda suka barshi yana daga hannu domin nemawa kanshi taimako kawai yaga mota ta tsaya a daf dashi an bu
e murfin motar cikin hanzari "kai yaro me kake yi a wannan daji haka"? sai lokacin Aliyu ya samu karfin halin yin magana yace "tare muke da mamana shine 'yan fashi suka tare motarmu a baya ka
an nan dai ya korowa Alhaji marwan abinda ya faru cike da tausayawa Alhaji marwan ya miko masa hannu take afra dake hangosu ta runtse idanunta saboda bakinciki a hankali Aliyu ya da'ura tafin hannunsa cikin na alhj marwan ya rike gam ya shigar dashi gaban mota ya zaunar dashi ya rufe
shi kuma ya koma mazauninsa kusa da afra diyarsa ya zauna malam Muhammad ya taka motar da gudu suka bar gurin tunda Aliyu ya shigo motar afra ta toshe hancinta da hannunta daya ."
Malam Muhammad na falfala gudu akan titi Aliyu na share hawayen dake zubo masa hankalinsa ya sake tashi da al'amarin rayuwar duniya mahaifiyarsa ce tazo masa wasu kwalla suka zubo masa ina zai ga mahaifiyarsa tana raye ko ta mutu ? "Idan tana raye me yasa bata sake waiwayarsu ba ? Yayiwa kanshi tambayar yana sake zubar da hawaye ya rasa mahaifiyarsa mai tsananin son shi ya rasa kaka mai sonshi fiyye da rayuwarta yanzu kuma ya rasa anyarsa data maye masa gurbin mutane masu daraja da mahimmanci a rayuwarsa ko taya zai hadu da danginsa ? kuka yake sosai tun yana yin kukan a hankali har sautin kukansa ya soma fita afra taja tsaki tana sake kawar da fuskarta gefen titi tare da toshe kunnenta dan tun daya shigo motar kallo tayi masa ta dauke fuskarta . Alhaji marwan yace " yaro kayi hakuri rayuwa duk yadda Allah ya tsarawa mutun babu wanda ya isa ya canza masa ita qaddara tana fadawa bawa daidai yadda Allah ya hukunto masa sai dai ko addu'a ta sausauta qaddarar ka daina kuka haka inshallahu zaka ga mahaifiyarka idan da rai " afra ta fashe da kuka tana cewa "wai dady me yasa kake yin haka ka fiyye tausayin mutane ? " Allah ban so ka taimaka masa ba ni tsoronsa ma nake ji kalli fa yadda jikinsa yake duk yayi kaca kaca wayasani ma ko dan boko haram ne? take hawayen Aliyu suka tsaya saboda maganarta ta daki kunnuwansa sannan ta wuce cikin zuciyarsa sai yaji kamar ya bude murfin motar ya fita ,zuciyarsa a dake bai yi la'akari da motar na gudu akan titi ba ya kai hannunsa zai bude murfin motar yajita a kulle gam nan zuciya ya sake zuwan masa wuya ya soma kokuwa da numfashinsa saboda bai samu nasarar fita daga cikin motar ba ,
malam Muhammad ya kallesa cike da tsananin mamaki yaro Karami haka da zuciya kai ya shiga girgizawa sannan ya sake maida kanshi ga tuki yayinda Alhaji marwan ya dakatar da afra dake zuba maganar da duk tazo bakinta batare data kalli gaban motar ba , shiru tayi ba dan ranta yaso ba alhj marwan ya cigaba da kallonta zuciyarsa na tsinkewa ya lura tunda Aliyu ya shigo motar yanayinta ya sake sauyawa zuwa damuwa da tsananin
acin rai Allah dai ya taimakesa idan ba halin mahaifiyarta ta dauko ba , yayi shiru yana tunanin inda zai kai aliyu idan ya isa Lagos dan bai isa ya kai shi gidansa ba saboda matarsa bata son bako ko yan'uwansa ma hakurin dole take yi da zuwansu gidansa dan babu yadda ta iya , kai tsaye zuciyarsa ta umarcesa ya kai shi gurin mahaifiyarsa domin ita soyayyar mutune shine abu mafi sauki a rayuwarta d'a ko ba nata bane zata maidashi tamkar nata tare da bashi kulawar data dace sun fi karfin awa daya suna tafiya idanunsa ya sauka akan wani restaurant dan haka ya bawa malam Muhammad umarnin tsayawa a daidai bakin restaurant din yayi parking motar suka sauko har aliyu da alhj marwan yace ya fito , Afra Kam kin fitowa tayi dan haushin dauko Aliyu da mahaifinta yayi , yaro yayi kaca kaca yayi datti kamar an hakoshi a rami gashi tun daya shigo motar yanayin kamshin motar ya sauya , a hankali ta sake maida kanta gefen titi cikin yanayin na
acin rai tana sake jin bakinciki , alhaji marwa ya zagayo ya bude bangaren da take zaune yace "mamana fito muje kici abinci "dan turo karamin bakinta tayi alamun shagwa'ba sannan tace "bana jin yunwa dady shiru yayi kawai yana dubanta Kafin daga baya ya juyawa ya nufi cikin restaurant din babu yawon mutane kasancewar har lokacin safiya ce ,kujera yaja ya zauna tare da nunawa Aliyu gurin zama nan masu siyar da abincin suka karaso garesa suna tambayarsa abinda yake bukata ya dubi Aliyu da malam muhammad yace "me za'a kawo muku malam Muhammad yace akawo masa tuwon semoviter da miyar ugu sannan ya dubi Aliyu dake zaune zuciyarsa na tuttukin bakinciki da tsinkewar zuciya "kai fa me zaka ci yaro "? Yayi saurin girgiza masa kai "bazakaci abinci ba ? Ya gyada masa kai idanunsa na kallon table din dake tsakiyarsu babu kyamkyami Alhaji marwan ya kamo hannun Aliyu cikin nasa "ka saki jikinka dani dan ina ji ajikina bazaka cutar dani da iyalina ba , ka
aukeni kamar mahaifinka ni kuma zan daukeka tamkar dana abinda yarinta tayi maka kayi hakuri haka take tana da rashin sabo da mutane amman kuma idan kuka saba zakayi mamaki dan zaka ji dadin zama damu runtse Idanunshi yayi yana sauraron Alhaji marwan dake lallabashi dan ya sanyawa cikinsa wani abu da kyar ya iya bude baki yace akawo masa tuwo wani sanyayyen dadi Alhaji marwan yaji dan hakan nan yaji Aliyu ya kwanta masa take ya bawa matar dake tsaye akansu umarnin akawo masa abinda ya bukata ta juya cikin saurin ta zubo ta kawo ma Aliyu abinci da ruwa ta ajiye a gabansa Aliyu ya kalli alhj marwan yace"na gode sannan ya soma ci alhj marwan bai ce masa komai ba ya sallami matar ya bude masa ruwa , Lumshe ido Aliyu yayi a lokacin da ya kai lomar abinci bakinsa saboda dadin da abinci yayi masa rabonsa da cin abinci tun jiya da rana ,Aliyu nacin abinci alhj marwan na kallonsa yana jinjina irin kyawun da Allah yayi masa ga kyau ga kamala cin abincinsa ka
ai ya isa ka fahimci irin natsuwar dake tattare dashi ,malam muhammadu tuni ya kammala amman aliyu ko rabi bai yi ba sun kusan minti ashirin sannan ya kammala suka mike suka shiga mota.."
basu suka isa birnin iko ba sai gurin karfe biyu na rana kai tsaye gidan mahaifiyarsa Alhaji marwan ya bukaci malam Muhammad ya nufa ,tun daga haraban gida Afra ke ihun kiran sunan kakarta hajiya Aysha tana cewa "granny ki fito mun dawo har da wani yaro da dady ya tsinto akan titi ,yaron duk yayi datti har wari yake ."a falon gidan sukayi kicibis da Hajiya Aysha tana tsaye jiran shigowarsu , Afra ta kamota ta rungumeta a jikinta a daidai lokacin da Alhaji marwan ya shigo bakinsa
auke da sallama hannunsa rike dana Aliyu "yauwa kinga yaron ko granny a bakin titi dady ya tsintoshi ni banason shi kicewa dady ya mayar dashi inda ya dauko shi ta karasa maganar kamar zatayi kuka hajiya aysha ta kai hannu ta shafa kan afra wacce a lokacin bazata wuce sa'ar Aliyu ba idan ma ya girmemata kadan ne shima bazai fi watanni ba ."
Alhj marwan ya saki hannu Aliyu ya karaso ya kamo hannunta "kai mamana ba dai surutu ba "ai kuna fama da wannan bakin nata mai kama dana aku kuturu sannu da zuwa ya gajiyar hanya "?
"Alhamdulillah Hajiya mun sameku lafiya ya gidan fatan kowa yana lafiya? yayi maganar yana zama akan kujera mai zaman mutun
aya" "kowa yana lafiya marwan ya mutanen ilori an yi taron biki lafiya"? ya amsa da lafiya ta karasa ta bude fridge ta d'auko ruwa mai sanyi ta tsiyaya masa a glass cup ta mika masa "ka sha kaji sanyi "na gode hajiya yayi maganar yana amsar cup a hannunta ya sha ka
an ya ajiye cup , hajiya Aysha ta kalli Aliyu ta kalli Alhaji marwan "da gaske tsinto yaro kayi "?ya jinjina mata kai alamun "eh "Kai kuwa a wannan duniyar data zama abar tsoro kasan ko wani irin mutun ne shi"
"karki damu Hajiya mutun ne kamar kowa nan ya koro mata abinda ya faru da Aliyu kamar yadda ya sheida masa tace "Allah sarki ko a wani hali mahaifiyarsa take yanzu nasan tana can cikin tsananin tashin hankali wannan kasa tamu dai sai addua daka ji labarin yan fashi sai kaji masu garkuwa da mutane. "
"Hajiya mutanen duniyar ne sun zama abinda suka zama kuma duk rashin aikin yi ke kawo irin wannan matsalolin rayuwar , Allah dai ya kyauta ya iya mana ya karasa maganar tare da mikewa tsaye "bari na karasa gida zuwa gobe zan shigo, ya riko hannun Aliyu dake rukube a gefen kujera yana tunanin barinsa ko tafiya dashi yaji tace " ka bar min yaron anan yayi min kwana biyu albashi idan zai dawo gidanku ne sai ya dawo daga baya idan ma da hali abar minshi gaba-daya kawai "allah sarki hajiya daman yasan hakan zata faru shiyasa yayi tunanin fara zuwa gidanta murmushin jin dadi yayi yace "shikenan Hajiya bai da matsala an bar miki shi ya dinga zuwa mana lokaci zuwa lokaci sai anjima "Allah ya hutar da gajiya afra ta dubi hajiya tare da kwabe fuska "nayi niyyar zama a gidanki amman tunda zaki rike wannan
an tsintuwar mai datti da wari bazan zauna ba tafiya zanyi " ta mike tana zubburo baki "huta roro na huta da bakin surutun nan naki sauka lafiya tayi maganar tana murmushi, Afra ta bi bayan Alhaji marwan da gudu tana kiran sunansa "dady ! dady !!"
Bangaren Hajiya salaha kuwa tayita kiran number Inna jamila tun daren jiya amman layin baya shiga, cikin wannan damuwar Alhaji realwan ya shigo ya isketa , ya tambayeta abinda ke damunta, ta fada masa damuwarta "karki damu salaha inshallahu suna lafiya "Allah yasa "tace cikin kasalalliyar muryarta , har yamma Hajiya salaha bata samu number Inna jamila ba sannan bata karaso gidan ba ,hakan yasa hankalinta sake kololuwar tashi ,ta dauki kisna da bata wuce shekara daya da haihuwa ba ta goya a bayanta ta sake nufar d'akin Alh realwan cikin tsananin tashin hankali ya bar aikin da yake akan computer ya tsura mata idanunshi "har yanzu basu karaso ba kuma baki samu layinta ba "? yayi mata tambayar , kai kawai ta iya gyada masa idanunta na ciccikowa da ruwan hawaye , ya mike daga inda yake ya riko hannunta cikin nashi ya zaunar daita shima ya zauna a gabanta "kin kira ilo kin tabbatar da sun taso a jiyan kuwa"? "sun taso mana suna tashar bagudo ma munyi waya dasu jikina na bani wani mummunar abu ........"
"No karki yi wannan tunanin , kiyi fatan suna lafiya ,ko motarsu ce ta lalace a hanya kuma cajin wayarta ya kare duk hakan zai iya faruwa ,a hankali ya dinga kwantar mata da hankali har ta
an samu natsuwa wuni ya shude kwana
aya tazo ta wuce ,wani kwana
aya yazo ya wuce babu labarin Aliyu da inna jimila kuma basu koma ilo ba nan zazza
i ya rufe ya Hajiya salaha sai da'akayi asibiti daita ,tayi kuka kamar ranta zai fita kusan karamin hauka tayi dan tana bala'in son aliyu kwatankwacin soyayyar da takewa mahaifiyarta ,taso ta rayu dashi ta bashi farinciki ta bashi gatan daya rasa daga mahaifinsa ta inganta rayuwarsa ta yadda zai ji dadi , alhaji realwan ya daura kanta akan cinyarsa yana rarrashi su kuwa y'an'uwanta wani bakinciki ne ya tokare masu makoshi saboda ganin yadda numfashinta yake kokarin daukewa akan dan haroon , dan bakinciki ma barin hospital din sukai basu sake dawowa ba , da kyar aka samu Hajiya salaha ta dawo daidai, sai dai kullum cikin zubar da hawaye take tana tunanin Aliyu da inna Jamila "idan Aliyu jininta ne babu mai tunhunarta akan 'batansa Jamila fa me zata cewa y'an'uwanta duk da itama danginta ce "?
"tun zuwan Aliyu gidan hajiya Aysha yake samun kulawa a hannunta , yaron ya shiga ranta sosai haka ma lokacin da su Samir suka zo weekend gidan, tashin farko suna ganin Aliyu suka ji ya kwanta musu nan take suka saba dashi abunku ga jini ,Afra ta kalli Samir dake
arin fitowa daga falon hajiya Aysha Yana buga kwallo ta sha gabansa "na ga kana shigewa wancan dan tsintuwar ? "ban gane ina shige masa ba ? Shima yayi mata tambaya yana dubanta "gani nayi wai har kun saba dashi "ban da abinki duk wanda yake tare da granny ai dole mu saba dashi "yana gama fadar haka ya wuce ya barta a gurin tana yatsina fuska ."
*****
Can kauyen da inna Jamila take a qalla sai datayi sati guda batare da ta dawo natsuwarta ba sai daga baya Allah ya taimaka,inda Sarkin garin ya shiga tambayarta daga inda take ,sannan da abinda ya faru daita nan ta shiga zayyano masa komai tun daga farkon har karshe sarki ya tausaya mata matuka sai dai yayi mata alkwarin zai sanya a maidaita gimarinsu ranar inna jimala tayi kuka tamkar ranta zai bar gangar jikinta ta dinga jin ina ma Aliyu mutuwa yayi a hannunta ta bineshi akan ace ya bata ko kuma yana tare da yan fashi ......."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 24
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
......Tun lokacin da muradi ya kasance a gidan hajiya aysha tunanin bai dauke masa ba duk daren duniya sai ya zubar da hawayen bakinciki abinda mahaifinsa yayiwa mahaifiyarsa da sadiq da shi kansa , zuciyarsa na tsananin kewar mutane hudu da suke da matukar muhimmanci a rayuwarsa mahaifiyarsa, kakarsa hajiya kayi , inna jimila da bai san a wani hali take ciki ba da hajiya sallah wacce tayi kokarin bawa rayuwarsa gudunmawa, zuwan da samir keyi ke
an
auke masa kewa wani lokacin ,duk sanda ya wuce gidansu sai tunani ya tsarkafi zuciyarsa a lokacin babu abinda ya fi bukata kamar d'aura idanunsa akan mahaifiyarsa , soyayyar mahaifiyarsa na makale da zuciyarsa duk runtsi duk wuya, haka duk saukar numfashinsa da soyayyarta yake sauka ya kasa manta komai nata ya kasa manta irin rayuwar da suka yi kullum gani yake tamkar a lokacin komai yake faruwa daidai da rana daya bai taba jin qaunar mahaifinsa a zuciyarsa ba illa muguwar tsanarsa da yake ji ,babu abinda yafi daga masa hankali kamar yadda ya nemi diary din data bashi ya rasa a lokacin da zasu taho babu abinda ya mallaka nata sai wannan diary din mai dauke da wasu kudi a cikinsa , kudin da yake ji ba zai iya rabuwa dashi ba duk runtsi duk wuya komai tsananin yunwa da kishinruwan da riski kansa aciki bazai tabasu ba domin tunawa da wani abu daya fito daga hannun mahaifiyarsa sai gashi ya nema ya rasa wanda yake da yakinin sadiq ne ya dauka a dalilin kudin dake cikinsu dan ya sha takura masa akan ya bashi kudin ya rasa me yasa sadiq yaki kwantar da hankalinsa ya zauna guri daya domin bin umarnin mahaifiyarsu shi a halin yanzu da yake a wannan lokacin yafi bukatar kudin tarihin mahaifiyarsa akan kudin duk shima yana ganin abu ne mai daraja da tattalawa agurinsa ."
duk da hajiya aysha na matukar kokarin sosai akanshi a dan kwanakin da yayi amman still zuciyarsa ta kasa samun natsuwa , zuciyarsa tayi nisa akan hukuncin da zai dauka akan azzalumi mahaifinsa wanda shi ya ciresa a wannan matsayin , ya yarda ya amince zai cigaba da zama a gurin hajiya aysha ya karasa rayuwarsa ta data yi masa saura baya jin zai tsaya ko agurin dangin mahaifinsa ne gara yayi nesa da rayuwar mahaifinsa da danginsa, wani lokaci kuma sai yaji kamar ya tattara ya shiga duniya kamar yadda sadiq yayi yaje duk inda Allah zai kai shi yayi rayuwarsa ya bar rayuwar mahaifiyarsa a hannun Allah a duk inda take daman kuma rayuwarta ba'a hannunsa take ba amman idan ya tuna mahaifiyarsa na bukatar taimakonsa , tana bukatar kulawarsa tana bukatar ta ganshi a nagartaccen mutun kamili wanda zai jibanci al'amuran ita da dan'uwansa sai ya zubar da komai domin soyayyar mahaifiyarsa t
a fiyye masa komai soyayyarta na makale a zuciyarsa duk inda zashi suna tare da wannan son da Allah ne ya dasa shi a zukatan iyaye da
ansu kuma babu mai iya fitar dashi sai wanda ya dasashi ,yana tsananin sonta yana son ya mutu da qaunarta bashi da wata soyayya data wuce ta Allah da manzonsa sai kuma ta mahaifiyarsa , yana makale a dakin da'aka bashi ya takure guri daya yana kuka yana felling din mahaifiyarsa hawaye na zubo masa hajiya aysha ta shigo dakin ta bishi da kallo "Aliyu lafiyarka kuwa ka dawo daki ka takure kanka ? Tayi masa tambayar duk da tasan bazai wuce tunanin mahaifiyarsa yake ba ,Aliyu ya sake sunkuyar da kanshi kasa tare da cewa "babu komai" .
hajiya aysha ta zauna kusa dashi cike da kulawa "sai yaushe zaka dawo kamar jikana wanda nayi silar zuwan iyayensa duniya ?"ina sonka aliyu ina son ka dawo tamkar jinina saboda tsananin son da zuciyata ke maka , takure kanka da kake yana matukar damuna dan Allah ka cire tunani da damuwa a ranka baka rasa dangi da yan'uwa ba tunda gani ,nice danginka nice mahaifiyarka daka rasa nice komai naka zan tsaya maka akan komai zan bawa rayuwarka kulawa ka hakura da rayuwar damuwa , kayi kankanta da daurawa kanka tunani ." cike da raunin zuciya tace" kayi min alkwarin zaka cire damuwar nan a ranka ta karasa maganar tana kamo tafin hannunsa cikin nata " na kasa hakura granny ya kirata da sunan daya ji jikokinta na kiranta dashi ,ta Lumshe idanunta tana mai tsananin jin farinciki " zai wuya na iya cire damuwar dake zuciyata ko zai ciru sai a hankali "nasan da haka Aliyu amman kayi kokarin kai yaro ne karami rayuwar tunani bata kamaceka ba ka cigaba da rayuwarka ka cigaba da walwala kamar sauran yara "inshallahu zanyi kokari gabadaya Hajiya aysha ta gama kashe masa jiki ta zuba masa ido cikin tausayawa "Ko zaka iya fada min sunan mahaifiyarka da mahaifinka ? Shiru yayi yana tunani kafin yace "benedicter rashida ya furta a hankali " shiru hajiya aysha tayi tana cigaba da kallonsa kafin daga bisani tace "mahaifinka fa "rashida Benedicter ya sake maimaitawa Hajiya aysha ta muskuta cikin damuwa tace "babanka nake nufi saboda karatu ya sake dubanta ya tausasa muryarsa yace "Aliyu benedicter rashida "wani irin suna ne haka? " mahaifinka ne Aliyu ko benedicter wanne aciki na dai san rashida sunan mace ne kenan sunan mahaifiyarka ne? ta karasa fadar haka tana sake tambayarsa still dai abu daya ya fada mata kamar farko "ko baka da uba ne ?da sauri Aliyu ya gyada mata kai alamun "eh bani da uba sai uwa da wannan sunan na kare karatun primary tausayinsa yayi mugun ratsa zuciyar hajiya aysha bata san sanda hawayen tausayi ya shiga turereniyar zubawa bisa kuncinta ba , ta soma kuka sosai " yaro kyakkywa kamar wannan ga natsuwa da ilimi sannan da gani idan ya cigaba da rayuwa zai yi biyayya da kamala amman bashi da mahaifi wannan wacce irin rayuwa iyayensa suka zaba masa ? "inna lillahi wa inna ilaihi raji'un ta dinga furtawa tana maimaitawa hawaye na sake zubo mata tamkar an bude fomfo jiki a sanyaye ta baro d'akin zuciyarta cunkushe da bakinciki marasa misaltuwa "hakika bata so Aliyu yazo ta hanyar zina ba amman babu yadda zatayi haka Allah ya qaddara masa daman kuma qaddara tana kan kowani bawa wuni ranar da bakinciki hajiya aysha ta wuni har sanda Alhaji marwan ya shigo
akinta shi da afra a dalilin bai ganta a falo ba afra ta samu guri akan kujera ta zauna shi kuma Alhaji marwan ya krasa da sauri ya zauna a bakin gadon saboda hango hajiya kwance da yayi ,hankalinsa a matukar tashe ya soma tambayarta damuwarta batare da ta lura da afra ba dake zaune akan kujera ba ta koro masa komai akan Aliyu tana fashewa da wani sabon kuka "banji dadi da yaro kamar Aliyu ya kasance dan zina ba mai yasa mutane suke biyewa son zuciyarsu su aikatawa rayuwar
ansu mummunar ta'adancinta ....."? "Wallahi iyayensa sunci zarafinsa " muryar Alhaji marwan na rawa yace "subhallah hajiya ki daina kuka haka bawa baya wuce qaddararsa shi babu ruwansa har agurin Allah shi din tsarkake ne yanzu yadda zamu tallafawa rayuwarsa zamuyi a qalla sun dauki sama da minti talatin suna tautaunawa duk akan idanun afra data cika bam tana sake jin tsanar Aliyu a ranta ...
******"
Bayan wata daya Inna jamila ta koma kauyen ilo tasa aka kira hajiya salaha a waya tayi mata bayanin abinda ya faru dasu ,gama jin bayaninta ke da wuya sai gani aka yi Hajiya salaha ta zube kasa sumammiya nan take aka kwasheta zuwa asibiti ,likitoci suka rufa akanta domin ceto ranta dake
arin barin gangar jikinta ,da kyar likitoci suka samu ta dawo daidai, sai dai ban da kiran sunan muradin hajiya kayi babu abinda take ."
Alhaji realwan dake zaune a gabanta ya riko yatsun hannunta cikin nasa gam hankalinsa a matukar tashe "ki kwantar da hankalinki salaha, inshallahu Allah zai kubutar dashi daga hannun yan fashin nan ,babu abinda zai sameshi ki daina d'aga hankalinki dan Allah , Allah ya ga kinyi iyakar
arinki akan yaron nan". "Alhaji bazan iya kwantar da hankalina ba d'a sukutun fa koda bani na haifesa ba dole naji zafin rashinsa , duk kuma ranar da mahaifiyarsa ta waiwayemu da batun yaranta me zance mata"? "Inshallahu gobe zan sa ma'aikata a cikin lamarin ayi bincike ."
"Dan Allah a taimaka a binciko min shi gara ace mutuwa yayi a hanuna akan ace yana hannun 'yan fashi azzaluman mutane ,Allah ka saka mana ka tona asirinsu a duk inda suke, Allah ka bayyana min muradina ....."ta karasa maganar tana kuka ."
Alhaji realwan na barin asibiti ofishin 'yan sanda ya nufa yayi musu bayanin komai da inda abun ya faru tashin farko suka bukaci hoton muradi sai dai babu sai kwatanta musu yayi da shekarunsa , abunka da mai arziki take labarin 'batan Aliyu ya karad'e ko'ina ,bangaren gidan tv , radio jarida da duk wani kafafen ya
a labarai , yawan kukan da Hajiya salaha take babu dare babu rana yasa likitan dake dubata yayi mata allura saboda a samu hankalinta ya kwanta dan bp dinta ya hau sosai ."
zuwan hajiya Aysha biyu asibintin duba jikin Hajiya salaha sai dai bata ta
a zuwa da Aliyu ba ,sannan bata ta
a zuwa ta iske idanun hajiya salaha biyu ba , duk sanda zata zo tana bacci ,satin hajiya salaha
aya ta
an samu saukin rad'ad'in rashin Aliyu aka sallameta daga asibiti suka dawo gida kuma har wannan lokacin babu wani bayani akan batan Aliyu , hajiya salaha tayi baki ta rame ta fita haiyacinta, ta daina ci ta daina sha hatta magana taki yi da kowa daga sallah sai sallah ke ta da ita tsaye hatta kisna sai da tayi zazzabin rashin kulawar mahaifiya , kowa yazo kalma daya yake fa
a mata tayi hakuri Allah zai bayyana shi a karo na uku ne da Hajiya Aysha tazo tare da afra duba jikin hajiya salaha ta iske idanunta biyu "sannu salaha ya karfin jikin "? Sai data maida kanta kan pillow sannan ta bu
e baki da kyar tace "da sauki Hajiya na gode sosai hawaye na gangaro mata , kuka take sosai tana maganar zuci "wai
an waye ne acikin wannan yaron a cikin yanuwanki ? "Hajiya salaha bata tsaya boyewa surukarta komai ba saboda ta
auketa a matsayin uwa tunda itama matsayin diyarta ta
auketa,ta fada mata matsayin mahaifiyar Aliyu da irin rayuwar datayi da danuwanta haroon ,Sai lokacin hajiya Aysha tasan takamaiman abinda ya faru sannan sai lokacin tasan batun zuwan muradi daga ilo , haka nan hajiya Aysha taji gabanta ya fadi babu wanda yazo mata a lokacin sai Aliyu sai dai shi ai yace mata bashi da kowa a duniya sai mahaifiyarsa ..." cikin jimami tace " Allah ka shirya mana zuri'a ,shi kuma babakarami Allah ya karkato da hankalinsa gida shi ma yaron Allah ya bayyana shi a duk inda yake a hankali Hajiya salaha ta cigaba da amsawa da "ameen ameen hawaye na gangaro mata anan Hajiya aysha ta bar afra gurinsu mufida tace daga nan gidansu zata wuce daman kuma tana son zuwa gidan saboda Kisna ."
lokacin da hajiya Aysha ta koma gida tayita bin Aliyu da kallo wanda lokacin satinsa bakwai kenan a gidan, tsantsar kamaninsa da sarakuwarta ta gani sosai akan fuskarsa wanda bata lura da hakan ba a tun ranar da marwan ya kawo mata shi sai yau ,a hankali ta shiga tunanin bayanin da marwan yayi mata akanshi wanda Aliyu din ne ya fada masa da wanda shi kanshi yaron ya fada mata , shiru tayi tana kallonsa zuciyarta na tabbatar mata da lallai shi ne yaron da'ake nema dan a labarinsa akwai abinda ya shafi uwa da rashin uba haka a labarin da surukarta ta bata akwai abinda ya shafi uwa da uba sai dai uban bashi da amfani , tagumi ta rafka dan bata son rabuwa dashi ,ita dake shirin saka shi a makaranta ya cigaba da karatunsa tunda ya sheida mata ya kare primary ,duk ta daga hankalinta ta riko hannunsa cikin nata"Aliyu ta kira sunansa ya d'ago kyawawan idanunsa ya Kalleta kawai kasancewar shi din ba mai yawon hayaniya bane "idan kaga yan'uwan mahaifinka zaka koma hannunsu da zama "? Yayi saurin girgiza mata kai "ai bani da mahaifin ma bare wasu yan'uwansa yayi maganar kamar zai yi kuka ,"zaka zauna agurina kenan ka cigaba da karatunka ? tayi maganar tana fad'ad'a fuskarta da murmushi "zan zauna muddin rai agurinki sai dai idan na hadu da mahaifiyata ne to zan koma hannunta gbdy amman zan dinga zuwa ina ganinki ai ina sonki kina da kirki sosai "Allah sarki Aliyu nima ina sonka ina jinka tamkar jikana daura hannunta tayi a saman kanshi tana jin tsananin kaunar sa da tausayinta ..
Washegari
Aliyu na zaune a kusa da hajiya aysha suka ji sallama "assalamu alaikum Hajiya ta dago kanta tana duban kofar shigowa ". a'a afra ce tafe da yamma nan "?"Nice ina yini granny "? Ta gaisheta tana yatsina fuska saboda Aliyu data ganin zaune a kusa daita ga hannunsa cikin nata "Lafiya lau ya mammanki "? Shiru tayi kafin daga baya tace "wai da gaske rike wannan kazamin yaron dan tsintuwa kuma shege wanda bashi da baba zaki yi ? gaskiya ni idan yana gidan nan zan daina zuwa wallahi dan tsoro yake bani ".
"Kul na sake jin kin furta wannan kalmar hajiya ta dakatar daita tana daga mata hannu cikin
acin rai shi kuwa Aliyu ko ajikinsa dan bai damu ba , dama uwa tace bashi daita shine zai damu har ma ya daga hankalinsa kuma sai inda kkarfinsa ya kare amman dan wani uba bai shi da matsala da wannan azzalumi mutumin da shi kansa tuni ya kankareshi a rayuwarsa yama fi son ace masa bashi daita sai da hajiya taja kwafa tace "banason zance banza a ina ma kika ji kalmar shege ?"kin mata rana nan naji kina fadawa dady bashi da uba ? Tsam hajiya ta sha jinin jikinta tabbas sai bayan da komai ya faru ta lura daita " shikenan ki Saka ranki a inuwa ma gobe goben nan zai bar gidan zai koma gurin gidan Alhaji realwan "wani irin tsalle tayi cike da murna "dan Allah grannny kai naji dadi sosai wallahi amman can din ma ai gidan zuwana ne me zai hana ki kai shi gidan marayu kawai mu huta wallahi banason shi bana son bude idanuna na ganshi ".Aliyu ya waigo inda take tsaye ya tsura mata ido yana kallon yadda take farinciki dan zai bar gidan ,Hajiya Aysha ta Kai hannu ta shafo kanshi "manta da wannan mashiririciyar kaji ai inda zaka koma duk daya ne da nan din "Allah karki kai musu shege dan tsintuwa "?"Ke ban son hauka karamar yarinya dake sai shegen surutun tsiya wannan bakin bana marwan bane wallahi na wannan uwar taki ne maza ki bace min da gani kima tattara kayanki ki bar min gida da yake tana da wasu kayan anan gidan ida zata zo tayi kwana biyu bata zuwa da kaya ,tsimi tsimi ta shige daki tace "babu inda zata ta haye gado tayi kwanciyarta zuciyarta cike da farinciki da bakinciki farincikinta Aliyu zai bar gidan bakinciki still dai gidan yayan mahaifinta zai koma washegari Hajiya salaha ta shirya Aliyu cikin sababbin kayan data dinka masa ta rike masa hannu ,tare suka zauna a bayan mota direbanta ya jasu zuwa gidan Alhaji realwan .."
A parlou'n gidan ta iske yaran gidan gabad'aya sunyi jigun jigun ban da badamasi wanda yake karatu a Austarelia , damuwar mahaifiyarsu ta shefe kuzarin yaran gidan duk sun dawo tamkar marasa lafiya ,bakinta dauke da sallama ta karasa shigowa filin parlou'n ta samu guri ta zauna akan kujera sannan ta nunawa Aliyu gurin zama ya zauna kusa da Samir wanda ransa yake a bace saboda dammuwa ko yar sannu da zuwa da suke mata a duk sanda tazo bata samu ba daga garesu ,"Samir ina abbanku yana gida ko ya fita "?"Yana d'akin mommy ya fada muryarsa a raunane kamar zai yi kuka "maza tashi ka Kiramin shi a hankali ya mike ya nufi d'akin inda ya iske dadynsu nayi wa mummy fa
a "mai yasa kike son kashe kanki ne "? yayi maganar cikin tsananin
acin rai wanda yake tattare da tsantsar damuwar halin data ciki "bazaka fahimci yadda nake jin muradi acikin raina ba a yanzu in dai akwai abinda nake so bai wuce Aliyu ba kuma kai ma muddin kana sona kaso Aliyu tayi maganar tana juya masa baya juyo daita yayi suka hada ido "shikenan ki kwantar da hankalinki nima ina son shi ai sai dai bazan so wani abu ya sameki akan shi ba , yayi maganar yana goge mata hawayen daya gangaro mata ,"salaha ya kira sunanta ta d'ago idanunta dake cike da hawaye ta zuba masa "ina son kiyi hakuri ki ......"
Sallamar Samir ce ta dakatar dashi daga abinda yake son fada ya juyo yana amsa sallamar tare da bashi umarnin shigowa d'akin "dady granny tazo tana parloun tana jiranka wai kazo yanzu "Okay je kace gani nan zuwa ko cikakken minti biyu Samir bai yi ba ya dawo parloun yace "gashin nan zuwa cikin hanzari alhj realwan ya fito yana gama k'arasowa parloun ya daskare tsaye saboda ganin Aliyu zaune ,koda bai taba ganin Aliyu a rayuwarsa ba ai ya taba ganin haroon mahaifinsa sannan yasan garba yasan Bature uwa uba matarsa , tsantsar kamaninsu a bayyane yake ,bakinsa ya soma motsawa bai kai ga fadar abinda yake son fad'i ba hajiya Aysha tace "realwan wannan shine yaron da'ake nema ko "? "Gashi nan na kawoshi sunansa Aliyu ".
Bai ce mata uffan ba ya juya cikin sauri yana magana "barin na kira salaha ta tabbatar da hakan, duk dai kamaninsa ma kawai zai iya fahimtar da mutun shi din wane ne , dawo wa yayi parlou'n rike da hannun salaha ai idanunta na sauka akan Aliyu ta kwace hannunta cikin na Alhaji realwan ta nufi inda Aliyu yake zaune cikin tsananin farinciki , shima Aliyu yana ganinta ya zabura ya mike tsaye ya nufata cikin tsananin farinciki suka rungume juna bai so ya sake daura idanunsa akan wani daya danganci dangin ubansa ba amman hakan nan a yanzu ya tsinci kansa cikin farinciki haduwa da kanwar mahaifinsa ....."
"Alhamdulillah Allah na gode maka daka bayana min muradin hajiya kayi muradina , Aysha babba wacce ake kira da ummi kasancewar sunan Hajiya dataci shekarunta basu wuce sha takwas ba jin Muryar Hajiya ne ya fito daita daga kitchen inda take kokarin daura abinci a tare suka yo suka yo kan mahaifiyarsu ita da Samir da madu har ma dasu mufida cikin tsananin murna suka zube jikin Hajiya salaha suna taya murnar ganin Aliyu ,"mommy shine aliyun da kuke nema ai mun gashi a gidan granny ? suka hada baki gurin fadar haka ,Hajiya salaha ta d'ago kanta tana duban muradi tana sumbatar fuskarsa ......"
murmushi Hajiya Aysha tayi bata yi kokarin yin magana ba,tana son sai sun samu natsuwa sannan tayi magana ,hajiya salaha ta dubi surukarta cikin sansar farinciki sannan ta dubi mijinta ta karashe da sauke idanunta akan Hajiya Aysha tana neman karin bayani "yau kimanin satinsa bakwai kenan agurina marwan ne ya tsintoshi nan ta kwashe komai ta fada musu ban da godiya ga Allah babu abinda mommy take tana shafa kan muradi shima murnarsa taki boyewa sai murmushi yake yace" mummy sauran anyata ina son ganinta "anyanka na ilo itama Allah ya kubutar daita ya lumshe lumtsatsun idanunsa yana sauke ajiyar zuciya "Allah sarki shiyasa tashi farko jininsu ya ha
u da Samir a she jininsu ne Samir ya rike hannu Aliyu cike da murna shima Aliyu ya rike hannunsa ,Kafin kace me mommy ta dawo daidai sai lokacin ta bukaci abinci, ummi ta mike ta shiga Kitchen ta shirya mata abinci ,bayan sun ci har Hajiya Aysha tayi musu sallama har jikin mota suka rakata sai da suka ga tashin motarta sannan suka koma cikin gida ....
Sukusuku ta dawo gidan har washegari bata sake ba tana jin kewar Aliyu a dan kwanakin da yayi mata ,tun daya zo gidan shi ke mata shara gidan gabad'aya wankewanke har ta fara aikensa domin ya soma gane guri tana zaune afra ta shigo parlou'n sanye da wando da riga duk bakake ta tsaya a gaban Hajiya Aysha "salamu alaikum "afra
"Na'am "
"Ya'akayi "?"Lafiya qalau granny yunwa nake ji abinci nake son naci "Afra bana jin dadi shiga Kitchen akwai taliya ki dan bararka kici "
Aysha ta kwa'be baki tana dubanta kafin daga baya tace "granny na gane tunda wannan shegen dan tsintuwar ya bar gidan nan kika daina walwala, jiya ma baki yi mana abinci ba "ke bana jin dadi ne yar taliya zaki bararka kici "ni fa yarinyar ce ban iya dafa komai ba ,kawai kin wani damu akan wannan kazamin yaron ,ni gani nayi ma kamar kin fi son shi akan ni da nake jikarki "shikenan yi hakuri kiyi yau kawai gobe zan dafa miki duk abinda kike son ci amman kar na sake jin kince wa Aliyu kazami ko shege dan tsintuwar,ba tsinto sa akayi ba shi din d'an'uwansu Samir ne yanzu haka yana gidansu "
bata rai "yanzu sai da kika kai musu shege ? Hajiya Aysha ta gyada mata kai alamun "eh " kuma nace karki sake ce masa shege dan halak " amman ai shine yace bashi da uba "kin ci uwarki da wannan maganar kaji min fitannaniyar yarinya mai kwakwar tsiya ina ruwanki ma idan shegen ne ? Afra ta yi shiru tana Kallon Hajiya Aysha zuciyarta cike da haushi "dan yayan maman Samir ne uwa daya uba daya kamar yadda dadynki yake da abbansu Samir "lallai ma granny din nan ta iya girba karya ita da aka tsinci yaro a gabanta sannan yanzu tace mata wai danuwansu Samir ne ta ina take tunanin wannan maganar gaskiya ce ? ta dai maidashi can ne dan tana son yayi rayuwar jin dadi da yanci ,kafafunta ta soma d'agawa a hankali ta shiga Kitchen batare da ta sake cewa komai ba ,sai dai a cikin zuciyarta ta qudurta komawa gidan alhaji realwan dan takurawa rayuwar Aliyu sai ta raba shi da gidan ta kowane hali ,bayan sati daya da komawar Aliyu gidan Alhaji realwan afra ta matsawa iyayenta lallai tana son zuwa gidan alhaji realwan karasa sauran hutunta da yayi saura , da fari mahaifiyarta kin amincewa tayi ganin ai hutun yazo karshe kuma ita bata son tana shigewa dangin mahaifinta dan ko gidan hajiya ma dole ce kawai hakan yasa afra ta daga hankalinta kullum cikin damuwa take kwana take yini tsabar bata samu damar ciwa Aliyu zarafi ba ,ganin damuwarta yasa mahaifiyarta ta amince mata ,sai dai da sharadin hutunta na karewa ta tattaro ta dawo ba sai tayita magana ba idan tayi kwana biyu ta dawo,tayita tsalle tana murna ta nufi d'akinta ta soma shirya kayanta a cikin yar karamar akwati ,ta bude jakar ratayarwata ta kwashe kayan kaliyarta ta zuba powder ailen white lips stick duk ta zuba a cikin mahaifiyarta na siya mata kayan kawaliyata ne kasancewarta babbar diyarta sannan ita kanta tana da tsananin son kawaliya shiyasa ta koyawa diyarta dan haka a shekarun afra ta iya tsara kwakiya sosai ga iya tafiya da rausaya kamar bishiya ,kullum fuskarta cikin kwaliya take an sha dukanta a school akan kwaliya sosai tayi kyau tayiwa mumnynta sallama tare suka jero da mummynta har jikin motar ta rakota tana mata fada" afra ban da rawan kai ki natsu dan Allah kinji ki zauna da kowa lafiya karkiyi tashin hankali da kowa ."naji umma karki damu kinji zan zauna da kowa lafiya Amman ban da wannan kazamin yaron sam bazan raga masa ba tayi murmushi tare da bude mata gidan baya ta shiga ta zauna ta maida murfin ta rufe direbansu ya ja suka bar gidan sai data ga mai gadi ya kulle get din gidan sannan ta juya ta koma cikin gida kai tsaye hanyar gidan Alhaji realwan suka
auka tana zaune a bayan mota zuciyarta na shirya mata abinda zata yiwa Aliyu idan taje gida ."
dareban ya sauketa a had'ad'd'en haraban gidan Alhaji realwan tana hakince a bayan mota kamar wata babbar yarinya cikin wani irin yanayi ta lumshe idanunta tana sake zurfafa tunaninta ,turare ta cire a cikin yar karama jakarta ta fesawa a jikinta ta bude murfin mota ta fito a hankali gabanta kawai take kallo tana taku kamar bata son taka kasa tana shiga parloun da Aliyu idanunta suka soma cin karo yana sanye cikin bakaken kaya wonda three quarter da rigar yan kwallo long selve kallo
aya suka yiwa juna kowane ya dauke kanshi ,yar farar dake fuskarsa ta
auke yana jin babu dadi a ransa dan bai mata da halinta ba ,tabe baki tayi ta samu guri ta hakinance akan daya daga cikin kujerun gidan a daidai lokacin direban ya shigo parlou'n hannunsa rike da akwatin kayanta ya ajiye a gefenta yana kallonta "sai yaushe zan dawo na daukeki '?
"Zan fadawa umma ta fada fuskarta a ha
e ."
tun sanda Afra ta dawo gidan Alhaji realwan Aliyu bai sake samun kwanciyar hankali ba saboda takurawarta bashi da ikon sakewa acikin gidan ,idan kuwa tana guri dole ne ya hakura da gurin ya killace kanshi a daki ko a lambun gidan saboda kallon wulakanci da aibantashi da take a cikin yaran gidan babu wanda bata fadawa a unguwar shi din dan tsintuwa ne kuma shege ne , a duk sanda Samir yaji ta fadi haka sai sunyi rigima daita , wani lokacin ma har da dambe suke yi da Samir yayi mata duka amman hakan baya hana gobe idan taga Aliyu ta furta masa bakar magana wanda shi ko kallon inda take bayayi sannan baya nuna alamun yasan da zamanta ,wani safiyar Lahadi wanda ya kasance weekend ce kuma bai fi sauran kwana uku ta koma gidansu ba ya badamasi daya dawo hutu daga kasar Austaraliya yace su shirya zai kai su shan ice cream Wanda shi saboda Afra ya shirya tafiya dan Allah ya jarabeshi da qaunarta tun haihuwarta ,ta shirya cikin hadaddiyar doguwar riga mai shegen kyau haka ma ummi ta shirya kisna cikin kanana kaya riga pinky da wando baki ta sanya mata takalmin pinky mai kalar kayan ta kama mata gashinta gida shida ta mika wa Aliyu ita "rike min ita muradi naje daki na dawo ya kai hannu ya amshi kisna wacce zuwanta hannunsa ke da wuya ta saka kuka tunda yazo gidan bata yarda dashi daman kuma shegen kiyuwa gareta bata yarda da kowa bayan mamanta sai yan'uwanta shima kuma baya son d'aukarta tunda ta fesa masa zawo ajiki "kinga aunty ummi dake haka yaji suke kiranta dashi bisa koyarwa mummy "Dan Allah amshi yarinyar nan bata son ina d'aukarta "kai dai muradi ka fadi gaskiya na lura dai tun randa aka yi maka wanka zawo kake gudun
aukar kisna ". Yatsina fuska yayi yana mika mata ita tana amsarta tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya shi kuma ya juya zai bar parloun "wai kai bazaka fita bane naga baka shirya ba? tsaki yaja yace "gaskiya babu inda zani Sai kun dawo bata kawo wa ranta komai ba ta nufi daki ,Koda afra taga kowa acikin motar bata ga Aliyu ba sai taji babu dadi haka nan taji ranta ya
aci kamar tace ta fasa zuwa
A daidai haraban shoppright ya badamasi yayi parking motarsa kiran pijo ,daya bayan daya suka sauko ya badamasi , ummi ,Samir Muhammadu wanda suke kira da madu kisna duk ya'yan Hajiya salaha ne sai Zahra da mufeda ya'yan da mumuy ke riko .
a hankali afra ke taku wanda yake kara sa badamasi jin wani iri akanta yarinya ce sai dai Allah yayita da maseefar iyayi da yangar bala'in ,bata tsaya bin ta kan kowa ba ta samu guri ta zauna tana jiran karasowarsu ,sai dai hakan bai faru ba dan shigewa sukayi ciki ,batayi minti goma da zama ba sai ga ya badamasi ya dawo da yar fararsa yace "yar tsohuwar nan tunanin me kike yi haka "?
Yayi maganar yana mika mata abinda tafi so ice cream ta amsa tare da cewa "babu komai a shagwa'be kamar zatayi kuka "hannu ta kai kan itacen tsinke dake ciki ta dibi ice cream ta kai bakinta kamshinsa da gardinsa ya kaiwa kwakwaluwarta lumshe idanunta tayi tana bu
e idanunta suka fa
a cikin na ya badamasi daya tsura mata ido yana kallon kyawawar fuskarta .... "
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 27
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Mummy ta dawo parlour'n ta iske afra ta cire uniform d'inta tana jujjuya kai ta bita da kallon mamaki sannan tace "ya naga kin cire kayan makaranta ?" cikin marairaicewar muryar tace "kaina ke ciwo mummy "karya take wallahi babu wani kanta dake ciwo , ba tayi assignment d'inta bane ai naji Sanda kike fad'awa mufeeda cewar kin tuna bakiyi assignment d'inki ba Kuma malamin Chemistry bai da mutunci dukan tsiya zai miki shine dan tsabar karya zaki ce kanki ke ciwo " ? inji cewar samir ya fada yana zabga mata harara "wallahi karya yake min mumy da gaske kaina ke ciwo wai ma ina ruwanka dani ne ? " ke mufeeda yaushe na fa
a miki haka ?" Allah mumy ki rabani da Samir idan ba haka ba zamu yiwa junanmu rashin mutunci . "to muyi mana yau muka fara rashin mutunci kece zaki sha wahala mai kan karas kawai ki dai tuba da karya dan Allah ya tsinewa mai karya".
mumy tayi murmushi sannan tace " kai Samir banason jan magana tunda tace kainta na ciwo babu inda zata ku kama hanya ku wuce Allah ya tsare "Mufeeda Zahra da suka wa mumy sallama dan tuni muradi yayi fita mufeeda ta riko hannun kisna nan fa ta fara zillewa itama bazata ba tunda aunty afra bazata ba , mumy tayi rarrashi ta lalla'bata amman taki ,cike da jin haushi Samir ya zuba mata rankwashi a tsakiyar kanta tare da
auketa ya rungumeta ajikinsa ya nufi hanyar waje daita ihu ta dinga yi tana kokarin saukowa amman ta kasa ya shiga gidan gaba daita tana rungume a jikinsa yana mintsini gefen cikinta , sauran kuma suka shiga gidan baya direba ya tada mota suka wuce, kisna aka fara saukewa sannan aka wuce dasu .."
Bayan tafiyarsu mummy ta shiga daki ta dauko wa afra maganin ciwon kai ta bata ta sha sannan ta kama sauran aikin gidan da ba'a karasa ba ,daman kuma haka take yi a duk sanda suka wuce school haka zata bi gidan ta sake gyara inda basu yi ba , bayan ta gama ta koma d'akinta tayi wanka ba ita da dawo parlour'n sai karfe
aya dan sai datayi sallah inda ta iske afra kwance akan doguwar kujera tayi mata sannu da jiki sannan ta samu guri ta zauna " cikin haka wayar mumy ta
auki kara batare data duba ba ta dauki wayar ta kara a kunnenta dan tasan mai kiran duk yanayin da mumy take ciki tana magana dady zai gane , hakan ce ta kasance ma yanzu yana jin muryarta sai daya tunhumeta tace "wallahi gajiya ce kawai , yayi murmushi yace" ko babu gajiya bakya gajiya da washhhhh , gashi kin hana a
aukar miki masu aiki ."karka damu aikin gidan nan guda nawa ne , ga yara mata kuma suna iyakacin kokarinsu ,bugu da kari nafi son su iya komai da kansu karsu je gidan miji basu iya komai ba ".
"wannan kuma gaskiya ne ranki shi dade Allah ya saka miki da alkhairi ,daman na kira naji muryarki ne naga shiru baki nemeni ba har yanzu ga aiki ya sani gaba ga rashin jin muryarki ,wannan sabon tayi masa ne tun suna ganinyar quruciyarsu har bisa yanzu da suka dan manyanta ,da zarar ya fita aiki wayarta bata yankewa gurin kiransa ,wani lokacin ma tana aiki waya na nanne da kunneta sun dade suna waya sannan sukayi sallama ta ajiye wayar .afra ta dube mummy tace "Allah sarki mummy dady na ji dake "mummy tace "idan bai ji dani ba da wa zai ji afra? "Biyayya da soyayya ta haifar da haka kema kiyi kokarin idan kinyi aure ki haifar da haka a gidan aurenki , kulawa mai kyau ina yiwa dady, ina kwantar masa da hankali bana damunsa da bani bani ,idan kudi zai bani bana amsa sai idan ya zama dole ke sawa na amsa , shiyasa banga abinda zance yayi min ba yaki yi min , sai dai idan bai dashi , Allah dai yaja da ranshi "
afra tace "ameen ".
Suna zaune suna ta hira har uku da minti hasim " bari na tashi ga la'asar har ta kusa ya kamata a soma haramar abinci dare ". afra tace" mai za'a daura mummy ?" Ke da kanki ke ciwo ki bari idan su mufeeda sun dawo sai su d'aura ko da yake ga islamiyya zaku jiya baku je ba lallai su shirya yau suje ke kuma zuwa gobe kya je nayi aikin da kaina ."
"ai tunda na sha magani naji sauki zan yi aikin islamiyya dai naje gobe idan Allah ya kai mu " Mummy tace " afra na lura baki son karatu gashi nan Kisna ma ta dauko halinki na rashin son karatu mace babu karatu akwai matsala kar fa a cireki cikin 'yan walima "Allah mumy ba haka bane walima kuma dole ayi dani bayan dayawa ma yan ajin basu san komai ba kudi zasu biya ayi musu walimar "to ke dai ki maida hankali karki yi walimar zuku azo ana tambayarki karatu ki kasa "zan kokarta "okay ki duba frizer kiga akwai raguwar kaya a ciki a yiwa dady farfesu cat fish yace ai masa " Afra ta mike cikin sanyi jiki ta nufi kitchen ta duba taga akwai saura har yayi kankara ta debo ta samu yar madaidaiciyar rabo , ta bude famfo ta tara ruwa jim ka
an ta kashe famfo ta ajiye ta saka kifin a ciki roban domin kankarar ta narke , ta fito parlour ta zauna tana kallon tv".
mummy ta Mike tace bari naje nayi sallah na dawo muyi aikin tare ganin afra na kallon tv yasa mummy ta dan tsaya tace "kije kiyi sallah kou " afra tace "to ha
e da mikewa ta nufi dakinsu ,karfe hudu da minti goma gabad'aya yaran gida suka dawo daga school , suna cire kayan school mumy ta umarce su da saka kayan islamiyya tare da daura alwala dan gabatar da sallah , mufeeda ta yiwa kisna wanka bayan tayi sallah taci abinci , tana
arin saka wa kisna kayan islamiyya kisna ta tubure tana kuka "wallahi aunty mufeeda bazani islamiyya ba ki kyaleni kullum sai malama tayi min bulala ni banason bulala tana kuka tana zame wandon makarantar da mufeeda ta saka mata ta fito parlour da gudu tana ihu bazata islamiyya ba har da birgima a kasa mummy daga cikin d'aki ta kwallawa mufeeda Kira tace "kyaleta zata zo daga baya ,dungure mata Kai mufeeda tayi sannan ta dubi afra data dauki Kisna ta rungume ajikina tace "afra bazaki bane kema "?"Ke sai gobe zani suka fito tare da zahra suka wuce dan tuni Aliyu da madu da samir sun kama gabansu dan dama basa jiransu zuwa islamiyya .."
Mummy ta fito tana kokarin zama kisna ta boye a bayan kofa dan kar mummy tace akaita islamiyya ,
mummy tace "har kin gama komai Afra tace" na kusa dai "yaran duk sun wuce islamiyya ?"Eh duk sun tafi sai kisna ,rabu da jairar yarinyar nan so take ta dinga kin zuwa islamiyya kamar ke kuma bazai yiwa ba karatu dole kuyi . "ai mummy duk kece da wannan mai kan karas din ke shagwa'bata inji cewar samir daya dawo
aukar hula "ai dole na shagwa'bata Samir uwa guda ai ba'a bar sawa bace amman akan islamiyya kowa zai jimu suka sa dariya banda Afra data ha
e rai kamar wacce aka aikowa sakon mutuwa ta zabga masa harara tana cewa " naga alamun suna kake son saka min to wallahi yau ya zamo karo na karshe da zaka Kirani da mai kan karas ".ya dauki hularsa yana tafiya yana cewa "baki isa ki sani dole ba sai nayi ra'ayi yar rainin hankali kawai ,kisna dake la'be a bayan kofa jin fitar samir ta rarrafo ta fito ta matso kan kafe ta zauna tana dariya sai ganin samir sukai ya dawo a lokacin da yake daf da ficewa daga parloun , aiko yana gama tsayawa ya zuba ma kisna rankwashi a tsakiyar kanta "ba dai kina biyewa wannan mai kan karas din ba tana gudun karatu ke
ma kina gudun karatu zaki sani ne "?"Maza tashi mu wuce Ina kayanta mummy daita zan wuce Kisna na jin haka ta sake bare baki tana kuka har da birgima , "kai Samir zan bata maka rai fa ,rabun min da yarinya ta fada tare da janyo kisna jikinta tana rarrashi ya fita yana murmushi. "
"Mummy mai za'a dafa idan an sauke parfesun?" Mummy ta yatsina fuska tana fadin "ni yau na rasa me za'a d'aura kije store ki dauko doya Afra ta shiga ta kwaso guda biyu ta fito tana nunawa mummy ,"mummy guda biyu ya isa ? "Eh sun yi kawo na fere".
"haba mummy gani meye amfanina kije ki kwanta ki huta ".Mummy tace "kwanciya yanzu da yamma nan kafin tace wani abu Afra har ta gama fere doya ta shiga Kitchen domin wankewa , mummy na zaune rungume da kisna tana Kallonta tana tofa mata addu'a a zuciyarta kuma take yabawa da afra duk wanda ya aureta zai yi alfahari daita matsalarta dai kyamar talaka wannan kuma halin uwarta ta dauko , sam bata son talaka ya rabeta sai masu arziki idan kaga tana haba haba da mutun to mai arziki ne talakawa kuwa banza ne agurinta ."
Jim ka
an Afra ta gama da farfesu tazo ta fadawa mummy sannan ta d'aura doya ta shirya ferfesun acikin kula mai daukar zafi mummy tace" sannu Afra Allah yayi albarka ya baki miji na gari Afra batayi magana ba saboda kunya, ta koma Kitchen tana bu
e tukunya dan gani ko doyar ta nuna taga da saura kisna ta taho da gudu tana kiran yunwa naje ji aunty Afra "sorry my baby yi hakuri na kusan gamawa yanzu zan kammala ".
Nan kisna tasa shagwa'bar data saba tana bubbuga kafa a kasa "to ki goyani kafin abinci yayi tayi dariya tace "ke dai babu abinda kike so arayuwarki kamar goyi . "Ai kece kika saba min dan haka Allah sai kin goya ni tayi tsalle zata hau bayanta ,Afra tayi murmushi tana cewa "autan mummy daga ke babu wata ".Ita kuwa kisna sai dariya take tana
arin hayewa bayan Afra "har doki zaki min "kince yunwa, kince goyo yanzu kuma doki bari kici abinci duk zan yi miki my baby Kisna tace "to my mumy "mummy'? afra ta fada tana zaro ido waje tare da kamo kisna jikinta " ni ba mominki bace ni sister
inkin ce tace to "muje kici abinci "ki samin da nama ."Ba nama bane kifi ne autan mummy ta duba taga abincin ya karasa ta kashe gas ta samu faranti ta zuba mata suka fito "amman ni kadai zan ciye abinci na ko" ."Sosai babu wanda zaki bawa ".Tace "sai ke da mummy nah kawai zan bawa ,Afra na dariya tace "to autan mummy mun gode ta zaunar daita ,a lokacin da yaran gidan suka fara shigowa daya bayan daya suna yiwa mummy sannu da gida mata suka wuce bangarensu maza ma suka wuce part dinsu suka yi shirin zuwa massalaci dan lokacin sallah yayi ,Afra ta dubi mufeeda da zahra tace "tunda kun dawo ku raba abinci suka amsa mata da" to " bata koma Kitchen din ba sai mufeeda ce ta shiga ta rarraba abinci ta zuba a kula ta kai dinnig table tana kammalawa ta nufi daki dan yin Sallah bayan sun yi Sallah mufeeda ta fito ta danna kararrawar dake bayyanar da kammala shirya dining sannan ta
auki abinci baba mai gadi da direba ta kai musu ...."
Mummuy kuwa tuni ta fada wanka saboda tasan dady ana yin isha'i yake shigowa kafin ya shigo tayi wanka da sallah, data idar ta samu humura da kulacca mai kyau ta shafa da mai me kamshi, duk tabi lungu da sako na jikinta ta murza ta dauko rigar bacci mai kyau mara shara shara ta saka ta dauko turaren wuta irin wanda ake ha
awa amare tayi amfani dashi , idan kaga mummy bazaka CE itace ta haifi badamasi ummi da Samir madu da kisna ba har ma kayi tunanin tana da siriki saboda yanayin tsarin jikin da Allah yayi mata komai cassss cassss daidai jikinta tamkar yarinya yar talatin duk lokacin data yi irin wannan shirin dady kamar ya cinyeta saboda kauna uwa uba ga kamshi ta ko'ina dady na matukar son kamshi shiyasa Bata rabo da turaruka kala dabam dabam tsab ta gama shirinta ta daura after dress akan kayan ta fito a lokacin yaran basu shigo ba tukunan ,ta zauna akan kafet tana jiran shigowar dady can sai gashi ya shigo ta mike ta karbi jakarsa da laidar daya shigo dashi tana yi masa sannu da zuwa ,ya rungumeta tsam ajikinsa yana shinshina kamshinta " ina son kamshin nan ranki shi dade gaki nan kullum kamar yarinya mutun ko yayi niyyar kara aure dole ya hakura ". tayi murmushi "dady baka rabo da tsokana ,"idan zakayi aurenka kayi mana menene na salaha acikin zai yi magana tace "muje ka huta karka tsaya tsokanar fa
a ya wuce ciki tana biye dashi zuwa falonsa sai data bishi har uwar dakansa ta cire masa hula "duk kayi zuru zuru yau kamar kayi ciwo yana dariya yace "akwai ki da kallon kurulla ya akayi kika gane haka "?
"Yanzu bani da kowa sama da kai a duniya gaba-daya tunanina da komai nawa yana kanka , idan ban kula da kai ba wa zan kula da? "kai ma kasan dole na dinga lura da yanayinka ta karasa maganar tana shiga bayi ta ha
a masa ruwa ta fito "na ha
a maka ruwan wanka ka shiga kayi ko kaji dadin jikinka"Yace "ina bukatar hutu sosai Amman nasan ba yanzu ba , karshen shekaran nan badamasi zai dawo gida , Kinga da kasuwanci yaron nan ya karanta da gabad'aya ayyukan zasu dawo garesa ni kuma na huta , shiyasa na kwallafa raina akan wa
an nan yaran suma gashi kowannensu yace buga kwallo zai yi"gaskiya ne kana bukatar hutu amman dole su Aliyu su hada aiki biyu buga kwallo da kasuwanci idan sun yarda idan kuma basu yarda ba su hakura da kasuwanci dan ina bukatar na ga kana samun hutu yayi murmushi ya shige bayi ."
A can parlour kuwa gabad'ayansu suna zaune akan dinnig table kowane gabansa plet din abinci ne ,kowa ya ci abinsa ya rage ban da muradi daya cinye tas saboda shi mutun ne mai tsananin son doya da tuwon shimkafa sam shinkafa zalla da kayan kwalama basu damesa ba shi dai ya samu abu mai tauri baya son Mai ruwa shiyasa idan tuwo za'a yi tukawar farko mumy take dibar masa ,afra ta kalleshi tace "su bamburu bawan ciki ko yaushe za'a koyi cin abinci a rage ,mutun kamar dan abinci aka halittosa ta karasa maganar tana kwashewa da dariya ,duk suka bita da ido babu wanda ya tayata dariya Samir ya bude baki zai mata magana muradi ya da dakatar dashi tare da d'ago kyawawan idanunshi ya zuba mata take ta daburce ta kasa kallonsa ta
auke idanunta tana jan tsaki "ko kallon uwar me yakewa mutane ? shiru yayi yana jin yadda tsanartab ke sake samu mazauni acikin zuciyarsa sau tari daman shi tsanarta mutun shine abu mafi sauki da zuciyarsa ta iya bare ita da yake jin kamar kaya yafi minti biyar yana hukuntata da idanunsa babu shiri ta dauki kisna ta bar parloun tana gunguni "wai me yasa bazaka bude baki ka ciwa wannan yar rainin hankalin mutunci ba ganin fa kana kyaleta ne yasa iskancita ke gaba ? "bari naje na fito maka da shegiya "no barta kawai a kwai lokacin nadama zai zo mata har ma ya aureta iya abinda ya fa
a kenan ya mike ya bar gurin zuciyarsa na tuttukin bakinciki daya bayan suka mike suka bar parloun gabad'aya.."
Dady na fitowa daga bayi idanunsa akan mummy yayi mata murmushi yace "hmmmmm " Ta dubesa da murmushi akan fuskarta itama tace "hmmmmm din nan ban yarda dashi ba akwai magana a bakinka yace "sosai kuwa gani nayi bakya tsufa salaha daga shigata bayi har naga kin sake canzawa ki dai bi a hankali kin kusan
aukar wata suruka ....."
tasa dariya tana kallonsa "Allah idanunka ne ke ganin haka Amman kowa ya kalleni yasan na tsufa 50 something fa ".Cikin barkwanci da yake mata ya fada mata batun auren afra da badamasi mummy ta sha mamaki jin abinda ya fa
a tace "daman suna soyayya ne ko kuwa dai kune kuka ga dacewar haka zaku hadasu?"
"Shine da kansa ya fadawa marwan tun da dadewa to sai yau marwan din yake sheida min sai na kira badamasin dan na sake jin ta bakinsa ,shine ya tabbatar min da gaske ne da zarar ya dawo yake son ayi aure mummy ta zaro ido waje "bashi da lafiya guda nawa Afra take duka shibiyar gareta ko shashida fa ? "To ma ya fada mata ne da zai wani ce yana dawowa za'a yi aure idan kuma bata son shi fa......"? Murmushi kawai dady yayi " d'ana ne fa badamasi ta yaya kike tunani Afra zata ce bata son shi kiyi addu'a ki kuma masa fatan samun nasara ".
"Shikenan Allah ya tabbatar da alkhairi yasa muna raye za'a yi yace ameen "amman dai ku bari ta gama karatunta na gaba da secondary "aa suna gama karatun secondary gaba-daya zan aure dasu wace ta kawo miji shikenan wace bata kawo ba zan samo mata tace "Allah ya taimaka muje kaci abinci ".
Ya dan harareta ta gefen ido yana fadin "ke kinci abinci ne ?" ta masa wani kallo da su kadai suka san manufarsa "ai kasan bana cin abinci sai da kai sai dai idan baka nan shima ka
an nake ci". Suka fito daga dakin zuwa dining table ta zuba masu suka fara ci suna hira dady yace "wai ina mutuniyata kisna ne najita shiru ?" Dariya mumy tayi tace "yar shagwa'ba da rigima kenan tana gurin mutuniyarta killa ma tayi bacci dady yace "ai wannan mammartamu bata da matsalar rayuwa gashi tana son Afra za'a Sha daga idan zatayi aure ,"wannan gaskiya ne idan kace Afra to ka gama da zuciyar kisna "yau rigima tayi sosai ita bazata makaranta islamiyya tunda nake haihuwa ban taba haifar yar da bata son zuwa karatun addini ba irin kisna har gara ma idan afra zata ba'a fiyye samu matsala ba ko da yake tace malamar islamiyya ke dukanta ko za'a yi mata magana tayi hakuri ta daina saboda a samu tayi karatun "idan bata son zuwa ki rabu daita sai samo mai koya mata a gida kamar ina ganin zai fi "karatu cikin mutane yafi gaskiya zan so tayi cikin yara y'an'uwanta "to shikenan zan sa ayi min kiran shugaban makarantan nasu ya karasa maganar yana canzawa da wata "yau fa na sha wuya a office kuma ga baki kala kala gashi yawanci duk mata ne kinsan kasuwanci da mata sai hakuri naga wata kamar nayi miki kanwa daita , kawar da maganarsa tayi ta hanyar cewa "dady dan Allah na tambayeka wata magana mana ".?
ya gyada mata kai "wai irin son da nake maka kana yi min kwatankwacinsa iri sa kuwa ?"
ya zabga mata harara sannan yace "bana miki kwantakwacinsa zan aureki har mu kai tsawon wannan shekaru ko kin mata irin wahalar dana sha kafin na samu aurenki? " ko dan kinga ina cewa zan miki kishiya shine zaki yi wani tunani ?"
"Ina dai zance kishiya ne a cikin barkwanci ,duk da an san aure nufi ne na Allah idan Allah yayi dake kadai zan zauna har kashen rayuwata haka zan mutu da mata daya, idan kuma da rabon zan kara zan kara
ke irin wannan kwalisan da kike min da kulawar da kike bani ina zai bar ni na ga wata nace ina so ? idan na shigo bani da damar sake lekawa ko'ina, amman dai zaki sani ne allah dai ya kai damo ga harawa yarinyar karama sa'ar su mufeeda zan dauko nayi wasan sallah daita ".mummy ta kasa cewa komai sai murmushi take dan tasan wasa yake a ranta take aiyana irin soyayyar da dady yake mata ita tasan biyayyar da take masa ko yayi aure bai zama lalle ya samu ba ,cikin kwantar da murya tace "wallahi irin son da nake maka araina ko nace a zuciyata ya wuce misaltuwa, ina mai alfahari da kai a rayuwata ," nima ina alfahari dake kuma babu wata mace da zata sha gabanki, kina da kyau uwar marayu ga ladabi da biyayya kwaliya da kamshi dukan ba kya tsallakesu, shi yasa nake kara sonki Allah ya dangwamar damu cikin farinciki har karshen rayuwarmu a natse take bashi abinci har ta gama ta janyo kular farfesu kifi daya sha kayan hadi ta zuba a farantin tangaran yaci suna ta hira har ya gama can ya d'ago ya kalli agogon bango dake manne da parlour'n karfe goma daidai ya mike ya fita zuwa gurin baba Mai gadi ."bayan wasu mintina ya dawo parlour'n ya isketa tayi shiru tana jiran dawowarsa cikin kwantacciyar murya tace "ka dawo nima na gaji muje mu kwanta nan suka tashi suka nufi daki suka kwanta cikin aminci da nuna kulawa ga junansu .."
Daren ranar kasa runtsawa muradi yayi duk inda ya juya tunani kashi da kashi ya addabeshi , tashi yayi ya mike yaje ya dauko kundin tarihin mahaifiyarsa ya dawo ya zauna akan kujera mai zaman mutun daya karo na farko da yayi tunanin dubawa a tun sanda ya dawo hannunsa ya soma bu
e shafin farko mai dauke da kyakkyawan rubutun mahaifiyarsa a hankali ya dinga bin rubutun yana karanta rayuwar jin dadin da mahaifiyarsa ta gudanar tare da ahlinta har zuwa kan had'uwarta da mahaifinsu da irin rayuwar da sukayi cikin kankanin lokaci kwakwaluwarsa ta soma yamutsewa babu abinda yake ambata a cikin ranshi sai kalmar" Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un gumi ya ha
a sharkaf manya lamura guda biyu suka shiga yawo a cikin kwakwaluwarsa kuma kowanne yana bukatar nazari sosai yana matukar bukatar sake ganin mahaifiyarsa da bukatar sanin yadda zai yi da afra wacce take kokarin zame masa karfe kafa da yiwa rayuwarsa karan tsaye ,gaba-daya ta gama yad'awa kowa a school da unguwa matsayin rayuwarsa a gidan duk hanyar da zata aibantashi tasani wanda ya rasa dalinta na yin haka amman duk laifin waye ? Sannan kuma aikin waye ? ya shiga tambayar brain dinsa "duk laifin azzalumi mahaifinsa ne daya tsaya ya rungumi rayuwarsu da wata killa yanzu suna tare da mahaifiyarsu cikin soyayya da farinciki da shi kansa bai danganta kanshi da kalmar shege ba bare ta samu damar musguna masa cikin kankanin lokaci idanunsa suka kada suka yi ja ya dinga huci kamar kumurcin maciji wani bala'in tausayin mahaifiyarsa ya mamayeshi "me ye laifinta da yan'uwanta suka mata haka ? "Ko yanzu a wani hali take ciki ? "me yasa suka aikata mata abinda suka mata ? Yana son sani inda take da halin da take ciki Muradi ya rushe da wani irin kuka dan a ganinsa shine ya kamacesa " Allah sarki mamana ya furta a fili "kin tsinci kanki cikin matsalar rayuwa ne a dalilin azzalumi mahaifinmu "shi kuwa me zai yi dashi a rayuwa har kullum adduarsa Allah ya ha
a shi da mummunar bala'in da zai kawo kanshi garesu shi kuma a lokacin ne zai tabbatar masa da bashi da wasu ya'ya a duniya, sosai yayi nisa cikin kuka yana tunani "me yasa kake masa mugun fatan ? wani
angare na zuciyarsa ya tambayesa "shine mutumin da zai sadaka da inda mahaifiyarka take domin shi yasan inda suka dauko rayuwarsu "no no bazan bukaci komai daga garesa ba zan nemeta da kaina idan lokaci yayi bana neman taimakonsa ya mike a fusace yana yarfe hannu tamkar wanda yaji ciwo kafin daga baya ya soma Zariya a dakin duk runtsi duk wuya bazan bukaceka ba nasan duk inda mahaifiyata take hankalinta na kanmu ba karamin dalili ne ya riketa na tsawon shekaru batare da nemi inda muke ba "ya Allah ka tsare min rayuwarta da lafiya a duk inda take kasa ta dawo garemu muna tsananin bukatarta a hankali ya tsurawa diary din hannunsa rinannnun idanunsa wadan da suke shatatar da hawaye gani yake kamar fuskarta zata bayyana ajikin bangon diary ransa gurin baccinsa ya koma ya kwanta rungume diary ....."
Bayan kwana biyu
da wuri mumy ta tashi ta nufi kitchen domin ha
awa dady da yaranta breakfast shi kuma dady ya shiga wanka ta shirya dinnig table ita da kisna tana wasa da dariya da tsalle tsalle,dayan bayan daya yaran suka dinga shigowa sanye da uniform ajikinsu suna durkusa wa har kasa domin gaishe da mummy a daidai lokacin da dady ya fito cikin manya kaya shadda fara sol da babbar riga da hula kalar kayan kasancewar ranar juma'a ce , nan suka juya zuwa gurinsa har kasa suka durkusa kan muradi na kasa ya gaishe dashi cikin sakin fuska ya dinga amsa musu tare da saka musu albarka yayinda kisna ta makale ajikinsa tace "dady ina kwana dady yace "lafiya lau sarkin rigima "me ka siyo min jiya daka dawo"? "na siyo miki fura "to ai Ni bana son fura nafi son sweet "ai itama furar dana siya miki tana mota na manta daita "muradi ungo key kaje ka daukowa iya rigimar nan fura ya amshi key kansa na kasa cike da girmamawa ya fice ta kalli dady tace "idan ya dauko bazan ba yajita amman yayi kamar bai ji ba har muradi yaje ya d'auko ya dawo ya mikawa Kisna taki amsa tare da turo baki tasa hannu ta buge goron fura tana furta "bana sha tunda ya ta
a haushi ya kama mumy ta kai hannu zata
auketa da mari muradi ya
auketa cak ya dagata sama "mumy wannan daga hannu kamar zaki mari babba mamanki ce fa ?" Wallahi idan kana biyewa Kisna zan bata maka rai ,muradi zan ajiye matsayinka a gefe naci mutuncinka fa "kiyi hakuri afuwa mumy "ni ka saukeni banaso ta soma mutsu mutsun sauka ajikinsa aiko Samir da madu suka kama masa da dariya tare da cewa "Allah shi kara ai maganin mai tausayi irinka kenan da kabari an nada mata duka da yanzu ta shiga hankalinta "bazan bari a daki Hajiya kayi ba yayi maganar yana sauketa "ai ba asalin ita bace suna ci dan haka duk tayi ba daidai ba sai an hukuntata dady ma dungure Kisna kai yayi "idan kina yiwa muradi haka zan daina siyo miki komai har suka karasa breakfast dady fada yake yiwa Kisna yayinda afra dan haushi kasa cin abinci tayi ta tsani ana nuna wa muradi kulawa ."
"aliyu dauko min takalmina ka goge min cewar dady har Aliyu ya mike da sauri mummy tace "yi zamanka muradi na goge masa , dady yace " Allah yayi miki albarka taje ta d'auko ta ajiye masa takalmin kusa da
afafunsa , a hankali yayi magana a daidai kunnenta "duk wani launi na soyayya kin iya kama namiji dashi salaha ". tayi dariya batare da tace koma ba saboda idanun yara, amman a ranta cewa tayi ai mata ne ke janyowa kansu kishiya , idan mace zata kama mijinta ai babu zance kishiya ,Amman sai kaga amare acikin gidansu kamar wasu jakuna wata ma sai ta kwana biyu jikinta bai ga ruwa ba kayan da kaganta dashi yau gobe shi zaka ganta dashi ,idan kuma ta dade da aure sai ta bari yaya su hanata yiwa miji kwaliya da kulawa da lamirinsa, ta kalli kyakkyawar fuskarsa "dady tashi muje na rakaka dan tasan idan tayi wasa zai bata lokaci , ya mike suka jero "ka ta sani gaba baka son zuwa kasuwa ko ?
"au korata ma kike yi "haba Ni na isa idan kuma zama zakayi muje sitroom nan idanu yara na kanmu "bari na wuce yau juma'a kuraren lokacin ne da wuri zan dawo na soma shirin barin kasar gaba-daya ki huta
Tayi murmushin gefen baki suka ci-gaba da tafiya tana rike da jakarsa da wayoyinsa , ta rakashi har bakin motarsa ya shiga direbansa ya karaso da sauri ya gaisheta cike da girmamawa suka bar gidan ,ita kuma ta dawo ciki dan ta sallame yaranta ,bayan ta sallemusu ta sake kintsa ko'ina ta dafa musu taliya ta zuba a kula sannan ta shige d'akinta ta yi wanka ta kwanta dan ta huta .
*******
Washegarin ranar asabar tun karfe tara muradi da Samir suka shirya zuwa gurin wasan kwallo ,koda suka isa abokansu gaba-daya sun hallara kusan su kadai ake jira ,suna gama k'arasowa kowanensu ya sha ruwa kadan kadan sannan suka fara gaisawa a tsakaninsu suna hirar yadda wasan zai kasance "karka damu jahid yau mune zamuyi nasara inji cewar habib shi dai muradi yana tsaye rungume da hannuwansa a qirji batare da yace komai ba har sanda aka tara su gabadaya acikinsu aka zabi leder guda biyu muradi da Samir domin duk sunfi sauran kwarewa agurin iya buga kwallo aka ajiye takalmi a tsakiya "muradi ina kake so "? Cochi ya tamabaye muradi yana kallonsa cike da farinciki muradi ya nuna inda yake so shima Samir ya nuna inda muradi ya nuna ,ya jefa takalman guda biyu sama suka dawo kasa daya ya kifi daya ya bude wanda ya bude shine na muradi Dan haka muradi ne ya dauki bangaren dama ,daman kuma koda yaushe nan yake
auka cochi ya fara cirowa muradi mutanensa ya bar wasu a waje haka ya dinga jerasu har aka fara wasa karon farko muradi ya lashe ,aka cigaba da wasa wasa muradi da members dinsa suka lashe su Samir kamar koda yaushe ,cike da fara suke gaisawa a tsakaninsu muradi ya rungume Samir ajikinsa "kafa yi kokari sosai kawai dai kasan aliyun naka ne sai hankali shima murmushi yayi yana shafa bayansa a hankali ya zare jikinsa jahid ya bashi hannnu "gaskiya ka buga kwallo yau sosai sai dai ban ji dadi yadda kasa min kafa ba "karka ji dadi bayan ka cinyemu da me kake son naji ai ina sane nasa maka kafa jahid ya fada yana dariya suka fara saka kayansu habib yace "ai next time mune zamu cinyeku "."Ku shirya da kyau kafin ku fito Aliyu ya fada yana takunsa cikin isa da izza ."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 25
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
Tsuke
karamin
bakinta tayi
tana
kallonsa ,
ganin
yaki
auke
idanunsa
akanta
yasa
ta ajiye ice cream
din
dake rike
hannunta
tasa
masa kukan
shagwa'ba
,a rud'e
kamo
tafin
hannunta cikin nashi yana
murzawa a hankali
yace "menene
queen "? "Me
ya saki kuka "?"Ba
kai
bane
kake kallona
nifa
bana
son
yawon
kallo ......."
dariya
ya badamasi
yake
tayi
cikin
zuciyarsa
tun
sanda ta motsa
karamin
bakinta dan
yasan muddin
yayi a fili zai ballowa kansa ruwa
dan sake birkice masa zatayi
"my
eshat kin
cika
shagwa'ba
da yawa
ban
da abunki
meye
abun
kuka
akan na
kalleki
bayan nan gaba
ma zaki za.. ....
Saurin
katse abinda yake son fada yayi
cikin tsarkewar
murya ," kallo ma
tayi
masa
kuka
ina ga
fadi
abinda ke ransa
,ai sai ihu kenan zata
saka
kururuwa neman
auki , ya cigaba da
murza
yatsun hannunta yana kallonta
"kaga
badamasi banason
abinda
kake min
ta zare hannunta cikin
nashi
tana sake rushewa
wani sabon
kuka "
"ya Salam
meye kuma abun
kuka anan daga ta
hannu,"ni ka daina ummana
tace kada na yarda na bari maza suna ta
min hannu , idan ba haka ba
zanyi ciki
gashi
bana son
nayi ciki
ina
yar yarinyata " da
kuka
ta karasa maganar.."
kuka
take
sosai kamar wacce
ake
zarar
ranta
ganin
haka
yasa hankalinsa
tashi matuka
"kinga nifa
wani abu zan miki
wasa nake miki , kuma
rikon hannunki
da nayi
bazai
kiyi
ciki ba oya kiyi
shiru
karbi
wannan , wani
kyawawan hankchif
fari
sol ya mika
mata
yana sake
tsareta da idanunsa
"plz wipe
ur tears my queen
I don't
want
to see ur tears
Karki min hasarar
hawaye ..."
Shiru
tayi
tana sauraronsa
dan
bata
niyyar
amsa hankchif din , ganin haka yasa
ya aje mata akan
cinyarta
yana
rarrashinta "kiyi shiru ki
goge hawayenki
kukan ya isa haka
bazan sake ta'baki ba
shikenan ".Cikin
sheshekan
kuka tace
"Allah ya badamasi bana
son ana ta
"to naji na daina
sarkin rigima
da shagwa'ba dauki
ice cream din ki
sha".murmushi
ta sakar masa
yayinda take kokarin
share hawayenta
"shiru yayi
yana
Kallonta
kasa kasa yana jin yadda zuciyarsa ke sake narkewa akanta
saboda kyawun
data sake yi masa
a lokacin da
take
kuka , a hankali yace
"kinga
kyan da kika qara kuwa lokacin da kike kuka?
"ni ka daina ganin
kyauna
banaso
tayi
magana tana turo masa karamin
bakinta
saurin
zaro
ido yayi waje
"ai
kuwa baki isa ba
yarinya ya furta acikin zuciyarsa tare da
gyara
zamansa
"kallo kam
yanzu
na fara
afra
har zuwa lokacin da zan mallakeki ,"kana magana ne "?Ta tambaye sa tana shan ice cream
ya girgiza mata kai alamun "a'a"har
gama
shan ice cream
din yana kallonta yana
zolayarta
, wani abun
tayi
dariya,
wani ta
saka
masa kukan shagwa'ba
har
karfe shida
ta buga
suna tare sannan ya jata
zuwa inda
aunty ummi
Zahra, mufida
madu da Samir suke
daukar
hoto
rungume da kisna da tuni
tayi
bacci a kafad'an aunty ummi
idan kun gama
muje ko "?
"Mun
gama " gabad'aya
suka ha
a baki
"kun gama a ina to ni ban gama wallahi
afra
ta fa
tana
turo karamin
bakinta
gaba duk suka zuba
mata
ido suna Kallonta cike da mamaki . "zaki
da wahalar kenan ko
inji cewar madu
"ai kai ne wahalallen
tayi saurin dakatar dashi
,kun
wani zo nan
kuna ta
aukar
hoto ko a samu wanda zai
kirani
ai nasan duk sharrin
wannan ne
k'arasa
maganar tana nuna
Samir "sannu
gimbiya saboda ana
jin tsoronki ne
za'a zo
kiranki
alhalin kinsa hakan zata
iya faruwa
dole idan anzo za'a yi hoto , ke da
kika san kina son d'aukar
hoton me
yasa kika ....."?
isa
abar
maganar haka
inji cewar
ya badamasi
zo nayi miki hoto my
queen ya
ciro wayarsa iPhone xx max
, tabe
baki Samir yayi tare da cewa " yar
wahala
kawai
ke dai
idan baki ja mutane
bakya
jin dadi yar rainin hankalin kawai ". hotuna
sukayi sosai daga karshe
tasa ya badamasi
ya siya
mata
wani
ice
cream
,Samir
ya dauki
ice cream
mai
chocolate
kayan motsa baki "bari
na d'aukarwa
muradi
".da
sauri
matso kusa dashi
tsaya
"ka jika da
iyayi
yana son
sha me ya
hana shi zuwa "?"Ina ruwanki
da rashi
zuwansa ko
kice
zakiyi
kayansa
zuwa gida"?Tace "kai
ne zaka yi kayansa amman dole nayi magana tunda bakina ne
ta fada tana
yatsina fuska "to babu ruwanki dani
idan ba haka ba
zamu raba hali yanzu anan
"to mu raba mana sai me tsoronka
nake ji "?"Kufa gayawa yarinyar
ni ba sa'anta bane idan ta raina
kowa karta ce zata rainani
..."
badamasi
riko mayafinta
"muje
queen Samir
fa kaninki ne ki
daina
biye masa fixge mayafinta tayi
tana masa wani kallo "ta ina ya zama
kanina bayan akwai wattanni a tsakaninmu
ya bani wata biyar
fa ta karasa
maganar
tana nuna masa yatsunta
biyar "naji
ni ba wannan nake
nufi
idan lokaci yayi zaki fahimci
abinda nake nufi ya sake janta
Suka
nufi
inda motarsu take
Suna shiga
haraban
gidan ranta yayi bala'in
aci saboda cin karo da fuskar muradi
da tayi cikin shirin
zuwa
masallacin
sanye cikin
jallabiya
baka
kafin
ya karaso inda
motar
take
pake
jefa masa wani
mugun
kallo
tana harararsa tare da
jan
tsaki ta
runtse
idanuwanta
saboda
bata kaunar
ganinsa
a rayuwarta
ya
an tsaya yana jiran fitowar Samir
fito
daga
gaban
mota tana yatsina fuska
haka nan
taji zuciyarta
bugu
lokacin da tayi
kusa
dashi
Aunty
ummi ta
fito
da kyar
muradi ya
mika mata hannu alamun ta miko masa
Kisna
"yauwa muradi
dan
Allah
kai
ta dakin mumy
suka jera tare da Samir yana fada masa yazo masa da ice cream kai tsaye dakin mumy
suka
shiga ya
kwantar daita akan
gado ya cire mata takalmi dake sanye a kafafunta
Samir na bashi labarin inda suka je suna
arin
fita daga dakin mumy ta fito daga bayi tace "yauwa muradi zo nan kai kuma Samir kira min ummi har da madu ma ya fito cikin sauri tare suka dawo Mumy
kalli muradi tace "abinda nake son fad'a maka
duk inda kaga kawunka garba ko bature
Karka kallesu bare su
ganeka ,
kuma bance ku fadawa wani
daga cikin dangina dake
garin nan cewar an ga muradi ba "
gaba-dayansu suka gyada mata kai alamun sunji "oya kuje kuyi sallah suka fita ummi ta nufi dakinsu su kuma suka wuce massalaci ."
karfe
bakwai
daidai duk suka hallarar
a parlour
Samir ya mikawa muradi
roban ice cream din daya zo masa dashi
ya amsa ya
bude
yaga ice cream din ya narke duk yayi
kunfa
daga sama
,Samir dake zaune gefensa ya leka cikin roban
saurin dafe
goshinsa yayi "ya narke ko ?
amman banji dadi ba wallahi
shi yasa nace kasha kafin kaje massalaci kaki". ita kuwa afra
ranta fesa da jin abinda Samir yace
"Allah
qara ai ka iya gulma
da iyayi gara
daya narke naga
karya sha
mike
daga
zaunen dake ta shiga Zariya
a cikin parlour'n tana jin dadi
saboda
hango
acin rai
mai tsanani a kwayar idanun muradi,a hankali muradi ya
ajiye roban ya
tashi ya bar gurin ya koma dakinsu
yana
danne zuciyarsa dake masa zafi yana da tsananin
hakuri amman zuciyarsa
bata
daukar wulakaci, yana
da juriya amman kuma yana da
taurin
kai
mai tsanani
akan
abu , idan ya kafe akan abu ko me
zai faru sai dai ya faru
amman
bazai rusuna ba shifa
akan afra za'a iya
nemansa a rasa
gara
yayi
rayuwarsa
a wani bagiren
bai da kowa kuma babu wanda yasanshi zai fiyye masa kwanciyar
hankali hawaye ya zubo masa
saboda
baya qaunar rayuwar waje
kullum zuciyarsa na cike da tarin bakinciki rashin sadiq a kusa dashi
baya
son wannan yawon da
yake
" Samir ne ya shigo dakin yaga ya ha
a kanshi
da bangon dakin yana sheshekan
kukan
zuci
dana
zahiri
dan
yana hango yadda bayansa ke motsawa
, ya
zuba wa
bayansa ido kafin daga baya ya karaso gurinsa ya dafa shi
tare da
juyo
dashi suka fuskanci juna
muradi ya tsura masa ido yana huci qirjinsa har dagawa yake , tsawon
mintina ko motsi bai yi ba
bare a saka rai zai yi
magana
illa dauke
hawayensa
da yayi
fusace Samir yace "wai
bazaka takawa yar iskar yarinyar nan
burki ba ta fita harkarka
dan fa taga kana kyaleta ne
kazo
muje kaci ubanta ya janyo hannun muradi
yana
arin fita daga
dakin
amman fur muradi yaki takawa ya tsaya
Samir ya juyo ya zuba masa ido cikin
acin rai "ka kwantar da hankalinka Samir
ni gidan ma zan bar mata
rayuwata
bata son yawon
damuwa
"idan ta isa tasa ka bar gidan nan
shege nake
ai ba da kudin
ubanta a gina gidan
nan ba bare ka barshi saboda ita," itace zata tattara ta bar gidan
ta koma gidansu
ka daina raga mata yar iskar yarinya ce wallahi , baka ga tunda naci ubanta muka dawo daidai daita ba , muradi ya sake tsurawa Samir ido a zuciyarsa
yace
"bazan iya cacar baki
mace
ba bare dambe
tsakanina da mace ido ne
, Samir
ya dade yana rarrashin muradi ganin yadda ya shiga damuwa yasa muradi yace
"zan
zauna darajan wannan soyayyar da ka nuna min kadai ta hanani aiwatar da abinda zuciyata ke gaya min akan zamana a gidan
nan rungumeshi Samir yayi yana sake jin kaunar muradi a ransa
."Kowa a gidan yana ji da auta Kisna da sun dan samu dan canjinsu akanta yakarewa , shima muradi yana son daukarta dan Allah yayisa da son kananan yara sai dai Kisna bata yarda dashi tana ganinsa zata gudu shi kuma ya bita yana
aukarta zata fashe masa da kuka dole zai sauketa yana qaunar daukarta amman bata yarda dashi".
Afra
na
gama hutunta
ta tattara
ta koma
gidansu
ba dan ranta yaso ba, dan
taso ta
zauna
ta cigaba da
takurawa
rayuwar
Aliyu
wanda bai san ma tana yi ba
komawarta gida ya
haifar mata da zazza
i dan ranar data koma a daki ta wuni zur kwance babu inda ta fito har zuwa washegari haka ta dinga Allah Allah su sake samun wani hutun tattara ta koma gidan Alhaji realwan
dan taji dadin zaman gidan
,zuwa
ya badamasi biyu gurinta kuma a
lokacin ya shaidawa dan'uwan mahaifinsa cewar yana son Afra
da aure idan ya gama karatu yayi hakan ne dan kar abawa wani kafin ya dawo tunda yawanci a gida ake zabawa yaran family dinsu miji , alhj marwan yaji dadi sosai ya tabbatar masa Afra
bata da wani miji
sai shi inshallahu
,zuciyarsa
cike da farinciki
da soyayyar Afra
ya koma kasar Australia ."
Aliyu ya samu sauyi rayuwa
sosai
domin
kuwa
da za'a koma makaranta
dashi aka koma don
cigaba da
karantunsa na gaba da primary
sai dai an sha fama dashi ranar dan
lokacin da aka tambaye dady
sunansa dana mahaifinsa dady yace " haruna Aliyu take muradi
yace a'a
" benedicter rashida
Aliyu
yake amfani dashi
Alhaji
realwan ya girgiza kai yana murmushi sannan ya ciro wayarsa
kira mumy tace " ka barshi a yadda yake so din ko
kuma yayi amfani da sunan dasu Samir suke amfani
dashi " kina nufin sunana ?tace "eh
" hakan
fa bai yi ba
duk lalacewar haroon mahaifinsa ne taya zaki ce haka ? "ya zamuyi
kenan nasan halin muradi
da kafiya can ilo ma haka aka sha fama dashi kar
a zo ana samun matsala ne Alhaji realwan yace "zakayi amfani da sunana ?muradi ya gyada kai alamun "eh "tun
a ranar muradi
ya canza
Komai nashi zuwa
sunan Alhaji realwan, ajinsu
samir aka saka shi
saboda
tabb
atar da kokarinsa da malamai
sukayi ."
sannu
a hankali
aka sake
samun
wani
hutun
zango shekara wanda zasu yi wata biyu kafin su koma
makaranta , a wannan zuwa hutun da afra
zatayi ne ta
tabbatar wa mahaifiyar idan taje
gidan Alhaji realwan
taje
kenan bazata sake dawo ba sai dai
tazo
kawo mata ziyara
nan take
mahaifiyarta
taki
yarda da
wannan tsarin
tace "sai
dai
taje hutu ta dawo amman batun zama gabad'aya babu shi
, ita
kuma tace
"bata yarda da zuwa
hutu kawai ba tafi son zama
gabad'aya
ai kuwa mahaifiyarta
tace sai dai ta hakura
gabad'aya, suna
cikin
wannan hali
Alhaji
realwan
ya kawowa
d'an'uwansa
ziyara
da yammacin ranar ,
domin tautaunawa
akan kasuwancinsu na kasashen
duniya dana nan gida
Nigeria,
yayi murmushin jin dadi a lokacin
daya ji rigimar
Afra
dan
haka bayan ya
gama
abinda ya kawoshi
yace ta shirya kayanta
daita zai wuce ran mahaifiyarta bai so ba
amman
haka ta hakura
ta barta dan bazata iya musawa alhaji realwan ba Suna isa gidan tun daga haraban gidan take ihun kiran sunan mufeeda
....
itama
mufeeda ta kwaso da gudu da zahra
a daf da shigowa parlour'n suka ha
u suka rungume juna cike da murna ganin junansu suka karaso parlou'n suka zauna akan kujera suna maida numfashi mufida ta riko hannuta "afra
zo muje dakinmu ki ga yadda dady ya gyara mana an
canza mana
komai dake cikin dakinmu
"Kai dan Allah ta fada tana mikewa
tsaye ba
dan taso ba
sai dan damuwar da mufeeda tayi daita dan jininsu ya hadu sosai ."
rike hannun Afra
mufeeda tayi
har suka shiga dakin sannan ta saki hannunta
"wooooowwww kai amman dakin ya qara kyau
sosai
anan zan zauna dan nazo kenan Bazan koma ba sai dai kai ziyara
"dan Allah da gaske kike "?"Allah kuwa take mufeeda ta rungumeta ajikinta suka fa
a saman katifa suna murna
komai na dakin milk colour ne Sai wordrobe da akayi musu mai
ruwan chocolate colour , suna rungume da juna zahra ta shigo d'akin "idan kun gama rungume juna ku gabatar da sallah kuzo muci abinci ". "okay suka hada baki gurin fadar haka sannan suka shiga bayi tare Afra
na tambayar mufida "ni kuwa ina wannan dan tsintuwar ban ganshi ba".? "Mummuy ta aikesa amman kinsansa
babu wasa bare bata lokaci yanzu
zaki gansa ya dawo "na so ace yana nan na
soma guma masa wahalalle
kawai ta karasa maganar tana kwashewa da dariya "dan Allah ki fitar harkarsa baki ga shi ko kallonki baya son yi ba"
"Kar ya kalleni mana Shima yasan abinda zai faru idan na kama shi yana kallona ". bayan sun gabatar da sallah suka fito
tare
dakin mumy ta shiga ta gaisheta
fito rungume da Kisna
suka fara cin abinci jollof din shinkafa ce wacce taji kayan hadi
suna gama ci ta kwanta akan doguwar
kujera ta daura Kisna a ruwan cikinta
can bayan
kamar minti goma ta mike ta koma daki daga kwanciya
naunauyen bacci
ya
auketa
Kamar yadda mumy ta fadawa muradi akan kar ya nuna kanshi hakan ce kuwa ta kasance duk inda zai ga Bature da garba baya kallonsu har ya kara girma yayi wayo basu san muradi yana gurin mumy ba a tunaninsu yana hannun yan fashi ....
Bayan shekara biyar
Sai ga sadiq
yazo
Lagos tare da mai gidansa
domin yin
aikin
panapiter a matuwaf
bayan ya gama abinda ya kawoshi
gidan
Alhaji Garba
ya shiga nema
ta hanyar
address dinsa daya amsa
dan tun a ilo yace idan ya gama abinda ya kawoshi
a gidan takwaransa
zai
sauka
idan ya huta sai ya nemi inda muradi yake , bai zo
da wata mummunar
shiga ko wani mugun yanayi ba tsab abunshi
ga tsananin kamarsa da mahaifinsa
daya
sake bayyana yatsun kafafunsa ne kawai na mahaifiyarsa sabanin muradi da komai na
haroon
ya dauko
sai bambanci halaiya kallo daya
matar Alhaji garba rabi tayi masa tasan dan haroon ne ta
tarbeshi cike da kulawa ta bashi abinci
bayan yaci yayi wanka.
lokacin da yaran gidan suka dawo daga makaranta
ta shiga nuna musu
sadiq
"ga takwaran babanku yazo
daga ilo yaran ma
sukayi murna sosai da
ganinsa
sai
dai akwana daya sadiq
ya raina
kanshi
dan fatata Alhaji garba
yayi masa
"me ya kawo ka
gurina ? kan sadiq a sunkuye yace "nazo wani aiki ne a matuwaf nace nazo mu gaisa daga nan na ...."dakata dakata banason jin dogon bayani
tashi ka bar min
gida kar na kara ganinka
kofar
gidana bare a cikin gidana dan halak ma yan fashi sunyi gaba dashi bare kai dan gaba da fatiha maza ka koma inda ka fito bama nemanka ko ka tafi gurin wannan
an iskan ubannaka hjy rabi tayi ta
arin hana alhj garba abinda yake kokarin aikatawa amman yace sam bai yarda ba sadiq bazai kara ko second daya a gidansa ba ....
a kofar gida
sadiq ya hadu da Abubakar
yace "ina kuma zaka da jaka
? ya
tambayesa
yana kallonsa goye da jaka
"zan koma inda na fito ne
ko kasan
gidan mama
salaha "? Abubakar ya
daga masa kai "yauwa na gode sosai dan Allah bari na baka wani
sako jakarsa ya bude ya ciro diary din mahaifiyarsu da yayi cel d'insa da takarda mai ruwan kasa "dan Allah ka bawa Aliyu "Abubakar yayi shiru yana tunanin waye Aliyu a gidan mumy salaha
ya gama
tunaninsa tsab bai gano wanda yake nufi ba "gaskiya bansan aliyu
a gidan ba "muradi fa dan ana kiransa da
muradin hajiya kayi "eh nasan muradi kana nufin kaninka ne muradi
? sadiq yayi murmushi yace "eh dan allah ka taimakeni ka bashi
wannan sakon naso zuwa da kaina amman ina jin tsoro kar naje can ma a koreni kamar yadda aka min nan yayi maganar a gaugauce "Abubakar ya girgiza masa kai "mumy bazata koreka ba ka bari zan kaika gidan "a'a na gode sosai ba sai naje ba zan je matuwaf nabi motar da muka zo dashi zuwa ilo ya mika masa ya wuce abubakar ya bi bayansa da kallo cike da jin tausayinsa kamar yayi kuka shi dai yana ganin muradi a gidan mumy salaha amman bai taba sanin dan kanin mahaifinsu bane sai yanzu ya dauka dan family mijinta ne
, shiga cikin gidan yayi inda mahaifinsa ke bala'in da kunfar baki ",haba baba me yasa zaka koresa bayan jininka ne yanzu kasan inda zashi
daka koresa ..?"dan Allah kace ya dawo ya zauna anan tunda ma dan'uwansa na gidan mumy Alhaji garba yayi tsuru tsuru yana kallonsa cike da mamaki "yanzu sai
da salaha ta nemo yaron nan ai shi tunda akace ya bace yayi hamdala sun rage iri gyada kai yayi sannan ya shige dakinsa "gaskiya anya abinda baba yayi bai da kyau "kai ma karamin yaro kasan bai da kyau bareni na rasa me yasa babanku yake yin haka ? a ranar Abubakar yaje gidan mumy sai dai bai nemi muradi ba ya bawa mumy sakon sadiq sannan ya koro mata duk abinda mahaifinsu yayiwa Sadiq ta fashe da kuka tana cewa "wayyo Allah me yasa baka kawo min shi ba " sadiq din ne yaji tsoron zuwa tace karku koresa amman yace min matuf zashi d'ago kanta tayi sai ganin muradi tayi tsaye a gabanta idanunsa sunyi jawur alamu sun gama nuna mata yaji komai ta yafitoshi da hannunta sai dai zuciyarsa yazo wuya ya kasa daga kafafunsa ,hawaye ne ya shiga zubo masa yana son dan'uwansa shi kadai yake da yakinin yin rayuwa dashi tunda har wannan lokacin bashi da labarin mahaifiyarsu ko ma wanda yasan inda yake basu sani ba mumy ta mike ta kamo shi ta nufi
akinta dashi ta zaunar dashi tana karfafa masa gwiwa akan rayuwa "ka zama mutumin kirki muradi domin bawa wasu kunya kada dauki dabiar mahaifinka ka jajirce a rayuwa duk haroon ne ya jawo wa sadiq wannan rayuwa gashi bansan inda mahaifiyarku take ba wallahi da ni da kaina zan nemota kayi hakuri kaji kuka take shima yana yi ta mika masa sakon sadiq ya amsa ya kamkame ajikinsa yana cigaba da kuka yana mai tsanani tausayin dan'uwansa Gara shi yanzu mumy zata masa komai shi kuma tun farko shine yaki da yanzu suna tare ranar wuni yayi da dacin rai tare da kewar mahaifiyarsa da dan'uwansa "..
hankali
muradi
ya cigaba da rayuwarsa a hannu kanwar mahaifinsa
cikin koshin lafiya da
kulawa da soyayya , har zuwa wannan lokacin da yake daf da kammala
karatunsa na secondary
Wanda a wannan lokaci an yi auren
aunty ummi
da wani yaron
alhj realwan , yadda mummuy take kaunar muradi
haka shima yake qaunarta, duk abinda take so shi yake mata baya kuskurewa umarninta ,
kusan ma shine yake mata komai na gidan tun daga kan
aikin gida da aike
, ita kanta idan tana son tasa aiki ko aike a gidan taji dadi dole sai dai
muradi
zatasa, babu fushi babu
acin rai babu na gaji zai yi mata komai , babu abinda bai sani ba nata
, hatta pin d'inta na ciro
kudi a bank
ya sani ,ta yarda dashi
sosai
fiyye da kowa
saboda shi
din ba maci amana bane, ko aiken muradi
kayi canji ya rage zai dawo maka dashi ,idan ana siyar da abu dubu uku ya samu a dubu biyu zai dawo maka da canji kowa yasan da zaman wannan
,idan kuwa canjinka na hannunsa ya manta
bai baka ba to ka kwantar da hankalinka dan
ko wata
nawa
kudin zai yi
a hannunsa bazai cisu ba zai baka abunka." Wannan kyawawan halin nasa yasa mummy
yarda dashi fiyye da ya'yan cikinta dan kowa fadawa take haka komai nata yana hannun muradi
,haka ma Alhaji realwan yana matukar ji dashi
da alfahari dashi , ga hankali da natsuwa uwa uba ilimi
ta kowani bangare boko
da addini sosai ya shiga ran alhj realwan da Alhaji marwan da Hajiya aysha dan musamman take zuwa gidan saboda shi shima kuma baya wasa dasu dan sun bashi wani matsayi da Allah kadai ya sani
.."
Afra
kuwa ban da haushi da bakinciki babu
abinda take
akan
shakuwa da
kauna
da alhj realwan da mahaifinta har ma da kakarta ke
nunawa Aliyu a matsayinsa na shege kuma dan tsintuwa komai suce
muradi kamar
shi kadai
ne a cikin gidan ,
har wannan lokacin babu wani jituwa a tsakanin muradi
da Afra dan kwata kwata
bata ji
ya kwanta mata a rai
ba sai ma haushi da kyawunsa da halaiyensa suke bata , duk da
mumy ta sha fa
a mata matsayin Aliyu agurinta
amman ita
sam bata yarda ba hanyar da zata 'bata shi
take nema ,haka ma
bangaren kisna tana yarda da kowa acikin gidan amman ban da Aliyu
bata sakewa dashi hasalima tsoronsa
take ji , bata son Kallon kwayar idanunsa haka bata
son zuwa inda yake , tun tasowarta magana mai karfi bai ta
a shiga tsakaninsu ba ,itama tunda ya lura da haka ya daina shiga lamarin ta tsakaninsa daita ido ne .
wannan fahimtar da Afra
tayi
ya bata
damar nuna mata ilar Aliyu arayuwarta da kaskantar dashi
dan ta sake
tsanarsa a zuciyarta, sannan ta tabbatarwa kisna ita
da Aliyu ba uwarsu
aya ubansu
aya ba ta yarda dari bisa dari saboda da shi kansa Aliyu yana nesa nesa daita wanda shi yana yin haka ne ba dan tsana ko wani abu ba sai dan yadda yaga afra na bala'in sonta da kulawa daita
,dan yanzu komai na kisna yana gurin Afra hasalima tare suke kwana tare ."
bisa
kaidar gidan
da kuma
yanayin yawansu yasa
mummy taki daukar mai aiki , ta rabawa
kowa aikinsa , aikin muradi
da Samir
ya dawo yana wanke
bayin uku
,bayin momuy dana Abba dana babban
parlour'n sai aike daaka kara masa
tun da yafi dadin aike
idan ka ake shi shap shap babu bata lokaci zai je ya dawo sa
anin sauran
yaran gidan da idan ka ake su sai ka manta ka aikesu."Mufeeda da afra sharan gida ,yayinda zahra ke girki idan bashi da yawa idan kuma yana da yawa duk zasu saka hannu suyi tare
shi kuma madu shi yake wanke wanke ba'a
aukewa kowa aiki ba sai auta kisna wacce take primary 2 ."
duk lokacin da muradi ya
wanke
bayi
sai
Afra tayi
complain da cewar bayin
bai fita ba, barin ma bayin parloun wanda shi tafi shiga idan tana kallo a parlour'n
, tana zaune a parlou'n
ita da kisna dake kwance a saman cinyarta tana kallo zeeworld
fitsari ya tada ita, ta ajiye Kisna ta mike tsaye
cike da sanyin jiki tana yauki a lokacin shekarunta bazasu wuce
shabiyar a duniya ba sai dai tayi wani irin girma ta cika sosai
,ta bu
e kofar
bayin
ta tsaya
batare data
shiga ba ta rike kugunta da hannu
aya tana kallon cikin bayin
tana yatsina fuska a daidai wannan lokacin muradi ya shigo cikin kayan
kwallo zai yiwa mumy sallama har
ya gifta inda take ya jiyo sautin muryarta a dake "kai me yasa kullum baka wanke bayi ya fita ne "?
Ya tsaya cak yana kallonta
saboda kalmar kai din data fada "eh da kai nake bayin nan baya fita
,me ye amfaninka a gidan nan an kawoka ne ba dan kaji dadi ba ,sai dan kayi aiki sannan a inganta rayuwarka ba dan wani dalili ba "Ban gane nufinki ba "?
yayi mata tambayar fuskartashi a ha
e kamar koda yaushe "kallon wulakanci tayi masa sannan ta cigaba da magana "nasan ka fahimci abinda nake nufi sarai
tsabar iskanci ne na ya'yan tsituwa marasa galihu
kake nuna kamar baka san komai
ba .."
Ya juya yayi zai wuce dan yadda yake jin a ransa idan yace zai ta'bata to zai mata fiyye da dukan
da samir
yake mata jin abinda ta fada ya tsaida shi "malam ka dinga wanke mana bayi yana fita da kyau dan aikinka ne kowa na aikinsa yadda ya kamata amman ban da kai saboda tsabar girman kan tsiya sai kayi aiki
shap shap ka fito
,kai
ba
kowa ba
sai shegen girman kan tsiya ."
bayin bai fita ba zaki ci abinci
ne a cikin sa
"? yayi maganar a zuciye yana mata wani irin mugun
kallo
"ban sani ba , ta bashi amsa da haka idan ma ci zan yi ina ruwanka
ka wani hayayyako min kana zaro min ido kamar zaka
cinye ni "?
tsaki yaja ya wuceta, directly ya tunkari d'akin mummy Yana k'arasa wa
bakin
kofar d'akinta yaja ya
tsaya yayi sallama ,mumuy dake zaune a bakin gado hannunta rike
da waya gama wayarta kenan
da Hajiya asabe
isuhu gra, ta amsa masa sallamar tare da bashi umarnin shigowa ,muradi
ya shigo cikin
dakin ransa a 'bace ,cike da matsanancin
qaunarsa mumy
ta d'ago kai tana kare masa kallo
cikin shirin fita buga kwallo yake
, ta janyo hannunsa ta rungumeshi a gefen jikjinta cikin murya mai cike da tsantsar qauna tace "lafiya muradina na ganka haka
wa ya ta
a min dana
in ci mutuncinsa dan
bana son ganin wannan fuskar haka cike da damuwa
? " fa
a min meye damuwarka dana "?mumy ta karasa maganar tana zare shi ajikinta ta shafa kanshi cikin shaukin qaunarsa, "fa
a min waye ya 'bata maka rai "babu kowa mumy haka dai nake jin babu dadi a raina".Naunayen ajiyar zuciya ta sauke ta riko hannunsa
"duk lokacin daka ji haka ka dinga karanta "allahumma lasa'ala illa maja'altahu sahla wa anta taja'alul huzna Iza shita sahla kaji yarona ".
Ya gyada mata kai alamun yaji
sannan yace " nazo na fa
a miki zamu agege studio ne
"bakwa gajiya da buga kallo nifa bana son wannan kwallon nafi son Ku Maida hankalinku gurin karatu "karki damu mumy ball bazai hana mu karatu ba nifa ina ganin kwallo zanyi da zarar na gama karatuna na secondary zan nemi club zaro ido mumy tayi sannan tace "Nida babanku
burinmu ku karanci kasuwanci saboda nan gaba duk ku zaku maye gurbinsa tunda shi wancan yaki kasuwanci "shinkenan mumy karki ji komai duk abinda kuke so shi zamuyi "a'a babu takura idan kun fi son kwallon ai shinkenan zama ku iya hada biyu din suka jiyo sautin Muryar Alhaji realwan yana shigowa dakin murmushi mummy tayi sannan tace "kana ganin hakan zai yiwu "?"Sosai kuwa "
"To shikenan Allah ya taimaka ya nuna mana lokaci "Ameen alhaji realwan ya fada yana duban muradi idan ka dawo kaje dakina akwai wasu kaya akan gado na fito dashi ka goge min kaji dan albarka "ya gyada kai ya kalli mummy "Sai mun dawo "
"Okay Sai kun dawo dan Allah kubi a hankali Allah ya tsare ".
"Ameen ya amsa ya fita daga dakin yana tafiyar da kyar har ya
fito parlour'n inda kunnuwansa ya dinga
jiyo
masa abinda Afra ke fad'awa
kisna yar shekara biyar zuwa shida
a duniya "kinga muradin dan tsintuwa ne fa sannan ba danuwanki bane
kamar yadda na sha fa
a miki Karki yarda da maganar mummynki
data ce yayanki ne, yayyenki sune ya badamasi, Samir da madu aunty ummi
amman
banda wannan, da idanuna dadyna ya tsintoshi a kan titi sannan da bakinsa ya fadawa granny shi din shege ne bashi da uba
,bashi da bambancin da mai aikin gidan nan
,baki
ga irin aikin da yake ba a gidan nan ba
kamar bawa "?kisna tayi shiru tana jinta a daidai lokacin da muradi ya karaso
tsakiyar
a parlour'n yaja ya tsaya yana dubanta ,zuciyarsa tazo
iya wuya yana jin kamar ya shakota yayita dukanta har sai ta daina numfashi , gabad'aya kanshi ya kulle, ya rasa me
Afra take nufi dashi ,zuciyarsa na aiyana masa ya kira ya badamasi ya fada masa abinda take masa ayita ta kare
tunda ya lura shi kawai take dan shakka
a gidan yayinda wani
bangaren na zuciyarsa ke hanashi kada sanadiyyar
hakan da zai yi ya janyo
zumuncinsu ya samu matsala , garin neman gyara komai ya kwa'be."
"me ye ka wani tsaya kana kallona dan ina fad'awa yarinya gaskya ,a yadda nake jin tsanarka wallahi zan iya lalata maka rayuwa ta fa
a cikin karfin hali ,yayi shiru yana mamakinta karamar yarinya daita amman idan ta zaro magana sai ta kusan tarwatsa zuciyar mutun "duk abinda zakiyi kiyi amman ina tabbatar miki bazakiyi nasara akan Aliyu ba ,dan Aliyu ya zame miki karfen kafa ,ya za me miki ciwon ido
babu yadda zakiyi dashi acikin gidan nan saboda dakikancin irin naki shekararki shabiyar a duniya amman ki zauna kina bata tunanin yarinya yar shekara shida ." ya fadi haka yana karasowa inda suke zaune ,ya kai hannu zai dauki kisna , yaji saukar duka a
hannunsa
kisna
ce ta buge masa hannu
tana janye jikinta daga nashi
"Murmushin jin dadi Afra tayi
sannan ta mike
tsaye "dani daita zamu hanaka jin dadi acikin
gidan nan
,duk inda
kayi acikin gidan nan sai mun hanaka sukuni
da kwanciyar hankali , ta soma d'aga kafafunta
kisna na rungume a kafad'anta
tana kallon Aliyu a kyamace
,jiki a sanyaye ya fice daga parlour'n inda ya iske Samir yana tsayuwar
jiran fitowarsa
shima sanye
yake da kayan kwallo , kallo
aya Samir yayi masa ya fahimci akwai damuwa atattre
dashi yayi saurin karasowa inda yake ya riko hannunsa yana tambayarsa
sai dai kamar kullum amsa daya ya bashi "babu komai ya sa kai ya dumfari get din gida, shima ya biyo bayansa
suka fita tare ,har kusan shida da wasu yan mintuna
suna
filli suna
buga kwallo , duk da Aliyu
yana ta samu nasara akan abokan karawarsa hakan bai wanke masa zuciyarsa ba, tunani yake tare da kudurta abinda zai yiwa Afra wanda zai sa ta fita hanyarsa tayi rayuwarta yayi nashi , ana tashi kai tsaye gida suka nufo suka yi wanka suka sauya wasu kayan suka nufi masallaci ."
****""
zaune mummy take a cikin katafarin
parlour'n Alhaji realwan
mai
auke
launika dabam dabam da kayan alatu ga kujeru da suka zagaye
parloun ac mai sanyaya d'akin tv jikin bango plasma ga na'ura ta dabam mai bada sanyi da zafi parlou'n ya hadu sosai dan kusan yafi kowane parlou'n dake cikin gidan tsaruwa duk wani mai rai da zaran
ya so cikinsa dole ya yaba tsaruwansa ta mike akan duguwar kujera tana bacci,bacci ya kwasheta ne yayinda da ta kunna talabijin tana kallon tashar mbc action ana wani Film mai dadi da take so dan haka bata san lokacin da barci ya
auketa ba
afra
ta shigo parlou'n tace mummy ta jita Shiru alamar tayi bacci can mummy ta farka tace "lafiya naji kira sama sama "kika ce
unguwa zaki na tasheki karfe uku "?
Murya can kasa mummy tace "jiran direba nake yi duba min ko ya dawo "
"Ai ya dawo yayi sallama kina bacci kina ina nace masa kina sitroom "
"Yanzu yana ina ?"Yana kan kujera a waje yana jiran fitowarki "
Ta tashi ta shiga ban daki domin wanke fuskarta ita kuma afra ta fito ta dawo palo mumy ta fito tasa ma fuskarta hoda ta kawo katon hijab d'inta ta saka ta dauki jaka ta rike ta fito daga sitroom zuwa babban parloun gidan ..
Daf da zata karaso tsakiyar parlou'n ta hango muradi hannunsa rike da safa da uniform,
ya dungure kan madu dake zaune yana buga game
shi kuma Samir yana kwance akan tays rike da waya yana danne danne a facebook "an wanke muku kaya kwashewar ma sai anyi muku ya take kafar Samir daya har sai da Samir ya saki qara ya zuba masa duka ya
tsallakeshi ya shiga daki ya bu
e wordrobe
ya zuba na madu ya fito daga dakin
yana rera wakan naramarly a daidai lokacin da mumy ta karaso filin falon , "kai Samir ka dinga mentain din safarka
tunda baka da jimirin wanki , muradi ya Kalli
mumy yace "mummy Kinga safana ko datti baya yi wallahi kamar bana sawa ,hatta abokaina a school suna kokawa dani kafin mummy da Samir sun yi magana Afra tayi tsigil tace "ai kan mage ya waye an tashi katon kazami an dawo ........."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 26
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Dan Allah malam ina ruwanki ?" dake yake maganarsa da zaki wani tsomawa mutune wannan banzar bakin naki mai mugun wari? "bakin nawa ke wari? " ta fada a hassale tana zabga masa
atuwar harara ."au ke da baki sani ba ? " to bari kiji na fa
a miki wallahi kina bu
e bakin sai dummmmmm ....."ko karya ne zahra yayi maganar yana duban zahra dake zaune tsuru tsuru jin abinda Samir ya fada saurin girgiza kai Zahra tayi "ni dai ban sani ba karka sani a cikin maganarku ."Kin san gaskiya malama kawai bakya son fa
a ne dan karta miki bala'inta data saba amman dai gara ki fa
a ko ma samu wannan 'yar rainin hankalin ta shiga taitayinta ta daina shiga abinda babu ruwanta ."
take afra tayi narairai da idanu zatayi kuka dan taji maseefar haushin abinda Samir ya fa
a ya rasa irin zagin da zai mata sai wannan mumy ta sauke naunauyen ajiyar zuciya ta kai hannu ta dafa kafad'an afra dake cika tsana batsewa tace " Samir abar maganar haka karka sake cewa bakinta na wari "itama ki fa
a mata ta daina shiga tsabgar muradi idan ba haka ba zan cigaba da fada mata duk abinda yazo bakina kai har mutane zan fad'awa cewar bakinta na rawa"
"Shikenan zan mata magana zata daina "afra ki daina kinji diyata dan ku zauna lafiya shima muradi tamkar d'anuwanki ne tsaki taja a cikin ranta tare da cewa "Allah kiyaye ya zama dan'uwana "ni na fita amman ba dadewa zanyi ba, ku kular min da yarinyata idan ta dawo daga school a bata abinci ayi mata wanka a shirya ta zuwa islamiyya ,
kai kuma muradi kaje min gidan hajiya asabe ka amso min kudi tana gama fad'ar haka ta soma tafiya gabad'aya suka ce mata sai ta dawo".
Ko bayan fitar mumy Samir gaba yasa afra da sharri iri iri har "cewa yayi tana da warin kashi an gaya miki tsanar muradi shine abu mafi sauki a zuciyarki sam bazan yarda da haka ba kina masa zan dauki mataki tunda shi bazai iya ramawa ba ya fi tsawon minti biyar yana zaginta "tsanarsa tsanace da bazan ta
a dainawa ba araina i hated him so much musamman yanzu tsakanina dashi zallar kiyayya ce "akan wani dalili zaki tsaneshi ?"
"Me yayi miki ki fa
a min idan ya taba miki wani abu ne sai na sashi ya rokeki ki yafe masa? "Babu abinda yayi kawai dai bana son shi ...."Kar Allah yasa ki so shi zo ki kashe shi tunda bakya son ganinsa wawiya kawai samir ya dinga zuba mata ruwan bala'in babu shiri ta mike ta bar gurin "yar rainin wayyo kawai gara ki kama kanki tun wuri wallahi idan ba haka ba sai zaman gidan ya gagareki mai kan karas kawai ."
gabad'aya suka kwashe da dariya ban da muradi daya fita daga parlour'n zuwa nasu bangaren dan shiryawa ya tafi aiken mumy , "gaskiya Samir baka yi ba wallahi "dana yi me kenan ? "da kace afra na da wari baki da warin kashi bayan kasan ba haka bane "oho kenan a barta kullum tana yiwa muradi abinda ta ga dama yadda take yar'uwarki bakya son 'bacin ranta haka nima muradi dan'uwana ne bazan yarda ta dinga masa abinda ta ga dama ba . "Ai dukkaninsu yan'uwanka ne idan kana yin haka za'a iya samu matsaloli da dama " tsaki ya ja yace " an dade ba'a samu matsaloli ba ya cigaba da danne danne sa a facebook har sanda muradi yaje ya amso sakon mumy ya dawo ya
ara karfin ac parlour'n saboda gumin dake tsatsafo masa ya tsiyaya ruwa a glass cup ya zauna akan kujera yana sauke numfashi tare da balballe botiran gaban rigarsa da hannu
aya yayinda d'ayan hannunsa ke bakinsa yana shan ruwa "
Samir ya waigo inda yake zaune yace "nayi addining number's dayawa fa bayan fitarka har nayi adding Wanda kace kar nayi ,na gama komai amman an buge account din ,"okay Sai da kayi searching wani kenan to kai me ya kai ka bayan nace karka yi ?"
"Ai na cire wannan hoton da kace kar na kara amfani dashi ,"ina wanda nace kayi seach inji cewar muradi "to ai kace dashi jahid zayi amfani dashi "Wanda kasa tun farko fa "? "Yana nan samir ya bashi amsa yana cigaba da danne dannensa a facebook " shi zaka cigaba da amfani dashi "okay idan dai wannan ne ai ina da hotunanta dayawa na wayana "muradi ya runtse idanunshi sannan yace " sai kayi amfani dashi kawai ka huta wanda jahid ya baka ma babu mai amfani dashi ."
"bai san kan abun bane halan "? Inji cewar zahra "ina fa ya sani yana damun kanshi a banza duk an ciye masa 'yan kudinsa ai wannan yahoo din adashin da babu kwasa ne sai an ci bakar wiya an kashe kudi sannan ake samu muradi ya k'arasa maganar yana murmushin gefen baki , "to kai haka ake yahoo din idan baka iya ba ka hakura mana sai kace dole sai kayi zahra ta fada tana kwashewa da dariya "rabo dashi a kina ganin Samir shegen son kudi ne da gashi yana ta kashewa yahoo kudinsa dan ya samu kudi gashi har yanzu bai samu komai ba sai wahala . "hoto ma da kake ganinsa shege tsada ne dashi wallahi, idan kaje ka bawa wani wayarka yaje ya kwashe maka hotunan shikenan ,dan hoto ma idan kana dashi zaka iya siyar dashi da tsada " shiga hankalinki Zahra babu ruwanki da aikina , bar muradi ya fa
a min komai zan hakura amman ke wallahi za'a jimu dake dariya ta sake kashewa dashi "zo ka gani zo kaga hoton nan muradi .."
Muradi ya mike daga inda yake ya duko jikin Samir yana kallon screen din wayar sai dai hoton yaki budewa kusan second biyu hoto yaki ya bude Samir ya dafe kai "kar dai data na ya kare d'azun nan nayi sub din 500 hundred fa "a'a Samir daga fara aiki an fara buge maka 500 hundred before you know it sun tsiyataka wallahi ya k'arasa maganar yana kwashewa da dariyar mugunta , mufeeda da zahra har ma da Samir suka bishi da kallon mamaki dan basu ta
a ganin yayi dariya irin haka ba, sai dai yayi murmushin gefe baki shima murmushin ba koda yaushe yake ba ."
"Nan gaba sai ka siya account five thousand zaka ga an bugeshi sannan kanka zai yi pe ya sake kwashewa da wata dariya "wannan abun fa wahalar da kai ne zalla wallahi , kasan irin abubuwan da yasir yayi lose akan wannan banza yahoo din na banza ?" duk da shima bai cika siyan account da kudinsa ba idan ya bawa mutune wayarsa suka yi loging suna wucewa zai dawo da komai kan wayarsa "kai dan Allah amman yasir shege ne Samir ya fa
a tare da mikewa zaune ."
"Ai yadda ake zamanin kenan agurinku 'yan yahoo Boy'z "gaskiya wa
an da basu da waya su aka fi cuta "kai dama wayarka ma idan baka san ta kan account ba haka za'a yi maka wayo ,kamar kai din nan da ba wani wayo ne da kai ba tsab za'a sace maka komai abarka nan ,"shi fa Yasir har neman wa
an da zai basu wayarsa yake ya mika musu wayarsa yace suyi loging zai bar su suyi free mutun na gamawa zai dawo da komai ya canza komai akan wayarsa ,shi yasa yanzu ake jin tsoron yin loging a wayar mutane ."
"Ni fa yanzu ba komai ya dameni ba kamar korota da akayi yanzu Samir yayi magana hankalinsa a matukar tashe ," in gaya maka wata magana Samir ? Samir ya gyada masa kai alamun yana jinsa tare da kallon muradi "ka damu account dinka da yawan shiga sosai ne "ban gane na damesa ba "? "Ba'a son ana yawon shiga account din da'aka canza sosai sannan ka daina bawa yasir yana maka editing, dan yana gamawa mai facebook zai bugeka maka kamar yadda kagani yanzu " saboda shi edit yana bukatar abu daya idan kasa suna yau ka bar sunan ya
an jima sai ka dawo kasa inda kake zaune ka bari shima yayi two days, sai ka dawo ka canza hoto to a haka zasu gane wannan bature ne yana son ya canza tsarinsa ne , amman farar daya ace za'a canza location, daga nan garin agege zuwa wani country farar daya aga ka canza suna ka canza number ka canza password kasa inda ba'a nan kake da zama ba ai dole mai facebook zai watsaka waje da gudu tun da shi dole zai gane ba'a nan kasar kake ba " mai facebook duk abinda zakayi zai gane ai dole ya watsaka waje yasan scam ne ."
" Wato shi yana zaune yana ganin komai "? zahra ta fada "Eh man yana ganin komai amman idan ka canza one by one zai barka, ko account din jahid daya bawa yasir yayi masa editing dinsa step by step yayi ,sai da yayi tsawon kwanaki a hannunsa ba'a buge ba amman yana shiga hannu yasir a ranar aka buge ,da yake bai bugu sosai ba ya amsa kayansa ya sake gyarawa sannan ya mayar masa aka cigaba da aiki , suka sa dariya gaba-dayansu "to shi Yasir editing din me yake zahra ta sake tambaya tana dariya ?"Ke ai yasir ya iya editing ya kware sosai har editing dinsa nasa a kwace facebook din mutun lokaci daya yake canza Nigeria ya koma amercan .."
"Kai baka yahoo amman kasan komai akanshi mai zai hana ka dinga yi nasan zaka samo mana kudi sosai saboda kana da brain ,ya girgiza mata kai sannan yace "bana ra'ayi zama
an yahoo bazan iya canza kaina daga yadda nake ba , dole idan zanyi yahoo sai tashi daga matsayin namiji na dawo mace , ko mace ta dawo namiji wanda a addinance haram ne ,duk abinda zan samu a harka yahoo zan samu ninkinsa a buga wasan kwallo daya idan nayi ,gara na cigaba da kwallo har zuwa sanda zan kare karatuna na samu club shiyasa nake ta kokarin Samir ya hakura da wannan yahoo din wallahi hasarar kudinsa kawai zatayi a banza ana samu fa ba wai ba'a samu ba amman kafin mutun ya samu ya zuba kudinsa dayawa gurin sayen katin waya da sayen hotunan matan turawa . "
"Gaskiya kayi tunani mai kyau Allah ya taimaka , ka fadawa wannan mai kan karas din ya daina wahalar da kanshi da 'yan canjinsa take Samir ya ha
e rai "idan ni mai Kan karas ne ke Kuma mai bakin kabeji kuma wallahi karki sake ce min mai kan karas ya k'arasa maganar yana kwashewa da dariya "wawiya da wani kanki agurin ya sake fada yana sake kwashewa da dariya .." ta bude baki kenan zata maka masa nata sai ga Kisna ta shigo da gudu "Oyoyo oyoyo autar mumy Kisna tayi wurgi da school bag dinta da jakar abincinta ta rungume zahra yayinda mufeeda ta mike ta shiga Kitchen "sannu da zuwa babyn mumy ta cire mata takalmi "kiyiwa yaya muradi da Samir sannu da gida "Kai tsaye ta fada jikin Samir dake zaune "gud afternoon ya samir " Afternoon autar mumy ya amsa mata yana Shafa kanta oya je kiyiwa muradi sannu da gida ya mikar daita tare da turata gaban muradi tana kokarin yin magana sai ga afra ta dawo parlour'n tana cika tana batsewa da gudu Kisna tayi gurinta afra ta dauketa cak ta rungumeta ajikinta tana sumbatarta ta nufi fridge ta sauketa ta bu
e ta dauko ruwa ta tsiyaya ta bata ta sha"ina mumy na ? ta tambayi afra tana
arin cire uniform din jikinta "ta fita " tayi saurin sauke uniform dinta tace "to wallahi sai kin goyani kafin ki cire min uniform " tayi maganar tana dariya "shikenan cire kayanki sai na goyaki baby nah akwai shakuwa mai karfi a tsakanin afra da kisna , Kisna ta sake yin dariya tana cewa "Allah sai
kin goya ni sannan in cure kayan ,nan afra ta shiga rarrashinta tana lalla'bata har dai ta yarda ta cire mata kaya sannan tayi mata wanka tayi mata shirin zuwa islamiyya nan kisna ta saka kukan bazata islamiyya ba tagaji wata razananniyar tsawa muradi ya buga mata "ki yiwa mutane shiru sannan ki tsaya a shiryaki zuwa islamiyya tsit kisna tayi tana kokarin had'iye kukanta dan tayi matukar tsorata da tsawar da muradi yayi mata mutumin da bai shiga lamarinta tsakaninsa daita ido ne "malam meye nayi mata tsawa kamar wata babba zaka gigita yarinyar mutane nan fa ba kauye bane a hankali ake bin yara , baby tunda bazaki islamiyya ba muje kici abinci na kaiki daki ki kwanta ki huta "Cikin zafin rai muradi ya karaso ya fixge hannun kisna a hannun afra ya nufi d'akin da kayanta suke daga ita sai pent batare daya kalli inda afra take ba ya bude inda kayanta suke ya dauki uniform dinta ya saka mata da hijab ya zaunar daita akan kujera "mufeeda ina abincinta ? ta mika mata plet din abinci ta makale kafada "bazan abinci ci ba ta fada tana Turi baki "kar Allah yasa ki ci ya sata gaba zuwa islamiyya , afra ta bude baki zatayi magana ganin yadda muradi ya daure fuskar fiyye da sauran lokutan baya yasa ta kasa cewa komai sai dai ta dinga cika tana batsewa ,shi kuwa niyyarsa da tayi magana sai dai taji saukan mari a fuskarta gabad'aya ya gama kudurta irin dukan mutuwar da zai mata sai Allah ya taimaka taki cewa komai ,zuwansu makarantar ke da wuya ya samu malamar ajinsu ya damka hannunta tare da cewa a kula daita karta gudo gida "inshallahu sai dai dan Allah idan ta dawo gida a sake yanke mata farcen hannunta saboda yakushin yara take yayi shiru can yace "duk wanda ta yakusa ku riketa su rama " malama tayi murmushi tana duban muradi tace "ai Kisna akwai rigima wallahi duk rabin 'yan ajin tsoronta suke ji da kayi mata abu da bakayi mata ba sai tasan yadda ta cijeka ko ta yakushi mutun kuma tafi mutu Kuka a dauka ko ita aka cuta girgiza kai kawai muradi yayi ya juyo zuwa gida ...."
Karfe hudu da rabi daidai zahra ta shiga Kitchen yayinda afra da mufeeda suka soma aikace aikace gyaran gida kafin kace me sun gyara ko'ina gidan yayi tsaf daidai wannan lokacin ne Kuma mummy ta sanyo kai cikin parlou'n gidan ta dubesu tana murmushin tace "sannuku da aiki 'yan albarka sukayi murmushi su kace "yauwa mumy sannu da zuwa "yauwa ta amsa ta shige bangarenta ta shiga wanka bata dade ba ta fito ta sauya wasu kaya ta dauki wayarta ta fito parlour "ina su muradi ne banji motsinsu ba ko sun fita sanar tasu ne ?"Eh sun fita buga kwallo inji cewar mufeeda suna zaune suna kallo a zeeworld wayar mumy dake hannun afra tana buga game ta soma
ara alamar kira mummy ta dubeta tana fadin "waye ? "Dady ne ta mikawa mumy wayar tayi sallama suka gaisa "ya kasuwan ?"Ya amsa da "lafiya yana jin muryarki kamar babu lafiya ?",Babu komai gajiya ce kawai "okay daman na Kira naji yadda kike ne sai na dawo ya kashe wayar nan suka ci-gaba da kallo suna hira kamar ya'yan data haifa a cikinta sai tayi musu abu sau dari batayiwa ya'yan cikinta ba ,ta tarbiyarta dasu kamar yadda uwa zata bawa ya'yan data haifa a cikinta bata ga abinda zata saka ita da yaranta bata basu sun saka ba har zaginta ake cewar bata san ciwon kudinta ba ,yaran suna wahalar mata da jikinsu ko masu aiki ta dauko iyakar aikin da zasu yi mata kenan sun wahalar mata da jikinsu ,shiyasa bata bambamtasu da yaranta har unguwa wata rana dasu take zuwa duk karshen shekara mai gidan zai bari su fita zuwa Saudiya ,Dubai chaina , egypt domin su huta yaranta yan hutu ne suna samun hutu yadda ya kamata ,yaran duk abinda suke so shi ake musu tun basu kai haka suke gurinta ba gashi har sun cika shekaru shabiyar suna tare ,matsala dai daya ce ita kuma daga afra ne da muradi ta rasa dalilin da yasa ta tsane shi duk da shi baya shiga tsabgarta a duk lokacin data yunkura zata dauki mataki sai taga idan tayi magana afra zata iya daukar abun awani matsayi ,ita kuma bata son tayi mata abinda zai taba ranta ta dawo gurinta ne saboda soyayya da shakuwa tunda babu abinda ta rasa a gidansu hasalima iyayenta na mugun ji daita sai abinda ta gadama take yi zamanta tare daita ne ma yasa ta rage shagwa'ba da sangarci , zata barta da Samir tunda tasan duk sanda tayiwa muradi rashin mutunci bazai kyaleta ba .."
Akan hanyar Kisna ta dawowa daga makaranta islamiyya ita da kawarta zinnira wacce bata wuce shekarunta a haihuwa ba ,Kisna ta cire hijab dinta tana wasa dashi itama zinnira ganin haka ta cire nata suna tafiya suna wasa kamar abun arziki sai Kisna ta ja ta tsaya tare da cewa "zinnira na daure miki wuya da hijab dina na jaki kamar rago dan muyi sauri ? batare da wani tsoro ba zinnira ta gyada mata kai tana murmushi aiko Kisna ta zagaye wuya zinnira ta daure ta soma janta da karfi , take zinnira ta fashe da kuka tana
arin kwance daurin wuyanta amman ina Kisna tayi gaba har da dan gudunta tana murna zinnira na biye daita a baya tana cigaba da kukan ta kwanceta amman taki har suka shigo layinsu tana janta har da kiran " meeeeeeeeee "... tun daga nesa muradi dake tsaye da jahid ya hangosu ya dinga juya kai cike da mamaki zuciyarsa ta jagule kamar ya daura hannu akanshi sai data karaso kofar gidan tayi masa duban tsanake sannan ta kwance hijab dinta dake wuyan zinnira tasa hannu tureta "wuce gidanku joooooo. ... " kadan ya rage zinnira bata fadi kasa muradi yayi saurin tarota yana
arin kamo Kisna da dayan hannunsa ta kwasa da gudu ta shige karamin get din gidan da sauri muradi ya mika zinnira gurin jahid ya biyo bayanta jahid na
arin tsaida shi amman yaki tsayawa da dan gudunsa ya karasa shiga cikin gidan yana dube dube nemanta "lafiya muradi me kake nema ? "mumy ina Kisna "yanzu ta shigo da gudu halan wani abu tayi ? "babu komai ina ta shiga ? ta nuna masa dakinsu mufeeda , hanyar dakin ya nufa direct ya shiga bai ganta ba ya tsaya a tsakiyar daki rike da kugunsa yana kallon dakin dan gano inda ta boye ita kuwa Kisna tana cikin wordrobe din kayanta ta lullube jikinta da kaya jikinta na rawa saboda tsananin tsoro, dakin ya fara dubawa bai ganta ba wani tunani yayi Kawai ya juya ya fita daga dakin ya tsaya a bakin kofa yana fita ta bu
e ta fito tana kyalkyalewa da dariya har da girgiza jiki bata ankara ba taji shigowar mutun daki ta tsure tana neman gurin buya ya damki tsintsiyar hannuta ta juyo a mutukar tsoroce cikin wani irin matsefaffen tsana ta zuba masa ido tana turo masa baki "muje ki bawa yarinyar mutane hakuri , da kika daure musu wuyan yarinya zaki kashe musu 'ya ne? yayi maganar yana d'agata sama ya fito daita aiko ta saka masa ihu "wayyo mumy kice ya saukeni Allah bazan bata hakuri ba ai itace tace na daureta kamar rago "ai kuwa ko itace tace ki daure ta sai kin bata hakuri ko na zaneki yau " dan Allah kayi hakuri karka dakeni banaso bulala ka sauke bazan sake ba cikin tsananin tashin hankali take ihun bai sauketa ba sai da suka karaso falo inda ya iske zinnira da jahid sun shigo tana rike da wuyata mumy ta kamo zinnira tana duba wuyanta "muradi a she d'aure wuyan 'yar mutane Kisna tayi shine na tambayeka kace babu komai ? zo nan sai na zaneki yau mumy ta matsar da zinnira dake gabanta ta kai hannu zata damko Kisna muradi ya matsa baya kadan "Karki daketa mumy bari dai ta bata hakuri sannan tayi alkawarin bazata sake ba gaba-daya mutanen dake falon suka zuba masa ido suna kallonsa shi daya shigo tamkar mayunwacin zaki zaka dauka dukan mutuwa zai mata amman ya buge da iya hakuri zata bayar mumy kuwa wani irin tashin hankali da bakinciki ne ya dirar mata a lokaci daya saboda bata samu damar hukunta Kisna ba, muradi ya saki hannun Kisna tare da cewa "ki bata hakuri sannan kiyi alkwarin bazaki sake ba ya fa
a yana kallonta shiru tayi taki yin magana tana shesheka duk wanda ya ganta yasan tana cikin tashin hankali amman shegen taurin zuciya ya hanata bude baki a tsawace madu yace "ba dake ake magana ba kika tsaya kina kallon mutane ki bata hakuri mana ? ya kai hannu zai mareta muradi yace "no madu karka mareta mana zata bata hakuri "dan Allah yaya ka bari na dan mareta yarinyar nan ko na shake mata wuya taji yadda yarinyar mutane taji "muradi ya girgiza masa kai "matsalata daku kenan saurin hannu wallahi "kai da baka da saurin hannun ai gashi nan taki yin abinda kace saboda ta rainaka Samir ya fa
a yana shigowa falon " muradi ya rage tsawonsa daidai na Kisna tare da cewa "ki bata hakuri Allah baya son mutun azzalumi kuma mai mugunta idan bakya son Allah ya sakaki a wutan daya tanadarwa azzalumai tare da azaba mai radadi ki bata hakuri ita kuma ta yafe miki shinkenan kin huta da azabar Allah magana yake mata amman tamkar bada ita take ba gashi duk yadda yan'uwanta suka so hukuntata ya hana gabadayansu suka zubawa sarautar Allah ido suna kallon muradi dake rike da hannuwanta yana rarrashita da kyar Kisna ta bawa zinnira hakuri tana jan tsaki shima dan taji madu yace idan bata bayar ba zai dauko mata kyankyaso ...
muradi yaji tsakin da kisna tayi amman ya share ya mike a natse ya riko hannun zinnira suka fito waje jahid ya biyo bayansa yana cewa "kai wannan yarinyar da gani zatayi taurin kan bala'in da zuciya common hakuri sai datayi kusan minti shabiyar Allah ku tashi tsaye akanta "muradi na fita Samir ya waskawa Kisna mari "dan ubanki wa kika yiwa tsaki idan na sake jin kinyi tsaki sai na karyaki maza ki wuce dakin mumy ki kwanta a karshen gado ta kwasa da gudu ta shige dakin mumy tana kuka ta fa
a kan gado ta rufe idanunta da hannuwanta duka ....
A can waje ma bayan muradi ya sallami zinnira da sweet cigaba da magana Kisna jahid yake masa wanda har lokacin bai ce masa komai ba "Sai naga kamar kana biyawa Kisna wallahi ka bari a hukunta yarinya tunda kai baka iya hukuntata amman ka tsaya kana wani lalla'bata kamar kwai " "ka kasa fahimtata ne ni dukan mace ne banaso wallahi ina mugun jin tausayi mata bare Kisna yarinya ce karama idan ta saba da duka zuciyarta zata kangare har tazo ta daina jin tsoron duka "ai shinkenan Allah ya kyauta sai dai kasani wani dukan yana gyara mutun jahid ya karasa maganar yana masa sallama ya wuce da misalin karfe takwas na dare gaba-dayansu suna zaune akan dinnig table suna cin abinci ,yayinda da kisna ke zaune akan cinyar afra tana bata abinci tana ci tana zuba mata shagwa'ba ,can ta kalli Aliyu dake zaune ya gama cin abinci yana kallon sama tace "dady d'azu da bakya nan wannan ya kai ni islamiyya bayan nace bazani ba "waye wannan din "?mumy ta fada a matukar fusace yayinda kisna bata fahimci fushi mummy tayi ba ta sake narke fuska ta nuna muradi da yatsan hannunta "na sake jin kince masa wannan sai na cire wannan
an iskan bakin naki yayanki ne ba wannan ba ta karasa maganar tana buge mata baki aiko ta bare baki ta sauka daga kan cinyar afra ta soma birgima a kasa tana jiran dady yayi magana sai dai gani tayi ya mike ya nufi waje yana waya "au Dan ban miki duka ba shine kike birgima bari kigani mummy ta yunkura da sauri afra ta mike ta
auketa tayi daki daita tana cewa "ba yayyanki bane wannan bawa ne kuma
an tsintuwa shege ne karki dauke shi matsayin yayanki kinji baby na kisna ta d'aga mata kai .."
A parlour kuwa muradi bai d'ago ya kalli abinda ya faru ba duk da kunnuwansa sun jiyo masa komai tunanin abubuwa kawai yake , haka nan wani lokaci kwakwalurwasa zatayi ta tunanin mahaifiyarsa ,
yana mamakin yadda ta dauki tsawon shekaru bata kawo kanta garesu ba , sau tari idan sun yi waya da anyarsa jamila yana tambayarta ko akwai wani sako daga mahaifiyarsa sai tace" a'a sai dai su kan gaisa da sadiq wanda shima zuwa lokacin babu abinda yafi bukata da gani kamar daura kwayar idanunsa akan mahaifiyarsu ,yana son zuwa inda take sai dai rashin takamaiman sanin full address din inda take ke hanashi zuwa, ya dai san ita din yar benue ce a unguwar kankara amman a wani gida ?" Bai sani ba mahaifinsu ne kawai zai iya danganasu da inda mahaifiyarsu take , shi kuma har lokacin ba'a sanda inda yake ba ..
Mummy ta Kai hannu ta shafa sumar kanshi tana sauke numfashi sannan ta tsura masa idanu tace "ya'akayi muradi meke damunka tunanin me kake yi ?muradi ya dawo da kanshi daidai yana sakar mata murmushin karfin hali batare da yace komai ba ,sake tsareshi tayi da idanu "tambayarka nake kayi min shiru ko bazaka gaya min bane ?"Still shiru yayi mata tare da zuba mata idanu dan bai san abinda zai fa
a mata ba ,a ganinsa idan yace mata tunanin mahaifiyarsa yake zata dauka ko ya raina kulawar da take bashi ne shi yasa yaga gara kawai yayi shiru ,ganin har lokacin shi take jira ya fada mata damuwarsa ya
an kalli Samir yana lumshe idanunsa da suka dan canza tashi Samir yayi ya fice daga falon gabad'aya tashin Samir ya bawa mufeeda da zahra har ma da madu tashi suka koma kan kujera tare da maida hankalinsu kan tv naunauyen ajiyar zuciya ta sauke kana yace "mummy karki damu fa babu abinda ke damuna illa......."mummy Bata bari ya karasa maganarsa ba ta katse shi ta hanyar cewa "muradi ka saurareni da kyau bana son wannan dogon tunanin dake iya haddasa wa mutun ciwo idan wani abu aka maka ka fito ka fa
a min ina tabbatar maka akanka zan iya batawa da kowa dan haka ba zan rokeka ba umarni zan baka ya zamo dole ka fa
a min damuwarka ta karasa maganar a fusace ganin ran mummy ya
aci yasa jiki muradi yayi sanyi , zuciyarsa tayi rauni domin kuwa babu abinda ya tsana a duniya kamar yaga
acin ranta haka zalika babu abinda yafi so fiye da farincikinta sannan ya tsani ya bata mata rai yanayinsa kadai ta kalla ta fahimci yadda damuwarsa ta qara muradi ya kamo hannun mumy cikin nasa yayinda idanunwansa tuni sun canza launi cike da rashin kuzari cikin tautausan muryarsa mai sanyi da shiga jiki "kiyi hakuri mumy banason ganin
acin ranki abinda ke damuna ba wani abu bane wani lokaci ina jin rashin mahaifiyata a kusa dani karki
auka wai ko ban yabawa kokarinki bane a'a hakan nan dai nake kwadayin sake daura idanuna akanta "mumy ta sausauta murya tace "karka damu ina da tabbacin zata zo gareku ni kaina babu abinda nafi bukata kamar ku sake sanyata a idanunku da kuma nasan inda take da tuni na kaiku "Nasani mumy nasan ke din uwa ce mai daraja a gareni ya karasa maganar idanunsa na ciccikowa kamar zai yi kuka "kiyi hakuri mummy ban raina kulawarki garemu ba sai dai bansan dalilin da wannan tunanin yaki barin zuciyata da tunanina ba "...
Mumy ta saki naunayen ajiyar zuciya tace " ka kwantar da hankalinka wannan ba wani abu bane tunanin mahaifiyarka dole gareka ko ni idan kace min ka manta daita zan ji babu dadi a raina ka cigaba da addu'a idan da rabon zaku sake haduwa Allah zai yi dalili sai lokacin ne ya saki jikinsa sosai "Allah yayiwa rayuwarka albarka a kasan makoshi yace "ameen ."..Cike da kulawa mumy tace "da fatan dai tunbin dan kwallo ya cika da abinci muradi ya da'ura kansa akan kafad'an mumy yace "mumnynah na koshi babu sauran space daga bayanta taji Muryar Alhaji realwan "idan an gama da dan lale sai azo a Bani abinci mummy tayi kayataccen murmushi tace "Allah ya bawa ranshi ya dade hakuri muradi ya tashi ya nufi bangarensu a daidai lokacin dady ya karaso mummy taja Masa kunne "zauna ka
auki siriki amman har yanzu baka canza ba "ta yaya kike tunanin zan canza tunda kema baki canza ba kullum kina cikin salon jan hankali , mummy tayi murmushi wanda ya bayyana kyawawa hakuranta masu haske irin na muradi ta tsaida idanunta akan shi tace "wannan gaskiya ne zan cigaba da murza zuciyar abokin rayuwata ,
"kina da matukar kyau salaha gaskiya nayi sa'ar samun kyakkyawar mace mai kyawun hali da zuciya ga tsabata da yawon ado cike da jin dadin yabon da yayi mata ta saki dariya mara sauti tace "kai kar fa kasa kaina ya kara girma "tunda dai ba rabewa gida biyu zai yi ba ai na auna arziki ta bude kular abinnsa ta zuba masa a cikin plet ta ajiye a gabansa tana dubansa ta dibo abinci "bude baki na baka abaki kaji rabin raina ya bude baki ya amshi abincin yana lumshe idanunsa "gaskiya ke macece ta gari da samun irinku ke da matukar wuya acikin gidan aure shiyasa babu babban riba a rayuwar namiji kamar ya auri kyakkywar mace ta gari mai kyawun hali Allah yayi miki albarka tayi murmushi tace "ameen sai data tabbatar da ya koshi sannan ta barshi yana sakace ta shige daki domin shirin bacci"
******
Washegari gari bayan mummy ta taya dady ya shirya kanshi ta kai shi dining area domin yaci abinci ,a lokacin Gabadaya yaran gidan suna kan table suna cin abinci ,bayan ya kammala ya mike yace "mu zamu office"Ta biyosa a baya rike da jakarsa,suna dan tautaunawa ,
"Dady sai ka dawo inji cewar mufeeda ,afra tace "Allah ya taimaka dady ya bada kasuwa mai albarka ka siyowa kisna kayan dadi yayi dariya yace "ke zan siyowa dan ko na siyo mata ai kece zaki cinye dariya ta kwashe dashi tace "ai babu komai dady kai da kaya duk mallakar wuya ne,sai da suka gama barkwancinsu sannan ya sa kai ya fice har jikin motarsa ta takashi suna barkwancinsu ya shiga direbansa yaja tana daga masa hannu..."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 24
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
......Tun lokacin da muradi ya kasance a gidan hajiya aysha tunanin bai dauke masa ba duk daren duniya sai ya zubar da hawayen bakinciki abinda mahaifinsa yayiwa mahaifiyarsa da sadiq da shi kansa , zuciyarsa na tsananin kewar mutane hudu da suke da matukar muhimmanci a rayuwarsa mahaifiyarsa, kakarsa hajiya kayi , inna jimila da bai san a wani hali take ciki ba da hajiya sallah wacce tayi kokarin bawa rayuwarsa gudunmawa, zuwan da samir keyi ke
an
auke masa kewa wani lokacin ,duk sanda ya wuce gidansu sai tunani ya tsarkafi zuciyarsa a lokacin babu abinda ya fi bukata kamar d'aura idanunsa akan mahaifiyarsa , soyayyar mahaifiyarsa na makale da zuciyarsa duk runtsi duk wuya, haka duk saukar numfashinsa da soyayyarta yake sauka ya kasa manta komai nata ya kasa manta irin rayuwar da suka yi kullum gani yake tamkar a lokacin komai yake faruwa daidai da rana daya bai taba jin qaunar mahaifinsa a zuciyarsa ba illa muguwar tsanarsa da yake ji ,babu abinda yafi daga masa hankali kamar yadda ya nemi diary din data bashi ya rasa a lokacin da zasu taho babu abinda ya mallaka nata sai wannan diary din mai dauke da wasu kudi a cikinsa , kudin da yake ji ba zai iya rabuwa dashi ba duk runtsi duk wuya komai tsananin yunwa da kishinruwan da riski kansa aciki bazai tabasu ba domin tunawa da wani abu daya fito daga hannun mahaifiyarsa sai gashi ya nema ya rasa wanda yake da yakinin sadiq ne ya dauka a dalilin kudin dake cikinsu dan ya sha takura masa akan ya bashi kudin ya rasa me yasa sadiq yaki kwantar da hankalinsa ya zauna guri daya domin bin umarnin mahaifiyarsu shi a halin yanzu da yake a wannan lokacin yafi bukatar kudin tarihin mahaifiyarsa akan kudin duk shima yana ganin abu ne mai daraja da tattalawa agurinsa ."
duk da hajiya aysha na matukar kokarin sosai akanshi a dan kwanakin da yayi amman still zuciyarsa ta kasa samun natsuwa , zuciyarsa tayi nisa akan hukuncin da zai dauka akan azzalumi mahaifinsa wanda shi ya ciresa a wannan matsayin , ya yarda ya amince zai cigaba da zama a gurin hajiya aysha ya karasa rayuwarsa ta data yi masa saura baya jin zai tsaya ko agurin dangin mahaifinsa ne gara yayi nesa da rayuwar mahaifinsa da danginsa, wani lokaci kuma sai yaji kamar ya tattara ya shiga duniya kamar yadda sadiq yayi yaje duk inda Allah zai kai shi yayi rayuwarsa ya bar rayuwar mahaifiyarsa a hannun Allah a duk inda take daman kuma rayuwarta ba'a hannunsa take ba amman idan ya tuna mahaifiyarsa na bukatar taimakonsa , tana bukatar kulawarsa tana bukatar ta ganshi a nagartaccen mutun kamili wanda zai jibanci al'amuran ita da dan'uwansa sai ya zubar da komai domin soyayyar mahaifiyarsa ta fiyye masa komai soyayyarta na makale a zuciyarsa duk inda zashi suna tare da wannan son da Allah ne ya dasa shi a zukatan iyaye da
ansu kuma babu mai iya fitar dashi sai wanda ya dasashi ,yana tsananin sonta yana son ya mutu da qaunarta bashi da wata soyayya data wuce ta Allah da manzonsa sai kuma ta mahaifiyarsa , yana makale a dakin da'aka bashi ya takure guri daya yana kuka yana felling din mahaifiyarsa hawaye na zubo masa hajiya aysha ta shigo dakin ta bishi da kallo "Aliyu lafiyarka kuwa ka dawo daki ka takure kanka ? Tayi masa tambayar duk da tasan bazai wuce tunanin mahaifiyarsa yake ba ,Aliyu ya sake sunkuyar da kanshi kasa tare da cewa "babu komai" .
hajiya aysha ta zauna kusa dashi cike da kulawa "sai yaushe zaka dawo kamar jikana wanda nayi silar zuwan iyayensa duniya ?"ina sonka aliyu ina son ka dawo tamkar jinina saboda tsananin son da zuciyata ke maka , takure kanka da kake yana matukar damuna dan Allah ka cire tunani da damuwa a ranka baka rasa dangi da yan'uwa ba tunda gani ,nice danginka nice mahaifiyarka daka rasa nice komai naka zan tsaya maka akan komai zan bawa rayuwarka kulawa ka hakura da rayuwar damuwa , kayi kankanta da daurawa kanka tunani ." cike da raunin zuciya tace" kayi min alkwarin zaka cire damuwar nan a ranka ta karasa maganar tana kamo tafin hannunsa cikin nata " na kasa hakura granny ya kirata da sunan daya ji jikokinta na kiranta dashi ,ta Lumshe idanunta tana mai tsananin jin farinciki " zai wuya na iya cire damuwar dake zuciyata ko zai ciru sai a hankali "nasan da haka Aliyu amman kayi kokarin kai yaro ne karami rayuwar tunani bata kamaceka ba ka cigaba da rayuwarka ka cigaba da walwala kamar sauran yara "inshallahu zanyi kokari gabadaya Hajiya aysha ta gama kashe masa jiki ta zuba masa ido cikin tausayawa "Ko zaka iya fada min sunan mahaifiyarka da mahaifinka ? Shiru yayi yana tunani kafin yace "benedicter rashida ya furta a hankali " shiru hajiya aysha tayi tana cigaba da kallonsa kafin daga bisani tace "mahaifinka fa "rashida Benedicter ya sake maimaitawa Hajiya aysha ta muskuta cikin damuwa tace "babanka nake nufi saboda karatu ya sake dubanta ya tausasa muryarsa yace "Aliyu benedicter rashida "wani irin suna ne haka? " mahaifinka ne Aliyu ko benedicter wanne aciki na dai san rashida sunan mace ne kenan sunan mahaifiyarka ne? ta karasa fadar haka tana sake tambayarsa still dai abu daya ya fada mata kamar farko "ko baka da uba ne ?da sauri Aliyu ya gyada mata kai alamun "eh bani da uba sai uwa da wannan sunan na kare karatun primary tausayinsa yayi mugun ratsa zuciyar hajiya aysha bata san sanda hawayen tausayi ya shiga turereniyar zubawa bisa kuncinta ba , ta soma kuka sosai " yaro kyakkywa kamar wannan ga natsuwa da ilimi sannan da gani idan ya cigaba da rayuwa zai yi biyayya da kamala amman bashi da mahaifi wannan wacce irin rayuwa iyayensa suka zaba masa ? "inna lillahi wa inna ilaihi raji'un ta dinga furtawa tana maimaitawa hawaye na sake zubo mata tamkar an bude fomfo jiki a sanyaye ta baro d'akin zuciyarta cunkushe da bakinciki marasa misaltuwa "hakika bata so Aliyu yazo ta hanyar zina ba amman babu yadda zatayi haka Allah ya qaddara masa daman kuma qaddara tana kan kowani bawa wuni ranar da bakinciki hajiya aysha ta wuni har sanda Alhaji marwan ya shigo
akinta shi da afra a dalilin bai ganta a falo ba afra ta samu guri akan kujera ta zauna shi kuma Alhaji marwan ya krasa da sauri ya zauna a bakin gadon saboda hango hajiya kwance da yayi ,hankalinsa a matukar tashe ya soma tambayarta damuwarta batare da ta lura da afra ba dake zaune akan kujera ba ta koro masa komai akan Aliyu tana fashewa da wani sabon kuka "banji dadi da yaro kamar Aliyu ya kasance dan zina ba mai yasa mutane suke biyewa son zuciyarsu su aikatawa rayuwar
ansu mummunar ta'adancinta ....."? "Wallahi iyayensa sunci zarafinsa " muryar Alhaji marwan na rawa yace "subhallah hajiya ki daina kuka haka bawa baya wuce qaddararsa shi babu ruwansa har agurin Allah shi din tsarkake ne yanzu yadda zamu tallafawa rayuwarsa zamuyi a qalla sun dauki sama da minti talatin suna tautaunawa duk akan idanun afra data cika bam tana sake jin tsanar Aliyu a ranta ...
******"
Bayan wata daya Inna jamila ta koma kauyen ilo tasa aka kira hajiya salaha a waya tayi mata bayanin abinda ya faru dasu ,gama jin bayaninta ke da wuya sai gani aka yi Hajiya salaha ta zube kasa sumammiya nan take aka kwasheta zuwa asibiti ,likitoci suka rufa akanta domin ceto ranta dake
arin barin gangar jikinta ,da kyar likitoci suka samu ta dawo daidai, sai dai ban da kiran sunan muradin hajiya kayi babu abinda take ."
Alhaji realwan dake zaune a gabanta ya riko yatsun hannunta cikin nasa gam hankalinsa a matukar tashe "ki kwantar da hankalinki salaha, inshallahu Allah zai kubutar dashi daga hannun yan fashin nan ,babu abinda zai sameshi ki daina d'aga hankalinki dan Allah , Allah ya ga kinyi iyakar
arinki akan yaron nan". "Alhaji bazan iya kwantar da hankalina ba d'a sukutun fa koda bani na haifesa ba dole naji zafin rashinsa , duk kuma ranar da mahaifiyarsa ta waiwayemu da batun yaranta me zance mata"? "Inshallahu gobe zan sa ma'aikata a cikin lamarin ayi bincike ."
"Dan Allah a taimaka a binciko min shi gara ace mutuwa yayi a hanuna akan ace yana hannun 'yan fashi azzaluman mutane ,Allah ka saka mana ka tona asirinsu a duk inda suke, Allah ka bayyana min muradina ....."ta karasa maganar tana kuka ."
Alhaji realwan na barin asibiti ofishin 'yan sanda ya nufa yayi musu bayanin komai da inda abun ya faru tashin farko suka bukaci hoton muradi sai dai babu sai kwatanta musu yayi da shekarunsa , abunka da mai arziki take labarin 'batan Aliyu ya karad'e ko'ina ,bangaren gidan tv , radio jarida da duk wani kafafen ya
a labarai , yawan kukan da Hajiya salaha take babu dare babu rana yasa likitan dake dubata yayi mata allura saboda a samu hankalinta ya kwanta dan bp dinta ya hau sosai ."
zuwan hajiya Aysha biyu asibintin duba jikin Hajiya salaha sai dai bata ta
a zuwa da Aliyu ba ,sannan bata ta
a zuwa ta iske idanun hajiya salaha biyu ba , duk sanda zata zo tana bacci ,satin hajiya salaha
aya ta
an samu saukin rad'ad'in rashin Aliyu aka sallameta daga asibiti suka dawo gida kuma har wannan lokacin babu wani bayani akan batan Aliyu , hajiya salaha tayi baki ta rame ta fita haiyacinta, ta daina ci ta daina sha hatta magana taki yi da kowa daga sallah sai sallah ke ta da ita tsaye hatta kisna sai da tayi zazzabin rashin kulawar mahaifiya , kowa yazo kalma daya yake fa
a mata tayi hakuri Allah zai bayyana shi a karo na uku ne da Hajiya Aysha tazo tare da afra duba jikin hajiya salaha ta iske idanunta biyu "sannu salaha ya karfin jikin "? Sai data maida kanta kan pillow sannan ta bu
e baki da kyar tace "da sauki Hajiya na gode sosai hawaye na gangaro mata , kuka take sosai tana maganar zuci "wai
an waye ne acikin wannan yaron a cikin yanuwanki ? "Hajiya salaha bata tsaya boyewa surukarta komai ba saboda ta
auketa a matsayin uwa tunda itama matsayin diyarta ta
auketa,ta fada mata matsayin mahaifiyar Aliyu da irin rayuwar datayi da danuwanta haroon ,Sai lokacin hajiya Aysha tasan takamaiman abinda ya faru sannan sai lokacin tasan batun zuwan muradi daga ilo , haka nan hajiya Aysha taji gabanta ya fadi babu wanda yazo mata a lokacin sai Aliyu sai dai shi ai yace mata bashi da kowa a duniya sai mahaifiyarsa ..." cikin jimami tace " Allah ka shirya mana zuri'a ,shi kuma babakarami Allah ya karkato da hankalinsa gida shi ma yaron Allah ya bayyana shi a duk inda yake a hankali Hajiya salaha ta cigaba da amsawa da "ameen ameen hawaye na gangaro mata anan Hajiya aysha ta bar afra gurinsu mufida tace daga nan gidansu zata wuce daman kuma tana son zuwa gidan saboda Kisna ."
lokacin da hajiya Aysha ta koma gida tayita bin Aliyu da kallo wanda lokacin satinsa bakwai kenan a gidan, tsantsar kamaninsa da sarakuwarta ta gani sosai akan fuskarsa wanda bata lura da hakan ba a tun ranar da marwan ya kawo mata shi sai yau ,a hankali ta shiga tunanin bayanin da marwan yayi mata akanshi wanda Aliyu din ne ya fada masa da wanda shi kanshi yaron ya fada mata , shiru tayi tana kallonsa zuciyarta na tabbatar mata da lallai shi ne yaron da'ake nema dan a labarinsa akwai abinda ya shafi uwa da rashin uba haka a labarin da surukarta ta bata akwai abinda ya shafi uwa da uba sai dai uban bashi da amfani , tagumi ta rafka dan bata son rabuwa dashi ,ita dake shirin saka shi a makaranta ya cigaba da karatunsa tunda ya sheida mata ya kare primary ,duk ta daga hankalinta ta riko hannunsa cikin nata"Aliyu ta kira sunansa ya d'ago kyawawan idanunsa ya Kalleta kawai kasancewar shi din ba mai yawon hayaniya bane "idan kaga yan'uwan mahaifinka zaka koma hannunsu da zama "? Yayi saurin girgiza mata kai "ai bani da mahaifin ma bare wasu yan'uwansa yayi maganar kamar zai yi kuka ,"zaka zauna agurina kenan ka cigaba da karatunka ? tayi maganar tana fad'ad'a fuskarta da murmushi "zan zauna muddin rai agurinki sai dai idan na hadu da mahaifiyata ne to zan koma hannunta gbdy amman zan dinga zuwa ina ganinki ai ina sonki kina da kirki sosai "Allah sarki Aliyu nima ina sonka ina jinka tamkar jikana daura hannunta tayi a saman kanshi tana jin tsananin kaunar sa da tausayinta ..
Washegari
Aliyu na zaune a kusa da hajiya aysha suka ji sallama "assalamu alaikum Hajiya ta dago kanta tana duban kofar shigowa ". a'a afra ce tafe da yamma nan "?"Nice ina yini granny "? Ta gaisheta tana yatsina fuska saboda Aliyu data ganin zaune a kusa daita ga hannunsa cikin nata "Lafiya lau ya mammanki "? Shiru tayi kafin daga baya tace "wai da gaske rike wannan kazamin yaron dan tsintuwa kuma shege wanda bashi da baba zaki yi ? gaskiya ni idan yana gidan nan zan daina zuwa wallahi dan tsoro yake bani ".
"Kul na sake jin kin furta wannan kalmar hajiya ta dakatar daita tana daga mata hannu cikin
acin rai shi kuwa Aliyu ko ajikinsa dan bai damu ba , dama uwa tace bashi daita shine zai damu har ma ya daga hankalinsa kuma sai inda kkarfinsa ya kare amman dan wani uba bai shi da matsala da wannan azzalumi mutumin da shi kansa tuni ya kankareshi a rayuwarsa yama fi son ace masa bashi daita sai da hajiya taja kwafa tace "banason zance banza a ina ma kika ji kalmar shege ?"kin mata rana nan naji kina fadawa dady bashi da uba ? Tsam hajiya ta sha jinin jikinta tabbas sai bayan da komai ya faru ta lura daita " shikenan ki Saka ranki a inuwa ma gobe goben nan zai bar gidan zai koma gurin gidan Alhaji realwan "wani irin tsalle tayi cike da murna "dan Allah grannny kai naji dadi sosai wallahi amman can din ma ai gidan zuwana ne me zai hana ki kai shi gidan marayu kawai mu huta wallahi banason shi bana son bude idanuna na ganshi ".Aliyu ya waigo inda take tsaye ya tsura mata ido yana kallon yadda take farinciki dan zai
bar gidan ,Hajiya Aysha ta Kai hannu ta shafo kanshi "manta da wannan mashiririciyar kaji ai inda zaka koma duk daya ne da nan din "Allah karki kai musu shege dan tsintuwa "?"Ke ban son hauka karamar yarinya dake sai shegen surutun tsiya wannan bakin bana marwan bane wallahi na wannan uwar taki ne maza ki bace min da gani kima tattara kayanki ki bar min gida da yake tana da wasu kayan anan gidan ida zata zo tayi kwana biyu bata zuwa da kaya ,tsimi tsimi ta shige daki tace "babu inda zata ta haye gado tayi kwanciyarta zuciyarta cike da farinciki da bakinciki farincikinta Aliyu zai bar gidan bakinciki still dai gidan yayan mahaifinta zai koma washegari Hajiya salaha ta shirya Aliyu cikin sababbin kayan data dinka masa ta rike masa hannu ,tare suka zauna a bayan mota direbanta ya jasu zuwa gidan Alhaji realwan .."
A parlou'n gidan ta iske yaran gidan gabad'aya sunyi jigun jigun ban da badamasi wanda yake karatu a Austarelia , damuwar mahaifiyarsu ta shefe kuzarin yaran gidan duk sun dawo tamkar marasa lafiya ,bakinta dauke da sallama ta karasa shigowa filin parlou'n ta samu guri ta zauna akan kujera sannan ta nunawa Aliyu gurin zama ya zauna kusa da Samir wanda ransa yake a bace saboda dammuwa ko yar sannu da zuwa da suke mata a duk sanda tazo bata samu ba daga garesu ,"Samir ina abbanku yana gida ko ya fita "?"Yana d'akin mommy ya fada muryarsa a raunane kamar zai yi kuka "maza tashi ka Kiramin shi a hankali ya mike ya nufi d'akin inda ya iske dadynsu nayi wa mummy fa
a "mai yasa kike son kashe kanki ne "? yayi maganar cikin tsananin
acin rai wanda yake tattare da tsantsar damuwar halin data ciki "bazaka fahimci yadda nake jin muradi acikin raina ba a yanzu in dai akwai abinda nake so bai wuce Aliyu ba kuma kai ma muddin kana sona kaso Aliyu tayi maganar tana juya masa baya juyo daita yayi suka hada ido "shikenan ki kwantar da hankalinki nima ina son shi ai sai dai bazan so wani abu ya sameki akan shi ba , yayi maganar yana goge mata hawayen daya gangaro mata ,"salaha ya kira sunanta ta d'ago idanunta dake cike da hawaye ta zuba masa "ina son kiyi hakuri ki ......"
Sallamar Samir ce ta dakatar dashi daga abinda yake son fada ya juyo yana amsa sallamar tare da bashi umarnin shigowa d'akin "dady granny tazo tana parloun tana jiranka wai kazo yanzu "Okay je kace gani nan zuwa ko cikakken minti biyu Samir bai yi ba ya dawo parloun yace "gashin nan zuwa cikin hanzari alhj realwan ya fito yana gama k'arasowa parloun ya daskare tsaye saboda ganin Aliyu zaune ,koda bai taba ganin Aliyu a rayuwarsa ba ai ya taba ganin haroon mahaifinsa sannan yasan garba yasan Bature uwa uba matarsa , tsantsar kamaninsu a bayyane yake ,bakinsa ya soma motsawa bai kai ga fadar abinda yake son fad'i ba hajiya Aysha tace "realwan wannan shine yaron da'ake nema ko "? "Gashi nan na kawoshi sunansa Aliyu ".
Bai ce mata uffan ba ya juya cikin sauri yana magana "barin na kira salaha ta tabbatar da hakan, duk dai kamaninsa ma kawai zai iya fahimtar da mutun shi din wane ne , dawo wa yayi parlou'n rike da hannun salaha ai idanunta na sauka akan Aliyu ta kwace hannunta cikin na Alhaji realwan ta nufi inda Aliyu yake zaune cikin tsananin farinciki , shima Aliyu yana ganinta ya zabura ya mike tsaye ya nufata cikin tsananin farinciki suka rungume juna bai so ya sake daura idanunsa akan wani daya danganci dangin ubansa ba amman hakan nan a yanzu ya tsinci kansa cikin farinciki haduwa da kanwar mahaifinsa ....."
"Alhamdulillah Allah na gode maka daka bayana min muradin hajiya kayi muradina , Aysha babba wacce ake kira da ummi kasancewar sunan Hajiya dataci shekarunta basu wuce sha takwas ba jin Muryar Hajiya ne ya fito daita daga kitchen inda take kokarin daura abinci a tare suka yo suka yo kan mahaifiyarsu ita da Samir da madu har ma dasu mufida cikin tsananin murna suka zube jikin Hajiya salaha suna taya murnar ganin Aliyu ,"mommy shine aliyun da kuke nema ai mun gashi a gidan granny ? suka hada baki gurin fadar haka ,Hajiya salaha ta d'ago kanta tana duban muradi tana sumbatar fuskarsa ......"
murmushi Hajiya Aysha tayi bata yi kokarin yin magana ba,tana son sai sun samu natsuwa sannan tayi magana ,hajiya salaha ta dubi surukarta cikin sansar farinciki sannan ta dubi mijinta ta karashe da sauke idanunta akan Hajiya Aysha tana neman karin bayani "yau kimanin satinsa bakwai kenan agurina marwan ne ya tsintoshi nan ta kwashe komai ta fada musu ban da godiya ga Allah babu abinda mommy take tana shafa kan muradi shima murnarsa taki boyewa sai murmushi yake yace" mummy sauran anyata ina son ganinta "anyanka na ilo itama Allah ya kubutar daita ya lumshe lumtsatsun idanunsa yana sauke ajiyar zuciya "Allah sarki shiyasa tashi farko jininsu ya ha
u da Samir a she jininsu ne Samir ya rike hannu Aliyu cike da murna shima Aliyu ya rike hannunsa ,Kafin kace me mommy ta dawo daidai sai lokacin ta bukaci abinci, ummi ta mike ta shiga Kitchen ta shirya mata abinci ,bayan sun ci har Hajiya Aysha tayi musu sallama har jikin mota suka rakata sai da suka ga tashin motarta sannan suka koma cikin gida ....
Sukusuku ta dawo gidan har washegari bata sake ba tana jin kewar Aliyu a dan kwanakin da yayi mata ,tun daya zo gidan shi ke mata shara gidan gabad'aya wankewanke har ta fara aikensa domin ya soma gane guri tana zaune afra ta shigo parlou'n sanye da wando da riga duk bakake ta tsaya a gaban Hajiya Aysha "salamu alaikum "afra
"Na'am "
"Ya'akayi "?"Lafiya qalau granny yunwa nake ji abinci nake son naci "Afra bana jin dadi shiga Kitchen akwai taliya ki dan bararka kici "
Aysha ta kwa'be baki tana dubanta kafin daga baya tace "granny na gane tunda wannan shegen dan tsintuwar ya bar gidan nan kika daina walwala, jiya ma baki yi mana abinci ba "ke bana jin dadi ne yar taliya zaki bararka kici "ni fa yarinyar ce ban iya dafa komai ba ,kawai kin wani damu akan wannan kazamin yaron ,ni gani nayi ma kamar kin fi son shi akan ni da nake jikarki "shikenan yi hakuri kiyi yau kawai gobe zan dafa miki duk abinda kike son ci amman kar na sake jin kince wa Aliyu kazami ko shege dan tsintuwar,ba tsinto sa akayi ba shi din d'an'uwansu Samir ne yanzu haka yana gidansu "
bata rai "yanzu sai da kika kai musu shege ? Hajiya Aysha ta gyada mata kai alamun "eh " kuma nace karki sake ce masa shege dan halak " amman ai shine yace bashi da uba "kin ci uwarki da wannan maganar kaji min fitannaniyar yarinya mai kwakwar tsiya ina ruwanki ma idan shegen ne ? Afra ta yi shiru tana Kallon Hajiya Aysha zuciyarta cike da haushi "dan yayan maman Samir ne uwa daya uba daya kamar yadda dadynki yake da abbansu Samir "lallai ma granny din nan ta iya girba karya ita da aka tsinci yaro a gabanta sannan yanzu tace mata wai danuwansu Samir ne ta ina take tunanin wannan maganar gaskiya ce ? ta dai maidashi can ne dan tana son yayi rayuwar jin dadi da yanci ,kafafunta ta soma d'agawa a hankali ta shiga Kitchen batare da ta sake cewa komai ba ,sai dai a cikin zuciyarta ta qudurta komawa gidan alhaji realwan dan takurawa rayuwar Aliyu sai ta raba shi da gidan ta kowane hali ,bayan sati daya da komawar Aliyu gidan Alhaji realwan afra ta matsawa iyayenta lallai tana son zuwa gidan alhaji realwan karasa sauran hutunta da yayi saura , da fari mahaifiyarta kin amincewa tayi ganin ai hutun yazo karshe kuma ita bata son tana shigewa dangin mahaifinta dan ko gidan hajiya ma dole ce kawai hakan yasa afra ta daga hankalinta kullum cikin damuwa take kwana take yini tsabar bata samu damar ciwa Aliyu zarafi ba ,ganin damuwarta yasa mahaifiyarta ta amince mata ,sai dai da sharadin hutunta na karewa ta tattaro ta dawo ba sai tayita magana ba idan tayi kwana biyu ta dawo,tayita tsalle tana murna ta nufi d'akinta ta soma shirya kayanta a cikin yar karamar akwati ,ta bude jakar ratayarwata ta kwashe kayan kaliyarta ta zuba powder ailen white lips stick duk ta zuba a cikin mahaifiyarta na siya mata kayan kawaliyata ne kasancewarta babbar diyarta sannan ita kanta tana da tsananin son kawaliya shiyasa ta koyawa diyarta dan haka a shekarun afra ta iya tsara kwakiya sosai ga iya tafiya da rausaya kamar bishiya ,kullum fuskarta cikin kwaliya take an sha dukanta a school akan kwaliya sosai tayi kyau tayiwa mumnynta sallama tare suka jero da mummynta har jikin motar ta rakota tana mata fada" afra ban da rawan kai ki natsu dan Allah kinji ki zauna da kowa lafiya karkiyi tashin hankali da kowa ."naji umma karki damu kinji zan zauna da kowa lafiya Amman ban da wannan kazamin yaron sam bazan raga masa ba tayi murmushi tare da bude mata gidan baya ta shiga ta zauna ta maida murfin ta rufe direbansu ya ja suka bar gidan sai data ga mai gadi ya kulle get din gidan sannan ta juya ta koma cikin gida kai tsaye hanyar gidan Alhaji realwan suka
auka tana zaune a bayan mota zuciyarta na shirya mata abinda zata yiwa Aliyu idan taje gida ."
dareban ya sauketa a had'ad'd'en haraban gidan Alhaji realwan tana hakince a bayan mota kamar wata babbar yarinya cikin wani irin yanayi ta lumshe idanunta tana sake zurfafa tunaninta ,turare ta cire a cikin yar karama jakarta ta fesawa a jikinta ta bude murfin mota ta fito a hankali gabanta kawai take kallo tana taku kamar bata son taka kasa tana shiga parloun da Aliyu idanunta suka soma cin karo yana sanye cikin bakaken kaya wonda three quarter da rigar yan kwallo long selve kallo
aya suka yiwa juna kowane ya dauke kanshi ,yar farar dake fuskarsa ta
auke yana jin babu dadi a ransa dan bai mata da halinta ba ,tabe baki tayi ta samu guri ta hakinance akan daya daga cikin kujerun gidan a daidai lokacin direban ya shigo parlou'n hannunsa rike da akwatin kayanta ya ajiye a gefenta yana kallonta "sai yaushe zan dawo na daukeki '?
"Zan fadawa umma ta fada fuskarta a ha
e ."
tun sanda Afra ta dawo gidan Alhaji realwan Aliyu bai sake samun kwanciyar hankali ba saboda takurawarta bashi da ikon sakewa acikin gidan ,idan kuwa tana guri dole ne ya hakura da gurin ya killace kanshi a daki ko a lambun gidan saboda kallon wulakanci da aibantashi da take a cikin yaran gidan babu wanda bata fadawa a unguwar shi din dan tsintuwa ne kuma shege ne , a duk sanda Samir yaji ta fadi haka sai sunyi rigima daita , wani lokacin ma har da dambe suke yi da Samir yayi mata duka amman hakan baya hana gobe idan taga Aliyu ta furta masa bakar magana wanda shi ko kallon inda take bayayi sannan baya nuna alamun yasan da zamanta ,wani safiyar Lahadi wanda ya kasance weekend ce kuma bai fi sauran kwana uku ta koma gidansu ba ya badamasi daya dawo hutu daga kasar Austaraliya yace su shirya zai kai su shan ice cream Wanda shi saboda Afra ya shirya tafiya dan Allah ya jarabeshi da qaunarta tun haihuwarta ,ta shirya cikin hadaddiyar doguwar riga mai shegen kyau haka ma ummi ta shirya kisna cikin kanana kaya riga pinky da wando baki ta sanya mata takalmin pinky mai kalar kayan ta kama mata gashinta gida shida ta mika wa Aliyu ita "rike min ita muradi naje daki na dawo ya kai hannu ya amshi kisna wacce zuwanta hannunsa ke da wuya ta saka kuka tunda yazo gidan bata yarda dashi daman kuma shegen kiyuwa gareta bata yarda da kowa bayan mamanta sai yan'uwanta shima kuma baya son d'aukarta tunda ta fesa masa zawo ajiki "kinga aunty ummi dake haka yaji suke kiranta dashi bisa koyarwa mummy "Dan Allah amshi yarinyar nan bata son ina d'aukarta "kai dai muradi ka fadi gaskiya na lura dai tun randa aka yi maka wanka zawo kake gudun
aukar kisna ". Yatsina fuska yayi yana mika mata ita tana amsarta tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya shi kuma ya juya zai bar parloun "wai kai bazaka fita bane naga baka shirya ba? tsaki yaja yace "gaskiya babu inda zani Sai kun dawo bata kawo wa ranta komai ba ta nufi daki ,Koda afra taga kowa acikin motar bata ga Aliyu ba sai taji babu dadi haka nan taji ranta ya
aci kamar tace ta fasa zuwa
A daidai haraban shoppright ya badamasi yayi parking motarsa kiran pijo ,daya bayan daya suka sauko ya badamasi , ummi ,Samir Muhammadu wanda suke kira da madu kisna duk ya'yan Hajiya salaha ne sai Zahra da mufeda ya'yan da mumuy ke riko .
a hankali afra ke taku wanda yake kara sa badamasi jin wani iri akanta yarinya ce sai dai Allah yayita da maseefar iyayi da yangar bala'in ,bata tsaya bin ta kan kowa ba ta samu guri ta zauna tana jiran karasowarsu ,sai dai hakan bai faru ba dan shigewa sukayi ciki ,batayi minti goma da zama ba sai ga ya badamasi ya dawo da yar fararsa yace "yar tsohuwar nan tunanin me kike yi haka "?
Yayi maganar yana mika mata abinda tafi so ice cream ta amsa tare da cewa "babu komai a shagwa'be kamar zatayi kuka "hannu ta kai kan itacen tsinke dake ciki ta dibi ice cream ta kai bakinta kamshinsa da gardinsa ya kaiwa kwakwaluwarta lumshe idanunta tayi tana bu
e idanunta suka fa
a cikin na ya badamasi daya tsura mata ido yana kallon kyawawar fuskarta .... "
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 27
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Mummy ta dawo parlour'n ta iske afra ta cire uniform d'inta tana jujjuya kai ta bita da kallon mamaki sannan tace "ya naga kin cire kayan makaranta ?" cikin marairaicewar muryar tace "kaina ke ciwo mummy "karya take wallahi babu wani kanta dake ciwo , ba tayi assignment d'inta bane ai naji Sanda kike fad'awa mufeeda cewar kin tuna bakiyi assignment d'inki ba Kuma malamin Chemistry bai da mutunci dukan tsiya zai miki shine dan tsabar karya zaki ce kanki ke ciwo " ? inji cewar samir ya fada yana zabga mata harara "wallahi karya yake min mumy da gaske kaina ke ciwo wai ma ina ruwanka dani ne ? " ke mufeeda yaushe na fa
a miki haka ?" Allah mumy ki rabani da Samir idan ba haka ba zamu yiwa junanmu rashin mutunci . "to muyi mana yau muka fara rashin mutunci kece zaki sha wahala mai kan karas kawai ki dai tuba da karya dan Allah ya tsinewa mai karya".
mumy tayi murmushi sannan tace " kai Samir banason jan magana tunda tace kainta na ciwo babu inda zata ku kama hanya ku wuce Allah ya tsare "Mufeeda Zahra da suka wa mumy sallama dan tuni muradi yayi fita mufeeda ta riko hannun kisna nan fa ta fara zillewa itama bazata ba tunda aunty afra bazata ba , mumy tayi rarrashi ta lalla'bata amman taki ,cike da jin haushi Samir ya zuba mata rankwashi a tsakiyar kanta tare da
auketa ya rungumeta ajikinsa ya nufi hanyar waje daita ihu ta dinga yi tana kokarin saukowa amman ta kasa ya shiga gidan gaba daita tana rungume a jikinsa yana mintsini gefen cikinta , sauran kuma suka shiga gidan baya direba ya tada mota suka wuce, kisna aka fara saukewa sannan aka wuce dasu .."
Bayan tafiyarsu mummy ta shiga daki ta dauko wa afra maganin ciwon kai ta bata ta sha sannan ta kama sauran aikin gidan da ba'a karasa ba ,daman kuma haka take yi a duk sanda suka wuce school haka zata bi gidan ta sake gyara inda basu yi ba , bayan ta gama ta koma d'akinta tayi wanka ba ita da dawo parlour'n sai karfe
aya dan sai datayi sallah inda ta iske afra kwance akan doguwar kujera tayi mata sannu da jiki sannan ta samu guri ta zauna " cikin haka wayar mumy ta
auki kara batare data duba ba ta dauki wayar ta kara a kunnenta dan tasan mai kiran duk yanayin da mumy take ciki tana magana dady zai gane , hakan ce ta kasance ma yanzu yana jin muryarta sai daya tunhumeta tace "wallahi gajiya ce kawai , yayi murmushi yace" ko babu gajiya bakya gajiya da washhhhh , gashi kin hana a
aukar miki masu aiki ."karka damu aikin gidan nan guda nawa ne , ga yara mata kuma suna iyakacin kokarinsu ,bugu da kari nafi son su iya komai da kansu karsu je gidan miji basu iya komai ba ".
"wannan kuma gaskiya ne ranki shi dade Allah ya saka miki da alkhairi ,daman na kira naji muryarki ne naga shiru baki nemeni ba har yanzu ga aiki ya sani gaba ga rashin jin muryarki ,wannan sabon tayi masa ne tun suna ganinyar quruciyarsu har bisa yanzu da suka dan manyanta ,da zarar ya fita aiki wayarta bata yankewa gurin kiransa ,wani lokacin ma tana aiki waya na nanne da kunneta sun dade suna waya sannan sukayi sallama ta ajiye wayar .afra ta dube mummy tace "Allah sarki mummy dady na ji dake "mummy tace "idan bai ji dani ba da wa zai ji afra? "Biyayya da soyayya ta haifar da haka kema kiyi kokarin idan kinyi aure ki haifar da haka a gidan aurenki , kulawa mai kyau ina yiwa dady, ina kwantar masa da hankali bana damunsa da bani bani ,idan kudi zai bani bana amsa sai idan ya zama dole ke sawa na amsa , shiyasa banga abinda zance yayi min ba yaki yi min , sai dai idan bai dashi , Allah dai yaja da ranshi "
afra tace "ameen ".
Suna zaune suna ta hira har uku da minti hasim " bari na tashi ga la'asar har ta kusa ya kamata a soma haramar abinci dare ". afra tace" mai za'a daura mummy ?" Ke da kanki ke ciwo ki bari idan su mufeeda sun dawo sai su d'aura ko da yake ga islamiyya zaku jiya baku je ba lallai su shirya yau suje ke kuma zuwa gobe kya je nayi aikin da kaina ."
"ai tunda na sha magani naji sauki zan yi aikin islamiyya dai naje gobe idan Allah ya kai mu " Mummy tace " afra na lura baki son karatu gashi nan Kisna ma ta dauko halinki na rashin son karatu mace babu karatu akwai matsala kar fa a cireki cikin 'yan walima "Allah mumy ba haka bane walima kuma dole ayi dani bayan dayawa ma yan ajin basu san komai ba kudi zasu biya ayi musu walimar "to ke dai ki maida hankali karki yi walimar zuku azo ana tambayarki karatu ki kasa "zan kokarta "okay ki duba frizer kiga akwai raguwar kaya a ciki a yiwa dady farfesu cat fish yace ai masa " Afra ta mike cikin sanyi jiki ta nufi kitchen ta duba taga akwai saura har yayi kankara ta debo ta samu yar madaidaiciyar rabo , ta bude famfo ta tara ruwa jim ka
an ta kashe famfo ta ajiye ta saka kifin a ciki roban domin kankarar ta narke , ta fito parlour ta zauna tana kallon tv".
mummy ta Mike tace bari naje nayi sallah na dawo muyi aikin tare ganin afra na kallon tv yasa mummy ta dan tsaya tace "kije kiyi sallah kou " afra tace "to ha
e da mikewa ta nufi dakinsu ,karfe hudu da minti goma gabad'aya yaran gida suka dawo daga school , suna cire kayan school mumy ta umarce su da saka kayan islamiyya tare da daura alwala dan gabatar da sallah , mufeeda ta yiwa kisna wanka bayan tayi sallah taci abinci , tana
arin saka wa kisna kayan islamiyya kisna ta tubure tana kuka "wallahi aunty mufeeda bazani islamiyya ba ki kyaleni kullum sai malama tayi min bulala ni banason bulala tana kuka tana zame wandon makarantar da mufeeda ta saka mata ta fito parlour da gudu tana ihu bazata islamiyya ba har da birgima a kasa mummy daga cikin d'aki ta kwallawa mufeeda Kira tace "kyaleta zata zo daga baya ,dungure mata Kai mufeeda tayi sannan ta dubi afra data dauki Kisna ta rungume ajikina tace "afra bazaki bane kema "?"Ke sai gobe zani suka fito tare da zahra suka wuce dan tuni Aliyu da madu da samir sun kama gabansu dan dama basa jiransu zuwa islamiyya .."
Mummy ta fito tana kokarin zama kisna ta boye a bayan kofa dan kar mummy tace akaita islamiyya ,
mummy tace "har kin gama komai Afra tace" na kusa dai "yaran duk sun wuce islamiyya ?"Eh duk sun tafi sai kisna ,rabu da jairar yarinyar nan so take ta dinga kin zuwa islamiyya kamar ke kuma bazai yiwa ba karatu dole kuyi . "ai mummy duk kece da wannan mai kan karas din ke shagwa'bata inji cewar samir daya dawo
aukar hula "ai dole na shagwa'bata Samir uwa guda ai ba'a bar sawa bace amman akan islamiyya kowa zai jimu suka sa dariya banda Afra data ha
e rai kamar wacce aka aikowa sakon mutuwa ta zabga masa harara tana cewa " naga alamun suna kake son saka min to wallahi yau ya zamo karo na karshe da zaka Kirani da mai kan karas ".ya dauki hularsa yana tafiya yana cewa "baki isa ki sani dole ba sai nayi ra'ayi yar rainin hankali kawai ,kisna dake la'be a bayan kofa jin fitar samir ta rarrafo ta fito ta matso kan kafe ta zauna tana dariya sai ganin samir sukai ya dawo a lokacin da yake daf da ficewa daga parloun , aiko yana gama tsayawa ya zuba ma kisna rankwashi a tsakiyar kanta "ba dai kina biyewa wannan mai kan karas din ba tana gudun karatu kema kina gudun karatu zaki sani ne "?"Maza tashi mu wuce Ina kayanta mummy daita zan wuce Kisna na jin haka ta sake bare baki tana kuka har da birgima , "kai Samir zan bata maka rai fa ,rabun min da yarinya ta fada tare da janyo kisna jikinta tana rarrashi ya fita yana murmushi. "
"Mummy mai za'a dafa idan an sauke parfesun?" Mummy ta yatsina fuska tana fadin "ni yau na rasa me za'a d'aura kije store ki dauko doya Afra ta shiga ta kwaso guda biyu ta fito tana nunawa mummy ,"mummy guda biyu ya isa ? "Eh sun yi kawo na fere".
"haba mummy gani meye amfanina kije ki kwanta ki huta ".Mummy tace "kwanciya yanzu da yamma nan kafin tace wani abu Afra har ta gama fere doya ta shiga Kitchen domin wankewa , mummy na zaune rungume da kisna tana Kallonta tana tofa mata addu'a a zuciyarta kuma take yabawa da afra duk wanda ya aureta zai yi alfahari daita matsalarta dai kyamar talaka wannan kuma halin uwarta ta dauko , sam bata son talaka ya rabeta sai masu arziki idan kaga tana haba haba da mutun to mai arziki ne talakawa kuwa banza ne agurinta ."
Jim ka
an Afra ta gama da farfesu tazo ta fadawa mummy sannan ta d'aura doya ta shirya ferfesun acikin kula mai daukar zafi mummy tace" sannu Afra Allah yayi albarka ya baki miji na gari Afra batayi magana ba saboda kunya, ta koma Kitchen tana bu
e tukunya dan gani ko doyar ta nuna taga da saura kisna ta taho da gudu tana kiran yunwa naje ji aunty Afra "sorry my baby yi hakuri na kusan gamawa yanzu zan kammala ".
Nan kisna tasa shagwa'bar data saba tana bubbuga kafa a kasa "to ki goyani kafin abinci yayi tayi dariya tace "ke dai babu abinda kike so arayuwarki kamar goyi . "Ai kece kika saba min dan haka Allah sai kin goya ni tayi tsalle zata hau bayanta ,Afra tayi murmushi tana cewa "autan mummy daga ke babu wata ".Ita kuwa kisna sai dariya take tana
arin hayewa bayan Afra "har doki zaki min "kince yunwa, kince goyo yanzu kuma doki bari kici abinci duk zan yi miki my baby Kisna tace "to my mumy "mummy'? afra ta fada tana zaro ido waje tare da kamo kisna jikinta " ni ba mominki bace ni sister
inkin ce tace to "muje kici abinci "ki samin da nama ."Ba nama bane kifi ne autan mummy ta duba taga abincin ya karasa ta kashe gas ta samu faranti ta zuba mata suka fito "amman ni kadai zan ciye abinci na ko" ."Sosai babu wanda zaki bawa ".Tace "sai ke da mummy nah kawai zan bawa ,Afra na dariya tace "to autan mummy mun gode ta zaunar daita ,a lokacin da yaran gidan suka fara shigowa daya bayan daya suna yiwa mummy sannu da gida mata suka wuce bangarensu maza ma suka wuce part dinsu suka yi shirin zuwa massalaci dan lokacin sallah yayi ,Afra ta dubi mufeeda da zahra tace "tunda kun dawo ku raba abinci suka amsa mata da" to " bata koma Kitchen din ba sai mufeeda ce ta shiga ta rarraba abinci ta zuba a kula ta kai dinnig table tana kammalawa ta nufi daki dan yin Sallah bayan sun yi Sallah mufeeda ta fito ta danna kararrawar dake bayyanar da kammala shirya dining sannan ta
auki abinci baba mai gadi da direba ta kai musu ...."
Mummuy kuwa tuni ta fada wanka saboda tasan dady ana yin isha'i yake shigowa kafin ya shigo tayi wanka da sallah, data idar ta samu humura da kulacca mai kyau ta shafa da mai me kamshi, duk tabi lungu da sako na jikinta ta murza ta dauko rigar bacci mai kyau mara shara shara ta saka ta dauko turaren wuta irin wanda ake ha
awa amare tayi amfani dashi , idan kaga mummy bazaka CE itace ta haifi badamasi ummi da Samir madu da kisna ba har ma kayi tunanin tana da siriki saboda yanayin tsarin jikin da Allah yayi mata komai cassss cassss daidai jikinta tamkar yarinya yar talatin duk lokacin data yi irin wannan shirin dady kamar ya cinyeta saboda kauna uwa uba ga kamshi ta ko'ina dady na matukar son kamshi shiyasa Bata rabo da turaruka kala dabam dabam tsab ta gama shirinta ta daura after dress akan kayan ta fito a lokacin yaran basu shigo ba tukunan ,ta zauna akan kafet tana jiran shigowar dady can sai gashi ya shigo ta mike ta karbi jakarsa da laidar daya shigo dashi tana yi masa sannu da zuwa ,ya rungumeta tsam ajikinsa yana shinshina kamshinta " ina son kamshin nan ranki shi dade gaki nan kullum kamar yarinya mutun ko yayi niyyar kara aure dole ya hakura ". tayi murmushi "dady baka rabo da tsokana ,"idan zakayi aurenka kayi mana menene na salaha acikin zai yi magana tace "muje ka huta karka tsaya tsokanar fa
a ya wuce ciki tana biye dashi zuwa falonsa sai data bishi har uwar dakansa ta cire masa hula "duk kayi zuru zuru yau kamar kayi ciwo yana dariya yace "akwai ki da kallon kurulla ya akayi kika gane haka "?
"Yanzu bani da kowa sama da kai a duniya gaba-daya tunanina da komai nawa yana kanka , idan ban kula da kai ba wa zan kula da? "kai ma kasan dole na dinga lura da yanayinka ta karasa maganar tana shiga bayi ta ha
a masa ruwa ta fito "na ha
a maka ruwan wanka ka shiga kayi ko kaji dadin jikinka"Yace "ina bukatar hutu sosai Amman nasan ba yanzu ba , karshen shekaran nan badamasi zai dawo gida , Kinga da kasuwanci yaron nan ya karanta da gabad'aya ayyukan zasu dawo garesa ni kuma na huta , shiyasa na kwallafa raina akan wa
an nan yaran suma gashi kowannensu yace buga kwallo zai yi"gaskiya ne kana bukatar hutu amman dole su Aliyu su hada aiki biyu buga kwallo da kasuwanci idan sun yarda idan kuma basu yarda ba su hakura da kasuwanci dan ina bukatar na ga kana samun hutu yayi murmushi ya shige bayi ."
A can parlour kuwa gabad'ayansu suna zaune akan dinnig table kowane gabansa plet din abinci ne ,kowa ya ci abinsa ya rage ban da muradi daya cinye tas saboda shi mutun ne mai tsananin son doya da tuwon shimkafa sam shinkafa zalla da kayan kwalama basu damesa ba shi dai ya samu abu mai tauri baya son Mai ruwa shiyasa idan tuwo za'a yi tukawar farko mumy take dibar masa ,afra ta kalleshi tace "su bamburu bawan ciki ko yaushe za'a koyi cin abinci a rage ,mutun kamar dan abinci aka halittosa ta karasa maganar tana kwashewa da dariya ,duk suka bita da ido babu wanda ya tayata dariya Samir ya bude baki zai mata magana muradi ya da dakatar dashi tare da d'ago kyawawan idanunshi ya zuba mata take ta daburce ta kasa kallonsa ta
auke idanunta tana jan tsaki "ko kallon uwar me yakewa mutane ? shiru yayi yana jin yadda tsanartab ke sake samu mazauni acikin zuciyarsa sau tari daman shi tsanarta mutun shine abu mafi sauki da zuciyarsa ta iya bare ita da yake jin kamar kaya yafi minti biyar yana hukuntata da idanunsa babu shiri ta dauki kisna ta bar parloun tana gunguni "wai me yasa bazaka bude baki ka ciwa wannan yar rainin hankalin mutunci ba ganin fa kana kyaleta ne yasa iskancita ke gaba ? "bari naje na fito maka da shegiya "no barta kawai a kwai lokacin nadama zai zo mata har ma ya aureta iya abinda ya fa
a kenan ya mike ya bar gurin zuciyarsa na tuttukin bakinciki daya bayan suka mike suka bar parloun gabad'aya.."
Dady na fitowa daga bayi idanunsa akan mummy yayi mata murmushi yace "hmmmmm " Ta dubesa da murmushi akan fuskarta itama tace "hmmmmm din nan ban yarda dashi ba akwai magana a bakinka yace "sosai kuwa gani nayi bakya tsufa salaha daga shigata bayi har naga kin sake canzawa ki dai bi a hankali kin kusan
aukar wata suruka ....."
tasa dariya tana kallonsa "Allah idanunka ne ke ganin haka Amman kowa ya kalleni yasan na tsufa 50 something fa ".Cikin barkwanci da yake mata ya fada mata batun auren afra da badamasi mummy ta sha mamaki jin abinda ya fa
a tace "daman suna soyayya ne ko kuwa dai kune kuka ga dacewar haka zaku hadasu?"
"Shine da kansa ya fadawa marwan tun da dadewa to sai yau marwan din yake sheida min sai na kira badamasin dan na sake jin ta bakinsa ,shine ya tabbatar min da gaske ne da zarar ya dawo yake son ayi aure mummy ta zaro ido waje "bashi da lafiya guda nawa Afra take duka shibiyar gareta ko shashida fa ? "To ma ya fada mata ne da zai wani ce yana dawowa za'a yi aure idan kuma bata son shi fa......"? Murmushi kawai dady yayi " d'ana ne fa badamasi ta yaya kike tunani Afra zata ce bata son shi kiyi addu'a ki kuma masa fatan samun nasara ".
"Shikenan Allah ya tabbatar da alkhairi yasa muna raye za'a yi yace ameen "amman dai ku bari ta gama karatunta na gaba da secondary "aa suna gama karatun secondary gaba-daya zan aure dasu wace ta kawo miji shikenan wace bata kawo ba zan samo mata tace "Allah ya taimaka muje kaci abinci ".
Ya dan harareta ta gefen ido yana fadin "ke kinci abinci ne ?" ta masa wani kallo da su kadai suka san manufarsa "ai kasan bana cin abinci sai da kai sai dai idan baka nan shima ka
an nake ci". Suka fito daga dakin zuwa dining table ta zuba masu suka fara ci suna hira dady yace "wai ina mutuniyata kisna ne najita shiru ?" Dariya mumy tayi tace "yar shagwa'ba da rigima kenan tana gurin mutuniyarta killa ma tayi bacci dady yace "ai wannan mammartamu bata da matsalar rayuwa gashi tana son Afra za'a Sha daga idan zatayi aure ,"wannan gaskiya ne idan kace Afra to ka gama da zuciyar kisna "yau rigima tayi sosai ita bazata makaranta islamiyya tunda nake haihuwa ban taba haifar yar da bata son zuwa karatun addini ba irin kisna har gara ma idan afra zata ba'a fiyye samu matsala ba ko da yake tace malamar islamiyya ke dukanta ko za'a yi mata magana tayi hakuri ta daina saboda a samu tayi karatun "idan bata son zuwa ki rabu daita sai samo mai koya mata a gida kamar ina ganin zai fi "karatu cikin mutane yafi gaskiya zan so tayi cikin yara y'an'uwanta "to shikenan zan sa ayi min kiran shugaban makarantan nasu ya karasa maganar yana canzawa da wata "yau fa na sha wuya a office kuma ga baki kala kala gashi yawanci duk mata ne kinsan kasuwanci da mata sai hakuri naga wata kamar nayi miki kanwa daita , kawar da maganarsa tayi ta hanyar cewa "dady dan Allah na tambayeka wata magana mana ".?
ya gyada mata kai "wai irin son da nake maka kana yi min kwatankwacinsa iri sa kuwa ?"
ya zabga mata harara sannan yace "bana miki kwantakwacinsa zan aureki har mu kai tsawon wannan shekaru ko kin mata irin wahalar dana sha kafin na samu aurenki? " ko dan kinga ina cewa zan miki kishiya shine zaki yi wani tunani ?"
"Ina dai zance kishiya ne a cikin barkwanci ,duk da an san aure nufi ne na Allah idan Allah yayi dake kadai zan zauna har kashen rayuwata haka zan mutu da mata daya, idan kuma da rabon zan kara zan kara
ke irin wannan kwalisan da kike min da kulawar da kike bani ina zai bar ni na ga wata nace ina so ? idan na shigo bani da damar sake lekawa ko'ina, amman dai zaki sani ne allah dai ya kai damo ga harawa yarinyar karama sa'ar su mufeeda zan dauko nayi wasan sallah daita ".mummy ta kasa cewa komai sai murmushi take dan tasan wasa yake a ranta take aiyana irin soyayyar da dady yake mata ita tasan biyayyar da take masa ko yayi aure bai zama lalle ya samu ba ,cikin kwantar da murya tace "wallahi irin son da nake maka araina ko nace a zuciyata ya wuce misaltuwa, ina mai alfahari da kai a rayuwata ," nima ina alfahari dake kuma babu wata mace da zata sha gabanki, kina da kyau uwar marayu ga ladabi da biyayya kwaliya da kamshi dukan ba kya tsallakesu, shi yas
a nake kara sonki Allah ya dangwamar damu cikin farinciki har karshen rayuwarmu a natse take bashi abinci har ta gama ta janyo kular farfesu kifi daya sha kayan hadi ta zuba a farantin tangaran yaci suna ta hira har ya gama can ya d'ago ya kalli agogon bango dake manne da parlour'n karfe goma daidai ya mike ya fita zuwa gurin baba Mai gadi ."bayan wasu mintina ya dawo parlour'n ya isketa tayi shiru tana jiran dawowarsa cikin kwantacciyar murya tace "ka dawo nima na gaji muje mu kwanta nan suka tashi suka nufi daki suka kwanta cikin aminci da nuna kulawa ga junansu .."
Daren ranar kasa runtsawa muradi yayi duk inda ya juya tunani kashi da kashi ya addabeshi , tashi yayi ya mike yaje ya dauko kundin tarihin mahaifiyarsa ya dawo ya zauna akan kujera mai zaman mutun daya karo na farko da yayi tunanin dubawa a tun sanda ya dawo hannunsa ya soma bu
e shafin farko mai dauke da kyakkyawan rubutun mahaifiyarsa a hankali ya dinga bin rubutun yana karanta rayuwar jin dadin da mahaifiyarsa ta gudanar tare da ahlinta har zuwa kan had'uwarta da mahaifinsu da irin rayuwar da sukayi cikin kankanin lokaci kwakwaluwarsa ta soma yamutsewa babu abinda yake ambata a cikin ranshi sai kalmar" Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un gumi ya ha
a sharkaf manya lamura guda biyu suka shiga yawo a cikin kwakwaluwarsa kuma kowanne yana bukatar nazari sosai yana matukar bukatar sake ganin mahaifiyarsa da bukatar sanin yadda zai yi da afra wacce take kokarin zame masa karfe kafa da yiwa rayuwarsa karan tsaye ,gaba-daya ta gama yad'awa kowa a school da unguwa matsayin rayuwarsa a gidan duk hanyar da zata aibantashi tasani wanda ya rasa dalinta na yin haka amman duk laifin waye ? Sannan kuma aikin waye ? ya shiga tambayar brain dinsa "duk laifin azzalumi mahaifinsa ne daya tsaya ya rungumi rayuwarsu da wata killa yanzu suna tare da mahaifiyarsu cikin soyayya da farinciki da shi kansa bai danganta kanshi da kalmar shege ba bare ta samu damar musguna masa cikin kankanin lokaci idanunsa suka kada suka yi ja ya dinga huci kamar kumurcin maciji wani bala'in tausayin mahaifiyarsa ya mamayeshi "me ye laifinta da yan'uwanta suka mata haka ? "Ko yanzu a wani hali take ciki ? "me yasa suka aikata mata abinda suka mata ? Yana son sani inda take da halin da take ciki Muradi ya rushe da wani irin kuka dan a ganinsa shine ya kamacesa " Allah sarki mamana ya furta a fili "kin tsinci kanki cikin matsalar rayuwa ne a dalilin azzalumi mahaifinmu "shi kuwa me zai yi dashi a rayuwa har kullum adduarsa Allah ya ha
a shi da mummunar bala'in da zai kawo kanshi garesu shi kuma a lokacin ne zai tabbatar masa da bashi da wasu ya'ya a duniya, sosai yayi nisa cikin kuka yana tunani "me yasa kake masa mugun fatan ? wani
angare na zuciyarsa ya tambayesa "shine mutumin da zai sadaka da inda mahaifiyarka take domin shi yasan inda suka dauko rayuwarsu "no no bazan bukaci komai daga garesa ba zan nemeta da kaina idan lokaci yayi bana neman taimakonsa ya mike a fusace yana yarfe hannu tamkar wanda yaji ciwo kafin daga baya ya soma Zariya a dakin duk runtsi duk wuya bazan bukaceka ba nasan duk inda mahaifiyata take hankalinta na kanmu ba karamin dalili ne ya riketa na tsawon shekaru batare da nemi inda muke ba "ya Allah ka tsare min rayuwarta da lafiya a duk inda take kasa ta dawo garemu muna tsananin bukatarta a hankali ya tsurawa diary din hannunsa rinannnun idanunsa wadan da suke shatatar da hawaye gani yake kamar fuskarta zata bayyana ajikin bangon diary ransa gurin baccinsa ya koma ya kwanta rungume diary ....."
Bayan kwana biyu
da wuri mumy ta tashi ta nufi kitchen domin ha
awa dady da yaranta breakfast shi kuma dady ya shiga wanka ta shirya dinnig table ita da kisna tana wasa da dariya da tsalle tsalle,dayan bayan daya yaran suka dinga shigowa sanye da uniform ajikinsu suna durkusa wa har kasa domin gaishe da mummy a daidai lokacin da dady ya fito cikin manya kaya shadda fara sol da babbar riga da hula kalar kayan kasancewar ranar juma'a ce , nan suka juya zuwa gurinsa har kasa suka durkusa kan muradi na kasa ya gaishe dashi cikin sakin fuska ya dinga amsa musu tare da saka musu albarka yayinda kisna ta makale ajikinsa tace "dady ina kwana dady yace "lafiya lau sarkin rigima "me ka siyo min jiya daka dawo"? "na siyo miki fura "to ai Ni bana son fura nafi son sweet "ai itama furar dana siya miki tana mota na manta daita "muradi ungo key kaje ka daukowa iya rigimar nan fura ya amshi key kansa na kasa cike da girmamawa ya fice ta kalli dady tace "idan ya dauko bazan ba yajita amman yayi kamar bai ji ba har muradi yaje ya d'auko ya dawo ya mikawa Kisna taki amsa tare da turo baki tasa hannu ta buge goron fura tana furta "bana sha tunda ya ta
a haushi ya kama mumy ta kai hannu zata
auketa da mari muradi ya
auketa cak ya dagata sama "mumy wannan daga hannu kamar zaki mari babba mamanki ce fa ?" Wallahi idan kana biyewa Kisna zan bata maka rai ,muradi zan ajiye matsayinka a gefe naci mutuncinka fa "kiyi hakuri afuwa mumy "ni ka saukeni banaso ta soma mutsu mutsun sauka ajikinsa aiko Samir da madu suka kama masa da dariya tare da cewa "Allah shi kara ai maganin mai tausayi irinka kenan da kabari an nada mata duka da yanzu ta shiga hankalinta "bazan bari a daki Hajiya kayi ba yayi maganar yana sauketa "ai ba asalin ita bace suna ci dan haka duk tayi ba daidai ba sai an hukuntata dady ma dungure Kisna kai yayi "idan kina yiwa muradi haka zan daina siyo miki komai har suka karasa breakfast dady fada yake yiwa Kisna yayinda afra dan haushi kasa cin abinci tayi ta tsani ana nuna wa muradi kulawa ."
"aliyu dauko min takalmina ka goge min cewar dady har Aliyu ya mike da sauri mummy tace "yi zamanka muradi na goge masa , dady yace " Allah yayi miki albarka taje ta d'auko ta ajiye masa takalmin kusa da
afafunsa , a hankali yayi magana a daidai kunnenta "duk wani launi na soyayya kin iya kama namiji dashi salaha ". tayi dariya batare da tace koma ba saboda idanun yara, amman a ranta cewa tayi ai mata ne ke janyowa kansu kishiya , idan mace zata kama mijinta ai babu zance kishiya ,Amman sai kaga amare acikin gidansu kamar wasu jakuna wata ma sai ta kwana biyu jikinta bai ga ruwa ba kayan da kaganta dashi yau gobe shi zaka ganta dashi ,idan kuma ta dade da aure sai ta bari yaya su hanata yiwa miji kwaliya da kulawa da lamirinsa, ta kalli kyakkyawar fuskarsa "dady tashi muje na rakaka dan tasan idan tayi wasa zai bata lokaci , ya mike suka jero "ka ta sani gaba baka son zuwa kasuwa ko ?
"au korata ma kike yi "haba Ni na isa idan kuma zama zakayi muje sitroom nan idanu yara na kanmu "bari na wuce yau juma'a kuraren lokacin ne da wuri zan dawo na soma shirin barin kasar gaba-daya ki huta
Tayi murmushin gefen baki suka ci-gaba da tafiya tana rike da jakarsa da wayoyinsa , ta rakashi har bakin motarsa ya shiga direbansa ya karaso da sauri ya gaisheta cike da girmamawa suka bar gidan ,ita kuma ta dawo ciki dan ta sallame yaranta ,bayan ta sallemusu ta sake kintsa ko'ina ta dafa musu taliya ta zuba a kula sannan ta shige d'akinta ta yi wanka ta kwanta dan ta huta .
*******
Washegarin ranar asabar tun karfe tara muradi da Samir suka shirya zuwa gurin wasan kwallo ,koda suka isa abokansu gaba-daya sun hallara kusan su kadai ake jira ,suna gama k'arasowa kowanensu ya sha ruwa kadan kadan sannan suka fara gaisawa a tsakaninsu suna hirar yadda wasan zai kasance "karka damu jahid yau mune zamuyi nasara inji cewar habib shi dai muradi yana tsaye rungume da hannuwansa a qirji batare da yace komai ba har sanda aka tara su gabadaya acikinsu aka zabi leder guda biyu muradi da Samir domin duk sunfi sauran kwarewa agurin iya buga kwallo aka ajiye takalmi a tsakiya "muradi ina kake so "? Cochi ya tamabaye muradi yana kallonsa cike da farinciki muradi ya nuna inda yake so shima Samir ya nuna inda muradi ya nuna ,ya jefa takalman guda biyu sama suka dawo kasa daya ya kifi daya ya bude wanda ya bude shine na muradi Dan haka muradi ne ya dauki bangaren dama ,daman kuma koda yaushe nan yake
auka cochi ya fara cirowa muradi mutanensa ya bar wasu a waje haka ya dinga jerasu har aka fara wasa karon farko muradi ya lashe ,aka cigaba da wasa wasa muradi da members dinsa suka lashe su Samir kamar koda yaushe ,cike da fara suke gaisawa a tsakaninsu muradi ya rungume Samir ajikinsa "kafa yi kokari sosai kawai dai kasan aliyun naka ne sai hankali shima murmushi yayi yana shafa bayansa a hankali ya zare jikinsa jahid ya bashi hannnu "gaskiya ka buga kwallo yau sosai sai dai ban ji dadi yadda kasa min kafa ba "karka ji dadi bayan ka cinyemu da me kake son naji ai ina sane nasa maka kafa jahid ya fada yana dariya suka fara saka kayansu habib yace "ai next time mune zamu cinyeku "."Ku shirya da kyau kafin ku fito Aliyu ya fada yana takunsa cikin isa da izza ."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 25
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
Tsuke
karamin
bakinta tayi
tana
kallonsa ,
ganin
yaki
auke
idanunsa
akanta
yasa
ta ajiye ice cream
din
dake rike
hannunta
tasa
masa kukan
shagwa'ba
,a rud'e
kamo
tafin
hannunta cikin nashi yana
murzawa a hankali
yace "menene
queen "? "Me
ya saki kuka "?"Ba
kai
bane
kake kallona
nifa
bana
son
yawon
kallo ......."
dariya
ya badamasi
yake
tayi
cikin
zuciyarsa
tun
sanda ta motsa
karamin
bakinta dan
yasan muddin
yayi a fili zai ballowa kansa ruwa
dan sake birkice masa zatayi
"my
eshat kin
cika
shagwa'ba
da yawa
ban
da abunki
meye
abun
kuka
akan na
kalleki
bayan nan gaba
ma zaki za.. ....
Saurin
katse abinda yake son fada yayi
cikin tsarkewar
murya ," kallo ma
tayi
masa
kuka
ina ga
fadi
abinda ke ransa
,ai sai ihu kenan zata
saka
kururuwa neman
auki , ya cigaba da
murza
yatsun hannunta yana kallonta
"kaga
badamasi banason
abinda
kake min
ta zare hannunta cikin
nashi
tana sake rushewa
wani sabon
kuka "
"ya Salam
meye kuma abun
kuka anan daga ta
hannu,"ni ka daina ummana
tace kada na yarda na bari maza suna ta
min hannu , idan ba haka ba
zanyi ciki
gashi
bana son
nayi ciki
ina
yar yarinyata " da
kuka
ta karasa maganar.."
kuka
take
sosai kamar wacce
ake
zarar
ranta
ganin
haka
yasa hankalinsa
tashi matuka
"kinga nifa
wani abu zan miki
wasa nake miki , kuma
rikon hannunki
da nayi
bazai
kiyi
ciki ba oya kiyi
shiru
karbi
wannan , wani
kyawawan hankchif
fari
sol ya mika
mata
yana sake
tsareta da idanunsa
"plz wipe
ur tears my queen
I don't
want
to see ur tears
Karki min hasarar
hawaye ..."
Shiru
tayi
tana sauraronsa
dan
bata
niyyar
amsa hankchif din , ganin haka yasa
ya aje mata akan
cinyarta
yana
rarrashinta "kiyi shiru ki
goge hawayenki
kukan ya isa haka
bazan sake ta'baki ba
shikenan ".Cikin
sheshekan
kuka tace
"Allah ya badamasi bana
son ana ta
"to naji na daina
sarkin rigima
da shagwa'ba dauki
ice cream din ki
sha".murmushi
ta sakar masa
yayinda take kokarin
share hawayenta
"shiru yayi
yana
Kallonta
kasa kasa yana jin yadda zuciyarsa ke sake narkewa akanta
saboda kyawun
data sake yi masa
a lokacin da
take
kuka , a hankali yace
"kinga
kyan da kika qara kuwa lokacin da kike kuka?
"ni ka daina ganin
kyauna
banaso
tayi
magana tana turo masa karamin
bakinta
saurin
zaro
ido yayi waje
"ai
kuwa baki isa ba
yarinya ya furta acikin zuciyarsa tare da
gyara
zamansa
"kallo kam
yanzu
na fara
afra
har zuwa lokacin da zan mallakeki ,"kana magana ne "?Ta tambaye sa tana shan ice cream
ya girgiza mata kai alamun "a'a"har
gama
shan ice cream
din yana kallonta yana
zolayarta
, wani abun
tayi
dariya,
wani ta
saka
masa kukan shagwa'ba
har
karfe shida
ta buga
suna tare sannan ya jata
zuwa inda
aunty ummi
Zahra, mufida
madu da Samir suke
daukar
hoto
rungume da kisna da tuni
tayi
bacci a kafad'an aunty ummi
idan kun gama
muje ko "?
"Mun
gama " gabad'aya
suka ha
a baki
"kun gama a ina to ni ban gama wallahi
afra
ta fa
tana
turo karamin
bakinta
gaba duk suka zuba
mata
ido suna Kallonta cike da mamaki . "zaki
da wahalar kenan ko
inji cewar madu
"ai kai ne wahalallen
tayi saurin dakatar dashi
,kun
wani zo nan
kuna ta
aukar
hoto ko a samu wanda zai
kirani
ai nasan duk sharrin
wannan ne
k'arasa
maganar tana nuna
Samir "sannu
gimbiya saboda ana
jin tsoronki ne
za'a zo
kiranki
alhalin kinsa hakan zata
iya faruwa
dole idan anzo za'a yi hoto , ke da
kika san kina son d'aukar
hoton me
yasa kika ....."?
isa
abar
maganar haka
inji cewar
ya badamasi
zo nayi miki hoto my
queen ya
ciro wayarsa iPhone xx max
, tabe
baki Samir yayi tare da cewa " yar
wahala
kawai
ke dai
idan baki ja mutane
bakya
jin dadi yar rainin hankalin kawai ". hotuna
sukayi sosai daga karshe
tasa ya badamasi
ya siya
mata
wani
ice
cream
,Samir
ya dauki
ice cream
mai
chocolate
kayan motsa baki "bari
na d'aukarwa
muradi
".da
sauri
matso kusa dashi
tsaya
"ka jika da
iyayi
yana son
sha me ya
hana shi zuwa "?"Ina ruwanki
da rashi
zuwansa ko
kice
zakiyi
kayansa
zuwa gida"?Tace "kai
ne zaka yi kayansa amman dole nayi magana tunda bakina ne
ta fada tana
yatsina fuska "to babu ruwanki dani
idan ba haka ba
zamu raba hali yanzu anan
"to mu raba mana sai me tsoronka
nake ji "?"Kufa gayawa yarinyar
ni ba sa'anta bane idan ta raina
kowa karta ce zata rainani
..."
badamasi
riko mayafinta
"muje
queen Samir
fa kaninki ne ki
daina
biye masa fixge mayafinta tayi
tana masa wani kallo "ta ina ya zama
kanina bayan akwai wattanni a tsakaninmu
ya bani wata biyar
fa ta karasa
maganar
tana nuna masa yatsunta
biyar "naji
ni ba wannan nake
nufi
idan lokaci yayi zaki fahimci
abinda nake nufi ya sake janta
Suka
nufi
inda motarsu take
Suna shiga
haraban
gidan ranta yayi bala'in
aci saboda cin karo da fuskar muradi
da tayi cikin shirin
zuwa
masallacin
sanye cikin
jallabiya
baka
kafin
ya karaso inda
motar
take
pake
jefa masa wani
mugun
kallo
tana harararsa tare da
jan
tsaki ta
runtse
idanuwanta
saboda
bata kaunar
ganinsa
a rayuwarta
ya
an tsaya yana jiran fitowar Samir
fito
daga
gaban
mota tana yatsina fuska
haka nan
taji zuciyarta
bugu
lokacin da tayi
kusa
dashi
Aunty
ummi ta
fito
da kyar
muradi ya
mika mata hannu alamun ta miko masa
Kisna
"yauwa muradi
dan
Allah
kai
ta dakin mumy
suka jera tare da Samir yana fada masa yazo masa da ice cream kai tsaye dakin mumy
suka
shiga ya
kwantar daita akan
gado ya cire mata takalmi dake sanye a kafafunta
Samir na bashi labarin inda suka je suna
arin
fita daga dakin mumy ta fito daga bayi tace "yauwa muradi zo nan kai kuma Samir kira min ummi har da madu ma ya fito cikin sauri tare suka dawo Mumy
kalli muradi tace "abinda nake son fad'a maka
duk inda kaga kawunka garba ko bature
Karka kallesu bare su
ganeka ,
kuma bance ku fadawa wani
daga cikin dangina dake
garin nan cewar an ga muradi ba "
gaba-dayansu suka gyada mata kai alamun sunji "oya kuje kuyi sallah suka fita ummi ta nufi dakinsu su kuma suka wuce massalaci ."
karfe
bakwai
daidai duk suka hallarar
a parlour
Samir ya mikawa muradi
roban ice cream din daya zo masa dashi
ya amsa ya
bude
yaga ice cream din ya narke duk yayi
kunfa
daga sama
,Samir dake zaune gefensa ya leka cikin roban
saurin dafe
goshinsa yayi "ya narke ko ?
amman banji dadi ba wallahi
shi yasa nace kasha kafin kaje massalaci kaki". ita kuwa afra
ranta fesa da jin abinda Samir yace
"Allah
qara ai ka iya gulma
da iyayi gara
daya narke naga
karya sha
mike
daga
zaunen dake ta shiga Zariya
a cikin parlour'n tana jin dadi
saboda
hango
acin rai
mai tsanani a kwayar idanun muradi,a hankali muradi ya
ajiye roban ya
tashi ya bar gurin ya koma dakinsu
yana
danne zuciyarsa dake masa zafi yana da tsananin
hakuri amman zuciyarsa
bata
daukar wulakaci, yana
da juriya amman kuma yana da
taurin
kai
mai tsanani
akan
abu , idan ya kafe akan abu ko me
zai faru sai dai ya faru
amman
bazai rusuna ba shifa
akan afra za'a iya
nemansa a rasa
gara
yayi
rayuwarsa
a wani bagiren
bai da kowa kuma babu wanda yasanshi zai fiyye masa kwanciyar
hankali hawaye ya zubo masa
saboda
baya qaunar rayuwar waje
kullum zuciyarsa na cike da tarin bakinciki rashin sadiq a kusa dashi
baya
son wannan yawon da
yake
" Samir ne ya shigo dakin yaga ya ha
a kanshi
da bangon dakin yana sheshekan
kukan
zuci
dana
zahiri
dan
yana hango yadda bayansa ke motsawa
, ya
zuba wa
bayansa ido kafin daga baya ya karaso gurinsa ya dafa shi
tare da
juyo
dashi suka fuskanci juna
muradi ya tsura masa ido yana huci qirjinsa har dagawa yake , tsawon
mintina ko motsi bai yi ba
bare a saka rai zai yi
magana
illa dauke
hawayensa
da yayi
fusace Samir yace "wai
bazaka takawa yar iskar yarinyar nan
burki ba ta fita harkarka
dan fa taga kana kyaleta ne
kazo
muje kaci ubanta ya janyo hannun muradi
yana
arin fita daga
dakin
amman fur muradi yaki takawa ya tsaya
Samir ya juyo ya zuba masa ido cikin
acin rai "ka kwantar da hankalinka Samir
ni gidan ma zan bar mata
rayuwata
bata son yawon
damuwa
"idan ta isa tasa ka bar gidan nan
shege nake
ai ba da kudin
ubanta a gina gidan
nan ba bare ka barshi saboda ita," itace zata tattara ta bar gidan
ta koma gidansu
ka daina raga mata yar iskar yarinya ce wallahi , baka ga tunda naci ubanta muka dawo daidai daita ba , muradi ya sake tsurawa Samir ido a zuciyarsa
yace
"bazan iya cacar baki
mace
ba bare dambe
tsakanina da mace ido ne
, Samir
ya dade yana rarrashin muradi ganin yadda ya shiga damuwa yasa muradi yace
"zan
zauna darajan wannan soyayyar da ka nuna min kadai ta hanani aiwatar da abinda zuciyata ke gaya min akan zamana a gidan
nan rungumeshi Samir yayi yana sake jin kaunar muradi a ransa
."Kowa a gidan yana ji da auta Kisna da sun dan samu dan canjinsu akanta yakarewa , shima muradi yana son daukarta dan Allah yayisa da son kananan yara sai dai Kisna bata yarda dashi tana ganinsa zata gudu shi kuma ya bita yana
aukarta zata fashe masa da kuka dole zai sauketa yana qaunar daukarta amman bata yarda dashi".
Afra
na
gama hutunta
ta tattara
ta koma
gidansu
ba dan ranta yaso ba, dan
taso ta
zauna
ta cigaba da
takurawa
rayuwar
Aliyu
wanda bai san ma tana yi ba
komawarta gida ya
haifar mata da zazza
i dan ranar data koma a daki ta wuni zur kwance babu inda ta fito har zuwa washegari haka ta dinga Allah Allah su sake samun wani hutun tattara ta koma gidan Alhaji realwan
dan taji dadin zaman gidan
,zuwa
ya badamasi biyu gurinta kuma a
lokacin ya shaidawa dan'uwan mahaifinsa cewar yana son Afra
da aure idan ya gama karatu yayi hakan ne dan kar abawa wani kafin ya dawo tunda yawanci a gida ake zabawa yaran family dinsu miji , alhj marwan yaji dadi sosai ya tabbatar masa Afra
bata da wani miji
sai shi inshallahu
,zuciyarsa
cike da farinciki
da soyayyar Afra
ya koma kasar Australia ."
Aliyu ya samu sauyi rayuwa
sosai
domin
kuwa
da za'a koma makaranta
dashi aka koma don
cigaba da
karantunsa na gaba da primary
sai dai an sha fama dashi ranar dan
lokacin da aka tambaye dady
sunansa dana mahaifinsa dady yace " haruna Aliyu take muradi
yace a'a
" benedicter rashida
Aliyu
yake amfani dashi
Alhaji
realwan ya girgiza kai yana murmushi sannan ya ciro wayarsa
kira mumy tace " ka barshi a yadda yake so din ko
kuma yayi amfani da sunan dasu Samir suke amfani
dashi " kina nufin sunana ?tace "eh
" hakan
fa bai yi ba
duk lalacewar haroon mahaifinsa ne taya zaki ce haka ? "ya zamuyi
kenan nasan halin muradi
da kafiya can ilo ma haka aka sha fama dashi kar
a zo ana samun matsala ne Alhaji realwan yace "zakayi amfani da sunana ?muradi ya gyada kai alamun "eh "tun
a ranar muradi
ya canza
Komai nashi zuwa
sunan Alhaji realwan, ajinsu
samir aka saka shi
saboda
tabbatar da kokarinsa da malamai
sukayi ."
sannu
a hankali
aka sake
samun
wani
hutun
zango shekara wanda zasu yi wata biyu kafin su koma
makaranta , a wannan zuwa hutun da afra
zatayi ne ta
tabbatar wa mahaifiyar idan taje
gidan Alhaji realwan
taje
kenan bazata sake dawo ba sai dai
tazo
kawo mata ziyara
nan take
mahaifiyarta
taki
yarda da
wannan tsarin
tace "sai
dai
taje hutu ta dawo amman batun zama gabad'aya babu shi
, ita
kuma tace
"bata yarda da zuwa
hutu kawai ba tafi son zama
gabad'aya
ai kuwa mahaifiyarta
tace sai dai ta hakura
gabad'aya, suna
cikin
wannan hali
Alhaji
realwan
ya kawowa
d'an'uwansa
ziyara
da yammacin ranar ,
domin tautaunawa
akan kasuwancinsu na kasashen
duniya dana nan gida
Nigeria,
yayi murmushin jin dadi a lokacin
daya ji rigimar
Afra
dan
haka bayan ya
gama
abinda ya kawoshi
yace ta shirya kayanta
daita zai wuce ran mahaifiyarta bai so ba
amman
haka ta hakura
ta barta dan bazata iya musawa alhaji realwan ba Suna isa gidan tun daga haraban gidan take ihun kiran sunan mufeeda
....
itama
mufeeda ta kwaso da gudu da zahra
a daf da shigowa parlour'n suka ha
u suka rungume juna cike da murna ganin junansu suka karaso parlou'n suka zauna akan kujera suna maida numfashi mufida ta riko hannuta "afra
zo muje dakinmu ki ga yadda dady ya gyara mana an
canza mana
komai dake cikin dakinmu
"Kai dan Allah ta fada tana mikewa
tsaye ba
dan taso ba
sai dan damuwar da mufeeda tayi daita dan jininsu ya hadu sosai ."
rike hannun Afra
mufeeda tayi
har suka shiga dakin sannan ta saki hannunta
"wooooowwww kai amman dakin ya qara kyau
sosai
anan zan zauna dan nazo kenan Bazan koma ba sai dai kai ziyara
"dan Allah da gaske kike "?"Allah kuwa take mufeeda ta rungumeta ajikinta suka fa
a saman katifa suna murna
komai na dakin milk colour ne Sai wordrobe da akayi musu mai
ruwan chocolate colour , suna rungume da juna zahra ta shigo d'akin "idan kun gama rungume juna ku gabatar da sallah kuzo muci abinci ". "okay suka hada baki gurin fadar haka sannan suka shiga bayi tare Afra
na tambayar mufida "ni kuwa ina wannan dan tsintuwar ban ganshi ba".? "Mummuy ta aikesa amman kinsansa
babu wasa bare bata lokaci yanzu
zaki gansa ya dawo "na so ace yana nan na
soma guma masa wahalalle
kawai ta karasa maganar tana kwashewa da dariya "dan Allah ki fitar harkarsa baki ga shi ko kallonki baya son yi ba"
"Kar ya kalleni mana Shima yasan abinda zai faru idan na kama shi yana kallona ". bayan sun gabatar da sallah suka fito
tare
dakin mumy ta shiga ta gaisheta
fito rungume da Kisna
suka fara cin abinci jollof din shinkafa ce wacce taji kayan hadi
suna gama ci ta kwanta akan doguwar
kujera ta daura Kisna a ruwan cikinta
can bayan
kamar minti goma ta mike ta koma daki daga kwanciya
naunauyen bacci
ya
auketa
Kamar yadda mumy ta fadawa muradi akan kar ya nuna kanshi hakan ce kuwa ta kasance duk inda zai ga Bature da garba baya kallonsu har ya kara girma yayi wayo basu san muradi yana gurin mumy ba a tunaninsu yana hannun yan fashi ....
Bayan shekara biyar
Sai ga sadiq
yazo
Lagos tare da mai gidansa
domin yin
aikin
panapiter a matuwaf
bayan ya gama abinda ya kawoshi
gidan
Alhaji Garba
ya shiga nema
ta hanyar
address dinsa daya amsa
dan tun a ilo yace idan ya gama abinda ya kawoshi
a gidan takwaransa
zai
sauka
idan ya huta sai ya nemi inda muradi yake , bai zo
da wata mummunar
shiga ko wani mugun yanayi ba tsab abunshi
ga tsananin kamarsa da mahaifinsa
daya
sake bayyana yatsun kafafunsa ne kawai na mahaifiyarsa sabanin muradi da komai na
haroon
ya dauko
sai bambanci halaiya kallo daya
matar Alhaji garba rabi tayi masa tasan dan haroon ne ta
tarbeshi cike da kulawa ta bashi abinci
bayan yaci yayi wanka.
lokacin da yaran gidan suka dawo daga makaranta
ta shiga nuna musu
sadiq
"ga takwaran babanku yazo
daga ilo yaran ma
sukayi murna sosai da
ganinsa
sai
dai akwana daya sadiq
ya raina
kanshi
dan fatata Alhaji garba
yayi masa
"me ya kawo ka
gurina ? kan sadiq a sunkuye yace "nazo wani aiki ne a matuwaf nace nazo mu gaisa daga nan na ...."dakata dakata banason jin dogon bayani
tashi ka bar min
gida kar na kara ganinka
kofar
gidana bare a cikin gidana dan halak ma yan fashi sunyi gaba dashi bare kai dan gaba da fatiha maza ka koma inda ka fito bama nemanka ko ka tafi gurin wannan
an iskan ubannaka hjy rabi tayi ta
arin hana alhj garba abinda yake kokarin aikatawa amman yace sam bai yarda ba sadiq bazai kara ko second daya a gidansa ba ....
a kofar gida
sadiq ya hadu da Abubakar
yace "ina kuma zaka da jaka
? ya
tambayesa
yana kallonsa goye da jaka
"zan koma inda na fito ne
ko kasan
gidan mama
salaha "? Abubakar ya
daga masa kai "yauwa na gode sosai dan Allah bari na baka wani
sako jakarsa ya bude ya ciro diary din mahaifiyarsu da yayi cel d'insa da takarda mai ruwan kasa "dan Allah ka bawa Aliyu "Abubakar yayi shiru yana tunanin waye Aliyu a gidan mumy salaha
ya gama
tunaninsa tsab bai gano wanda yake nufi ba "gaskiya bansan aliyu
a gidan ba "muradi fa dan ana kiransa da
muradin hajiya kayi "eh nasan muradi kana nufin kaninka ne muradi
? sadiq yayi murmushi yace "eh dan allah ka taimakeni ka bashi
wannan sakon naso zuwa da kaina amman ina jin tsoro kar naje can ma a koreni kamar yadda aka min nan yayi maganar a gaugauce "Abubakar ya girgiza masa kai "mumy bazata koreka ba ka bari zan kaika gidan "a'a na gode sosai ba sai naje ba zan je matuwaf nabi motar da muka zo dashi zuwa ilo ya mika masa ya wuce abubakar ya bi bayansa da kallo cike da jin tausayinsa kamar yayi kuka shi dai yana ganin muradi a gidan mumy salaha amman bai taba sanin dan kanin mahaifinsu bane sai yanzu ya dauka dan family mijinta ne
, shiga cikin gidan yayi inda mahaifinsa ke bala'in da kunfar baki ",haba baba me yasa zaka koresa bayan jininka ne yanzu kasan inda zashi
daka koresa ..?"dan Allah kace ya dawo ya zauna anan tunda ma dan'uwansa na gidan mumy Alhaji garba yayi tsuru tsuru yana kallonsa cike da mamaki "yanzu sai
da salaha ta nemo yaron nan ai shi tunda akace ya bace yayi hamdala sun rage iri gyada kai yayi sannan ya shige dakinsa "gaskiya anya abinda baba yayi bai da kyau "kai ma karamin yaro kasan bai da kyau bareni na rasa me yasa babanku yake yin haka ? a ranar Abubakar yaje gidan mumy sai dai bai nemi muradi ba ya bawa mumy sakon sadiq sannan ya koro mata duk abinda mahaifinsu yayiwa Sadiq ta fashe da kuka tana cewa "wayyo Allah me yasa baka kawo min shi ba " sadiq din ne yaji tsoron zuwa tace karku koresa amman yace min matuf zashi d'ago kanta tayi sai ganin muradi tayi tsaye a gabanta idanunsa sunyi jawur alamu sun gama nuna mata yaji komai ta yafitoshi da hannunta sai dai zuciyarsa yazo wuya ya kasa daga kafafunsa ,hawaye ne ya shiga zubo masa yana son dan'uwansa shi kadai yake da yakinin yin rayuwa dashi tunda har wannan lokacin bashi da labarin mahaifiyarsu ko ma wanda yasan inda yake basu sani ba mumy ta mike ta kamo shi ta nufi
akinta dashi ta zaunar dashi tana karfafa masa gwiwa akan rayuwa "ka zama mutumin kirki muradi domin bawa wasu kunya kada dauki dabiar mahaifinka ka jajirce a rayuwa duk haroon ne ya jawo wa sadiq wannan rayuwa gashi bansan inda mahaifiyarku take ba wallahi da ni da kaina zan nemota kayi hakuri kaji kuka take shima yana yi ta mika masa sakon sadiq ya amsa ya kamkame ajikinsa yana cigaba da kuka yana mai tsanani tausayin dan'uwansa Gara shi yanzu mumy zata masa komai shi kuma tun farko shine yaki da yanzu suna tare ranar wuni yayi da dacin rai tare da kewar mahaifiyarsa da dan'uwansa "..
hankali
muradi
ya cigaba da rayuwarsa a hannu kanwar mahaifinsa
cikin koshin lafiya da
kulawa da soyayya , har zuwa wannan lokacin da yake daf da kammala
karatunsa na secondary
Wanda a wannan lokaci an yi auren
aunty ummi
da wani yaron
alhj realwan , yadda mummuy take kaunar muradi
haka shima yake qaunarta, duk abinda take so shi yake mata baya kuskurewa umarninta ,
kusan ma shine yake mata komai na gidan tun daga kan
aikin gida da aike
, ita kanta idan tana son tasa aiki ko aike a gidan taji dadi dole sai dai
muradi
zatasa, babu fushi babu
acin rai babu na gaji zai yi mata komai , babu abinda bai sani ba nata
, hatta pin d'inta na ciro
kudi a bank
ya sani ,ta yarda dashi
sosai
fiyye da kowa
saboda shi
din ba maci amana bane, ko aiken muradi
kayi canji ya rage zai dawo maka dashi ,idan ana siyar da abu dubu uku ya samu a dubu biyu zai dawo maka da canji kowa yasan da zaman wannan
,idan kuwa canjinka na hannunsa ya manta
bai baka ba to ka kwantar da hankalinka dan
ko wata
nawa
kudin zai yi
a hannunsa bazai cisu ba zai baka abunka." Wannan kyawawan halin nasa yasa mummy
yarda dashi fiyye da ya'yan cikinta dan kowa fadawa take haka komai nata yana hannun muradi
,haka ma Alhaji realwan yana matukar ji dashi
da alfahari dashi , ga hankali da natsuwa uwa uba ilimi
ta kowani bangare boko
da addini sosai ya shiga ran alhj realwan da Alhaji marwan da Hajiya aysha dan musamman take zuwa gidan saboda shi shima kuma baya wasa dasu dan sun bashi wani matsayi da Allah kadai ya sani
.."
Afra
kuwa ban da haushi da bakinciki babu
abinda take
akan
shakuwa da
kauna
da alhj realwan da mahaifinta har ma da kakarta ke
nunawa Aliyu a matsayinsa na shege kuma dan tsintuwa komai suce
muradi kamar
shi kadai
ne a cikin gidan ,
har wannan lokacin babu wani jituwa a tsakanin muradi
da Afra dan kwata kwata
bata ji
ya kwanta mata a rai
ba sai ma haushi da kyawunsa da halaiyensa suke bata , duk da
mumy ta sha fa
a mata matsayin Aliyu agurinta
amman ita
sam bata yarda ba hanyar da zata 'bata shi
take nema ,haka ma
bangaren kisna tana yarda da kowa acikin gidan amman ban da Aliyu
bata sakewa dashi hasalima tsoronsa
take ji , bata son Kallon kwayar idanunsa haka bata
son zuwa inda yake , tun tasowarta magana mai karfi bai ta
a shiga tsakaninsu ba ,itama tunda ya lura da haka ya daina shiga lamarin ta tsakaninsa daita ido ne .
wannan fahimtar da Afra
tayi
ya bata
damar nuna mata ilar Aliyu arayuwarta da kaskantar dashi
dan ta sake
tsanarsa a zuciyarta, sannan ta tabbatarwa kisna ita
da Aliyu ba uwarsu
aya ubansu
aya ba ta yarda dari bisa dari saboda da shi kansa Aliyu yana nesa nesa daita wanda shi yana yin haka ne ba dan tsana ko wani abu ba sai dan yadda yaga afra na bala'in sonta da kulawa daita
,dan yanzu komai na kisna yana gurin Afra hasalima tare suke kwana tare ."
bisa
kaidar gidan
da kuma
yanayin yawansu yasa
mummy taki daukar mai aiki , ta rabawa
kowa aikinsa , aikin muradi
da Samir
ya dawo yana wanke
bayin uku
,bayin momuy dana Abba dana babban
parlour'n sai aike daaka kara masa
tun da yafi dadin aike
idan ka ake shi shap shap babu bata lokaci zai je ya dawo sa
anin sauran
yaran gidan da idan ka ake su sai ka manta ka aikesu."Mufeeda da afra sharan gida ,yayinda zahra ke girki idan bashi da yawa idan kuma yana da yawa duk zasu saka hannu suyi t
shi kuma madu shi yake wanke wanke ba'a
aukewa kowa aiki ba sai auta kisna wacce take primary 2 ."
duk lokacin da muradi ya
wanke
bayi
sai
Afra tayi
complain da cewar bayin
bai fita ba, barin ma bayin parloun wanda shi tafi shiga idan tana kallo a parlour'n
, tana zaune a parlou'n
ita da kisna dake kwance a saman cinyarta tana kallo zeeworld
fitsari ya tada ita, ta ajiye Kisna ta mike tsaye
cike da sanyin jiki tana yauki a lokacin shekarunta bazasu wuce
shabiyar a duniya ba sai dai tayi wani irin girma ta cika sosai
,ta bu
e kofar
bayin
ta tsaya
batare data
shiga ba ta rike kugunta da hannu
aya tana kallon cikin bayin
tana yatsina fuska a daidai wannan lokacin muradi ya shigo cikin kayan
kwallo zai yiwa mumy sallama har
ya gifta inda take ya jiyo sautin muryarta a dake "kai me yasa kullum baka wanke bayi ya fita ne "?
Ya tsaya cak yana kallonta
saboda kalmar kai din data fada "eh da kai nake bayin nan baya fita
,me ye amfaninka a gidan nan an kawoka ne ba dan kaji dadi ba ,sai dan kayi aiki sannan a inganta rayuwarka ba dan wani dalili ba "Ban gane nufinki ba "?
yayi mata tambayar fuskartashi a ha
e kamar koda yaushe "kallon wulakanci tayi masa sannan ta cigaba da magana "nasan ka fahimci abinda nake nufi sarai
tsabar iskanci ne na ya'yan tsituwa marasa galihu
kake nuna kamar baka san komai
ba .."
Ya juya yayi zai wuce dan yadda yake jin a ransa idan yace zai ta'bata to zai mata fiyye da dukan
da samir
yake mata jin abinda ta fada ya tsaida shi "malam ka dinga wanke mana bayi yana fita da kyau dan aikinka ne kowa na aikinsa yadda ya kamata amman ban da kai saboda tsabar girman kan tsiya sai kayi aiki
shap shap ka fito
,kai
ba
kowa ba
sai shegen girman kan tsiya ."
bayin bai fita ba zaki ci abinci
ne a cikin sa
"? yayi maganar a zuciye yana mata wani irin mugun
kallo
"ban sani ba , ta bashi amsa da haka idan ma ci zan yi ina ruwanka
ka wani hayayyako min kana zaro min ido kamar zaka
cinye ni "?
tsaki yaja ya wuceta, directly ya tunkari d'akin mummy Yana k'arasa wa
bakin
kofar d'akinta yaja ya
tsaya yayi sallama ,mumuy dake zaune a bakin gado hannunta rike
da waya gama wayarta kenan
da Hajiya asabe
isuhu gra, ta amsa masa sallamar tare da bashi umarnin shigowa ,muradi
ya shigo cikin
dakin ransa a 'bace ,cike da matsanancin
qaunarsa mumy
ta d'ago kai tana kare masa kallo
cikin shirin fita buga kwallo yake
, ta janyo hannunsa ta rungumeshi a gefen jikjinta cikin murya mai cike da tsantsar qauna tace "lafiya muradina na ganka haka
wa ya ta
a min dana
in ci mutuncinsa dan
bana son ganin wannan fuskar haka cike da damuwa
? " fa
a min meye damuwarka dana "?mumy ta karasa maganar tana zare shi ajikinta ta shafa kanshi cikin shaukin qaunarsa, "fa
a min waye ya 'bata maka rai "babu kowa mumy haka dai nake jin babu dadi a raina".Naunayen ajiyar zuciya ta sauke ta riko hannunsa
"duk lokacin daka ji haka ka dinga karanta "allahumma lasa'ala illa maja'altahu sahla wa anta taja'alul huzna Iza shita sahla kaji yarona ".
Ya gyada mata kai alamun yaji
sannan yace " nazo na fa
a miki zamu agege studio ne
"bakwa gajiya da buga kallo nifa bana son wannan kwallon nafi son Ku Maida hankalinku gurin karatu "karki damu mumy ball bazai hana mu karatu ba nifa ina ganin kwallo zanyi da zarar na gama karatuna na secondary zan nemi club zaro ido mumy tayi sannan tace "Nida babanku
burinmu ku karanci kasuwanci saboda nan gaba duk ku zaku maye gurbinsa tunda shi wancan yaki kasuwanci "shinkenan mumy karki ji komai duk abinda kuke so shi zamuyi "a'a babu takura idan kun fi son kwallon ai shinkenan zama ku iya hada biyu din suka jiyo sautin Muryar Alhaji realwan yana shigowa dakin murmushi mummy tayi sannan tace "kana ganin hakan zai yiwu "?"Sosai kuwa "
"To shikenan Allah ya taimaka ya nuna mana lokaci "Ameen alhaji realwan ya fada yana duban muradi idan ka dawo kaje dakina akwai wasu kaya akan gado na fito dashi ka goge min kaji dan albarka "ya gyada kai ya kalli mummy "Sai mun dawo "
"Okay Sai kun dawo dan Allah kubi a hankali Allah ya tsare ".
"Ameen ya amsa ya fita daga dakin yana tafiyar da kyar har ya
fito parlour'n inda kunnuwansa ya dinga
jiyo
masa abinda Afra ke fad'awa
kisna yar shekara biyar zuwa shida
a duniya "kinga muradin dan tsintuwa ne fa sannan ba danuwanki bane
kamar yadda na sha fa
a miki Karki yarda da maganar mummynki
data ce yayanki ne, yayyenki sune ya badamasi, Samir da madu aunty ummi
amman
banda wannan, da idanuna dadyna ya tsintoshi a kan titi sannan da bakinsa ya fadawa granny shi din shege ne bashi da uba
,bashi da bambancin da mai aikin gidan nan
,baki
ga irin aikin da yake ba a gidan nan ba
kamar bawa "?kisna tayi shiru tana jinta a daidai lokacin da muradi ya karaso
tsakiyar
a parlour'n yaja ya tsaya yana dubanta ,zuciyarsa tazo
iya wuya yana jin kamar ya shakota yayita dukanta har sai ta daina numfashi , gabad'aya kanshi ya kulle, ya rasa me
Afra take nufi dashi ,zuciyarsa na aiyana masa ya kira ya badamasi ya fada masa abinda take masa ayita ta kare
tunda ya lura shi kawai take dan shakka
a gidan yayinda wani
bangaren na zuciyarsa ke hanashi kada sanadiyyar
hakan da zai yi ya janyo
zumuncinsu ya samu matsala , garin neman gyara komai ya kwa'be."
"me ye ka wani tsaya kana kallona dan ina fad'awa yarinya gaskya ,a yadda nake jin tsanarka wallahi zan iya lalata maka rayuwa ta fa
a cikin karfin hali ,yayi shiru yana mamakinta karamar yarinya daita amman idan ta zaro magana sai ta kusan tarwatsa zuciyar mutun "duk abinda zakiyi kiyi amman ina tabbatar miki bazakiyi nasara akan Aliyu ba ,dan Aliyu ya zame miki karfen kafa ,ya za me miki ciwon ido
babu yadda zakiyi dashi acikin gidan nan saboda dakikancin irin naki shekararki shabiyar a duniya amman ki zauna kina bata tunanin yarinya yar shekara shida ." ya fadi haka yana karasowa inda suke zaune ,ya kai hannu zai dauki kisna , yaji saukar duka a
hannunsa
kisna
ce ta buge masa hannu
tana janye jikinta daga nashi
"Murmushin jin dadi Afra tayi
sannan ta mike
tsaye "dani daita zamu hanaka jin dadi acikin
gidan nan
,duk inda
kayi acikin gidan nan sai mun hanaka sukuni
da kwanciyar hankali , ta soma d'aga kafafunta
kisna na rungume a kafad'anta
tana kallon Aliyu a kyamace
,jiki a sanyaye ya fice daga parlour'n inda ya iske Samir yana tsayuwar
jiran fitowarsa
shima sanye
yake da kayan kwallo , kallo
aya Samir yayi masa ya fahimci akwai damuwa atattre
dashi yayi saurin karasowa inda yake ya riko hannunsa yana tambayarsa
sai dai kamar kullum amsa daya ya bashi "babu komai ya sa kai ya dumfari get din gida, shima ya biyo bayansa
suka fita tare ,har kusan shida da wasu yan mintuna
suna
filli suna
buga kwallo , duk da Aliyu
yana ta samu nasara akan abokan karawarsa hakan bai wanke masa zuciyarsa ba, tunani yake tare da kudurta abinda zai yiwa Afra wanda zai sa ta fita hanyarsa tayi rayuwarta yayi nashi , ana tashi kai tsaye gida suka nufo suka yi wanka suka sauya wasu kayan suka nufi masallaci ."
****""
zaune mummy take a cikin katafarin
parlour'n Alhaji realwan
mai
auke
launika dabam dabam da kayan alatu ga kujeru da suka zagaye
parloun ac mai sanyaya d'akin tv jikin bango plasma ga na'ura ta dabam mai bada sanyi da zafi parlou'n ya hadu sosai dan kusan yafi kowane parlou'n dake cikin gidan tsaruwa duk wani mai rai da zaran
ya so cikinsa dole ya yaba tsaruwansa ta mike akan duguwar kujera tana bacci,bacci ya kwasheta ne yayinda da ta kunna talabijin tana kallon tashar mbc action ana wani Film mai dadi da take so dan haka bata san lokacin da barci ya
auketa ba
afra
ta shigo parlou'n tace mummy ta jita Shiru alamar tayi bacci can mummy ta farka tace "lafiya naji kira sama sama "kika ce
unguwa zaki na tasheki karfe uku "?
Murya can kasa mummy tace "jiran direba nake yi duba min ko ya dawo "
"Ai ya dawo yayi sallama kina bacci kina ina nace masa kina sitroom "
"Yanzu yana ina ?"Yana kan kujera a waje yana jiran fitowarki "
Ta tashi ta shiga ban daki domin wanke fuskarta ita kuma afra ta fito ta dawo palo mumy ta fito tasa ma fuskarta hoda ta kawo katon hijab d'inta ta saka ta dauki jaka ta rike ta fito daga sitroom zuwa babban parloun gidan ..
Daf da zata karaso tsakiyar parlou'n ta hango muradi hannunsa rike da safa da uniform,
ya dungure kan madu dake zaune yana buga game
shi kuma Samir yana kwance akan tays rike da waya yana danne danne a facebook "an wanke muku kaya kwashewar ma sai anyi muku ya take kafar Samir daya har sai da Samir ya saki qara ya zuba masa duka ya
tsallakeshi ya shiga daki ya bu
e wordrobe
ya zuba na madu ya fito daga dakin
yana rera wakan naramarly a daidai lokacin da mumy ta karaso filin falon , "kai Samir ka dinga mentain din safarka
tunda baka da jimirin wanki , muradi ya Kalli
mumy yace "mummy Kinga safana ko datti baya yi wallahi kamar bana sawa ,hatta abokaina a school suna kokawa dani kafin mummy da Samir sun yi magana Afra tayi tsigil tace "ai kan mage ya waye an tashi katon kazami an dawo ........."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 26
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Dan Allah malam ina ruwanki ?" dake yake maganarsa da zaki wani tsomawa mutune wannan banzar bakin naki mai mugun wari? "bakin nawa ke wari? " ta fada a hassale tana zabga masa
atuwar harara ."au ke da baki sani ba ? " to bari kiji na fa
a miki wallahi kina bu
e bakin sai dummmmmm ....."ko karya ne zahra yayi maganar yana duban zahra dake zaune tsuru tsuru jin abinda Samir ya fada saurin girgiza kai Zahra tayi "ni dai ban sani ba karka sani a cikin maganarku ."Kin san gaskiya malama kawai bakya son fa
a ne dan karta miki bala'inta data saba amman dai gara ki fa
a ko ma samu wannan 'yar rainin hankalin ta shiga taitayinta ta daina shiga abinda babu ruwanta ."
take afra tayi narairai da idanu zatayi kuka dan taji maseefar haushin abinda Samir ya fa
a ya rasa irin zagin da zai mata sai wannan mumy ta sauke naunauyen ajiyar zuciya ta kai hannu ta dafa kafad'an afra dake cika tsana batsewa tace " Samir abar maganar haka karka sake cewa bakinta na wari "itama ki fa
a mata ta daina shiga tsabgar muradi idan ba haka ba zan cigaba da fada mata duk abinda yazo bakina kai har mutane zan fad'awa cewar bakinta na rawa"
"Shikenan zan mata magana zata daina "afra ki daina kinji diyata dan ku zauna lafiya shima muradi tamkar d'anuwanki ne tsaki taja a cikin ranta tare da cewa "Allah kiyaye ya zama dan'uwana "ni na fita amman ba dadewa zanyi ba, ku kular min da yarinyata idan ta dawo daga school a bata abinci ayi mata wanka a shirya ta zuwa islamiyya ,
kai kuma muradi kaje min gidan hajiya asabe ka amso min kudi tana gama fad'ar haka ta soma tafiya gabad'aya suka ce mata sai ta dawo".
Ko bayan fitar mumy Samir gaba yasa afra da sharri iri iri har "cewa yayi tana da warin kashi an gaya miki tsanar muradi shine abu mafi sauki a zuciyarki sam bazan yarda da haka ba kina masa zan dauki mataki tunda shi bazai iya ramawa ba ya fi tsawon minti biyar yana zaginta "tsanarsa tsanace da bazan ta
a dainawa ba araina i hated him so much musamman yanzu tsakanina dashi zallar kiyayya ce "akan wani dalili zaki tsaneshi ?"
"Me yayi miki ki fa
a min idan ya taba miki wani abu ne sai na sashi ya rokeki ki yafe masa? "Babu abinda yayi kawai dai bana son shi ...."Kar Allah yasa ki so shi zo ki kashe shi tunda bakya son ganinsa wawiya kawai samir ya dinga zuba mata ruwan bala'in babu shiri ta mike ta bar gurin "yar rainin wayyo kawai gara ki kama kanki tun wuri wallahi idan ba haka ba sai zaman gidan ya gagareki mai kan karas kawai ."
gabad'aya suka kwashe da dariya ban da muradi daya fita daga parlour'n zuwa nasu bangaren dan shiryawa ya tafi aiken mumy , "gaskiya Samir baka yi ba wallahi "dana yi me kenan ? "da kace afra na da wari baki da warin kashi bayan kasan ba haka bane "oho kenan a barta kullum tana yiwa muradi abinda ta ga dama yadda take yar'uwarki bakya son 'bacin ranta haka nima muradi dan'uwana ne bazan yarda ta dinga masa abinda ta ga dama ba . "Ai dukkaninsu yan'uwanka ne idan kana yin haka za'a iya samu matsaloli da dama " tsaki ya ja yace " an dade ba'a samu matsaloli ba ya cigaba da danne danne sa a facebook har sanda muradi yaje ya amso sakon mumy ya dawo ya
ara karfin ac parlour'n saboda gumin dake tsatsafo masa ya tsiyaya ruwa a glass cup ya zauna akan kujera yana sauke numfashi tare da balballe botiran gaban rigarsa da hannu
aya yayinda d'ayan hannunsa ke bakinsa yana shan ruwa "
Samir ya waigo inda yake zaune yace "nayi addining number's dayawa fa bayan fitarka har nayi adding Wanda kace kar nayi ,na gama komai amman an buge account din ,"okay Sai da kayi searching wani kenan to kai me ya kai ka bayan nace karka yi ?"
"Ai na cire wannan hoton da kace kar na kara amfani dashi ,"ina wanda nace kayi seach inji cewar muradi "to ai kace dashi jahid zayi amfani dashi "Wanda kasa tun farko fa "? "Yana nan samir ya bashi amsa yana cigaba da danne dannensa a facebook " shi zaka cigaba da amfani dashi "okay idan dai wannan ne ai ina da hotunanta dayawa na wayana "muradi ya runtse idanunshi sannan yace " sai kayi amfani dashi kawai ka huta wanda jahid ya baka ma babu mai amfani dashi ."
"bai san kan abun bane halan "? Inji cewar zahra "ina fa ya sani yana damun kanshi a banza duk an ciye masa 'yan kudinsa ai wannan yahoo din adashin da babu kwasa ne sai an ci bakar wiya an kashe kudi sannan ake samu muradi ya k'arasa maganar yana murmushin gefen baki , "to kai haka ake yahoo din idan baka iya ba ka hakura mana sai kace dole sai kayi zahra ta fada tana kwashewa da dariya "rabo dashi a kina ganin Samir shegen son kudi ne da gashi yana ta kashewa yahoo kudinsa dan ya samu kudi gashi har yanzu bai samu komai ba sai wahala . "hoto ma da kake ganinsa shege tsada ne dashi wallahi, idan kaje ka bawa wani wayarka yaje ya kwashe maka hotunan shikenan ,dan hoto ma idan kana dashi zaka iya siyar dashi da tsada " shiga hankalinki Zahra babu ruwanki da aikina , bar muradi ya fa
a min komai zan hakura amman ke wallahi za'a jimu dake dariya ta sake kashewa dashi "zo ka gani zo kaga hoton nan muradi .."
Muradi ya mike daga inda yake ya duko jikin Samir yana kallon screen din wayar sai dai hoton yaki budewa kusan second biyu hoto yaki ya bude Samir ya dafe kai "kar dai data na ya kare d'azun nan nayi sub din 500 hundred fa "a'a Samir daga fara aiki an fara buge maka 500 hundred before you know it sun tsiyataka wallahi ya k'arasa maganar yana kwashewa da dariyar mugunta , mufeeda da zahra har ma da Samir suka bishi da kallon mamaki dan basu ta
a ganin yayi dariya irin haka ba, sai dai yayi murmushin gefe baki shima murmushin ba koda yaushe yake ba ."
"Nan gaba sai ka siya account five thousand zaka ga an bugeshi sannan kanka zai yi pe ya sake kwashewa da wata dariya "wannan abun fa wahalar da kai ne zalla wallahi , kasan irin abubuwan da yasir yayi lose akan wannan banza yahoo din na banza ?" duk da shima bai cika siyan account da kudinsa ba idan ya bawa mutune wayarsa suka yi loging suna wucewa zai dawo da komai kan wayarsa "kai dan Allah amman yasir shege ne Samir ya fa
a tare da mikewa zaune ."
"Ai yadda ake zamanin kenan agurinku 'yan yahoo Boy'z "gaskiya wa
an da basu da waya su aka fi cuta "kai dama wayarka ma idan baka san ta kan account ba haka za'a yi maka wayo ,kamar kai din nan da ba wani wayo ne da kai ba tsab za'a sace maka komai abarka nan ,"shi fa Yasir har neman wa
an da zai basu wayarsa yake ya mika musu wayarsa yace suyi loging zai bar su suyi free mutun na gamawa zai dawo da komai ya canza komai akan wayarsa ,shi yasa yanzu ake jin tsoron yin loging a wayar mutane ."
"Ni fa yanzu ba komai ya dameni ba kamar korota da akayi yanzu Samir yayi magana hankalinsa a matukar tashe ," in gaya maka wata magana Samir ? Samir ya gyada masa kai alamun yana jinsa tare da kallon muradi "ka damu account dinka da yawan shiga sosai ne "ban gane na damesa ba "? "Ba'a son ana yawon shiga account din da'aka canza sosai sannan ka daina bawa yasir yana maka editing, dan yana gamawa mai facebook zai bugeka maka kamar yadda kagani yanzu " saboda shi edit yana bukatar abu daya idan kasa suna yau ka bar sunan ya
an jima sai ka dawo kasa inda kake zaune ka bari shima yayi two days, sai ka dawo ka canza hoto to a haka zasu gane wannan bature ne yana son ya canza tsarinsa ne , amman farar daya ace za'a canza location, daga nan garin agege zuwa wani country farar daya aga ka canza suna ka canza number ka canza password kasa inda ba'a nan kake da zama ba ai dole mai facebook zai watsaka waje da gudu tun da shi dole zai gane ba'a nan kasar kake ba " mai facebook duk abinda zakayi zai gane ai dole ya watsaka waje yasan scam ne ."
" Wato shi yana zaune yana ganin komai "? zahra ta fada "Eh man yana ganin komai amman idan ka canza one by one zai barka, ko account din jahid daya bawa yasir yayi masa editing dinsa step by step yayi ,sai da yayi tsawon kwanaki a hannunsa ba'a buge ba amman yana shiga hannu yasir a ranar aka buge ,da yake bai bugu sosai ba ya amsa kayansa ya sake gyarawa sannan ya mayar masa aka cigaba da aiki , suka sa dariya gaba-dayansu "to shi Yasir editing din me yake zahra ta sake tambaya tana dariya ?"Ke ai yasir ya iya editing ya kware sosai har editing dinsa nasa a kwace facebook din mutun lokaci daya yake canza Nigeria ya koma amercan .."
"Kai baka yahoo amman kasan komai akanshi mai zai hana ka dinga yi nasan zaka samo mana kudi sosai saboda kana da brain ,ya girgiza mata kai sannan yace "bana ra'ayi zama
an yahoo bazan iya canza kaina daga yadda nake ba , dole idan zanyi yahoo sai tashi daga matsayin namiji na dawo mace , ko mace ta dawo namiji wanda a addinance haram ne ,duk abinda zan samu a harka yahoo zan samu ninkinsa a buga wasan kwallo daya idan nayi ,gara na cigaba da kwallo har zuwa sanda zan kare karatuna na samu club shiyasa nake ta kokarin Samir ya hakura da wannan yahoo din wallahi hasarar kudinsa kawai zatayi a banza ana samu fa ba wai ba'a samu ba amman kafin mutun ya samu ya zuba kudinsa dayawa gurin sayen katin waya da sayen hotunan matan turawa . "
"Gaskiya kayi tunani mai kyau Allah ya taimaka , ka fadawa wannan mai kan karas din ya daina wahalar da kanshi da 'yan canjinsa take Samir ya ha
e rai "idan ni mai Kan karas ne ke Kuma mai bakin kabeji kuma wallahi karki sake ce min mai kan karas ya k'arasa maganar yana kwashewa da dariya "wawiya da wani kanki agurin ya sake fada yana sake kwashewa da dariya .." ta bude baki kenan zata maka masa nata sai ga Kisna ta shigo da gudu "Oyoyo oyoyo autar mumy Kisna tayi wurgi da school bag dinta da jakar abincinta ta rungume zahra yayinda mufeeda ta mike ta shiga Kitchen "sannu da zuwa babyn mumy ta cire mata takalmi "kiyiwa yaya muradi da Samir sannu da gida "Kai tsaye ta fada jikin Samir dake zaune "gud afternoon ya samir " Afternoon autar mumy ya amsa mata yana Shafa kanta oya je kiyiwa muradi sannu da gida ya mikar daita tare da turata gaban muradi tana kokarin yin magana sai ga afra ta dawo parlour'n tana cika tana batsewa da gudu Kisna tayi gurinta afra ta dauketa cak ta rungumeta ajikinta tana sumbatarta ta nufi fridge ta sauketa ta bu
e ta dauko ruwa ta tsiyaya ta bata ta sha"ina mumy na ? ta tambayi afra tana
arin cire uniform din jikinta "ta fita " tayi saurin sauke uniform dinta tace "to wallahi sai kin goyani kafin ki cire min uniform " tayi maganar tana dariya "shikenan cire kayanki sai na goyaki baby nah akwai shakuwa mai karfi a tsakanin afra da kisna , Kisna ta sake yin dariya tana cewa "Allah sai kin goya ni sannan in cure kayan ,nan afra ta shiga rarrashinta tana lalla'bata har dai ta yarda ta cire mata kaya sannan tayi mata wanka tayi mata shirin zuwa islamiyya nan kisna ta saka kukan bazata islamiyya ba tagaji wata razananniyar tsawa muradi ya buga mata "ki yiwa mutane shiru sannan ki tsaya a shiryaki zuwa islamiyya tsit kisna tayi tana kokarin had'iye kukanta dan tayi matukar tsorata da tsawar da muradi yayi mata mutumin da bai shiga lamarinta tsakaninsa daita ido ne "malam meye nayi mata tsawa kamar wata babba zaka gigita yarinyar mutane nan fa ba kauye bane a hankali ake bin yara , baby tunda bazaki islamiyya ba muje kici abinci na kaiki daki ki kwanta ki huta "Cikin zafin rai muradi ya karaso ya fixge hannun kisna a hannun afra ya nufi d'akin da kayanta suke daga ita sai pent batare daya kalli inda afra take ba ya bude inda kayanta suke ya dauki uniform dinta ya saka mata da hijab ya zaunar daita akan kujera "mufeeda ina abincinta ? ta mika mata plet din abinci ta makale kafada "bazan abinci ci ba ta fada tana Turi baki "kar Allah yasa ki ci ya sata gaba zuwa islamiyya , afra ta bude baki zatayi magana ganin yadda muradi ya daure fuskar fiyye da sauran lokutan baya yasa ta kasa cewa komai sai dai ta dinga cika tana batsewa ,shi kuwa niyyarsa da tayi magana sai dai taji saukan mari a fuskarta gabad'aya ya gama kudurta irin dukan mutuwar da zai mata sai Allah ya taimaka taki cewa komai ,zuwansu makarantar ke da wuya ya samu malamar ajinsu ya damka hannunta tare da cewa a kula daita karta gudo gida "inshallahu sai dai dan Allah idan ta dawo gida a sake yanke mata farcen hannunta saboda yakushin yara take yayi shiru can yace "duk wanda ta yakusa ku riketa su rama " malama tayi murmushi tana duban muradi tace "ai Kisna akwai rigima wallahi duk rabin 'yan ajin tsoronta suke ji da kayi mata abu da bakayi mata ba sai tasan yadda ta cijeka ko ta yakushi mutun kuma tafi mutu Kuka a dauka ko ita aka cuta girgiza kai kawai muradi yayi ya juyo zuwa gida ...."
Karfe hudu da rabi daidai zahra ta shiga Kitchen yayinda afra da mufeeda suka soma aikace aikace gyaran gida kafin kace me sun gyara ko'ina gidan yayi tsaf daidai wannan lokacin ne Kuma mummy ta sanyo kai cikin parlou'n gidan ta dubesu tana murmushin tace "sannuku da aiki 'yan albarka sukayi murmushi su kace "yauwa mumy sannu da zuwa "yauwa ta amsa ta shige bangarenta ta shiga wanka bata dade ba ta fito ta sauya wasu kaya ta dauki wayarta ta fito parlour "ina su muradi ne banji motsinsu ba ko sun fita sanar tasu ne ?"Eh sun fita buga kwallo inji cewar mufeeda suna zaune suna kallo a zeeworld wayar mumy dake hannun afra tana buga game ta soma
ara alamar kira mummy ta dubeta tana fadin "waye ? "Dady ne ta mikawa mumy wayar tayi sallama suka gaisa "ya kasuwan ?"Ya amsa da "lafiya yana jin muryarki kamar babu lafiya ?",Babu komai gajiya ce kawai "okay daman na Kira naji yadda kike ne sai na dawo ya kashe wayar nan suka ci-gaba da kallo suna hira kamar ya'yan data haifa a cikinta sai tayi musu abu sau dari batayiwa ya'yan cikinta ba ,ta tarbiyarta dasu kamar yadda uwa zata bawa ya'yan data haifa a cikinta bata ga abinda zata saka ita da yaranta bata basu sun saka ba har zaginta ake cewar bata san ciwon kudinta ba ,yaran suna wahalar mata da jikinsu ko masu aiki ta dauko iyakar aikin da zasu yi mata kenan sun wahalar mata da jikinsu ,shiyasa bata bambamtasu da yaranta har unguwa wata rana dasu take zuwa duk karshen shekara mai gidan zai bari su fita zuwa Saudiya ,Dubai chaina , egypt domin su huta yaranta yan hutu ne suna samun hutu yadda ya kamata ,yaran duk abinda suke so shi ake musu tun basu kai haka suke gurinta ba gashi har sun cika shekaru shabiyar suna tare ,matsala dai daya ce ita kuma daga afra ne da muradi ta rasa dalilin da yasa ta tsane shi duk da shi baya shiga tsabgarta a duk lokacin data yunkura zata dauki mataki sai taga idan tayi magana afra zata iya daukar abun awani matsayi ,ita kuma bata son tayi mata abinda zai taba ranta ta dawo gurinta ne saboda soyayya da shakuwa tunda babu abinda ta rasa a gidansu hasalima iyayenta na mugun ji daita sai abinda ta gadama take yi zamanta tare daita ne ma yasa ta rage shagwa'ba da sangarci , zata barta da Samir tunda tasan duk sanda tayiwa muradi rashin mutunci bazai kyaleta ba .."
Akan hanyar Kisna ta dawowa daga makaranta islamiyya ita da kawarta zinnira wacce bata wuce shekarunta a haihuwa ba ,Kisna ta cire hijab dinta tana wasa dashi itama zinnira ganin haka ta cire nata suna tafiya suna wasa kamar abun arziki sai Kisna ta ja ta tsaya tare da cewa "zinnira na daure miki wuya da hijab dina na jaki kamar rago dan muyi sauri ? batare da wani tsoro ba zinnira ta gyada mata kai tana murmushi aiko Kisna ta zagaye wuya zinnira ta daure ta soma janta da karfi , take zinnira ta fashe da kuka tana
arin kwance daurin wuyanta amman ina Kisna tayi gaba har da dan gudunta tana murna zinnira na biye daita a baya tana cigaba da kukan ta kwanceta amman taki har suka shigo layinsu tana janta har da kiran " meeeeeeeeee "... tun daga nesa muradi dake tsaye da jahid ya hangosu ya dinga juya kai cike da mamaki zuciyarsa ta jagule kamar ya daura hannu akanshi sai data karaso kofar gidan tayi masa duban tsanake sannan ta kwance hijab dinta dake wuyan zinnira tasa hannu tureta "wuce gidanku joooooo. ... " kadan ya rage zinnira bata fadi kasa muradi yayi saurin tarota yana
arin kamo Kisna da dayan hannunsa ta kwasa da gudu ta shige karamin get din gidan da sauri muradi ya mika zinnira gurin jahid ya biyo bayanta jahid na
arin tsaida shi amman yaki tsayawa da dan gudunsa ya karasa shiga cikin gidan yana dube dube nemanta "lafiya muradi me kake nema ? "mumy ina Kisna "yanzu ta shigo da gudu halan wani abu tayi ? "babu komai ina ta shiga ? ta nuna masa dakinsu mufeeda , hanyar dakin ya nufa direct ya shiga bai ganta ba ya tsaya a tsakiyar daki rike da kugunsa yana kallon dakin dan gano inda ta boye ita kuwa Kisna tana cikin wordrobe din kayanta ta lullube jikinta da kaya jikinta na rawa saboda tsananin tsoro, dakin ya fara dubawa bai ganta ba wani tunani yayi Kawai ya juya ya fita daga dakin ya tsaya a bakin kofa yana fita ta bu
e ta fito tana kyalkyalewa da dariya har da girgiza jiki bata ankara ba taji shigowar mutun daki ta tsure tana neman gurin buya ya damki tsintsiyar hannuta ta juyo a mutukar tsoroce cikin wani irin matsefaffen tsana ta zuba masa ido tana turo masa baki "muje ki bawa yarinyar mutane hakuri , da kika daure musu wuyan yarinya zaki kashe musu 'ya ne? yayi maganar yana d'agata sama ya fito daita aiko ta saka masa ihu "wayyo mumy kice ya saukeni Allah bazan bata hakuri ba ai itace tace na daureta kamar rago "ai kuwa ko itace tace ki daure ta sai kin bata hakuri ko na zaneki yau " dan Allah kayi hakuri karka dakeni banaso bulala ka sauke bazan sake ba cikin tsananin tashin hankali take ihun bai sauketa ba sai da suka karaso falo inda ya iske zinnira da jahid sun shigo tana rike da wuyata mumy ta kamo zinnira tana duba wuyanta "muradi a she d'aure wuyan 'yar mutane Kisna tayi shine na tambayeka kace babu komai ? zo nan sai na zaneki yau mumy ta matsar da zinnira dake gabanta ta kai hannu zata damko Kisna muradi ya matsa baya kadan "Karki daketa mumy bari dai ta bata hakuri sannan tayi alkawarin bazata sake ba gaba-daya mutanen dake falon suka zuba masa ido suna kallonsa shi daya shigo tamkar mayunwacin zaki zaka dauka dukan mutuwa zai mata amman ya buge da iya hakuri zata bayar mumy kuwa wani irin tashin hankali da bakinciki ne ya dirar mata a lokaci daya saboda bata samu damar hukunta Kisna ba, muradi ya saki hannun Kisna tare da cewa "ki bata hakuri sannan kiyi alkwarin bazaki sake ba ya fa
a yana kallonta shiru tayi taki yin magana tana shesheka duk wanda ya ganta yasan tana cikin tashin hankali amman shegen taurin zuciya ya hanata bude baki a tsawace madu yace "ba dake ake magana ba kika tsaya kina kallon mutane ki bata hakuri mana ? ya kai hannu zai mareta muradi yace "no madu karka mareta mana zata bata hakuri "dan Allah yaya ka bari na dan mareta yarinyar nan ko na shake mata wuya taji yadda yarinyar mutane taji "muradi ya girgiza masa kai "matsalata daku kenan saurin hannu wallahi "kai da baka da saurin hannun ai gashi nan taki yin abinda kace saboda ta rainaka Samir ya fa
a yana shigowa falon " muradi ya rage tsawonsa daidai na Kisna tare da cewa "ki bata hakuri Allah baya son mutun azzalumi kuma mai mugunta idan bakya son Allah ya sakaki a wutan daya tanadarwa azzalumai tare da azaba mai radadi ki bata hakuri ita kuma ta yafe miki shinkenan kin huta da azabar Allah magana yake mata amman tamkar bada ita take ba gashi duk yadda yan'uwanta suka so hukuntata ya hana gabadayansu suka zubawa sarautar Allah ido suna kallon muradi dake rike da hannuwanta yana rarrashita da kyar Kisna ta bawa zinnira hakuri tana jan tsaki shima dan taji madu yace idan bata bayar ba zai dauko mata kyankyaso ...
muradi yaji tsakin da kisna tayi amman ya share ya mike a natse ya riko hannun zinnira suka fito waje jahid ya biyo bayansa yana cewa "kai wannan yarinyar da gani zatayi taurin kan bala'in da zuciya common hakuri sai datayi kusan minti shabiyar Allah ku tashi tsaye akanta "muradi na fita Samir ya waskawa Kisna mari "dan ubanki wa kika yiwa tsaki idan na sake jin kinyi tsaki sai na karyaki maza ki wuce dakin mumy ki kwanta a karshen gado ta kwasa da gudu ta shige dakin mumy tana kuka ta fa
a kan gado ta rufe idanunta da hannuwanta duka ....
A can waje ma bayan muradi ya sallami zinnira da sweet cigaba da magana Kisna jahid yake masa wanda har lokacin bai ce masa komai ba "Sai naga kamar kana biyawa Kisna wallahi ka bari a hukunta yarinya tunda kai baka iya hukuntata amman ka tsaya kana wani lalla'bata kamar kwai " "ka kasa fahimtata ne ni dukan mace ne banaso wallahi ina mugun jin tausayi mata bare Kisna yarinya ce karama idan ta saba da duka zuciyarta zata kangare har tazo ta daina jin tsoron duka "ai shinkenan Allah ya kyauta sai dai kasani wani dukan yana gyara mutun jahid ya karasa maganar yana masa sallama ya wuce da misalin karfe takwas na dare gaba-dayansu suna zaune akan dinnig table suna cin abinci ,yayinda da kisna ke zaune akan cinyar afra tana bata abinci tana ci tana zuba mata shagwa'ba ,can ta kalli Aliyu dake zaune ya gama cin abinci yana kallon sama tace "dady d'azu da bakya nan wannan ya kai ni islamiyya bayan nace bazani ba "waye wannan din "?mumy ta fada a matukar fusace yayinda kisna bata fahimci fushi mummy tayi ba ta sake narke fuska ta nuna muradi da yatsan hannunta "na sake jin kince masa wannan sai na cire wannan
an iskan bakin naki
yayanki ne ba wannan ba ta karasa maganar tana buge mata baki aiko ta bare baki ta sauka daga kan cinyar afra ta soma birgima a kasa tana jiran dady yayi magana sai dai gani tayi ya mike ya nufi waje yana waya "au Dan ban miki duka ba shine kike birgima bari kigani mummy ta yunkura da sauri afra ta mike ta
auketa tayi daki daita tana cewa "ba yayyanki bane wannan bawa ne kuma
an tsintuwa shege ne karki dauke shi matsayin yayanki kinji baby na kisna ta d'aga mata kai .."
A parlour kuwa muradi bai d'ago ya kalli abinda ya faru ba duk da kunnuwansa sun jiyo masa komai tunanin abubuwa kawai yake , haka nan wani lokaci kwakwalurwasa zatayi ta tunanin mahaifiyarsa ,
yana mamakin yadda ta dauki tsawon shekaru bata kawo kanta garesu ba , sau tari idan sun yi waya da anyarsa jamila yana tambayarta ko akwai wani sako daga mahaifiyarsa sai tace" a'a sai dai su kan gaisa da sadiq wanda shima zuwa lokacin babu abinda yafi bukata da gani kamar daura kwayar idanunsa akan mahaifiyarsu ,yana son zuwa inda take sai dai rashin takamaiman sanin full address din inda take ke hanashi zuwa, ya dai san ita din yar benue ce a unguwar kankara amman a wani gida ?" Bai sani ba mahaifinsu ne kawai zai iya danganasu da inda mahaifiyarsu take , shi kuma har lokacin ba'a sanda inda yake ba ..
Mummy ta Kai hannu ta shafa sumar kanshi tana sauke numfashi sannan ta tsura masa idanu tace "ya'akayi muradi meke damunka tunanin me kake yi ?muradi ya dawo da kanshi daidai yana sakar mata murmushin karfin hali batare da yace komai ba ,sake tsareshi tayi da idanu "tambayarka nake kayi min shiru ko bazaka gaya min bane ?"Still shiru yayi mata tare da zuba mata idanu dan bai san abinda zai fa
a mata ba ,a ganinsa idan yace mata tunanin mahaifiyarsa yake zata dauka ko ya raina kulawar da take bashi ne shi yasa yaga gara kawai yayi shiru ,ganin har lokacin shi take jira ya fada mata damuwarsa ya
an kalli Samir yana lumshe idanunsa da suka dan canza tashi Samir yayi ya fice daga falon gabad'aya tashin Samir ya bawa mufeeda da zahra har ma da madu tashi suka koma kan kujera tare da maida hankalinsu kan tv naunauyen ajiyar zuciya ta sauke kana yace "mummy karki damu fa babu abinda ke damuna illa......."mummy Bata bari ya karasa maganarsa ba ta katse shi ta hanyar cewa "muradi ka saurareni da kyau bana son wannan dogon tunanin dake iya haddasa wa mutun ciwo idan wani abu aka maka ka fito ka fa
a min ina tabbatar maka akanka zan iya batawa da kowa dan haka ba zan rokeka ba umarni zan baka ya zamo dole ka fa
a min damuwarka ta karasa maganar a fusace ganin ran mummy ya
aci yasa jiki muradi yayi sanyi , zuciyarsa tayi rauni domin kuwa babu abinda ya tsana a duniya kamar yaga
acin ranta haka zalika babu abinda yafi so fiye da farincikinta sannan ya tsani ya bata mata rai yanayinsa kadai ta kalla ta fahimci yadda damuwarsa ta qara muradi ya kamo hannun mumy cikin nasa yayinda idanunwansa tuni sun canza launi cike da rashin kuzari cikin tautausan muryarsa mai sanyi da shiga jiki "kiyi hakuri mumy banason ganin
acin ranki abinda ke damuna ba wani abu bane wani lokaci ina jin rashin mahaifiyata a kusa dani karki
auka wai ko ban yabawa kokarinki bane a'a hakan nan dai nake kwadayin sake daura idanuna akanta "mumy ta sausauta murya tace "karka damu ina da tabbacin zata zo gareku ni kaina babu abinda nafi bukata kamar ku sake sanyata a idanunku da kuma nasan inda take da tuni na kaiku "Nasani mumy nasan ke din uwa ce mai daraja a gareni ya karasa maganar idanunsa na ciccikowa kamar zai yi kuka "kiyi hakuri mummy ban raina kulawarki garemu ba sai dai bansan dalilin da wannan tunanin yaki barin zuciyata da tunanina ba "...
Mumy ta saki naunayen ajiyar zuciya tace " ka kwantar da hankalinka wannan ba wani abu bane tunanin mahaifiyarka dole gareka ko ni idan kace min ka manta daita zan ji babu dadi a raina ka cigaba da addu'a idan da rabon zaku sake haduwa Allah zai yi dalili sai lokacin ne ya saki jikinsa sosai "Allah yayiwa rayuwarka albarka a kasan makoshi yace "ameen ."..Cike da kulawa mumy tace "da fatan dai tunbin dan kwallo ya cika da abinci muradi ya da'ura kansa akan kafad'an mumy yace "mumnynah na koshi babu sauran space daga bayanta taji Muryar Alhaji realwan "idan an gama da dan lale sai azo a Bani abinci mummy tayi kayataccen murmushi tace "Allah ya bawa ranshi ya dade hakuri muradi ya tashi ya nufi bangarensu a daidai lokacin dady ya karaso mummy taja Masa kunne "zauna ka
auki siriki amman har yanzu baka canza ba "ta yaya kike tunanin zan canza tunda kema baki canza ba kullum kina cikin salon jan hankali , mummy tayi murmushi wanda ya bayyana kyawawa hakuranta masu haske irin na muradi ta tsaida idanunta akan shi tace "wannan gaskiya ne zan cigaba da murza zuciyar abokin rayuwata ,
"kina da matukar kyau salaha gaskiya nayi sa'ar samun kyakkyawar mace mai kyawun hali da zuciya ga tsabata da yawon ado cike da jin dadin yabon da yayi mata ta saki dariya mara sauti tace "kai kar fa kasa kaina ya kara girma "tunda dai ba rabewa gida biyu zai yi ba ai na auna arziki ta bude kular abinnsa ta zuba masa a cikin plet ta ajiye a gabansa tana dubansa ta dibo abinci "bude baki na baka abaki kaji rabin raina ya bude baki ya amshi abincin yana lumshe idanunsa "gaskiya ke macece ta gari da samun irinku ke da matukar wuya acikin gidan aure shiyasa babu babban riba a rayuwar namiji kamar ya auri kyakkywar mace ta gari mai kyawun hali Allah yayi miki albarka tayi murmushi tace "ameen sai data tabbatar da ya koshi sannan ta barshi yana sakace ta shige daki domin shirin bacci"
******
Washegari gari bayan mummy ta taya dady ya shirya kanshi ta kai shi dining area domin yaci abinci ,a lokacin Gabadaya yaran gidan suna kan table suna cin abinci ,bayan ya kammala ya mike yace "mu zamu office"Ta biyosa a baya rike da jakarsa,suna dan tautaunawa ,
"Dady sai ka dawo inji cewar mufeeda ,afra tace "Allah ya taimaka dady ya bada kasuwa mai albarka ka siyowa kisna kayan dadi yayi dariya yace "ke zan siyowa dan ko na siyo mata ai kece zaki cinye dariya ta kwashe dashi tace "ai babu komai dady kai da kaya duk mallakar wuya ne,sai da suka gama barkwancinsu sannan ya sa kai ya fice har jikin motarsa ta takashi suna barkwancinsu ya shiga direbansa yaja tana daga masa hannu..."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 28
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096..
.....Yana shigowa unguwar yaji gabansa ya fadi daga nan yayita jin faduwar gaba har ya dafe daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da matsanancin karfin gaske , Samir ya dubesa tare da cewa "lafiya muradi ka dafe qirji ? jiki a sanyaye yace "wallahi haka nan naji zuciyata na rawa da matsanancin bugawa "kayi addu'a zaka daina ji ya gyada masa kai yana sake dafe da qirjinsa suka shigo gidan Samir ya wuce bangarensu har muradi zai bi bayansa sai ya juya ya nufi bangaren mumy tun kafin ya karaso yake jin sautin murya kasa kasa hakan ya kara masa jin faduwar gaba fiyye da wanda yake ji "Allah Akbar mumy ta fada da dan karfi Allah sarki rayuwa kenan a she duk burin da muka ci na neman rashida a she bata raye a duniya na tsawon shekaru ? Mumy tayi maganar cikin tsananin tashin hankali tana juya wasikar da mutumin dake zaune a gabanta ya bata sako ne daga haroon gabad'aya muradi ya rude sakamakon sunan daya ji mumy ta furta da kalmar mutuwa take jikinsa ya kama rawa ya tsaya a bakin kofa yana kallonsu zuciyarsa na cigaba da bugawa tamkar wanda ake bugawa guduma .
zuciyarta mumy duk a jagule ta cigaba da magana "ta ya zan sanarwa ya'yanta wannan mummunar labari daka zo min dashi ? tayi shiru hawaye na zubo mata "me yasa haroon bazai yiwa kanshi fada ba yayi rashin abubuwa dayawa a duniya mahaifi mahaifiya mata amman duk hakan bai sa zuciyarsa ta natsu ta karkato zuwa gida ba? " yanzu meye amfani wannan wasikar daya baka k kawo min sannan hakurin me yake bawa mutane ? mu bai yi mana laifin komai ba ya dawo ya rungumi rayuwar ya'yansa kada maraici yayi musu yawa wallahi naji mutuwar rashida sosai koda ban taba sanyata acikin idanuna ba ........"
tashin da ba'a sa masa rana ai muradi na gama jin maganar mumy ya saki wani gigitaccen kara wanda ya dawo da hankalinsu mumy ga kofar ya kife kasa babu numfashi mumy tayi wurgi da wasikar hannunta ta kwalla kara da ihun neman dauki tayi kan muradi tana kiran sunansa ina numfashi ya tsaya baya ko motsi kafin kace me parlour'n ya cika da jamar gidan aka daukeshi domin ceton rayuwarsa Samir da mumy da sauran yaran gidan suka dinga kuka yayinda mumy ke furta kalmar Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un muradi kuwa wuni biyu yayi a sume sannan ya farfa
o cikin mayunwanci hali yana kiran sunan mahaifinsa "mamana bamuyi haka dake ba me yasa kika tafi kika barmu ?" bakice mana zaki mutu ki barmu ba cewa kikayi zaki dawo garemu mu cigaba da rayuwa na dade ina jin wani abu makamamcin haka sai dai na kasa gasgata mutuwa kikayi ," Allah sarki ya Allah kajikan mahaifiyata rashida Allah ka saka miki ga duk wanda ya zalinceki duk wanda yake da saka hannun cikin musguna rayuwarki Allah ka musguna masa tun a gidan duniya ka kaskantar dashi sosai zuciyar muradi ta girgiza da labarin jin mutuwar mahaifiyarsa sai da yayi kwana uku asibiti cikin jimami sannan aka sallamosa ya dawo gida yana kuka Samir ya rungume shi cikin tsananin tashin hankali ya nufi dakin mumy dashi ya kwantar dashi akan gadon mumy tunanin irin rayuwar da yayi da mahaifiyarsa yake ,yanzu wani rayuwa mai dadi zai yi babu ita a duniya ? mumy ce ta dinga kwantar masa da hankali da cewa "Allah na sane daku kuma shine gatan bawa zai kawowa rayuwarku tallafi Ni kuma inshallahu nayi alkwarin rikeku cikin amana da kai da d'anuwanka bari na kira number mahaifinka kuyi magana dashi ya girgiza mata kai cikin Muryar kuka yace banaso jin muryar mutumin da yayi sanadin rugujewar rayuwar nida mahaifiyata da yan'uwana wallahi na tsaneshi mumy bana ji ajikina cewar ina da wani mahaifi bayan dady ya karasa maganar yana kuka itama mumy hawaye take zubar tana cigaba da neman number haroon amman yaki dauka ta sake rushewa da wani kukan tana cewa "me ye amfani turo min da number alhalin kasan bazaka dauki kirana ba ? bata hakura ba haka tayita kiran numbersa sai daga karshe ya dauka ta dinga masa kuka tana rokonsa "haroon kayiwa girman Allah ka dawo gida muna bukatanta haka ma yayanka na bukatarka ai jin kalmar ya'ya yasa ya katse wayarsa gaba-daya ta sake kira taji number a kashe daman mutumin daya aiko mai suna shaaibu ya fa
a mata bai san da zaman yaran agurinsu ba a tunaninsa yaran na gurin dangin mahaifiyarsu , kowa yayi wa muradi gaisuwar mutuwar mahaifiyarsa da yake ji kamar a lokacin akayi masa amman ban da afra datake masa kallon hadarin kaza ,muradi ya rasa lafiyar jikinsa sakamakon mutuwar mahaifiyarsa ta bugesa bada wasa ba haka zai zauna a d'aki yayita kuka sosai yake jin maraicin ajikinsa ya rame sosai ya daina cin abinci gabad'aya kuzarinsa yayi kasa mumy ta dawo dashi
akinta saboda kwana yake sambatu da kyar tasamu da taimakon Allah ya dawo daidai ya cigaba da rayuwarsa sai dai kallo daya zaka masa kaza fahimci akwai ciwo a rayuwarsa ..."
******
Bayan wata daya
Yaya badamasin ne ke saukowa daga mattatakalar benen jirgi ,jikinsa sanye da tufafi masu matukar kyau da tsada , fatar jikinsa kawai zaka kalla kasan kudi sun zauna masa ba karya ,komai na jikinsa masu matukar tsada ne, sai faman washe ha
ora yake a lokacin da yake nufo inda motar mahaifinsa ke tsaye jiran karasowarsa Allah Allah yake ya k'arasa gida ya da'ura idanunsa akan kyakkyawar fuskar mummynsa da afra dinsa yaga yadda ta kara girma da kyau , da fari cewa dadynsa yayi lallai idan za azo d'aukarsa azo masa daita amman dady ya hana yace" idan tazo ai bai yiwa yan gidan suprise din da yake bukatar yi musu ba ,gara kawai su gansa daga sama ."
Motar data d'aukosa ko gama daidaita tsayuwa batai ba a haraban gidan ya bude murfin motar cike da farinciki ya fito ya nufi babban parlour'n gidan inda ya ci karo da mummy dake tsaye tana bawa muradi sako zuwa gidan hajiya Aysha , Kawai taga mutun daga sama yana washe mata baki " Mummy nah I miss you ya karaso cike da murna ya rungumeta ajikinsa ,"i Miss you too my lovely son , how was your joining ?"Shine baka fa
a mana cewar yau zaka sauka ba kou ?" tayi maganar tana shafa sumar kansa cikin tsananin farinciki ganinsa "sorry mummy nah suprise nake son muku amman dad yasan da dawowata yau ". "Alhamdulillah tunda Allah ya kawoka lafiya ya ka baro Australia ?"
Ya shafa sumar kansa yana kallon inda Afra da mufeeda da zahra ke tsaye hayaniyarsu ce ta fito dasu da gudu , yace "lafiya mummuy ya gida
ita kuwa Afra sai faman zuba masa murmushi take wanda yake
ara tafiyar da imanin ya badamasi yana zare jikinsa daga rungume mummy da yayi ya karaso inda take ya rungumeta yana shafa bayanta "kin wani tsaya kina kallon mutane haka ake wa mutune sannu da zuwa ?" Mummy ta Kallesu ta girgiza kai
tare da hararasa ."
Murmushi Afra ta yi ha
e da rungume shi tsam tana masa sannu da zuwa sannan ta zare jikinta mufeeda da zahra suka rungumeshi atare "na same ku lafiya sister's?".
"Lafiya lau yaya ya Australia "?Murmushi yayi tare da cewa "lafiya sister's ". Muradi da Samir da madu sukayi masa sannu da zuwa sannan suka nufi waje domin shigo da kayansa shi kuma muradi ya wuce inda mummy ta aikesa ."
Kyawwan idanushi masu matukar kyau ya zubawa Afra tare da karasawa inda take tsaye rungume da hannuwanta tana sakar masa murnushi ,riko hannuwanta yayi cikin natshi wani irin zirrrrrrrrr suka ji a tare tayi saurin zare hannunta "wai ina autar mummy ne ban ji hayaniyarta ba ko bata gidan ne ?"Tana nan sarkin rigima tana daki tana bacci" mufeeda ta bashi amsa da haka "muje ka huta kafin a shirya maka abinda zaka ci kafin lokacin ma dadynka ya dawo".
" Okya mumuy bari naje na dawo ya nufi part d'insa komai kyal an gyara koina very neat tamkar yana kasar, ya cire kayan jikinsa ya fada toilet bai wani jima ba ya fito saboda jikinsa daman ba wani datti yayi ba , koda ya fito ya iske su Samir sun shigo masa da jakarsa ya goge jiki da karami towel wasu kayan ya d'auko ya saka ya fesawa jikinsa da turare mai da
in kamshi ya dauki wayoyinsa ya nufi bangaren mummuy yana shiga parlou'n ya iske mufeeda da Afra suna jera abinci a dinnig table.
"sannuku yammatan mummy suka juyo a tare fuskarsu
auke da murmushin "yauwa yaya sanunka ya gajiya ?"gajiyar nan ma idan akwaita yanzu babu ita yayi magana yana tsaida kallonsa akan Afra dake sakar masa murmushi, mummy ta fito daga Kitchen rike da plet din coslow an rufeshi da wani farin laylon ta ha
a ne sabida muradi na matukar so ,badamasi ya Kalli mummuy yace " sannu mummy da kokari".
tace "yauwa son ta fada tana taya su mufeeda shirya dinnig dan ko sunyi aiki indai bangare girki ne ko shirya dinnig table sai ta sake dubawa inda akwai abinda zata gyara tayi idan babu ta barshi "mummuy wai mai yasa baki son masu aiki ne sai dai ke da yara kuyita walahar aiki ?"
"Wallahi dai haka kawai bana bukata masu aiki nan nafi son nayi komai da kaina kuma nafi son kanneka su kware gurin iya kowani irin girki, alhamdullahi gashi kowane daga cikinsu ta kware ta iya kowani irin girki "yanzu mummy kina nufin wa
an nan yaran sun iya girki ?"
"Sosai kuwa bari kaci kaji zaka tabbatar da hakan., kamshin girki duk ya karad'e ko'ina ya karaso kusa da mummy Yana
arin jan kujera mufeeda tayi saurin ja masa ya zauna akan kujera ya bu
e kular miya, kamshi miyar ya buge hancinsa ya lumshe ido yana fatan yadda kamshi da kyau a ido yayi dandano a baki , ya bu
e kular shimkafa basmaty ce farar sol , Afra ta matso kusa dashi tayi saving d'insa ta janye kular a gabansa ta ajiye plet din tangaran tace "bisimilla yaya ta fa
a tana sakar masa murmushi yayi mata wani irin kallo mai tsuma zuciya ," ta cika bulbul kamar ba'a yar shekara sha shida ba komai yaji ajikinta kamar yadda yayi expecting ganinta haka ya ganta ."
A natse ya soma cin abinci lomar farko ya ci yaji kunnesa yayi yummmmmm alamun dadi ya tsaida kwayar idanunsa akan mummuy kunnuwansa na motsi kadan kadan muryarsa a sanyaye yace "cikin Afra da mufeeda da zahra wacece tayi girkin nan acikinsu ?"Wayyo Allah mufeeda ta furta a cikin zuciyarta , take hantar cikinsu gabadaya ya kad'a saboda a tunaninsu ko girkin bai yi masa dadi bane yasa ya tambaya , mummy tace "to dai kusan kowace acikinsu tasa hannu saboda ayi sauri ". ya jinjina kai sannan yace "lafiya dai ko abincin bai maka dadi bane ? "Ai dadin ne ma yasa haka idan mutun yana samun yana dibar irin wannan girki ai sai dai ya tare a gidan nan gabad'ayan "ai ko Gabadaya suka saka masa dariya..
"sosai kuwa son shiyasa duk sanda zan yi tafiya zuwa wata kasa nafi tunanin girkin mummynku dana yarana dan gaskiya ba daga nan ba gurin iya girki an horasu kuma sun iya bana shayin zuwansu ko'ina , ina alfahari da wannan kyakkywar salihar matarta tawa domin itace tsanin akan rayuwarsu inji cewar dady daya shigo yanzu fuskarsa
auke da murmushin jin dadi, "kajika kou da wani zance zaka fara zolayar naka daka saba ko "?
"zolaya ko gaskiya ".badamasi ya yunkura zai miki domin isar da gaisuwar ga mahaifinsa dady ya matso da sauri ya dafa kafad'ansa "yi zamanka son karka damu kanka "mun sameku lafiya dady ya ayyuka ?"Lafiya son muna nan muna fama har yanzu babu mataimake sai Allah, ya ka baro Australia da aikin naka fatan an samu abinda akaje nema ?"Alhamdulillah dady komai ya kammala " mummy ta Jawa dady kujera tare da cewa "banason kana doguwar tsayuwa ka zauna kusa da d'anka dan nasan yau akwai labari " zama yayi kusa da ya badamasi itama ta zauna gefensa tana zolayarsa suna barkwancinsu da suka saba "eh yau din dai nasan hirar duk akan surukarki zai min suka sa dariya gbdy har dasu Afra da bata fahimcesu ba shi kam badamasi sai murmushin jin dadi yake dan rayuwar iyayensa na matukar burgeshi"
Gabad'aya hayaniyarsu ta karad'e parlour'n ya badamasi na ci abinci yana zuba santi Afra ta mike ta jingina bayanta a bayansa "ga taimakon gaugauwa dan karka rushe a kasa, ya kai hannunsa zai zuba mata dundu tayi saurin janye bayanta "yanzu ya badamasi sai ka zuba min wannan hannunka ?"Da dai kin tsaya yarinya kiga aiki da cikawa suka tuntsire dariya ...""Assalamu alaikum" sallamar abokan muradi da Samir ne ya karad'e parlour'n jahid khalifa da yasir Habib suka
arasa shigowa , gabadaya mutanen dake zaune a parlour'n suka amsa musu ban da afra data yatsina fuska dan sam bata qaunar masu zuwa neman muradi kusan duk wanda yake tare dashi haushi yake bata suma kuma sun san da wannan tsanar , su jahid suka k'arasa shigowa falon ha
e da gaishe da mummy sannan suka wa ya badamasi sannu da zuwa sannan suka samu guri kan doguwar kujera suka zauna kowanensu hannunsa rike da iPhone, muradi da Samir suka mike daga inda suke zaune akan kujerar dining table suka zauna kusa dasu ,nan hayaniyarsu ta karad'e parlour'n ban da hirar kwallo da yahoo babu abinda suke suna tsaka da hira jahid yace" ku tsaya na baka wani labarin ban dariya ya badamasi da yayi niyyar mikewa dan ya huta jin abinda jahid ya fada yasa ya gyara zama dan Allah yayisa da son jin labarun ban dariya musamman yake zuwa gurin hajiya kayi ta dinga bashi a lokacin da take zaune a Lagos jahid ya soma magana yana dariya "wani mahaukaci ne ya iske wata mahaukaciya a bakin rafi tana kuka sai wannan mahaukacin yace "ke mahaukaciya me yasa kike kuka ?".
Sai tace "sugar na zuba a cikin rafi kuma bai yi zaki ba ".Sai mahaukacin yace "cokali yakamata ki samu ki gauraya zai yi zaki ya karasa maganar yana kwashewa da dariya duk parlour'n babu wanda bai yi dariya ba har afra sai datai dariya ,jahid ya saida dariyarsa yana numfasawa "yanzu cikin su wa yafi wani hauka nan wata hayaniyar ta sake kaurewa wannan yace mahaukaciyar wannan yace mahaukacin ganin sun soma mutsu a tsakaninsu yasa ya badamasi ya mike ya nufi bangarensa yaso Afra ta biyosa amman mummy tayi dabara ta aiketa d'akinta dan ita dai idan tace tana qaunar hadin nan tayi karya saboda wasu daga cikin halaiyen afra din da bata so ,duk yadda ya badamadi yaso kebe wa da Afra mummy taki yarda ,hatta tsarabansu shi da kansa ya kawo musu sai dai na afra dana kisna yafi na kowa yawa, har zahra da mufeeda suka saka ayar tambaya amman ta sharesu".
Daren washegari ranar badamasi ya dade a d'akin dady suna tautaunawa akan rayuwar duniya a hankali suka gangaro kan maganarsa da Afra sun jima suna tautaunawa har sai da mummy ta shigo ta koresa tace "maza tashi ka bar min miji ya huta haka nan wai ma me kuke ta faman tautaunawa akai ?"ya Badamasin yayi murmushi ya tashi yayi musu sallama ya wuce part d'insa .
Bayan wata da dawowar ya badamasi yana tsaye a tsakiyar dakinsa yana shirya kansa cikin wasu ratsatsun kanana kaya , ya gama ya feshe ilahirin jikinsa da turare mai sanyi kamshi , kai tsaye part din mummuy ya nufa ya tsaya yayi breakfast sannan ya nufi kofar d'akinta yana isa yayi sallama ya
an tsaya domin ta bashi damar shigowa, mummy dake tsaye cikin wani had'ad'd'en volyal lace Mai kyau da tsada sai kamshi turaruka take ,ta waigo zuwa kofar shigowa d'akin tare da bashi umarnin shigowa, Ya badamasi ya shigo dakin fuskarsa dauke da annuri da tsantsar farinciki ,a natse ya karaso inda mahaifiyarsa take tsaye tana saka abun hannu ya amsa ya k'arasa saka mata yana yabawa da yadda mahaifiyarsa ke da tsananin tsafta da kula da kanta a zuciyarsa , ta kowani bangare baka isa kaci gyaranta ba, dan kusan dukkaninsu yanayinta suka d'auko gurin tsafta da iya tsara kwaliya son kamshi cike da girmsmawa ya durkusa har kasa ya gaisheta "ina kwana mummuy ?".
Mummy ta shafa sumar kanshi cikin farinciki tace "lafiya lau son ka tashi lafiya ya gajiyar aiki fatan komai na tafiya yadda ya dace "alhamdulillah mummuy komai na tafiya daidai sai godiyar Allah ,dan hira suka soma tabawa kafin daga baya ya yunkura ya mike "bari naga dady kafin ya fita office ."Wani dadyn mutumin da yayi sammakon fita ,ai tun bakwai ya bar gidan nan ko breakfast bai tsaya yayi ba, shiyasa yaso ace kasuwanci ka karanta amman ka nacewa wannan aiki ,gashi ka bar min miji yana faman shan wahala shi kadai ta karasa maganar tana ha
e rai tare da kawar da fuskarta gefe alamun fushi".Ya kamo hannuwanta duka cikin nashi "kiyi hakuri mummuy wallahi koni yanzu nayi nadamar za'bar aikin karatun likintanci da nayi akan kasuwanci ,sai dai babu yadda zamuyi da qaddara, inshallahu nan gaba dady zai zauna ya huta tunda ga Samir Aliyu da madu nan , mummy ta juyo a hankali ta tsura masa idanunta "naso ace kaine ka gaji mahaifinka tunda kai ne babba "ya sakar mata murmushi cikin tautausan lafazi yace "maganarki gaskiya mummuy Amman Shima wannan aikin dana yi karatu akanshi yana da nashi amfani kuma zai taimaka sosai, mummuy ta saki fuskarta "shikenna Allah ya taimaka sai ka maida hankalinka sosai akan aikinka kafin batun aureko?". ya badamasi yayi shiru na wani lokaci sannan yace "nifa mummuy nan kusa nake son ajiye iyali". mummuy ta girgiza masa kai alamun rashin yarda "bazan ta
a yarda ba duka Afra ma guda nawa take da za'a ce aure yanzu kai amatsayinka na likita kaga dacewar haka ace ka auri yarinyar yar shashida ?"ya badamasi yayi raurau da idanu kamar zai fashe mata da kuka yace "mummuy a ra'ayina banason auren yarinya sama da shashida zuwa sha takwas kuma wa zai dubi Afra yace bata zarta 16 ba dady ma yace suna kare secondary school zai aurar dasu gabad'ayansu, kinga kuma wannan shekarar zasu kare tunda ya soma magana mummy ta tsura masa idanuwanta masu haske irin nasa domin tabbatar da abinda yake fa
a mata ita ba auren bane bata so afra dince bata son ya aura nannauyen ajiyar zuciya ta sauke sannan tace "to da kake ta rawar jiki ita yarinyar ka fa
a mata ne ?ya girgiza mata kai "cikin satin nan dai nake son fa
a mata , nasan inshallahu bazan wani samu matsala daita ba tunda akwai shakuwa mai karfi a tsakaninmu ,tana son cusa masa ra'ayin kin aurenta amman sai wani bangare na zuciyarta ke kwabarta muryarta a raunane tace "shikenna Allah yasanya alkhairi , Allah yayi maka albarka cike da farinciki ya amsa da "Ameen ".
"Tashi muje kaci abinci "sai dana ci mummuy kafin na shigo " .
ya mike tare da yi mata sallama ya wuce office .
daddare ya badamasi da afra na zaune akan dinnig table yana faman zuba santin abinci da afra ta girka masa ya dubeta yace ."girkinki yayi dadi sosai har yasa na kusan mantawa da kunnena ".Tana jinsa tayi shiru ha
e da maida idanunta a kan Aliyu dake zaune akan kujera yana duba takardun makarantarsa dan suna da text gobe , sai daya zungureta sannan ta dawo da hankalinta gareshi tace "daman ai kwadayi ne da kai ".ya ajiye spoon din hannunsa ya
auki ruwa ya sha ka
an ya mike tsaye ya kamo hannunta " tashi muje dakina akwai maganar da nake son muyi dake mai matukar mahimmanci". ta girgiza masa kai alamun bazata ba "ka fa
a min anan mana "Bazaki fahimta a nan ba zai fi kyau mu kebance kanmu "karka damu yaya zan fahimceka yayi murmushi ya koma ya zauna yana murza yatsun hannunta ",ina son na dinga ganinki a kusa dani hakan yana matukar sakani farinciki" ta sakar masa murmushi ta sake maida idanunta akan muradi wanda ita kanta ta rasa dalilin kallon da take masa a yau din nan , gabad'aya ya badamasi ya tattara natsuwarsa da hankalinsa akanta yayinda ita kuma ta tattara hankalinta da natsuwarta akan muradi .
ya badamasi yayi kasa da muryarsa sosai sannan ya fara magana a natse "Afra akwai wanda kike so ne "?.
Onexpecting ya jeho mata tambayar ,
duk da shi yasan bai zama lallai ace tana soyayya da wani ba , duba da yanayin gidan nasu , ba'a bada wannan chance din, ko ummi dady ne da kanshi ya had'ata da yaronsa har ta kai su ga aure ,Afra ta tsaida idanunta sosai a kan muradi tana cigaba da kallonsa tayi tamkar bata ji abinda ya badamasi ya fada ba , tun daga kan yatsun kafafunsa har zuwa yatsun hannunsa take bi da ido , haka nan yau ta tsinci kanta da kallonsa abinda bata ta
a yi ba kenan a tun sanda suke rayuwa a gidan ,duk inda yayi idanunta na kanshi haka matsonsa ."ya badamasi ya kai hannu ya dawo da fuskarta garesa "abokin fadanki kike kallo haka ko da matsala ne ? "ta furzar da wani numfashi mai zafi tana hura hanci cike da takaicin kanta dan me zata zauna tana kallonsa kamar wani shahararre , ko
an wani attajiri bayan ubansa ma yana can yawon duniya ya manta da rayuwarsu sam wannan kallon da take masa bai dace da mace kamarta ba , ta sake jan dogon tsaki "Afra ina sonki ......."
Taji maganarsa tamkar saukar aradu a tsakiyar qirjinta ,ta sake kawar da kanta daga dubansa ta maida kan zara zaran yatsun kafafun muradi masu matukar kyau tamkar baya taka kasa gefen kafarsa fari sol abun sha'awa , kullum kyawunsa sake fitowa yake , uwa uba ilimi tsafta natsuwa da kamewa .a hankali ta dinga jin bakincikin kalmar ya badamasi gareta domin abinda ta tsana kenan a rayuwarta namiji yace yana sonta, ita tafi son ta cigaba da rayuwarta haka babu wanda zai ce yana sonta har sanda ita da kanta zata ga wanda yayi daidai da rayuwarta sannan ta amince masa kuma ta furta masa da bakinta "Afra ina sonki tun lokacin dana fara daura idanuna akanki na fara sonki ko kuma nace tun zuwanki duniya, sonki da tunaninki ya hananin komai ya hanani kwanciyar hankali har zuwa yanzu da nake zaune gabanki rayuwata fansa ne a gareki".
"Nifa yarinya ce har yanzu yaya me zanyi da wata soyayya har da kake fa
a min yadda kake jina a ranka ?" "kawai ka nemi wata dan Ni karatu ne a rayuwata ba wani aure ba ". ta ya ma za'a yiwa karamar yarinya kamata aure impossible ?" tana gama fa
ar haka ta mike zata bar gurin yayi saurin damko tsintsiyar hannunta ta tsura masa ido tana kallonsa "ya kamata kisan ke ba yarinya bace kamar yadda kike
aukar kanki , jikin masu shekaru a shirin aka baki dan haka babu inda zaki har sai nasan matsayina acikin zuciyarki "....
Mmn Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 29
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096..
....Magana ta gaskia shine mu kara hakuri sai Allah ya kawo mana Anty Aisha mu huta lahiya.......
.....Yana shigowa unguwar yaji gabansa ya fadi daga nan yayita jin faduwar gaba har ya dafe daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da matsanancin karfin gaske , Samir ya dubesa tare da cewa "lafiya muradi ka dafe qirji ? jiki a sanyaye yace "wallahi haka nan naji zuciyata na rawa da matsanancin bugawa "kayi addu'a zaka daina ji ya gyada masa kai yana sake dafe da qirjinsa suka shigo gidan Samir ya wuce bangarensu har muradi zai bi bayansa sai ya juya ya nufi bangaren mumy tun kafin ya karaso yake jin sautin murya kasa kasa hakan ya kara masa jin faduwar gaba fiyye da wanda yake ji "Allah Akbar mumy ta fada da dan karfi Allah sarki rayuwa kenan a she duk burin da muka ci na neman rashida a she bata raye a duniya na tsawon shekaru ? Mumy tayi maganar cikin tsananin tashin hankali tana juya wasikar da mutumin dake zaune a gabanta ya bata sako ne daga haroon gabad'aya muradi ya rude sakamakon sunan daya ji mumy ta furta da kalmar mutuwa take jikinsa ya kama rawa ya tsaya a bakin kofa yana kallonsu zuciyarsa na cigaba da bugawa tamkar wanda ake bugawa guduma .
zuciyarta mumy duk a jagule ta cigaba da magana "ta ya zan sanarwa ya'yanta wannan mummunar labari daka zo min dashi ? tayi shiru hawaye na zubo mata "me yasa haroon bazai yiwa kanshi fada ba yayi rashin abubuwa dayawa a duniya mahaifi mahaifiya mata amman duk hakan bai sa zuciyarsa ta natsu ta karkato zuwa gida ba? " yanzu meye amfani wannan wasikar daya baka k kawo min sannan hakurin me yake bawa mutane ? mu bai yi mana laifin komai ba ya dawo ya rungumi rayuwar ya'yansa kada maraici yayi musu yawa wallahi naji mutuwar rashida sosai koda ban taba sanyata acikin idanuna ba ........"
tashin da ba'a sa masa rana ai muradi na gama jin maganar mumy ya saki wani gigitaccen kara wanda ya dawo da hankalinsu mumy ga kofar ya kife kasa babu numfashi mumy tayi wurgi da wasikar hannunta ta kwalla kara da ihun neman dauki tayi kan muradi tana kiran sunansa ina numfashi y
a tsaya baya ko motsi kafin kace me parlour'n ya cika da jamar gidan aka daukeshi domin ceton rayuwarsa Samir da mumy da sauran yaran gidan suka dinga kuka yayinda mumy ke furta kalmar Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un muradi kuwa wuni biyu yayi a sume sannan ya farfa
o cikin mayunwanci hali yana kiran sunan mahaifinsa "mamana bamuyi haka dake ba me yasa kika tafi kika barmu ?" bakice mana zaki mutu ki barmu ba cewa kikayi zaki dawo garemu mu cigaba da rayuwa na dade ina jin wani abu makamamcin haka sai dai na kasa gasgata mutuwa kikayi ," Allah sarki ya Allah kajikan mahaifiyata rashida Allah ka saka miki ga duk wanda ya zalinceki duk wanda yake da saka hannun cikin musguna rayuwarki Allah ka musguna masa tun a gidan duniya ka kaskantar dashi sosai zuciyar muradi ta girgiza da labarin jin mutuwar mahaifiyarsa sai da yayi kwana uku asibiti cikin jimami sannan aka sallamosa ya dawo gida yana kuka Samir ya rungume shi cikin tsananin tashin hankali ya nufi dakin mumy dashi ya kwantar dashi akan gadon mumy tunanin irin rayuwar da yayi da mahaifiyarsa yake ,yanzu wani rayuwa mai dadi zai yi babu ita a duniya ? mumy ce ta dinga kwantar masa da hankali da cewa "Allah na sane daku kuma shine gatan bawa zai kawowa rayuwarku tallafi Ni kuma inshallahu nayi alkwarin rikeku cikin amana da kai da d'anuwanka bari na kira number mahaifinka kuyi magana dashi ya girgiza mata kai cikin Muryar kuka yace banaso jin muryar mutumin da yayi sanadin rugujewar rayuwar nida mahaifiyata da yan'uwana wallahi na tsaneshi mumy bana ji ajikina cewar ina da wani mahaifi bayan dady ya karasa maganar yana kuka itama mumy hawaye take zubar tana cigaba da neman number haroon amman yaki dauka ta sake rushewa da wani kukan tana cewa "me ye amfani turo min da number alhalin kasan bazaka dauki kirana ba ? bata hakura ba haka tayita kiran numbersa sai daga karshe ya dauka ta dinga masa kuka tana rokonsa "haroon kayiwa girman Allah ka dawo gida muna bukatanta haka ma yayanka na bukatarka ai jin kalmar ya'ya yasa ya katse wayarsa gaba-daya ta sake kira taji number a kashe daman mutumin daya aiko mai suna shaaibu ya fa
a mata bai san da zaman yaran agurinsu ba a tunaninsa yaran na gurin dangin mahaifiyarsu , kowa yayi wa muradi gaisuwar mutuwar mahaifiyarsa da yake ji kamar a lokacin akayi masa amman ban da afra datake masa kallon hadarin kaza ,muradi ya rasa lafiyar jikinsa sakamakon mutuwar mahaifiyarsa ta bugesa bada wasa ba haka zai zauna a d'aki yayita kuka sosai yake jin maraicin ajikinsa ya rame sosai ya daina cin abinci gabad'aya kuzarinsa yayi kasa mumy ta dawo dashi
akinta saboda kwana yake sambatu da kyar tasamu da taimakon Allah ya dawo daidai ya cigaba da rayuwarsa sai dai kallo daya zaka masa kaza fahimci akwai ciwo a rayuwarsa ..."
******
Bayan wata daya
Yaya badamasin ne ke saukowa daga mattatakalar benen jirgi ,jikinsa sanye da tufafi masu matukar kyau da tsada , fatar jikinsa kawai zaka kalla kasan kudi sun zauna masa ba karya ,komai na jikinsa masu matukar tsada ne, sai faman washe ha
ora yake a lokacin da yake nufo inda motar mahaifinsa ke tsaye jiran karasowarsa Allah Allah yake ya k'arasa gida ya da'ura idanunsa akan kyakkyawar fuskar mummynsa da afra dinsa yaga yadda ta kara girma da kyau , da fari cewa dadynsa yayi lallai idan za azo d'aukarsa azo masa daita amman dady ya hana yace" idan tazo ai bai yiwa yan gidan suprise din da yake bukatar yi musu ba ,gara kawai su gansa daga sama ."
Motar data d'aukosa ko gama daidaita tsayuwa batai ba a haraban gidan ya bude murfin motar cike da farinciki ya fito ya nufi babban parlour'n gidan inda ya ci karo da mummy dake tsaye tana bawa muradi sako zuwa gidan hajiya Aysha , Kawai taga mutun daga sama yana washe mata baki " Mummy nah I miss you ya karaso cike da murna ya rungumeta ajikinsa ,"i Miss you too my lovely son , how was your joining ?"Shine baka fa
a mana cewar yau zaka sauka ba kou ?" tayi maganar tana shafa sumar kansa cikin tsananin farinciki ganinsa "sorry mummy nah suprise nake son muku amman dad yasan da dawowata yau ". "Alhamdulillah tunda Allah ya kawoka lafiya ya ka baro Australia ?"
Ya shafa sumar kansa yana kallon inda Afra da mufeeda da zahra ke tsaye hayaniyarsu ce ta fito dasu da gudu , yace "lafiya mummuy ya gida
ita kuwa Afra sai faman zuba masa murmushi take wanda yake
ara tafiyar da imanin ya badamasi yana zare jikinsa daga rungume mummy da yayi ya karaso inda take ya rungumeta yana shafa bayanta "kin wani tsaya kina kallon mutane haka ake wa mutune sannu da zuwa ?" Mummy ta Kallesu ta girgiza kai
tare da hararasa ."
Murmushi Afra ta yi ha
e da rungume shi tsam tana masa sannu da zuwa sannan ta zare jikinta mufeeda da zahra suka rungumeshi atare "na same ku lafiya sister's?".
"Lafiya lau yaya ya Australia "?Murmushi yayi tare da cewa "lafiya sister's ". Muradi da Samir da madu sukayi masa sannu da zuwa sannan suka nufi waje domin shigo da kayansa shi kuma muradi ya wuce inda mummy ta aikesa ."
Kyawwan idanushi masu matukar kyau ya zubawa Afra tare da karasawa inda take tsaye rungume da hannuwanta tana sakar masa murnushi ,riko hannuwanta yayi cikin natshi wani irin zirrrrrrrrr suka ji a tare tayi saurin zare hannunta "wai ina autar mummy ne ban ji hayaniyarta ba ko bata gidan ne ?"Tana nan sarkin rigima tana daki tana bacci" mufeeda ta bashi amsa da haka "muje ka huta kafin a shirya maka abinda zaka ci kafin lokacin ma dadynka ya dawo".
" Okya mumuy bari naje na dawo ya nufi part d'insa komai kyal an gyara koina very neat tamkar yana kasar, ya cire kayan jikinsa ya fada toilet bai wani jima ba ya fito saboda jikinsa daman ba wani datti yayi ba , koda ya fito ya iske su Samir sun shigo masa da jakarsa ya goge jiki da karami towel wasu kayan ya d'auko ya saka ya fesawa jikinsa da turare mai da
in kamshi ya dauki wayoyinsa ya nufi bangaren mummuy yana shiga parlou'n ya iske mufeeda da Afra suna jera abinci a dinnig table.
"sannuku yammatan mummy suka juyo a tare fuskarsu
auke da murmushin "yauwa yaya sanunka ya gajiya ?"gajiyar nan ma idan akwaita yanzu babu ita yayi magana yana tsaida kallonsa akan Afra dake sakar masa murmushi, mummy ta fito daga Kitchen rike da plet din coslow an rufeshi da wani farin laylon ta ha
a ne sabida muradi na matukar so ,badamasi ya Kalli mummuy yace " sannu mummy da kokari".
tace "yauwa son ta fada tana taya su mufeeda shirya dinnig dan ko sunyi aiki indai bangare girki ne ko shirya dinnig table sai ta sake dubawa inda akwai abinda zata gyara tayi idan babu ta barshi "mummuy wai mai yasa baki son masu aiki ne sai dai ke da yara kuyita walahar aiki ?"
"Wallahi dai haka kawai bana bukata masu aiki nan nafi son nayi komai da kaina kuma nafi son kanneka su kware gurin iya kowani irin girki, alhamdullahi gashi kowane daga cikinsu ta kware ta iya kowani irin girki "yanzu mummy kina nufin wa
an nan yaran sun iya girki ?"
"Sosai kuwa bari kaci kaji zaka tabbatar da hakan., kamshin girki duk ya karad'e ko'ina ya karaso kusa da mummy Yana
arin jan kujera mufeeda tayi saurin ja masa ya zauna akan kujera ya bu
e kular miya, kamshi miyar ya buge hancinsa ya lumshe ido yana fatan yadda kamshi da kyau a ido yayi dandano a baki , ya bu
e kular shimkafa basmaty ce farar sol , Afra ta matso kusa dashi tayi saving d'insa ta janye kular a gabansa ta ajiye plet din tangaran tace "bisimilla yaya ta fa
a tana sakar masa murmushi yayi mata wani irin kallo mai tsuma zuciya ," ta cika bulbul kamar ba'a yar shekara sha shida ba komai yaji ajikinta kamar yadda yayi expecting ganinta haka ya ganta ."
A natse ya soma cin abinci lomar farko ya ci yaji kunnesa yayi yummmmmm alamun dadi ya tsaida kwayar idanunsa akan mummuy kunnuwansa na motsi kadan kadan muryarsa a sanyaye yace "cikin Afra da mufeeda da zahra wacece tayi girkin nan acikinsu ?"Wayyo Allah mufeeda ta furta a cikin zuciyarta , take hantar cikinsu gabadaya ya kad'a saboda a tunaninsu ko girkin bai yi masa dadi bane yasa ya tambaya , mummy tace "to dai kusan kowace acikinsu tasa hannu saboda ayi sauri ". ya jinjina kai sannan yace "lafiya dai ko abincin bai maka dadi bane ? "Ai dadin ne ma yasa haka idan mutun yana samun yana dibar irin wannan girki ai sai dai ya tare a gidan nan gabad'ayan "ai ko Gabadaya suka saka masa dariya..
"sosai kuwa son shiyasa duk sanda zan yi tafiya zuwa wata kasa nafi tunanin girkin mummynku dana yarana dan gaskiya ba daga nan ba gurin iya girki an horasu kuma sun iya bana shayin zuwansu ko'ina , ina alfahari da wannan kyakkywar salihar matarta tawa domin itace tsanin akan rayuwarsu inji cewar dady daya shigo yanzu fuskarsa
auke da murmushin jin dadi, "kajika kou da wani zance zaka fara zolayar naka daka saba ko "?
"zolaya ko gaskiya ".badamasi ya yunkura zai miki domin isar da gaisuwar ga mahaifinsa dady ya matso da sauri ya dafa kafad'ansa "yi zamanka son karka damu kanka "mun sameku lafiya dady ya ayyuka ?"Lafiya son muna nan muna fama har yanzu babu mataimake sai Allah, ya ka baro Australia da aikin naka fatan an samu abinda akaje nema ?"Alhamdulillah dady komai ya kammala " mummy ta Jawa dady kujera tare da cewa "banason kana doguwar tsayuwa ka zauna kusa da d'anka dan nasan yau akwai labari " zama yayi kusa da ya badamasi itama ta zauna gefensa tana zolayarsa suna barkwancinsu da suka saba "eh yau din dai nasan hirar duk akan surukarki zai min suka sa dariya gbdy har dasu Afra da bata fahimcesu ba shi kam badamasi sai murmushin jin dadi yake dan rayuwar iyayensa na matukar burgeshi"
Gabad'aya hayaniyarsu ta karad'e parlour'n ya badamasi na ci abinci yana zuba santi Afra ta mike ta jingina bayanta a bayansa "ga taimakon gaugauwa dan karka rushe a kasa, ya kai hannunsa zai zuba mata dundu tayi saurin janye bayanta "yanzu ya badamasi sai ka zuba min wannan hannunka ?"Da dai kin tsaya yarinya kiga aiki da cikawa suka tuntsire dariya ...""Assalamu alaikum" sallamar abokan muradi da Samir ne ya karad'e parlour'n jahid khalifa da yasir Habib suka
arasa shigowa , gabadaya mutanen dake zaune a parlour'n suka amsa musu ban da afra data yatsina fuska dan sam bata qaunar masu zuwa neman muradi kusan duk wanda yake tare dashi haushi yake bata suma kuma sun san da wannan tsanar , su jahid suka k'arasa shigowa falon ha
e da gaishe da mummy sannan suka wa ya badamasi sannu da zuwa sannan suka samu guri kan doguwar kujera suka zauna kowanensu hannunsa rike da iPhone, muradi da Samir suka mike daga inda suke zaune akan kujerar dining table suka zauna kusa dasu ,nan hayaniyarsu ta karad'e parlour'n ban da hirar kwallo da yahoo babu abinda suke suna tsaka da hira jahid yace" ku tsaya na baka wani labarin ban dariya ya badamasi da yayi niyyar mikewa dan ya huta jin abinda jahid ya fada yasa ya gyara zama dan Allah yayisa da son jin labarun ban dariya musamman yake zuwa gurin hajiya kayi ta dinga bashi a lokacin da take zaune a Lagos jahid ya soma magana yana dariya "wani mahaukaci ne ya iske wata mahaukaciya a bakin rafi tana kuka sai wannan mahaukacin yace "ke mahaukaciya me yasa kike kuka ?".
Sai tace "sugar na zuba a cikin rafi kuma bai yi zaki ba ".Sai mahaukacin yace "cokali yakamata ki samu ki gauraya zai yi zaki ya karasa maganar yana kwashewa da dariya duk parlour'n babu wanda bai yi dariya ba har afra sai datai dariya ,jahid ya saida dariyarsa yana numfasawa "yanzu cikin su wa yafi wani hauka nan wata hayaniyar ta sake kaurewa wannan yace mahaukaciyar wannan yace mahaukacin ganin sun soma mutsu a tsakaninsu yasa ya badamasi ya mike ya nufi bangarensa yaso Afra ta biyosa amman mummy tayi dabara ta aiketa d'akinta dan ita dai idan tace tana qaunar hadin nan tayi karya saboda wasu daga cikin halaiyen afra din da bata so ,duk yadda ya badamadi yaso kebe wa da Afra mummy taki yarda ,hatta tsarabansu shi da kansa ya kawo musu sai dai na afra dana kisna yafi na kowa yawa, har zahra da mufeeda suka saka ayar tambaya amman ta sharesu".
Daren washegari ranar badamasi ya dade a d'akin dady suna tautaunawa akan rayuwar duniya a hankali suka gangaro kan maganarsa da Afra sun jima suna tautaunawa har sai da mummy ta shigo ta koresa tace "maza tashi ka bar min miji ya huta haka nan wai ma me kuke ta faman tautaunawa akai ?"ya Badamasin yayi murmushi ya tashi yayi musu sallama ya wuce part d'insa .
Bayan wata da dawowar ya badamasi yana tsaye a tsakiyar dakinsa yana shirya kansa cikin wasu ratsatsun kanana kaya , ya gama ya feshe ilahirin jikinsa da turare mai sanyi kamshi , kai tsaye part din mummuy ya nufa ya tsaya yayi breakfast sannan ya nufi kofar d'akinta yana isa yayi sallama ya
an tsaya domin ta bashi damar shigowa, mummy dake tsaye cikin wani had'ad'd'en volyal lace Mai kyau da tsada sai kamshi turaruka take ,ta waigo zuwa kofar shigowa d'akin tare da bashi umarnin shigowa, Ya badamasi ya shigo dakin fuskarsa dauke da annuri da tsantsar farinciki ,a natse ya karaso inda mahaifiyarsa take tsaye tana saka abun hannu ya amsa ya k'arasa saka mata yana yabawa da yadda mahaifiyarsa ke da tsananin tsafta da kula da kanta a zuciyarsa , ta kowani bangare baka isa kaci gyaranta ba, dan kusan dukkaninsu yanayinta suka d'auko gurin tsafta da iya tsara kwaliya son kamshi cike da girmsmawa ya durkusa har kasa ya gaisheta "ina kwana mummuy ?".
Mummy ta shafa sumar kanshi cikin farinciki tace "lafiya lau son ka tashi lafiya ya gajiyar aiki fatan komai na tafiya yadda ya dace "alhamdulillah mummuy komai na tafiya daidai sai godiyar Allah ,dan hira suka soma tabawa kafin daga baya ya yunkura ya mike "bari naga dady kafin ya fita office ."Wani dadyn mutumin da yayi sammakon fita ,ai tun bakwai ya bar gidan nan ko breakfast bai tsaya yayi ba, shiyasa yaso ace kasuwanci ka karanta amman ka nacewa wannan aiki ,gashi ka bar min miji yana faman shan wahala shi kadai ta karasa maganar tana ha
e rai tare da kawar da fuskarta gefe alamun fushi".Ya kamo hannuwanta duka cikin nashi "kiyi hakuri mummuy wallahi koni yanzu nayi nadamar za'bar aikin karatun likintanci da nayi akan kasuwanci ,sai dai babu yadda zamuyi da qaddara, inshallahu nan gaba dady zai zauna ya huta tunda ga Samir Aliyu da madu nan , mummy ta juyo a hankali ta tsura masa idanunta "naso ace kaine ka gaji mahaifinka tunda kai ne babba "ya sakar mata murmushi cikin tautausan lafazi yace "maganarki gaskiya mummuy Amman Shima wannan aikin dana yi karatu akanshi yana da nashi amfani kuma zai taimaka sosai, mummuy ta saki fuskarta "shikenna Allah ya taimaka sai ka maida hankalinka sosai akan aikinka kafin batun aureko?". ya badamasi yayi shiru na wani lokaci sannan yace "nifa mummuy nan kusa nake son ajiye iyali". mummuy ta girgiza masa kai alamun rashin yarda "bazan ta
a yarda ba duka Afra ma guda nawa take da za'a ce aure yanzu kai amatsayinka na likita kaga dacewar haka ace ka auri yarinyar yar shashida ?"ya badamasi yayi raurau da idanu kamar zai fashe mata da kuka yace "mummuy a ra'ayina banason auren yarinya sama da shashida zuwa sha takwas kuma wa zai dubi Afra yace bata zarta 16 ba dady ma yace suna kare secondary school zai aurar dasu gabad'ayansu, kinga kuma wannan shekarar zasu kare tunda ya soma magana mummy ta tsura masa idanuwanta masu haske irin nasa domin tabbatar da abinda yake fa
a mata ita ba auren bane bata so afra dince bata son ya aura nannauyen ajiyar zuciya ta sauke sannan tace "to da kake ta rawar jiki ita yarinyar ka fa
a mata ne ?ya girgiza mata kai "cikin satin nan dai nake son fa
a mata , nasan inshallahu bazan wani samu matsala daita ba tunda akwai shakuwa mai karfi a tsakaninmu ,tana son cusa masa ra'ayin kin aurenta amman sai wani bangare na zuciyarta ke kwabarta muryarta a raunane tace "shikenna Allah yasanya alkhairi , Allah yayi maka albarka cike da farinciki ya amsa da "Ameen ".
"Tashi muje kaci abinci "sai dana ci mummuy kafin na shigo " .
ya mike tare da yi mata sallama ya wuce office .
daddare ya badamasi da afra na zaune akan dinnig table yana faman zuba santin abinci da afra ta girka masa ya dubeta yace ."girkinki yayi dadi sosai har yasa na kusan mantawa da kunnena ".Tana jinsa tayi shiru ha
e da maida idanunta a kan Aliyu dake zaune akan kujera yana duba takardun makarantarsa dan suna da text gobe , sai daya zungureta sannan ta dawo da hankalinta gareshi tace "daman ai kwadayi ne da kai ".ya ajiye spoon din hannunsa ya
auki ruwa ya sha ka
an ya mike tsaye ya kamo hannunta " tashi muje dakina akwai maganar da nake son muyi dake mai matukar mahimmanci". ta girgiza masa kai alamun bazata ba "ka fa
a min anan mana "Bazaki fahimta a nan ba zai fi kyau mu kebance kanmu "karka damu yaya zan fahimceka yayi murmushi ya koma ya zauna yana murza yatsun hannunta ",ina son na dinga ganinki a kusa dani hakan yana matukar sakani farinciki" ta sakar masa murmushi ta sake maida idanunta akan muradi wanda ita kanta ta rasa dalilin kallon da take masa a yau din nan , gabad'aya ya badamasi ya tattara natsuwarsa da hankalinsa akanta yayinda ita kuma ta tattara hankalinta da natsuwarta akan muradi .
ya badamasi yayi kasa da muryarsa sosai sannan ya fara magana a natse "Afra akwai wanda kike so ne "?.
Onexpecting ya jeho mata tambayar ,
duk da shi yasan bai zama lallai ace tana soyayya da wani ba , duba da yanayin gidan nasu , ba'a bada wannan chance din, ko ummi dady ne da kanshi ya had'ata da yaronsa har ta kai su ga aure ,Afra ta tsaida idanunta sosai a kan muradi tana cigaba da kallonsa tayi tamkar bata ji abinda ya badamasi ya fada ba , tun daga kan yatsun kafafunsa har zuwa yatsun hannunsa take bi da ido , haka nan yau ta tsinci kanta da kallonsa abinda bata ta
a yi ba kenan a tun sanda suke rayuwa a gidan ,duk inda yayi idanunta na kanshi haka matsonsa ."ya badamasi ya kai hannu ya dawo da fuskarta garesa "abokin fadanki kike kallo haka ko da matsala ne ? "ta furzar da wani numfashi mai zafi tana hura hanci cike da takaicin kanta dan me zata zauna tana kallonsa kamar wani shahararre , ko
an wani attajiri bayan ubansa ma yana can yawon duniya ya manta da rayuwarsu sam wannan kallon da take masa bai dace da mace kamarta ba , ta sake jan dogon tsaki "Afra ina sonki ......."
Taji maganarsa tamkar saukar aradu a tsakiyar qirjinta ,ta sake kawar da kanta daga dubansa ta maida kan zara zaran yatsun kafafun muradi masu matukar kyau tamkar baya taka kasa gefen kafarsa fari sol abun sha'awa , kullum kyawunsa sake fitowa yake , uwa uba ilimi tsafta natsuwa da kamewa .a hankali ta dinga jin bakincikin kalmar ya badamasi gareta domin abinda ta tsana kenan a rayuwarta namiji yace yana sonta, ita tafi son ta cigaba da rayuwarta haka babu wanda zai ce yana sonta har sanda ita da kanta zata ga wanda yayi daidai da rayuwarta sannan ta amince masa kuma ta furta masa da bakinta "Afra ina sonki tun lokacin dana fara daura idanuna akanki na fara sonki ko kuma nace tun zuwanki duniya, sonki da tunaninki ya hananin komai ya hanani kwanciyar hankali har zuwa yanzu da nake zaune gabanki rayuwata fansa ne a gareki".
"Nifa yarinya ce har yanzu yaya me zanyi da wata soyayya har da kake fa
a min yadda kake jina a ranka ?" "kawai ka nemi wata dan Ni karatu ne a rayuwata ba wani aure ba ". ta ya ma za'a yiwa karamar yarinya kamata aure impossible ?" tana gama fa
ar haka ta mike zata bar gurin yayi saurin damko tsintsiyar hannunta ta tsura masa ido tana kallonsa "ya kamata kisan ke ba yarinya bace kamar yadda kike
aukar kanki , jikin masu shekaru a shirin aka baki dan haka babu inda zaki har sai nasan matsayina acikin zuciyarki "....
Mmn Sudais
CUTAR DA KAI
Page 30
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
......Itama afra kuka ta fashe dashi sosai bayan fitarsu wanda har ya badamasi ya shigo gidan kuka take ya karaso wajenta cikin tsananin tashin hankali "baby love me ya faru ?" Kuka ta cigaba da yi batare data bashi amsa tambayar da yayi mata ba , ya
auketa cak ya da'urata akan cinyarsa tare da kai bakinsa cikin kunnenta "yi hakuri baby love ki fa
a min me ya faru dake? " ya fada yana kamkameta sosai a jikinsa duk hankalinsa a tashe, jin dumin jikinsa da irin rud'ewar da yayi yasa kukanta ya
an ragu "dan girman Allah ki fa
a min abinda ya sameki kike kuka haka kafin nima na so miki kuka ?".
"Aliyu ne ya mareni " Tayi maganar da kyar cikin wannan rai da takaici "whata ? "When ? yayi tambayar jikinsa na
aukar rawa , "yana hauka ne ko ya fara shaye shaye ne da zai mareki " ? kai tsaye sauketa yayi bai tsaya jin wani bayani ko dalilin yin marin ba ya nufi bangaren mummuy inda ya iske muradi tsaye rike da waya yana danne danne ya gurfanar da Kisna a gabansa hannuwanta duka a sama yana karowa mummy abinda ya faru da irin matakin daya
auka akanta ."
Kisna dake punishment tana hango ya badamasi ta sauke hannuwanta ta kwasa da gudu ta rungume shi tana kuka" ya badamasi kace wannan ya rabu dani tunda Aliyu yazo gidan tsawon shekaru bakwai kenan amman kisna bata ta
a kiran sunansa ba ko kiransa da yaya kamar yadda take kiran sauran y'an'uwanta, shafa kanta ya badamasi yayi tare da zareta ajikinsa ya fuskanci Aliyu gadan gadan yana huci tamkar kumurcin maciji " kai wani irin hauka ne da zaka biyo matata har cikin gidana ka mareta ?" ya k'arasa maganar cikin zafin rai tare da kokarin sauke masa wani mahaukacin mari .
tsawar da mummy ta sakar masa ne wanda sai da Kisna ta birkice ta kamkame jikinta guri daya hantar cikin na kadawa saboda tsananin tsoro da firgici ta dai ci sunanta da baba mai gadindu ya saka mata aurar Hajiya ga tsoro ga ban tsoro ,mumy ta dakatar da ya badamasi tana huci sannan tace "kai ne dai mahaukaci da wacan dakikiyar matar taka amman ni d'ana ba mahaukaci bane kuma inshallahu ba zanga hauka akanshi ba ,kai gaka mai mata kou ka wani kwaso jiki zaka rama mata ai sai ka rama mata ka gani ko ni zan kyaleka ,ai bilhil azim naji dadin hukuncin da muradi yayi mata ya wanke min zuciya fessssss yau shekara nawa tana yi masa abinda ta gadama bai ta
a daga ido ya kalleta ba iskancin nata ma ta tashi akansa ya koma kan mahaifiyarsa wallahi ko gobe ta
ara ni na sakaka muradi ba mari ba kayi mata dan banzar duka muga abinda zai faru ta kalli muradi sannan ta maida idanunta ga ya
badamasi "kai kuma shasha banza kawai maza ka 'bace min ka kama gabanka tun ban tashi na gaugaura maka mari ba dan baka isa ka ta
a min lafiyar yarona ina kallo ba ,wallahi yau da muradi bai mari afra ba sai na mishi dukan mutuwa ya badamasi ya zaro ido waje yana duban mumy ta inda take shiga bata nan take fita ba abun yayi matukar bashi tsoro ko bata koresa ba neman hanyar guduma yake dan bai taba ganin fushin mahaifiyarsa ba irin na yau"muradi ka cigaba da saita min afra tunda ita bata da natsuwa da tunani ,kuma idan ka koma kace ta fada maka inda ta jiyo cewar mahaifiyar Aliyu Christian ce idan ba haka ba zamu saka wando kafa daya daita a gidan nan kai har kai bazan barka ba ".
tsimi tsimi ya badamasi ya juya ya fita daga falon mumy ta kalli Kisna "Ke kuma zaki ci ubanki ne ba dai kina biyewa afra ba jiki magayi , ni na sakaka muradi duk ranar da kisna ta sake zaginka ko furta kalmar wannan ba sunanka ba Kaci min ubanta la'ada waje , ba dai bazaki canza ba mu zuba mugani kece zaki sha wahala ta mike tsaye ta nufi d'akinta cikin fushi ". case fa har gurin dady da daddare dan afra ta rantse bazata yarda ba ko ara mata marin da muradi yayi mata ko ta dauki mataki da kanta ,da kyar dady ya sasanta zance , dan ko shi ya badamasi daya ji abinda ya faru afra ya dawo ya bawa rashin gaskiya amman bashi da yadda zai yi ya fa
a mata saboda yadda ta daga hankalinta tana faman kuka kamar wacce uwarta da ubanta suka mutu , badamasi ya bawa Aliyu hakuri sannan ya ga fuskar mummy ta canza ta dawo da annurinta kamar da "kiyi hakuri mummy kinsan har yanzu afra yarinya ce "yanzu afra ce yarinya ?" inji cewar Samir to wallahi idan baka mata da gaske ba wata rana......." dady ya d'aga wa Samir hannu "banason jin komai , abar zance zan ga afra zan mata magana ,ku kuma kar wanda ya sake kai hannusa jikin matarsa duk abinda tayi ku fadawa mijinta idan bai
auki mataki ba ku bari na sani ku tashi ku wuce, samir ya mike ya bar a parlour'n muradi yayi kasa da kanshi muryarsa can kasa tamkar mai koyon magana yace " ya badamasi dan Allah kayi hakuri raina ne ya
aci amman ...... "karka damu komai ya wuce ni yakamata na baka hakuri ya fada haka cikin dauriya sannan ya kama gabansa ."
"shikenan aliyu yaci bulus ? "Yanzu babu wani mataki da za'a dauka ya marini ya mari banza kenan ?" to wallahi da sake dan bai mari banza ba dan sai na rama inji cewar afra data kasa runtsawa ,duk sanda ta runtse idanunta da niyyar bacci Aliyu ne yake mata gizo da saukar yatsunsa a kan kuncinta ,dole tasa ta mike ta duro daga saman gado ta soma kai kawo a filin d'akinta tana surutai gaba-daya kanta ya kulle kwakwaluwarta mafuta kawai take nema ,tana cikin tsananin tashin hankali ga qirjinta banda dokawa da matsanancin karfi babu abinda yake akan Aliyu , zuciyarta na ayyana mata abubuwa da yawa akanshi , sosai take tunanin maseefar da zata afka rayuwar Aliyu ciki kuma idan ta afka shi a rasa hanyar shawo kan matsalar ya dangwama cikin damuwa da tashin hankali har karshen rayuwarsa ."
farkawa ya badamasi yayi ya hangota cikin wannan halin yasan abinda ke damunta bai wuce akan matsalarta da muradi ba ,ya mike ya kamota ya rungumeta tsam ajikinsa yana shafa kanta zuwa bayanta cike da tausaya mata duk da yasan laifinta ne da bata furta wannan kalmar garesa ba babu yadda za'a yi zuciya tazo masa har ya mareta amman kuma bazai so ya ganta cikin halin damuwa ba akan Aliyu ba dole ne ya cigaba da rarrashinta har zuwa sanda zuciyarta zatayi sanyi , kanta ya cigaba da shafawa yana rarrashinta qaunarta na sake mamaye zuciyarsa ita kuwa a lokacin ji take kamar ta kwace jikinta daga garesa sannan ta tattara komai nata ta bar masa gida gabad'aya tunda ya kasa karbo mata 'yancinta a matsayinsa na mijinta sai ma sarkakkafun tambayoyin daya dameta dashi akan inda ta jiyo zance .. .."
Da kyar ya samu da kalmomi masu dadi wanda zasu sanyaya zuciyarta ya kwantar mata da hankali , wasu hawayen bakinciki suka sake biyo kuncinta cikin sanyi jiki ta zame jikinta ta nufi kan katifa ta kwanta ruf da ciki tana sauke ajiyar zuciya da idanu ya bita cike da tausayawa shima ya raba gefenta ya kwanta tare da janyota jikinsa ya rungumeta tsam ajikinsa ranar bata runtsa ba har sai da zuciyarta ta hasko mata Aliyu cikin bala'i da irin mataki da zata
auka akan shi ,sai data gamsu da hukunci zuciyarta sannan bacci ya samu nasarar d'aukarta cike da mafarkinsa ...."
Washegari afra taje bangaren mumy domin bata hakuri bisa shawarar da zuciyarta ta bata dan samun damar aiwatar da shirinta yadda ya kamata , mumy ta kalleta ido cikin ido tace " wallahi afra kin bani mamaki ba Aliyu daya kasance jinina ba ko karen gidana ban dauka zaki iya masa abinda kike wa aliyu ba , muradi fa dana ne dan dan'uwana da muka fito ciki guda sam ban tsamaci haka ba wai ma a ina kika jiyo wannan zance da tsirarun mutane kadai suka san dashi ? " afra tayi shiru har sai da mumy ta sake tambayar tana yi mata kallon banza sannan tace "Ni dai Kiyi hakuri sannan ki bawa muradi hakuri kuskure ne da sharrin shaidan bazan sake ba "kin san Allah muddin kika ga na hakura kin fada min wanda ya fada miki ko kuma a inda kika jiyo zance ..."Afra ta runtse idanunta saboda sanin halin mumy data yi mace ce mai matukar hakuri da sanin Yakamata sai dai fushinta bai da kyau tasan tunda ta dage sai taji to sai taji sannan za'a samu zaman lafiya , a hankali ta bude idanunta ta tsurawa mumy wacce ta maida hankalinta wani bangaren tana girgiza kafarta daya "Kiyi hakuri mumy babu inda naji wannan zance sai a bakinki ke da ........"kafin ta karasa mumy ta jiyo tana jefa mata wani mugun kallo zuciyarta na bugun tara tara wanda yasa afra gaugawan yanke maganarta babu shiri , ganin irin wulakantaccen kallon da mumy ke mata yasa tayi saurin sunkuyar da kanta kasa sannan ta cigaba da maganar data fara "tabbas mumy a bakinki naji ke da hajiya rabi kafin bikinmu a lokacin da kuka kebe kuna tautaunawa akan batun dawowar zainab gidan nan "kenan labe kike min idan nayi baki kau ? afra tayi saurin girgiza mata kai alamun a'a "sam ba haka bane mumy lokacin ina kokarin kawo mata abun sha ne idan baki manta ba "shine aka ce Kiyi amfani da wannan kalmar dan ki sake tabarbare masa rayuwa a lokacin da zuciyarsa ke sake bushewa ,ina kokarin naga ya manta komai ya fuskanci rayuwarsa data saura amman ke kullum cikin son tozartashi kike yanzu ke rayuwar muradi bata baki tausayi ? a ran afra tace "ko daya babu ta inda zan tausaya masa domin shine halitta na farko dana tsana kuma nake masa mummunar addu'a da fatan afkuwa cikin maseefar rayuwar "gaskiya afra ki canza hali dan matsayin diyata na daukeki ba matsayin suruka na daukeki ba zuciyata , ina jinki tamakar su ummi Kiyi gaskiya a tsakaninki da muradi dan shi din abun tausayi ne , bakya son shi bai zama dole ki so shi ba amman karki nufi shi da sharri da bakaken zantuka dan zuciyata bazata dauki haka ba ".
"inshallahu mumy zan canza Kiyi hakuri zan canza domin samun rabauta nima nasan nayi kuskure kuma zan daina duk abubuwan da nake masa zan rikesa tamkar dan'uwana idan har ban karbi gaskiya daga gareki ba tun yanzu sai yaushe ? "naji dadi kwarai da gaske da kika fahimci mahaifiyarki " mumy ta saki ranta tana kamo hannun afra ka zauna da mutun da zuciya daya shi zai sa kaji dadin gardin dake cikin rayuwar duniya da hawa turba mai kyau , idan ka shuka alkhairi ba wani kayiwa ba kanka kayiwa , haka zalika akasin sa dan Allah ki canza ki manta komai rayuwa bata da tabbas sannan bama da ishenshi lokaci a duniya tana gama jin karshen maganar mumy taji hawayen bakinciki ya silalo mata "ina bazan iya manta wannan cin zarafin da yayi min ba koda zan mata komai sai na rama, sai nayi distroyen komai nashi da rayuwarsa mumy ta rungumeta tana rarrashinta dan ta dauka kukan nadamar abinda tayi take tun daga lokacin afra ta dan rage wasu abubuwa har tana sakarwa muradi fuska har idan ana magana tana sakashi cikin hirarsu wanda shi sam baya kaunar haka kullum bakincikinta sake mamaye zuciyarsa yake shi ,da yake ganin mahaifiyarsa tana cikin rahmar Allah dan babu tabbacin zuciyarta ta koma zuwa ga mahaincinta da kafrici , dan babu tabbas din yin ridda a cikin kudin tarihin mahaifiyarsa, ta dai ce zata koma addininta amman babu wanda zai tabbatar gaskiyar haka sai Allah , duk abind
a take kallonta kawai yake a dage dan duk wanda yace bai kaunarka to bai kaunar ...."
Mummuy na zaune a falo ita da muradi suna magana afra ta shigo dan yanzu kusan a bangaren mummuy take yini saboda takunkumin da Aliyu ya saka na hana Kisna zuwa gurinta, zafi goma da a shirin bazata jurar rashin Kisna ba , haka bazata bar Aliyu ya shata banza ba , sai ta rama abinda yayi mata, ta kowani hanya " sannuku ta fa
a sannan ta samu guri kusa da mummy ta zauna ,mummy ce kawai ta amsa mata cikin sakin fuska dan ta lura yanzu ta
an sauya ba kamar da ba dan idan da ne bazatayi jami'i ba ita ka
ai zatai gaisar ."
"Mummy ki taimaka ki bada kudin nan ayi mana aiki mu samu club mai kyau wallahi kudin da zamu samu sau daya yafi riban wannan kasuwanci da kike magana akai "ni dai naki ban hanaku buga wasa ba amman dole sai an karanci kasuwanci dan ragewa mijina sau
in ayyuka ,Afra tayi musmushi tace "kai mummy kina dai ji da dady fa "dole ne afra dan shima yana ji dani ,cikin tsigar wasa Aliyu yace "shikenan mummuy zan san abun yi, zan san duk yadda zanyi na samu kudin da zamu yi join din karamin club dan a fara damawa damu .
"ni dai babu ruwa idan kaje ka matsawa rayuwarka babu ruwana kasuwanci nace a fara karanta kafin buga wasan kwallo itama tayi maganar cikin tsigar wasa suka cigaba hirarsu suka share afra ..."
******
Da misalin karfe takwas na dare dady ya shigo gidan bakinsa dauke da sallama yana gyara zaman babbar rigsrsa yayinda muradi da Samir ke biye dashi a baya rike da laidodi har guda biyu wanda damammiyar fura da nono da rufaida yougth ne a ciki , babu kowa a cikin filin falon dan haka kai tsaye part dinsa ya nufa ya cire babbar rigarsa ajiye akan gado sannan ya zauna yana kwance agogon dake d'aure da tsintsiyar hannunsa , cike da girmamawa muradi ya suruna ya ajiye laidar hannunsa ya juya ya fice daga dakin Samir na
arin fita dady yace "samir ungo nan kaje gurin Bature mai Nama ka siyo nama Samir ya tsaya domin amsar sakon dady ya ciro wallet dinsa ya zaro fararen 'yan dubu dubu guda biyar ya bawa samir "gashi siyo na dubu biyu dabam na dubu uku dabam sannan kafin ka wuce aiken ka turo min uwar amarayu Samir ya amsa da "to sannan ya karbi kudin ya fito daga dakin yana fita dady ya cire kayan jikinsa ya shiga wanka bai dade ba ya fito ya goge jikinsa ya fesa turare ya zira jallabiya fara sol ya zauna ya dauki wayarsa ,bai jima da zama ba sai ga sallaman Samir a kofar dakin yana daga zaunen da yake ya bawa samir izinin shigowa Samir ya shigo cikin dakin hannunsa daya rike da laidar nama yayinda dayan hannunsa ke rike da Kisna cike da girmamawa ya rusuna ya ajiye laidar dan shima ya koyi wasu daga cikin dabiun muradi dan baya bawa babba abu a tsaye ,Samir ya fita da sauri kasancewar ana jiransa a waje Kisna ta karasa jikin dady "dady me ka siyo min ?" Yace fura ce sai nama "ta yatsina fuska " kasan nifa banason shan furar da kake siyowa baya min dadi "kwantar da hankalinki mamana na siyo miki rufaida yougth sannan ga nama nan da zafinsa yayi maganar ha
e da mikewa ya dawo kasa kan roug ya zauna tare da janyo Kisna ya zaunar daita gabansa dashi "zauna mamana muci nama ya bude laidar nama wanda ya lura da girmansa kadan ne bai kai dayan girma ba tare da bude takardar "Bismillah mamana".
A hankali suka fara cin nama suna hira har suka cinye na dubu biyu tass kasancewar shima yana son nama sosai sannan yace ta dauki na dubu uku ta kaiwa mumy
akinta tunda har lokacin bata shigo ba , daukar laidan nama tayi ta nufi kofar fitowa daga sitroom din dady madadin ta shiga dakin mumy kamar yadda aka aiketa sai kawai taja tsaki "bazan kai wa mumy ba dan idan na kai bada Samir da madu kadai zasu ci ba har da wannan muradin sai ya ci gara na kaiwa babba mai gadi mu cinye ta nufi kofar fita haraban gidan gurin baba mai gadi dake zaune yana sauraron yar karamar radiyonsa ta nufa .
yana ganinta ya washe mata baki "a'a mai rikicin gangance da wannan lokaci "? Kisna autar hajiya kenan ga tsoro ga ban tsoro fada da gaskiya tsoro ne me kika zo min dashi ne ? Yayi tambayar yana sake fadada fuskarshi da Murmushin "Kisna ta yatsina fuska kamar koda yaushe sannan ta zauna akan bancin da baba mai gadi ke zaune ta bude laidar hannunta tace "baba mai gadi zakaci nama ? Ya gyada mata kai tare da "cewa eh mai rikicin ganga fada da gaskiya tsoro ne a gurinki dama .. ......"mu ci nama baba mai gadi ta katseshi ta hanyar fadan haka yayi murmushin yana cewa "godiya nake uwar dakina Allah shi yaraki naga girmanki yasa hannu suka soma ci yana ci yana zuba mata santi da surutai har suka cinye Nama 3k tasssss...."
Can cikin gida kuwa dady ya fito daga tukararsa ya shiga dakin mumy dake tsaye tana kokarin gama shiri dan taje ta samesa , ya shigo da sallama ta cikin mirrow ta kalleshi tayi Murmushin "ranka shi dade sannu da zuwa ka gaji da jirana kou "?"Na gaji har nayi wanka yayi maganar yana kallon mumy baya gajiya da kallonta ita kuma bata gajiya da gyara kanta kullum tana nan kamar ranar sukayi aure kallonta ya cigaba da yi tun daga yatsun kafafunta har zuwa fuskarta a hankali ya taka zuwa inda take tsaye "shiryarwa ta isa haka aji dani ko nayi kundinbala na dauko yar shila".
manya idanunta da suka fara manyata ta zuba masa "har yanzu ban hanaka kara aure ba kuma bana bakinciki ba dan bana kishinka ba saboda Allah ne yace ayi idan ma kana bukatar taimakona zanyi ".
ya sake matsota sosai yana cewa "wani irin taimako uwar marayu zata min dan nasanta da alfarma da adalci ?"zan biya maka sadakin amarya tayi maganar atakaice "dady yayi Murmushin sannan yace "nan fa daya ban da wannan a canza wani alfarmar sadaki mai sauki ne a dauki bangaren wahalar aure gaba-daya ya karasa maganar yana dariya "bari naje falo na jiraki har juya zai fita daga dakin sai kuma ya tsaya "ina Kisna take ? "ba kuna tare daita ba ?" eh muna tare daita na bata nama ta kawo miki mumy ta bude baki zatayi magana kenan sai ga Kisna ta shigo dakin tana tsalle "yauwa gata nan ma ina naman da nace ki kawowa mamanki ? Kisna tayi shiru tana kallon dady tamkar wacce tayiwa sarki karya har sai daya sake magana sannan tace "na kai mun cinye da baba mai gadi" "what kuncinye da baba mai gadi shi aka ce ki kai wa ? Mumy tayi maganar tana kwashewa da dariya ."
"Ya Salam wannan wacce irin futananniyar yarinya ce shi nace kikawa da kika kama hanya kika kai masa shima saboda rashin tunani da rashin sanin ciwon kai ya zauna kuka cinye wannnan nama mai uban yawa , wannan yarinya wannan yarinya bakyau jin magana wallahi ? Yanzu uwar marayu wani hukunci zaki mata? mumy ta sake kwashewa da wata dariya sannan tace "me kuwa zan mata dady "? "bazaki mata dukan tsiya ba ,"yau da kanka bayan baka son ana dukan yara? "bana so amman yau wannan mamar ta cancanci duka".mumy ta kasa cewa komai sai dariya take shi kuwa dady abinda yafi masa ciwo ai sunci wanda ya siyowa tare, da rashi kirki da mugunta irin nata ta salwanta dana sauran hannu ya kai ya kamo kunnenta yayo hanyar waje daita yana cewa "sai na cire wannan kunnen rashin jin maganar ya murde aiko take tasa masa kuka tana fixge kunnenta tare da cewa "Allah ya isa...." dady ya tsura mata ido yana kallonta cike da mamaki jin abinda tace mumy dake biye dasu a baya tace "ai idan dai Kisna ce kadan kaji na rasa yadda zanyi da yarinyar nan gashi idan tayi abu sam bazakace ita ce tayi ba kalli yadda take kuka zaka dauka idanunta ake kwakulewa? suna cikin magana Samir da muradi suka shigo muradi ya kamo Kisna jikinsa yana tambayar "wa daki Hajiya kayi ? Kisna Ta fixge daga jikinsa tana cigaba da kukanta mumy tace "Allah ya isa tayiwa dady "what ? Suka hada baki gurin fadan haka shida Samir aiko batare da bata lokaci ba Samir ya samo igiyar caji ya shiga labta mata akafafunta wani karar ta sake saki tana susu gurin sannan yace "maza ki wuce kan kujera ki zauna babu mutsu ta haye ta zauna akan kujera tana kuka "yi mi shiru kona kara miki na sake jin kinyiwa wani Allah ya isa zaki ga abinda zan miki, take ta kama bakinta tana sheshekan kuka tana kallon inda yayi shashin wayar caji a kafarta duk suka samu guri suka zauna suka cigaba da tautaunawa akan matsalar Kisna jifa jifa take kallon kafarta tana kallon Samir ..."au kallon shashin bulalar kike ? bakya son duka amman kin iya rashin ji ".
*****
Da yammacin ranar wata juma'a afra ta lalla'ba ta shiga dakin mummy ta sato sakar zinarin mummy wanda akalla kudinsa zai yi nara dubu dari tara , Kisna ce zaune a gabanta , yayinda afra ta kamo hannunta ta damka mata karamin akwatin sarka a tafin hannunta cike da kauna ,cikin tausasan murya kisna tace " me zanyi dashi aunty ?"so nake ki saka a jakar kayan Aliyu amman karki bari kowa ya ganki ki lalla'ba ki saka masa , so nake a kamashi dumu dumu da laifin sata kafin musan yadda zamu koreshi daga gidan nan ko bakya son ya bar gidan nan ?".
"Ina so mana aunty shi da yake takura min sai naje islamiyya gashi yana sa mutane punishment akan dole na tsanashi sosai banason shi "yauwa baby nah Kinga idan ya tafi kin huta zaki sakata ki wala ko ?
Kisna ta gyada mata kai alamun" eh , "assalamu alaikum sallamar ya badamasi ta karad'e falon "me kuke tautaunawa haka kun wani ha
e kanku guri daya ?".Afra tayi saurin boye sarka hannunta tace "wa'alaikas Salam Barka da dawowa hirar ce kawai muke yi "Kisna ta mike tsaye "nima so nake na tafi zanje na shirya zuwa islamiyya "okay bari to na rakaki "a'a ba sai kin rakani ba kisna ta fa
a a matukar tsorace sai an jima ! sai an jima!! dan a wautatan ya badamasi ya fahimci abinda suke kullawa ,afra bata daga hankalinta kan dole sai ta biyota ba saboda ganin hankalin mijinta yana kansu ta dawo kusa dashi cikin sakin fuska "ranar yau akwai zafi kou? ta fada tana amsar jakar hannunsa "haka ne a dan kwanakin nan ranar yayi zafi sosai mutane na shan wahala".annu ta amshi jakarsa ta ajiye ta tsiyaya ruwa a glas cup ta mika masa "ka sha kaji sanyi .Ya amsa ya sha tare da ajiye cup "ya kamota ya zaunar daita akan cinyarsa " idan rana tayi sanyi mu dan fita mu shakata , " me zai hana mu samu yanayin mai dadi ba irin wannan lokacin ba dan lokacin zafi fita yawon shakatawa babu dadi ."
"Ni zan shiga nayi aikina ta mike tsam batare data tsaya jin abinda zai sake cewa ba , ya bita da ido kawai saboda ya lura har lokacin bata ta tashi , sannan ya rasa inda zuciyarta da hankalinta yake ,kwata kwata abinda ya lura dashi tana dai zaune dashi ne ba dan tana son shi ba , wayarsa ya
auki
ara ya dauki wayar "hello
akace masa a can bangaren "okay na gane shikenan gani nan zuwa .."
Tashi yayi ya shiga ciki yayi wanka ya fito cikin wasu kananan kaya "zan dan fita amman ba dadewa zanyi ba akwai magana mai mahimmanci da nake son muyi sai dai yanzu bazan samu damar yi ba sai na dawo zuwa anjima ya fita ya barta tsaye cikin jimamin maganarsa .
"Magana kuma wace irin magana ce zai yi dani har da cewa tana da mahimmanci ?" .Tayi shiru tana tunani ,kai tsaye ya badamasi part din mummy ya shiga dan da safe yana sauri bai shiga sun gaisa ba "ina kuma zaka daga dawowarka son ?" Mummuy ta fada tana dubansa "Akwai aikin da zanje nayi ne yanzu amman ba dadewa zanyi ba zanje na dawo "to shikenna Allah ya bada Sa'a "ameen ya fada sannan ya fita.
"kai muradi ina Samir ne?
"Nima ban gashi ba mumy "to ina yaje haka"? " tun safe daya fita ban sake ganinsa ba ?"Me yasa zai dinga fita batare daya sanar dani ba ?"Kaga bambamcinku dashi kenan baza'a ta
a nemanka a rasa ba, zai dawo ya sameni ne inji cewar mummuy "kiyi hakuri mummuy bari naje na dubo shi yanzu , jikina yana bani ko yaje neman kudi da zamu biya kudin club ne "
Neman kudi kuma ?Yanzu danace a hakura baza'a yi ba sai da kuka takura kanku ?"Wallahi ni mummuy na hakura shima ina ta fama dashi akan ya hakura , bari dai naje na nemo shi Ya juya cikin sauri zai fita .."
"Kaga dawo karka wahalar da kanka zai dawo kana jina ko muradi yau tsawon kwana biyu kenan ina neman akwatin sarkarta dubai ban gani ba, gashi ita nake son na bawa hajiya asabe ta canzo min idan taje Kano kuma d'azu da safe ta kirani wai gobe zata wuce ."Kuma kin duba inda kika ajiye ?"na duba sosai a tsakiyar kayana na sakata sai dai babu inda ban duba ba amman bangani ba ,"okay bari naje na sake duba miki ya shiga d'akinta ,babu inda muradi bai duba ba har inda mummuy bata ajiye sarka ba ya duba amman bai gani ba ya gyara mata kayanta kamar yadda ya tarar yaje ya fada mata bai gani ba mummuy ta cika da mamaki tayi shiru tana tunani babu abinda zuciyarta bata saka mata ba "to yaushe aka fara sata a gidan nan ?"To waye ma zai
aukar mata sarka gida daga ita sai Samir ,madu Aliyu sai kuwa zainab da duka satinta daya to ko zainab ce ?
"Kai guda nawa zainab take da zata dauki sarka kamar wannan to waya shigo ya daukar mata sarka..?
Da daddare har dady mummuy sai data tambaya yace "bai gani ba har washegari neman sarka ake amman babu ita babu alamunta yayinda duk sanda mummuy tayi maganar sarka sai gaban kisna ya fadi saboda sanin inda sarkar take ,mummuy ta kalli kisna dake zaune kusa daita tace "zo nan mammana jiki a sanyaye ta karaso ta tsaya a matukar tsorace "ko kin
auki sarkata kinje wasa dashi ?
Kisna tayi saurin girgiza mata kai "ki fa
a min gaskiya ? Allah ban
auka ba mummuy tayi shiru tana nazarin yadda ta nemi sarka aka rasa ."
" Akwai abinda kake bukata ne ?
Ya badamasi dake zaune yana bin afra da kallo yace "a'a yanzu na tambayeki zaki iya fita shakatawa tare dani ? Tayi shiru tana kallonsa tare da lulawa duniyar tunani " koda da adaddare ne hakan zai samu ?nan ma shiru tayi ta kasa cewa komai har sai daya tabota tayi firgigib "kayi hakuri banji abinda kace ba ka sake maimaitawa ."bance komai ba ya fada cikin dakiyar zuciya, ganin yanayinsa ya canza ta fahimci bai ji dadi abinda tayi ba , dan haka ta matso ta shige jikinsa taji zafi sosai "anya kuwa ma ba zazza
i kake yi ba amman kake maganar fita gurin shakatawa ?"Karki damu dani , akwai abinda nake son na tambayeki ?"Ina da tamtamar zamana dake akan bakya sona kawai dai kin aureni ne dan babu yadda zakiyi ko ba haka ba ? "amman me yasa ka tambaya ?"kawai dai Ina son sani gaskiya ne saboda nasan matsayin zuciyata agurinki zan cigaba da sonki ne ko kuma zan takaita daga yadda nake ."Me zuciyarka take shiryawa akaina "ke zanwa wannan tambayar tunda na aureki dai-dai da rana
aya banga wata alamar ta soyayya daga gareki ba ko aurattaya muke bakya nuna kina jin dadi ,kuma idan zanyi sati biyu zuwa wata daya ban nemiki a shimfidata ba bazaki damu ba bare ki nemi ..."
"kai ya badamasi ka daina fadar haka kowace zuciya da yadda take daukar nata soyayya "kunji ba maganata dai tana kan hanya ya fadi haka yana zareta ajikinsa "kuma kullum za'a kirani sai dai yaya badamasi har zuwa yanzu ban samu matsayin da za'a kirani da honey ko darling da dai sauransu ba ."to kayi hakuri inshallahu zan canza "Allah yasa ya fada yana
arin shiga dakinsa tare da zare agogon hannunsa "Ni dai har ga Allah ina matukar sonki kuma bana jin zan daina sonki ya sake kamota ya ha
eta da jikinsa ya zagaye hannuwansa duka a kugunta ya manna mata kiss a gefen wuyanta "kice kina sona babu love Ina son jin wannan kalmar daga bakinki .."Shiru tayi yayinda
a zuciyarta tace "wannan kalmar ce bazaka ta
a samu ba daga gareni saboda har ga Allah bana sonka , da laifi na mallaka maka zuciyata ko furta maka kalmar so alhalin baka cancanta ba duk yadda yaso ta furta masa ki tayi ta shige jikinsa tare da mantar dashi komai akan batun soyayya ..."
Cike da dabara afra ta sanya akwatin sarka mummuy cikin kayan Aliyu ,yau kusan wata biyu kenan mummuy na neman akwatin sarkarta ta tattara yaran gidan kaf ,mummuy ta kalli Samir "cikin kai da madu ku fito min da sarkata dan bazan saka muradi da zee ciki ba "mummy nifa ban
auki akwatin sarkarki ba ,nima ban
auka ba samir da madu suka fadi haka kisna najin haka jikinta ya kama rawa "kenan akwatin sarkata yana da kafa ko shi ya dauki kanshi da kanshi to shikenna duk inda ma ya shiga zai fito ne ,amman zan so ka fa
a min gaskiya, kai Samir ance ka biya kudin club ina ka samu kudi idan ba sarkata ka
auka ka siyar ka biya muku ba ?"Wallahi mummuy ki tambayi mujahid wani cleat dina ne ya biyani shine na biya mana amman me zai sa na dauki sarkarki mummuy ? Muradi yayi saurin cewa "gaskiya ne mummy wallahi bai
aukar miki ba," kai ma ka min shiru anan wato ka fara biye masa ko ? ta karasa maganar tana kokarin shiga Kitchen ,afra dake la'be tana jin abinda suke fa
a sai data bari sun gama tayi wuf ta fito ta biyo bayan mummuy "lafiya mummuy ke dawa haka kike ta fada ?"Wallahi akwatin sarkata nake nema ina tunanin Samir ne ya
auka ya siyar ya biya musu kudin club "anya mummuy Samir din zai yi haka ? "Ke dai ki duba da kyau ko kuma ki bincika cikin kayansu idan ma
auka yayi ya siyar dole za'a samu wasu kudi a hannunsa bare ina da ja akai wannan ba halinsa bane " , mumy tace "ya dauka ya siyar fa "gaskiya mummuy Samir baya da wannan halin Samir baya sata ,Samir na jinta ya sauke numfashi "ya biyo mummuy kitchen "haba mummuy wai me yasa kike min haka ne ? wallahi ni ba barawo bane ,me zanyi da sarkanki ? yayi maganar hawaye na zubo masa Aliyu ya kamoshi shima hawaye sun cicciko idanunshi gashi magana yake son yi masa amman bakinsa ya kasa furta komai , haka dai sukai ta magana akan batar sarka har satin ya wuce ba'a gani ba ,ganin hankalin mummuy bai kai ta duba dakinsu ba yasa afra ta sake satar jiki ta dauko sarka a wata safiyar asabar su Aliyu suna makarantar islamiyya ta saka cikin jakar kwallonsa tasan dole zai dauko jakar zuwa da yamma ko kuma washegari ranar Lahadi fatan ta dai idan ya zazzage jakar ya zamo akwai idanun mutane ,ai kuwa da yammacin ranar Aliyu da Samir suka shigo falo kowannensu hannusa rike da jaka , yayinda mummuy da dady da yaya badamasi da afra har ma da aunty wacce tazo gidan , suna zaune a parloun suna hira. "kaga mazajen mummuy, Allah mummuy bakaramin Fama zaki yi da yammata akan wannan
an naki ba ,kalleshi fa kullum sai
ara kyau yake da kwarjini ranar daya zo gidana rasa yadda zanyi da yammata gidanmu nayi kowa tana so kinsa har kanwar sha'aban ruky da bata magana tsabar miskilancin sai datayi data ganshi da alamun son shi take dan ko yau sai data ce min na gaishe mata da mai kyau, bata san ba'a yi masa gwaninta ba ta karasa maganar tana dariya ...."
Aliyu kuwa tun data fara magana ya ha
e rai tamkar wanda aka aikowa sakon mutuwa dan ya tsani ana yi masa zance yammata , ya samu guri opposite din mummuy ya zauna yana ciro takalminsa wanda ka'ida ne idan zasu fita buga kwallo shi a parloun yake karasa shirinsa .
mummuy tace "gashi shi kuma a duniyarsa babu abinda ya tsani ji kamar zance yammata da aure ba ? "Ai kuwa yin aure dole , kai nice ma zan haifa maka matar gabad'aya kowa ta huta ...... "Wannan karo kowa yayi dariya banda afra dataji ranta ya soso sai dai Allah Allah ta dinga yi mugun nufinta ya hau kan Aliyu mutuncinsa da darajansa su wargaje a gaban ahlin da suka fi kaunarsa akan komai "babu uwar da bazata so baka auren diyarta ba muradi natsuwa kamewa kwarjini ilimi komai Allah dai ya bani haihuwar diya mace na baka daga yanzu ma ka zama surukina "Kai aunty ummi Wai me yasa kike min haka ne ?inji cewar muradi "Kai ma me yasa baka son maganar aure ?"Rabu min da yaro ummi , aure kuma inshallahu zai yi bazan mutu ba sai naga aurensa da ya'yansa ,ke kuma ki rike yarinyarki dan bazai zauna har sai kin haifi mace ta girma sannan yayi aure ba suka sake kwashewa da dariya har dady , afra ta yatsina fuska ita dai burinta ya zazzage jakar tunda kowa yana gurin "dan Allah Aliyu kayi sauri kasan fa mu kadai ake jira "sorry samir duk laifin aunty ummi ne ya fada yana jan tsaki , Samir ya karaso zai dauki jakar Aliyu da niyyar dauko masa dayar safarsa , Aliyu ya rike jakar "karka damu zanyi komai da kaina dan'uwa Samir ya fixge jakar "dan Allah ka cika sanyi jiki wallahi ya zazzage jakar sai ga sarkan mummuy a kasan tayis sai walkiya take zubawa , dake idanun kowa na kansu ana barkwancin yasa suka ga sarka, wata irin zabura afra tayi tace "mummuy wannan kamar sarkar da kike nema me take a jakar Aliyu ? ta dauko sarkar tana nunawa mumy ,take kan Aliyu ya sara , zuciyarsa ta shiga rawa da shiga tashin hankalin da bai taba haduwa dashi ba a dalilin ganin sarka acikin jakarsa ......."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 31
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Gabadaya kallo ya koma kan Aliyu dake zaune cikin tsananin tashin hankali da fargaba zuciyarsa cike da mamakin abinda ya kawo sarkar mumy cikin jakarsa , bai gama mamaki ba yaji sautin Muryar Afra ta karad'e parlour'n cike da isa da izza "me sarka momy take a cikin jakarka Aliyu ?"Shiru yayi ya kasa bata amsa tambayar da tayi masa sannan ya kasa d'ago kanshi ya kalleta illa zuciyarsa da gangar jikinsa da suka
auki rawa " ..
"Mummy dady aunty ummi duk kunyi shiru kuna kallonsa ba zaku kuyi magana ba ? " ku tambayeshi dalilin zuwan sarkan cikin jakarsa mana ? " Shiru sukayi mata gabad'aya zuciyar kowannensu cike take da rashin yarda da wannan al'amari daya faru ."
Afra ta sake kallon Aliyu cikin zafin zuciya kamar itace mai sarka "wai me kake nema a rayuwarka ne Aliyu ? " anyi maka komai na jin dadin rayuwa , an inganta rayuwarka ta kowani bangare ,an nuna maka gatan daka rasa har ana kokarin fitar da kai karatu wata uwa duniya am maka komai Aliyu amman shine zaka buge da sata ......" ? "Kenan duk satar daake a cikin gidan kaine kake yi amman mumy ta cireka ciki ?"
A hankali ya furta kalmar "sata" cikin tsananin bakinciki yana duban fuskar mumy wacce ta dawo tamkar hadari tsabar tashin hankalin data tsinci kanta ciki , a hankali Aliyu ya soma girgiza mata kai hawaye na ciccikowa a cikin kwarnin idanunshi ,jikinsa a sanyaye ya mike ya soma d'aga zara zaran yatsun kafafunsa zuwa inda mumy take zaune tamkar an dasata qirjinta banda bugawa da sauri babu abinda yake , hankalin Aliyu yayi mugun tashi da ganin yanayin mumy dan bai taba ganin yanayinta ya sauya haka ba , mumy ta kalleshi kawai da idanunta da suke cike da matsanancin
acin rai tuhumar da Afra tayi masa yayinda Aliya yake Kallon mummy a matukar tsorace ,
Kallonta yake sosai don tabbatar da abinda ke zuciyarta "zata yarda ya aikata abinda Afra ke jifansa dashi ko kuwa zata karyata ta ?"Cike da sanyin jiki ya d'aura kanshi akan cinyarta jikinsa na wani irin rawa yana
arin yin magana ya sake jiyo Muryar Afra "wallahi wannan yaron zai 'bata mana tarbiyyar gida idan ba'a
auki mummunar taki akanshi ba wannan fa sata ne kirikiri ,gashi yasa an zargi Samir alhalin bashi ya dauka ba ......"
"Karki ce haka Afra sam haka bai dace ba ki bari a tambayeshi aji yadda akayi sarka ta kasance a cikin jakarsa ba wai ki zargeshi da laifin aikata sata ba "inji cewar ya badamasi ya katse mata hanzari yana duban fuskar mumy da dady gabansa na wani irin faduwa dan kallon yanayinsu kadai zai fahimtar da mutun irin takaicin da maganar Afra ta jefa zukantasu . "Ban gane kar nace haka ba ? "kana nufin sharrin nayi masa kenan bayan ga zahirin gaskiya kowa ya gani da idanunsa ? " wanene shi da baza'a fa
i illar abinda yayi ba ? "Babu wani dogon bincike ma da za'a tsaya yi ko ace zarginsa ake tun da ga gaskiya ta bayyana akan idanun kowa shine ya
auki sarka da ake nema tsawon lokaci ba wani ba ta k'arasa maganar tana kallon Aliyu wanda ya d'ago a lokacin ya zuba mata kyawawan idanunshi masu cike da tsantsar bakinciki da tsanarta a cikin zuciyarsa "Ki daina fadar son ranki akan dan'uwana saboda wannan ba gaskiya bane sharri ne da makirci , dan'uwana bazai ta
a aikata wannan kazamin halin ba samir ya fada a zuciye kamar zai rufeta da duka ..."
"Me kace ?".
"Abinda kunnenki ya jiyo miki shi na fa
a ya bata amsa ha
e da maka mata
atuwar harara yana jan tsaki "abun mamaki wai akama barawo dumi damu da kayan da'ake nema amman ana danganta hakan da son rai ko kazafi , "wai kai din nan me yake damunka ne kana kallon gaskiya amman kake
arin dannewa ?" i think har kai sai da mumy ta zargeka akan kai ka d'auki sarka nan shine dan bakin munafurci irin na......"
"Ke dan Allah malama kiyiwa mutane shiru, wai ace mutun bazai iya gane natsatse da wanda ba natsatsen ba ,ta yaya kike expecting muradi zai aikata irin wannan halin ? Aunty ummi ta fada cikin matsanancin fushi tare da mikewa tsaye ta fuskanci Afra dake tsaye qirjinta na bugawa da matsanancin karfin , mumy da dady kam har lokacin kasa magana sukayi saboda tsananin mamakin karfin halin Afra ko sarkata ce iyakacin abinda zatayi kenan bare ba nata bane ."
"Allah sarki muradi nasan bazaka ta
a aikata haka ba , na nasan wannan ma yaudararka akayi aka saka maka Sarkar nan cikin kayanka dan a ha
aka dani amman har abada hakan bazai ta
a faruwa ba da naga wannan ranar da zaka dauki abun wani gara mutuwa ta riskeni da wuri mumy ta fada a fili hawaye na wanke mata fuska ....
"wannan ba yaudarasa aka yi ba halinsa ne fa mumy ki ma daina hasarar hawayenki akan yaudararsa akayi aka sa masa yana sane da zaman sarka shine ya
auketa gashin nan yayi magana mana idan har bashi ya
auka ba ..."
"Enough Afra Karki sake danganta dan'uwana da kalmar sata ya badamasi ka fad'awa matarka ta daina , ka ja mata kunne idan ba haka ba wallahi za'a yi ruwan bala'in a cikin gidan nan ke idan ma
aukar sarka yayi ina ruwanki ince sarkar ta mommy ce ba taki ba meye naki na zakalkalewa da tada jijiyar wuya "?"Bare ma nasan Aliyu bazai dauketa ba dady ya fa
i haka yana Kallonsu daya bayan daya gabad'ayansu ransu a bace yake ,itama Afra ta dai fadi haka ne amman yau muke da Aliyu a gidan nan , aiko sata akayi na cire Aliyu ciki sawun masu sata saboda ba zai ta
a aikata haka ba ,dan shi mutum ne mai amana da kamewa dattijo a cikin yara dan haka karki sake cewa shine ya
auki sarkar nafi yarda da saka masa akayi ko dai wani abu dabam ya karasa maganar yana furzar da iska "..
"Sau tari akance tsanar mutun shine abu mafi sauki da zuciya take saurin iyawa ga wani shashi na muguwar zuciyar wani mutun ,
kuma idan mutun yace baya sonka ko ya dawo yace yana sonka karya ne". "tabbas haka ne dan yau na yarda da haka kuma duk runtse nasan Afra bazaki ta
a qaunar Aliyu acikin zuciyarki ba , kuma babu wanda ya aikata wannan makircin sai ...."
"Kayi shiru Samir abar maganar sarka dai tawace ko ?"da suka gyada mata kai "to na barwa muradi ita halak malak yayi duk yadda yake so daita idan bai so ya yar , kuma ban yarda ya
auki sarka ba saboda d'ana ba barawo bane "wani sanyi da farinciki ne suka ziyarci zuciyar Aliyu a lokacin
aya tamkar wanda akawa albishir da gidan aljanna , take yaji duk duniya bashi da kamar mumy sannan ya ji qaunarta ta ninku akan wanda yake mata ,
a hankali ya d'ago kyawawan idanunshi wa
an da suka wadatu da gashin ido , ya ha
a idanunshi dana mumy cikin sanyayyiyar muryarsa yace "mummy .........."Saurin katse tayi ta hanyar cewa "Karka ce komai bare ma ka tsaya kare kanka saboda ban yarda ka aikata wannan halin ba, tashi kawai ku tafi inda zaku , take jikin Afra yayi mugun sanyi dan bata so abun yazo cikin sauki haka ba ,bata so sunki yarda daya aikata haka ba taso zukatansu su yarda kuma su amince da shine ya dauka kafin shirinta na biyu ya bayyana wanda take saka ran dole ya bar gidan ko yaki ko ya so ..."
Suna cikin wannan halin Kisna ta karasa shigowa parlour'n da gudu tana tsalle hannunta rike da jakar makaranta , turus tayi tana kallonsu daya bayan daya ,a hankali idanunta ya sauka akan sarka ,tayi saurin zaro ido waje tana dafe kirji ganin haka yasa Afra kamota jikinta da sauri "oyoyo baby nah kin dawo me yasa kika shigo babu sallama"? tayi maganar tana daga sama tare da kai bakinta daidai saitin kunneta "karki sake kice nice na
auki sarkar nan idan ba haka ba zan saka miki kyankyaso a wandonki ,a dan firgice Kisna ta girgiza kai kanta alamun bazata fada ba sannan ta soma
arin zamowa daga jin Afra ,
ta ajiyeta " je kiyiwa mumy da dady sannu da gida ." Kisna ta k'arasa jikin dady ta rungumeshi ya sauke ajiyar zuciya tare da mayar da hankalinsa kan Aliyu yana shafa kan kisna "mumy kiyi hakuri naga kamar ranki ya
aci ba son zuciya bane ,haka zalika ba duk zuciyar kowa bace zata iya yarda da ba Aliyu ne ya
auki sarkar nan ba saboda ganinta cikin jakarsa wanda nima shine dalilin da yasa na tuhumeshi , "koma waye ya
auka yasa akayi zarginsa Allah ya saka masa dan wannan ba dabi'a bace mai kyau..."inji cewar mumy .
A fusace Samir yace "Allah dai ya tona masa asiri a bayyanan nasi , Allah ya jarabeshi da akata sata dumu damu yaji yadda ake ji haka kawai ba'a son ganin mutun cikin farinciki wallahi bazamu amince da wannan tsarin ba Samir ya karasa maganar yana hararar afra .
Shiru Afra tayi tana bin Samir da idanu kafin daga baya ta dubi Aliyu da ya mike tsaye tace "kayi hakuri bisa ...."Hannunsa kawai ya d'aga mata ya wuce jiki a sanyaye tabi bayansa da kallo mumy ta yunkura ta mike ta bar parlou'n ,aunty ummi ma ta mike ta yafa mayafinta ta dauki jakarta ta rataya "Allah ya kyauta ta fada tana nufar kofar fita daga falon batare datayi musu sallama ba ,parloun ya rage daga Afra sai ya badamasi da dady da kisna dady yayi gyaran murabus yana duban afra yace "gaskiya afra kinyi wauta da yarinya ko kuma kai tsaye nace kinyi hauka ta yaya zaki yi irin wannan zargin ga Aliyu kuma a gaban mahaifiyarsa bayan kinsan irin qaunar dake tsakaninsu ? "Sau tari ina fada miki ki daina tsanar Aliyu ke dashi abu guda ne agurin uwar marayu kina keta masa mutunci ya badamasi yace "ni sai yau nasan bata da hankali sannan bata daukeshi matsayin danuwanta ba "zance banza kenan afra ta fada acikin ranta a shekara kai shasha ne da kake tunanin zan daukeshi tamkar dan'uwana ?kasa zaman falon Afra tayi ta wuce bangarenta cike da bakinciki rashin samu nasarar da tayi " yanzu ne ta sake jin matsananciyar kiyayyar Aliyu a ranta bata san yadda zatayi ba so take ya bar gidan ta kowani hali ,zafi take ji sosai a tsakiyar zuciyarta , tana jin muddin Aliyu ya sake kwana a cikin gidan mutuwa zatayi " .
Akan hanyarsu muradi ta zuwa filin kwallo maganar sarkar suke da Samir ,"ka share wannan yar iskar yarinya sam rayuwarta batayi ba nasan duk makircinta ne itace ta shirya komai dan kawai a tsaneka abinda bata sani ba kai
din ajin farko ne acikin zukatanmu Samir yayi magana yana daura hannunsa daya a kafad'an Aliyu ,"wallahi ban san me nayiwa Afra ba , shiyasa fa kaga nake Allah Allah takardunmu su fito mu bar kasar gaba-daya ,dan gaba bansan abinda zata bullo min dashi ba ,na rasa laifin me nayiwa Afra a duniya da bata kaunar ganina cikin kwanciyar hankali "babu abinda ka mata mugun halin ne kawai irin na mahaifiyarta gareta basa son ana rabarsu har suka karasa filin wasa magana
aya suke ranar babu wani abun kirki da muradi ya tabuka a fili saboda faduwar gaba da damuwa .."
daren ranar har kusan
aya da wani abu muradi na zaune a d'aki ya kasa runtsawa , gabad'aya ya rasa meke masa dadi ,hannuwansa duka ya da'ura saman kanshi dake mugun sara masa kamar zai rabe gida biyu tsabar damuwar da zuciyarsa take ciki gashi dai babu wanda ya amince da shi din barawo ne amman hankalinsa yaki kwanciya zuciyarsa ta kasa samun natsuwa burinsa kawai yayi nisa da gidan idanunwansa sunyi jazur tamkar garwashin wuta hawaye ne kawai ke tsiyayowa daga kyakkyawar idanunsa ,shi dai yasan bai ta
a aikatawa Afra wani laifi ba a iya tsawon rayuwarsa a gidan ,bata da hujjar tsanarsa bare ta dinga binsa da bita da kulli ,hujjarta
aya ce mahaifinta ya taimakesa akan hanya, amman ya rasa dalilin daya sa ta kasa manta haka sannan ta kasa yarda da cewar shi din jinin mumy ne .."
Samir ya bude ido ya ganshi zaune dafe da kanshi ajiyar zuciya ya sauke mai karfi y
matso kusa dashi ya dafa kafad'ansa "dan Allah ka cire damuwar nan a cikin zuciyarka , mumy fa da kowa dake cikin gidan babu wanda ya yarda , Duk mun san sharrine ake
arin yi maka ,kuma ko waye mun barsa da Allah ka kwanta ka huta "bazan iya runtsawa ba bari kawai nayi alwala nayi sallah ya yunkura ya mike da kyar dan har lokacin kanshi bai dana ciwo ba ,ya fito bayan yayi alwala ya fuskanci Ubangijinsa tun yana iya kirga sallar nafila har ya daina daga karshe dai yayi raka'a daya yayi sallama ya daga hannunsa sama ya soma yiwa Allah kirari da kyawawan sunayensa hawaye na gangaro masa sai gurin karfe uku na dare bacci ya d'aukeshi , washegari da zazzafan zazza
i da matsanancin ciwon kai ya tashi ko saukowa daga katifa bai yi ba, Samir ne ya fahimci halin da yake ciki ya sanarwar mumy .a rud'e ta shigo dakin tare da ya badamasi da yake Lahadi ne bai fita aiki ba kuma lokacin da Samir din ya shigo yana fadawa mumy suna tare yana sake bata hakuri akan abinda Afra tayi jiya ,juyawa yayi da sauri ya koma bangarensa ya dauko kayan aiki ya fito cikin sauri ,haka nan zuciyar Afra ta tsinke taji wani mumnunar faduwar gaba "ko mai ya faru kuma tayiwa zuciyarta tambayar kamar ta biyosa dan sanin halin da ake ciki sai kuma ta fasa tayi zamanta qirjinta na bugawa ,cikin sauri ya badamasi ya dawo ya fara bashi taimakon gaggawa bayan yasa shi dole yaci abinci , yayi masa allura yace "ya kwanta ya hutu ,duk suka bar d'akin banda mumy dake zaune tana shafa sumar kanshi cike da tausayawa , qaunar Aliyu ta musamman ce a zuciyar mumy ta mamaye zuciyata da komai nata cikin tautausan murya mumuy ke masa sannu tana kwantar masa da hankali sosai zuciyar Aliyu ta sake yin sanyi hawayen farincikin samu kanwar mahaifi ne ke zariya akan kuncinsa ,baya alfahari da mahaifinsa amman yana alfahari da yar'uwarsa tamkar mahaifiyarsa yake jinta ,yanayinta yana yawon tuno masa da mahaifiyarsa ya kasa manta kamanin mahaifiyarsa da komai nata saboda samun kyawawan mazauni da yayi a zuciyarsa ."
Duk motsinsa sai momy tayi masa sannu tare da karfafa masa zuciya , "mumy me yasa Afra ta tsane ni ?
"Me nayi mata momy ?
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 32
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Baka mata komai ba muradina kawai mugun hali irin nata ta bashi amsa cike da tausayawa " mumy zuciyata na zafi sosai saboda ina jin tsoron kar wata rana Afra tayi nasarar rabamu , banaso rabuwa dake mumy sai dai mutuwa ta rabamu amman ina ganin lokaci yayi kusa da zan gudu na barki da kaina duk da ina tsananin qaunar zama dake ya karashe maganar hawaye na gangaro masa "kar na sake jin ka furta kalmar rabuwa ko guduwa tayi maganar a zafafe ranta a matukar bace "yadda bazan iya rabuwa da
an cikinna ba haka zalika Bazan Iya rabuwa da kai ba kai ba kuma kar naji kar na gani kai dana ne halak malak ni mahaifiyarka ce ," na soma jin tsoron sharrin Afra tana son shiga tsakanin uwa da danta ya k'arasa maganar wasu zafafan hawaye masu zafi na gangaro masa."
numfashi mumy ta sauke tare da fadin "hakika abinda take so kenan muradi sai dai kafin lokacin zan yakiceta daga rayuwarmu ta zauna iya matsayinta dan ko dan cikina yace zai shiga tsakaninmu zan taka masa burki bare ita "rayuwata ce kai muradi kuma ina tausaya wa rayuwarka da me zakaji babu tsayayen uba babu mahaifiya babu dangin mahaifiya a dangin uban ma ni kadai na yarda da kai nake sonka tamkar numfashina na shaku da kai matu
a muradi karka sake cewa zaka bar rayuwata muna tare muddin rai sai na aurar da kai da kaina sai na ga ya'yanka ta karasa maganar tare da sauke numfashi take ya ha
e rai ya zame kanshi akan cinyarta "mumy nifa babu wani aure da zanyi "murmushi kawai mumy tayi ta sake
aukar kanshi ta mayar saman cinyarta"Allah ya shiryeka muradi muna nan da kanka zaka furta zakayi wata rana " ya sake ha
e rai a hankali mumy ta dinga lalla'bashi
har bacci ya d'aukeshi , Aliyu yayi kwana biyu yana jinya kafin ya dawo daidai .."
zuciyar mumy ta kasa yin sanyi da Afra duk abinda take mata baya burgeta , gabad'aya ta fita ranta bata son ko Kallon inda take ,ita kanta Afra ta fahimci sauyi daga mumy amman ta nuna ko ajikinta a ranta tace "na rigada na zama karfen kafa a gidan nan ko babu halaka ta aure tsakaninta da badamasi gidan nan gidan yayan mahaifina ne ba'a isa a rabani dashi ba zama dole .
bangaren kisna kuwa cikin kankanin lokaci suka sake dinkewa da uwar d'akinta afra suka dawo fiyye da da suka ci-gaba da cin kare su babu babbaka , sharri kuwa babu wanda Afra bata kawo wa Aliyu hari sai dai Allah na kubutar da dashi daga sharrinta dan a lokacin har hada baki tayi da wata makwafciyarsu maman Abba cewar tazo da yarinyarta sadiqa tace Aliyu na sa mata hannu ajikinta saboda yana son yara
anana sosai kuma yana daukarsu sannan suka koyar da yarinyar yadda idan an tambayeta zata ce Aliyu ne, lokacin da ta dawo gida ta samo kyankyasai guda uku murd'a murd'a saboda shirinta akan kisna tana shigowa bangarenta kisna ta fado tana haki "ke kuma daga ina haka?" daga gida ke na hango shine nazo "yauwa gara ma da kika zo "akwai abinda zai faru a gidan nan gobe akan wannan kinibabban Aliyu da zarar kinji an fara maganar kema kice yana miki ".
Kisna ta girgiza kai "dan Allah aunty Afra Ki daina hadani da wannan mutumin wallahi zuciyata bata kaunarsa bana son duk abinda zai hadani dashi da sauri Afra ta bude roban data saka kyankyasai ai kisna na daura idanunta akansu "tace Kiyi hakuri zanyi duk abinda kike so". "better dan wallahi idan bakayi ba a cikin wandonki zan saka miki kisna ta mike jikinta na rawa ta soma
arin gudu Afra ta biyota tana kokarin kamota dan ta kara tsoratata da kyankyaso ."
lokacin da zance ya fito Aliyu ya rude ya shiga damuwa mai tsanani maganar maman Abba bai daga masa hankali ba kamar na kisna aiko tana gama magana mumy ta dauketa da wani gigitaccen mari Wanda yasa take ta fadi ta sume ta daga kafa zata taka mata ruwan ciki Muradi yayi saurin durkusawa ya rike kafar mumy "ka barni na kashe shegiyar yarinyar nan wato kina zuwa ana koya miki makirci kou "? "Dan Allah mumy Karki mata illa ya karasa maganar yana mikewa tsaye rungume da kisna ajikinsa ya kwantar daita akan doguwar kujera ya dauki ruwa ya shafa mata saboda yaga alamun suma tayi a firgice ta bude idanunta "Karki kasheni mumy zan fadi gaskiya tayi maganar tana wuri wuri da ido shiru duka mutanen parlou'n sukai yi Aliyu ya riko hannunta batare da yayi magana ba sai numfashi da yake fitarwa da kyar Samir ya kafeta da ido "muna jinki fa
a mana gaskiya waye ya sakaki fadar karya "? Tayi shiru tana kallon Afra dake tsaye rungume da hannuwanta ta bala'in tsareta da manya idanunta mai tattare da gargadin , a hankali Samir ya kalli inda take kallo Afra take kallo jikinta na rawa take jinin jikinsa ya bashi akwai wata a kasa mumy ta kalli maman Abba jikinta na tsuma tace " ki
auki yarinyarki ki bar min gidana kuma duk ranar da kika sake zuwar min da makamanciyar wannan maganar sai nayi Shari'a dake kuma ko yanzu bazan bar maganar ba ki shirya gobe zamuje muga likita wallahi muddin aka tabbatar da babu abinda ya samu yarinyar ki zaki sha mamakina tsim tsim maman Abba ta dauki yarinyarta sadiqa ta bar gidan sannan mumy ta maida hankalinta kan kisna "wallahi idan baki fa
a min wanda ya sakaki fadar maganar nan ba sai na ..."
Samir yace "bari mumy ai zata fa
a dan kisna bata yin karya saboda tasan mai karya dan wuta ne, idan mutun yayi karya me kika ce min hukuncinsa shekaranjiya "Allah zai hukunta shi da azabar wuta mai rad'ad'i ta fada cikin rawar murya "to ki fa
a mana gaskiya waye yace ki fa
a abinda kika ce ?"Ta sake kallon inda Afra take tsaye shima Samir ya kalli Afra na second biyu sannan ya dawo da hankalinsa kan kisna "itace sakaki ko "?Kamar tace masa " eh" amman data tuna murd'a murd'a kyankyasai data gani agurinta sai tayi saurin girgiza masa kai "a'a ba ita tasani ba "to waye ya sakaki ?
"Babu kowa kawai na fa
a ne gaba-daya parlour'n yayi shiru a matukar fusace mumy tayo kanta Aliyu ya
auketa cak ya boyeta a bayansa zuciyarsa na wani irin zafi "miko ita nan kafin na gaugaura maka mari".Samir yace "Karki
auki hakinta mumy bata da laifi ,ni nasan bata da wayon da zata shirya wannan makircin sakata akayi kuma ba kowa bace ila Afra ....."Bakin Afra na rawa tace "me kake nufi Samir dan Allah karka sakani cikin wannan shirmen saboda ka tsaneni komai kace nice "babu wani tsana illa gaskiya maman Abba kowa yasan kuna shiri daita an samu matsala daga gurinta an kuma samu a gidan nan kinga kuwa duk inda aka je aka dawo da saka hannunki ciki "Allah mumy ki yarda babu hanuna kisna ni na saki ? Ta tambayi Kisna a tude" Ki fad'awa mumy gaskiya "kinga afra duk bana bukatar jin komai ada can kin zauna a hanuna har sanda na aurar dake ,a yanzu kuma kina karkashin mijinki ko ba haka ba ? Afra ta gyada mata kai alamun "eh " to abinda nake son dake daga yau banason na sake ganin kafafunki a bangarena nan gidan mijina ne kema ki zauna a gidan mijinki na miki iyaka da gidan nan har abada , ke ko ciwo nake komai zai sameni bance kizo ba na yafe kowa ya zauna inda Allah ya ajiyeshi , ke kuma mumy ta kalli kisna " ki bari naga kafafunki a gidanta sai na yankaki yanka rago ta karasa maganar zata kai mata duka Aliyu yayi saurin tarewa "hukunci mai kyau mumy baki ta
a burgeni ba irin na yau Malama sai a wuce ko ".inji cewar Samir ..
Cikin sanyin jiki Afra ta nufi kofar fita dukkaninsu idanunsu na kanta cike da takaicinta ,numfashi mumy ta sauke tare da barin falon "sam zuciyarta bata mata dadi da hukuncin data yanke akan Afra ba ,ko babu komai mahaifinta mutumin kirki ne kuma ya sadaukar da rayuwar afra da komai nata gareta har ila yau idan yazo gidan amanarta yake bata gashi akwai shakuwa mai karfi a tsakaninsu tun kafin ya auri mahaifiyar afra tasan yarda da amana ne yasa ya bar mata afra har aurenta ,"shin ita kanta afra bazatace ta goyawa muradi baya ne saboda yana jininta? sosai jikin mumy yayi sanyi shima dady daya dawo ya iske zance bai ji dadi ba sai dai bai ji dadin hukuncin mumy akan Afra ba ,dan haka ya cire dokar hana Afra shigowa gidan da dokar hana kisna zuwa gurinta "tunda kowa yasan halinta sai a san yadda za'a zauna daita "ita kuwa kisna a hankali zaki dinga fahimtar daita dan bazaki iya rabasu ba saboda kece kika bari shakuwa mai karfi ya shiga tsakaninsu ina tabbatar miki koda ban janye wannan hukunci ba kisna zata je gareta ."
Tunda wannan lamari ya faru Afra ta
auke kafarta a gidan mumy sai dai abu daya tayi tayi kokarin sa ya badamasi ya kawo mata Kisna tun Kisna na jin tsoron karta saka mata kyankyaso a wando har ta ware suka sake dinkewa sai dai mumy bata san kisna na zuwa ba dan satar hanya take ,cikin haka takardun karatun su Aliyu zuwa kasar cairo ya fito suka fara shirin barin kasar kisna sanye da Kayan makarata kamar abun arziki ta shirya ta kama hanya ta fice daga gidan tana fita muradi ya shigo yana daura agogo a tsintsiyar hannunsa sanye da je c da bakin dogon wando wanda kasanshi ke tsuke da rabo "muradi fita zakayi ne yanzu ? ya gyada ma mumy kai alamun "eh."dan ka bi min bayan yarinyar nan zainab bata nan bare su tafi tare yace "to ha
e da bin bayan Kisna shida jahid har zata karya kwanar gidan Afra sai ta ga aliyu shi da jahid dan haka ta mike zuwa hanyar makaranta shi kuwa ganin haka yasa suka dauki hanyar inda zasu .."
A hankali ta juyo taga babu su a bayanta ta dawo ta shige gidan Afra tana ganinta ta saki murmushin jin dadi "oyoyo autar mumy nayi kewarki kwana biyu shiru nace kila baki samu hanya bane k'araso muniyassss suka rungume juna suka zube kan kujera ," on 12 ne fa birthday dina me zaki bani gift ? Afra ta fada duban kisna . "me kike so my aunty ?"Ke dai kiyi tunani mana". kisna ta daga idanunta sama alamun tunani abinda zata bata, can tace "yauwa my aunty kawo kunnenki kiji tsadadden abinda zan baki , take Afra ta matso ai tana gama ji ta saki wani ihun murna sannan ta rungumeta "Kai gift mai kyau baby gaskiya kwakwaluwarki naja fa nan suka zauna suna hirar makirci kafin daga baya ta mike ta wuce gida kamar taje islamiyya ,ana sauran sati Aliyu da Samir su wuce cairo aka nemi passport din Aliyu sama ko kasa aka rasa wannan karon babu wanda yayi zargin Afra saboda ta daina shigowa bangaren mumy, haka kisna babu wanda yayi tunanin tana zuwa gurinta , neman duniya anyi wa passport ba'a gani ba .,har lokacin tafiyarsu yayi ba'a gani ba, dole aka daga tafiyar Aliyu Samir ya wuce ya barshi , aiko kisna da Afra suka kulle kansu a bangaren Afra sukayi ta dariya ranar har da karamin party suka shirya shi kansa ya badamasi sai daya tambayi dalilin wannan murnar suka ce" babu komai murna taya birthday ne sai da'aka yi report gurin ma'aikata akan cewar passport din ya bace ne sannan aka bashi damar yin wani ,cikin kankanin lokaci komai ya kammala ya tattara ya bar kasar bayan barin Aliyu kasar Afra ta shiga damuwa da tashin hankali hakan ta dinga jin kewarsa a cikin zuciyarta ..
Tana kwance akan
atuwar katifarta tana karewa dakin kallo da tunanin
addara data sameta zuciyarta nata aikin lissafe lissafe halin da take ciki a dalilin barin muradi kasar sai yanzu take jin matukar damuwa kewa da rashin muradi anya kuwa zuciyarta ta kyauta mata kuwa ita da take da burin tabarbare rayuwarsa tayi nufi wargaza shi ta hanyar yaudara ta sha karantawa kanta abubuwa akan shi anya zata yafewa zuciyarta kuwa data tsunduma cikin tafkin tunaninsa babu shiri wasu zafafan hawaye suka fara kwaranyowa a kuncinta ,tayi juyi kukan nada karuwa har ya fara fitowa fili datasanin abubuwan da tayi masa take ,shiru tayi tana tunanin ya zatayi da rayuwata ? " me zatayi yanzu ta daina tunaninsa sannan ta daidaita komai kafin dawowarsa ? ina afra bakin alkalami ya rigada ya bushe zuciyarki ta rigada ta debeki ta kaiki ta baro kinyi sabadiyyar datse duk wani halaka ta arziki a tsakaninki da muradi kece matar da wargaza masa farinciki na rayuwarsa to yanzu wa gari ya waya gashi kin tsinci kanki a tsakiyar dogon dajin da kika rasa ta inda zaki iya , mugunta ta kinkimi kaddararta ta sauya ,yaya zata yi da rayuwarta ? " rayuwa babu tunanin muradi bashi da wani amfani tasan har a nade duniya bazata ji dadin tunanin wani halitta ba kamar yadda take jin dadin tunaninsa ..."
"a shekara duk abinda ta shuka kanta take shukawa mugunta bata san ana haduwa da ukuba tunani irin wannan a dalilin kiyayya ba tun daga lokacin da Allah ya wurga mata tunanin muradi cikin rayuwarta gaba-daya ta sauya walwala kuzarinta nishadi da annashuwa duk suka ragu sai dai tausayin kanta yayiwa zuciyarta kawanya wanda wani lokacin har kuka take batayi zaton akwai wata rana ko wani lokaci da zata zo ace wai ita afra ta kamu da matsanancin tunanin mutumin da take ganin duk duniya shine mara gata da galihu kuma
an iya Church wacce kaf zuriar mahaifiyarsa basa kallon gabas sai yanzu ne take dandanar azabar abinda ta shuka ta yarda ta amince da irin tunanin da take akansa akwai wani sirri na musamman kuma tasan bazata daina tunaninsa ba sai ranar da'aka zare numfashinta tunanin muradi da zasu kyaleta ba , ba barin kasar ba ko duniyar zai bari a banza ne tunanin nan na makale daita kuma da alamar shine zai hana ta tabuka komai cikin rayuwarta dan tun daya bar kasar damuwa tasata gaba komai ya ninku da tunaninsa a kiyasinta yau wata guda kenan da tafiyarsu amman tunaninsa ya hanata sakat .."
Idanun afra ya ciciko da ruwan hawaye ko kusa bata son tuna abubuwan da suka faru a baya dan duk ba masu dadi bane ta rasa wanda zata dosa da matsalarta kullum cikin damuwa da tunaninsa take hatta ya badamasi ya shiga damuwa a dalilin damuwarta tambayar duniya yayi mata sai dai babu wata gamsashiyar amsa tayi baki ta rame ta fita haiyacinta ta dawo shiru shiru yayinda zuciyarta ke sake dilmiyya cikin tafkin qaunar muradi tun tana
aryata zuciyarta har tazo ta yarda ta amincewa kanta tsananin son shi take , ganin damuwa na neman kasheta ta shirya taje gidansu idan ta boyewa kowa damuwarta bai cancanci ta boyewa mahaifiyarta ba saboda qaunar da take mata dan haka ta warware mata komai dake faruwa daita daga karshe ta rufe zance da kuka sosai, dan sosai taji zuciyarta na zafi da ciwo mahaifiyarta hawaye kawai take idanunta kafe akan fuskar afra tana jinjina kai cikin tsananin al'ajabi wai diyar cikinta ce ta gamu da bala'in rayuwa irin wannan kawai ta janyota jikinta ta rungume tana bubbuga bayanta alamun rarrashi amman ta kasa cewa komai bayan wani lokaci mahaifiyarta tayi gyaran murya tace "sannu afra sannuki da wannan iftilai hakika na tausaya Miki n Dade banji abinda ya girgiza ni irin damuwarki ba ," wannan abu akwai tsoro da firgita baki tashi fadawa a soyayya ba sai da aurenki da auren naki ma da wannan kaskantaccen yaro amman ina son ki sanyawa ranki hakuri kuma inshallah Zan tayaki da addu'a Allah ya yaye miki sonshi dan baki dace da rayuwarsa ba tana magana tana sharewa afra hawaye duk da itama nata idon hawaye ne data gama ta hau share nata "Allah ya kawo miki sauki a hankali afra tace "ameen ...."bana son yadda nake tunaninsa da sonshi wallahi na fara tsanar kaina dan Allah umma Kiyi wani abu "babu abinda zan iya afra akan lamarin illa hakuri da zance Kiyi da sannu zaki manta dashi tunda zai dade kafin ya dawo kin manta dashi ta girgiza kanta "ummanah kin kasa fahimtar yadda nake ji wallahi ina jin kamar na mutu ban taba jin irin abinda nake ji akan kowane halitta ba sai akan shi shiru mumy tayi tana cigaba da kallonta abinda ya baka dariya wata rana shi zai sakaka kuka "yau dai ga diyar cikinta ta afka cikin bala'i "....
Babu yadda mahaifiyarta tayi sai rarrashinta take tana kwantar mata da hankali sai yamma ta matsawa afra ta koma gida ganin bata da niyyar tafiya a karshe ma da kanta ta kaita gidan "..
Sannu a hankali lokacin ke tafiya yayinda Kisna bata sauya ba tana nan da halinta na miskilanci da tsokana tare da barnar bala'in da mugun tsoron kyankyaso duk abinda take dakace kyankyaso take shiga hankalinta sai dai bata son damuwa a rayuwata sannan bata da sakin fuska sai tayi mugunta zakaga haukan dariya yayinda zee kuma ta kasance yarinya ce shiru shiru wacce bata shiga tsabgar mutane sannan bata da tsokana sai dai akwai ta da gabamci abu kadan ke sakata kuka sau tari Kisna na sata gaba da tsokana da yi mata rashin kunya "Ni sa'arki ce zee zaki gane kurakuraanki ta dauki yatsansa hannuta dake cike da farcen ta saka cikin kunne zee "Ni sa'arki ce sai na cire miki dodon kunne aiko bata cire mata dodon kunneta ba ta tsokano mata shi tayi sanadiyar sakata kuka tana ta ganin ta soma kuka sai kuma ta damu ta fara rokonta "kiyi hakuri kiyi shiru bazakiyi shiru ba to Kiyi shiru mana sai itama ta fara kuka musamman mumy tasasu gaba tana kallonsu tana shan dariya dan yanzu dariya tsokanar fadan Kisna ke bata tun tana damuwa har ta daina Kisna ta rarraafo jikin mumy tace "mumy kice ta daina kuka mana "naki nace ke me yasa kika sakata kuka?" zee zo nan naga kunnen zee ta karaso gurin mumy tana kuka ,mumy ta duba mata taga bataji wani ciwo ba ta rarrasheta tace dauko mata kyankyaso ko guda daya ne" wani tsalle tayi ta bace daga falon basu sake ganinta ba sai bayan kamar minti talatin sannan ta dawo ta rarraafo gurin mumy tana rike wuyanta "ina yin kwashuwa mumy "wani irin kwashuwa kuma mamana ? sai tayi mata dan ta fahimci abinda take nufi dariya ta kama mumy "wai shakuwa kike nufi ta gyada mata kai mumy tace "zee ta bata ruwa ta sha zee ta juya zata shiga store Kisna ta saka mata kafa sauran kadan ta hantsila ta mike tana kallon ta sai dai ta dauke kanta tayi kamar baita tasa mata kafa ba tana kallon tv ta haka dai suka cigaba da rayuwa Kisna nayiwa zee aika aika ta shige wordrobe din kayan mumy idan zee ta dauko kyankyaso ayi ta nemanta har tayi bacci a ciki bata sani ba sai dai idan mumy tazo daukar abu ta ganta tayi bacci ta sha gumi haka zata
auketa ta rungumeta ajikinta ta kwantar daita kullum idan sunyi waya da muradi sai ya tambayi abinda tayi yayita dariya saboda kuruciyarta na bala'in bashi dariya sam baya jin haushinta dan yana hasashen nan gaba kadan zata zubar da komai , lokacin da zahra ta haihu kuwa da aka kawota gidan mumy Kisna taje inda baby ke kwance akan gadon jarirai tace "nice yaryarki Kisna , zee Kuma kanwarce saboda haka kibimu ko kici duka ko ki sha mamakin abinda zamuyi miki .."
Bayan shekara uku
Zaune Kisna take a bayan mota kiran marcende fara sol tana tunanin Musa daya tsaidaita jiya da rana a cikin haraban makarantar , kallo
aya tayi masa taji yaron ya kwanta mata sai dai rashin sabo yasa ta kasa tsayawa dashi , sosai tayi zurfi cikin tunaninsa duka sati daya kenan da fara karantunta a great expretion dake gra kuma a ranar suka ha
u da musa wanda yake aji uku a makarantar tunani ta cigaba da yi yayinda direba ke tukata zuwa school ,direban yayi fakin a daidai bakin tafkeken get din school dinsu yace "autan Hajiya mun karaso " tayi firgigib ta dawo natsuwarta ,tun kafin ta fito idanunta ya sauka akan wannan yaro wanda shekarunsa bazasu wuce shabiyar ba a duniya yayinda ita kuma take da shekara goma zuwa shadaya ,bashi da wani tsananin kyau ,haka bashi da wata kamewa da za'a so shi ,sai dai yana da tsananin tsafta da kwarjini kayan makarantar great expretion ne sanye a jikinsa, da jakar school goye a bayansa , tun jiya daya tsaidaita bata tsaya ba yake cikin damuwa yarinyar ta shiga ranshi matuka har yake jin idan babu ita bazai iya rayuwa ba , ta bude murfin mota a hankali ta fito tunda ta fito shima idanunsa ke kanta daman kuma saboda ita yazo ya tsaya dan kawai ya bawa zuciyarsa da idanunsa abinda suke muradi sauran ka
an ta kawo daf dashi kamshin turarensa na passion ya buwayi hancinta muryarsa can kasa yace "sannu kou " ya fada cikin harshen turanci bata kulasa ba saboda tsabar miskilancin dake cin ranta , ya cigaba da magana kasa kasa "zan so mu hadu dake yau idan an tashi akwai abinda nake so mutautauna bazata tsaya ba saboda yadda yara matasa irinta da samari suke hanzarin shiga cikin karamin get din great expretion yaso ta tsaya amman taki tsayawa ta cigaba da tafiya tamkar bataji abinda yace ba saboda ganin har lokacin motar gidansu na tsaye kamar koda yaushe sai data shiga cikin makaranta sannan direban gidansu ya wuce ,a hankali Musa ya biyo bayanta ya daidaita kafafunsa daidai da nata yana mata magana kasa kasa wasu student dake
arin shiga cikin compand sukayi musu caa da ido akansu suna kallonsu , saurin barin kusa dashi tayi ta karasa shigewa cikin school tana sauke numfashi ..."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 34
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
....D'aki iya arfat ta basu babu kunya bare tsoron Allah musa ya mike tsaye tare da mikawa kisna hannu "tashi muje mu kwanta kinji ifemi kamar bazata mike ba sai kuma ta mika masa hannu ta tashi gudun
acin ransa suka shiga d'akin da iya arfat ta nuna musu, wata yar karamar katifa ce yashe a kasa da pillow guda daya , ya kalleta yace "ki kwanta mana ko zakiyi wanka ne ? " Ta girgiza masa kanta alamun "a'a ".
"Okya bari ni na watsa ruwa ya cire kayan jikinsa a gabanta ya saura daga shi sai singlet da boxers, tayi saurin kawar da idanunta har sanda ya fita sannan ta bu
e idanunta , bai
auki dogon lokaci ba ya dawo d'akin ya goge jikinsa kwanta a bayanta tare da janyota jikinsa ya rungumeta tsam , tayi shiru kawai tana tunanin mumy da tunanin halin da zata shiga na rashin ganinta na tsawon awanin nan ganin jikinta yayi sanyi yasa ya kai bakinsa cikin kunneta "tunanin me kike yi ifemi ?".
"Ina tunanin gida bansan me zai sake biyowa baya ba a dalilin rashin kwanana a gida ba ban ta
a kwana a waje ba ina jin tsoro halin da mumy zata shiga tayi maganar cikin harshen turanci hawaye na gangarowa daga kwarnin idanunta, bai yi magana ba illa harshensa da ya zira cikin kunnenta ya fara tsotsa take gabad'aya tsigar jikinta suka mike jikinta yayi bala'in yin sanyi ta lumshe idanunta saboda yanayin data tsinci kanta ciki na zallar qaunarta , sai daya tsotsa kunneta sosai sannan ya juyo daita suka fuskanci juna ya maida bakinsa kan lip's d'inta ,tana son hanashi abinda yake mata kamar koda yaushe sai dai zuciyarta ta kasa dan haka ta barshi ya cigaba da wasa da sansar jikinta da albarkatun kirjinta da basu gama bayyana ba a haka har bacci ya d'auketa ya zare jikinsa ya sanya kayansa ya fito zuwa tsakiyar unguwarsu inda ya kasance base ne na samari .."
Tunda kisna tasa kafa ta fita daga gidan hankalin kowa ya tashi matuka most especially aunty Afra kusan tafi kowa shiga tashin hankali , babu wanda ya samu kwanciyar hankali har sanda dady ya dawo ,hankalin mumy a tashe ta koro masa komai ,yayi shiru yana sauraronta kafin daga baya ya numfasa yace "me yasa kika
auki hukunci duka akanta da kin bari na dawo asan abun yi , yanzu ina muka san ta nufa bare mu nemota saboda Allah ?" yayi maganar cikin tsananin
acin rai , ya rage kayan jikinsa ya fito zuwa haraban gidan madu da ya badamasi da gabadaya mutane gidan har masu aiki suka biyo bayansa tare da raba kansu zuwa nemo kisna , babu inda ba'a je neman kisna ba amman Babu ita babu alamunta har unguwar su musa madu da zainab da aunty Afra sun je amman basu ganta ba sai musa suka gani zaune cikin tsakiyar abokansa suna hira madu yaji kamar yaje ya cakumi wuyar rigarsa har sai ya fito masa da kanwarsa sai dai tunanin rashin hujja ya hanashi tana gurinsa ne ko akasin haka tunda shi gashi a cikin mutane ,musa na kallonsu ya
auke kanshi yana hura hanci , ranar dai haka suka Karachi neman kisna basu ga ko mai kama daita ba babu wanda ya runtsa daga mumy har mutanen gidan kwana zaune sukayi ,mumy banda kuka babu abinda take gabanta na tsananta faduwa saboda tsananin tashin hankali , tayi da tasanin dukan kisna yafi sau babu a dadi, dady dai yayi dauriya sosai magana yake son yiwa mumy akan kukan da take sai dai kukan zucin da shima yake bai barsa yayi magana ba da zarar ya runtsa idanunsa da zumar yin Bacci sai yaga kisnarsa cikin tashin hankali sai yayi firgigib ya bude idanunsa haka suka raya wannan dari cikin tsananin tashin hankalin da basu taba tsintar kansu ciki ba ."
gari na waye suka sake bazama nemanta wasa wasa sai da suka jera kwanaki biyar suna neman kisna batare da sun ganta ba fadar tashin hankalin da mumy ta shiga ba'a magana , duk ta fita haiyacinta tayi kuka kamar ranta zai fita , tana kuka ta kira muradi da Samir ta sheida musu halin da'a ake ciki ,take zuciyar muradi yayi mummunar faduwa sannan ta cika da matsanancin mamakin kisna sam bai yi tunanin kisna zata iya aikata haka ba duk da yasan tana da rashin jin magana amman bai zaci soyayya a
an shekarunta ba har ma da guduwa ta bar gida to ina taje yayiwa kansa tambayar da bashi da mai bashi amsa ? gabad'aya daga shi har Samir suka ji kasar cairo tafi a ransu burinsu kawai su dawo gida , dan shi muradi yaso tahowa a cikin satin samir ne ya dakatar dashi "karka manta nan da kwanaki kadan zamu fara jarabawa ga buga wasa a gabanmu zuwa England muradi ya ja tsaki kana a fusace yace "mahimmanci rayuwar kisna agurinmu ta wuce duk wa
an abubuwan daka ambata ,ga mumy na cikin damuwa gaskiya bazan zauna ba tafiya zanyi idan kaga zaka iya kazo mu tafi tare idan bazaka iya ba ni zan wuce Samir ya kamoshi suna fuskantar juna cikin tsananin tashin hankali yace "ka kwantar da hankali muradi komai zai zo da sauki tunda ga dady ga ya badamasi nasan duk zasu yi komai dan gano inda take , shiru yayi kawai dan bashi da abun da zai sake cewa sai dai baya ji zai iya cigaba da zama alhalin mumy na cikin damuwa ..."
bangaren kisna da musa kuwa kasancewarsu guri
aya acikin kwanaki yasa wata muguwar shakuwa da soyayya ta sake shiga tsakaninsu wacce tafi ta da , har ta kai idan ya fita yawonsa sai ta dinga jin kamar ta rasa wani abu daya danganci rayuwarta ,sosai musa yake bata kulawa da matar yayansa har ma da mahaifiyarsa abunka da kuruciya sai kisna take ganin kamar sun ma fi sonta akan yan gidansu duk halin da 'yan gidansu suke ciki musa na kawo mata labari saboda shi yana fita ko'ina yaje yawonsa cikin abokansa ya dawo wasu daga cikin abokansa kamar fatai marly sun san kisna na gurinsa dan haka idan yan gidansu sunzo unguwar sai suyi kamar zasu fa
a musu amman tsoron musa olegele yasa basa iya fa
a sai dai suyita Kallonsu yayinda hakan ke sake bawa yan'uwa kisna haske akan lallai kisna na tare da musa .
yau ma daga massalaci dady ya wuce neman kisna yana furta "laila a illa anta subh
anaka inni kuntu minal zalumi zuciyarsa cike da faduwar gaba "ya Allah kasan ban taba lalata diyar kowa ba da sunan zina Allah ka tsare min da mutunci kisna ka karkato min da hankalinta garemu tafiya kawai yake yana karanta duk wata addu'a da tazo bakinsa har gari yayi haske ya koma gida batare daya ganta ba .."
musa ya siyo wa kisna kanana kaya wando legis dogo da t shirt, kullum zata shirya su fita yawo inda suka san idanun 'yan gidansu ba zai kai garesu ba ,kwasam madu ya jiyo labarin inda suke , jikinsa na rawa ya zo gida ya fa
a aiko gabad'aya yan gidan suka nufi gidansu musa zasu shiga da hayaniya , dady ya hana ya nemi iso a gurin mahaifin musa Alhaji abdulganiyu olegele ,dattijon ya dingiso ya fito waje sanye da gajeren wando da singlet ya mikawa dady hannu amman bakinciki yasa dady ya kasa mika masa nasa hannun ya fara magana cikin
acin rai akan abinda ya kawoshi bayan mahaifin musa ya gama jin komai ya shiga gidan ya tambayi alaja mutia , kai tsaye tace masa "ita batasan komai ba amman bari ta Kira musa taji ko da gaske ne ,ta shiga daki ta kirasa ta kora masa bayanin komai ,hankalinsa bai tashi ba kamar yadda na kisna ya tashi saboda za'a rabata dashi , Kuka tasa masa tare da cewa bazata ko'ina ba ya rabu dasu idan sun gaji da wahala zasu koma gida "ki kwantar da hankali ni kaina bazan so Ki koma hannunsu ba amman alaja tace lallai nazo yanzu dan haka kema ki wuce gida ta yadda ba'a fahimci muna tare ba dan alaja bata son ansan muna tare dake ."
tare suka fito ta kowannensu ya kama gabansa ta nufi hanyar gida shi kuma ya nufi gidansu ,koda ya iso unguwarsu ya tarar da dangin kisna tsaye cirko cirko a kofar gidansu ,ko kallon inda suke bai yi ba ,zai shige gida madu yayi taku biyu zai cafko bayan wuyansa dady ya hanashi cikin tsananin bakinciki yace "ba wannan bane a gabanmu ganin kisna shine abinda muka fi bu
ata a halin yanzu ko cikakken minti goma Musa bai yi a cikin gidan ba , sai ga Alhaji abdulganiyu ya fito"Alhaji ga yaron da'ake magana akan shi sai dai yace baya tare da yarinyar da'ake nema dan haka kuyi hakuri ku je ku nemi diyarmu a gaba , dady yayi shiru yana saurarensa yana kallon Musa har ya dasa aya sannan yace "ina da karfin da ikon da zan fito da yarinyata a cikin kankanin lokaci amman banason damuwa da tashin hankali ,minti talatin kacal na baku naga yarinyata a cikin gidana idan ba haka ba rayuka zasu
aci musa dake tsaye a zauren gidansu ya karasa fitowa waje sosai yana ciccci magani "a fito maka da yarinyarka fa kace to wa kake tunanin ya
aukar maka yarinya? kaje kayi duk abinda zakayi tun da yarinyarka bata gurina me zai dameni kuje can Ku nemanta bai gama rufe bakinsa ba yaji saukar naushi a bakinsa aikin madu kenan "dan iskan makaryaci ,wa kake fadawa maganar banza ?" zan maka duka mutuwa yanzu kuma na doki banza , Khalid zai maka karya ne?" to shine ya tabbatar min da kisna tana gurinka , wallahi idan wani abu ya samu kanwata ka mutu kafin kace me dambe ne ya kaure a tsakaninsu da kyar aka rabusu musa na zagin Madu, madu nawa musa gargadin akan ya fito da kisna .
a matukar jikace suka karaso gida mumy na ganinsu empty hand's babu kisna ta rushe da wani kuka tana salati "ina yarinyata take karku ce min baku ganta ba "?Dady bai ce mata komai ba dan bakinciki gani yake duk itace silar wannan matsalar da tabi abun cikin sauki da wata killa basu tsinci kansu cikin wannan damuwar ba , ya shige d'akin shi ya zauna a kasan tayis ya tallabe kanshi da hannuwsnsa duka shi kadai yasan yadda yake jin zuciyarsa .."
Misalin karfe goma shabiyu daidai na daren ranar mai gadi gidan yaji ana buga karamin get ya tashi da sauri ya fito daga dakinsa yana tamabayar "waye ?"Alhj Hamza ne ka bude tare nake da kisna jin ya ambaci sunan kisna ya bude masa karamin get da sauri ,ya shigo rike da tsintsiyar hannun kisna mai gadi ya maida kofar ya rufe yayi gaba alhj hamza na biye dashi da kisna wacce ke dar-dar din abinda zai faru .
cikin daga murya mai gadi yayi magana a lokacin da gabad'aya mutanen gidan ke zaune a parloun cikin jimami kowane na fadar irin bala'in da za'a yi gobe idan ba'a fito da kisna ba yayinda mumy ke
akinta a kan sallaya rike da carbi tana ja hawaye shabe shabe akan fuskarta . Alhaji hamza ya tsaya a bakin parlou'n tare da yin sallama shi kuma mai gadi yana cewa ga kisna sallamarsu aka amsa suka shigo a hankali jikin madu ke rawa saboda jin sunan kisna dan shi kasa amsa sallamar yayi idanun madu na sauka a kan kisna ya nufi dakin mumy cikin sauri yace " mumy ga kisna nan ya juya da sauri ya fito wata irin zabura tayi ta mike tsaye jikinta na rawa ta fito hannunta rike da gefen zaninta alhj hamza ya samu guri ya zauna kisna ta ruku'be a jikin bango cikin tsananin tsoro da matsanancin firgici a hankali zuciyarta ke bugawa da karfi , mai gadi ya kama gabansa yana mai jin dadi an ga kisna "ina alhj realwan ? Alhj hamza ya tambaya
"Gani dady ya amsa yana
arin fitowa saboda sunan kisna daya ji an ambata ne ya fito dashi " ita din ce kuwa dady ya furta ya soma taku zai isa gareta tayi wuf ta boye a bayan Alhaji hamza tana Kuka a tunaninta dukanta zai yi."
"karka ta
a alhj sha'anin dan yau sai hakuri tunda ga yarinyarka ta dawo shikenan "ai ba dukanta zanyi ba "."Yauwa yanzu dai babu abinda zamu ce sai godiya ga Allah da yasa aka ganta tabbas tana gurin yaron nan dan ko ni na samu labari amman rashin kaukauran sheida yasa nayi shiru gata nan yanzu naganta tana la'be labe na cafkota ayi ta addu'a kuma ana kula daita Allah ya shirya mana zuri'a shiri na addinin muslinci dan Allah kar wanda ya doketa a bata abinci taci tayi wanka ya mike tare yi musu sallama , dady ya biyo bayansa yana masa godiya ...."
Afra ta karasa ta rungumeta tana kuka gaba-daya damuwar rashin kisna yasa ta nemi damuwarta ta rasa "me yasa kisna ?"Mai yasa kika tafi kika barmu Karki sake barin gida akan namiji zuciyarmu bazata iya daukar rashinki ba ,kalleni ko abinci bana iya ci kalli kowa ki gani dan Allah Karki sake kinji ta k'arasa maganar tana kuka itama Kisna kukan take ,mumy ta tsura mata ido kawai tana kallonta tana kuka duk ta rame farinta ya dusashe alamun bata samun kulawar data dace gabad'aya ta zube kamar ba kisna ba cikin tsananin tashin hankali mumy ta fara magana "yanzu kisna daga dukanki kika sa kafa kika bar gida batare da kinyi tunanin halin da zamu shiga ba ,sannan kika rasa inda zaki sai gurin wannan dan iska yaro guda nawa kike kisna da zaki zabarwa kanki irin wannan rayuwa ?
" me zaki yi da wannan dan iskan ya.....""Abar magana kowa yaje ya kwanta Allah ya tashemu lafiya ya badamasi da ya kasa magana saboda tsananin bakinciki ya nufi kofar fita Afra na biye dashi a baya tana masa magana yayi mata banza .."
Mumuy ta zuba mata abinci ta ci sosai sannan ta shiga dakinsu ta shige bayi ko kallon inda Zainab take batayi ba Dan har lokacin tana jin haushinta,a cikin daren mumy ta kira Aliyu ta sheida masa an ga kisna naunayen ajiyar zuciya ya sauke tare da furta" alhamdulillah a fili mumy dan Allah kar a sake dukanta ayi mata duk abinda take so muma inshallahu karshen shekarar nan zamu shigo sukayi sallama sai ranar Aliyu ya samu wadataccen bacci dan kullum da tunanin kisna yake kwana yake tashi shi kansa ya rasa dalilin dayasa yaji ya damu daita sosai a lokacin daya ji ta bar gida .."
washegari mutanen da suka san an neme kisna an rasa suka yita zuwa suna jajanta wa mumy tare da bata shawara akan yadda zata bullowa abun ,matar Alhaji hamza tace " sai fa kin tashi tsaye da rokon Allah dan wannan yaro da yan'uwansa ba mutanen kirki bane bare ayi tunanin hada zuri'a dasu mumy tayi mata godiya .
tun daga lokacin bacci ya kauracewa idanun mumy kullum cikin addu'a da nasiha takewa kisna da sake janta a jiki duk abinda tace tana so shi take mata haka duk abinda za'a girka a gidan sai an tambayeta haka ma dady duk zai fita office sai ya shigo dakinsu ya tambaye ta ko akwai abinda take so idan zai dawo yazo mata dashi sannan zai bata kudin kashewa dan duk hankalinta ya kwanta ta manta da musa yayinda ita kuma duk abinda mumy da dady suke mata baya gabanta burinta taga sanyi idanunta a sati biyun datayi a gida duk a takure take jikinta babu abinda take bu
ata kamar ta sanya musa a idanunta ,hanyar fita kawai take nema ta sha gwada fita sai dai mai gadi na tsaye kyam ko sallah zashi sai ya samu wanda ya tsaya masa bisa dokar dady kar abarta taje ko'ina har sai ya nemo mafuta dan ko maganar cigaba da zuwa school dinta ba'a yi an barta a gida har aka cinye zango karatu tana zaune gida ,saboda ita mumy ta daina fita ko'ina sannan ko compand din gidan bata aikenta komai masu aiki ke yi ko dan gyara d'akin da take sakata ta daina ,
lokacin da za'a koma school aka canza mata mkaranta zuwa Grange college hakan kuwa yayi bala'in d'agawa kisna hankali har kuka tayi a boye saboda tasan bazata samu damar ganin musa yadda ya kamata ba , washegari ranar farkon data fara zuwa school direba na sauketa ta fito ta nemi musa a business center har ya shirya zuwa school ya fasa ya fada mata inda zasu ha
u ...
Zuciyarsu kamar zata buga cikin tsananin farinciki suka rungume juna numafashinsu na barazanar
aukewa "i miss You ta furta masa tana kamkameshi ajikinta yace "me too ajiyar zuciya ya sauke tare da zareta ajikinsa ya kafa mata ido ",kin
ara kyau fa ifemi rashina ma bai sa kin canza ba ,ta narke fuska kamar zata saka masa kuka "bazaka gane halin da rashinka ya sakani ba ta k'arasa maganar tare da kai hannu ta shafi gefen fuskarshi kai ma kayi kyau yayi murmushi "ni ina naga wani kyau ?
"No karka ce haka kana da kyau fa sosai "dan kina sona ne shiyasa kike ganin kyauna , hannu juna suka rike suna jin kamar karsu rabu , nan ta wuni a gurinsa sai lokacin tashi ta wuce gida kullum idan aka sauketa Ko cikakken minti biyar bata yi take fitowa su jone da musa, sai ta wuni a d'akinsa suna romancing din juna sannan ta koma nesa ka
an da bakin get din school ta jira zuwan direba .
haka nan jikin mumy ya bata kisna tana tare da Musa dan haka ta kirata d'akinta ta nuna mata gurin zama "kisna har yanzu bazaki fita harka yaron nan ba ko jikina fa na bani kina tare dashi ."wallahi mumuy bama tare haka kisna tayita rantsuwa akan basa tare da musa sai dai zuciyar mumy bata amince daita ba ", yi min shiru munafukar Allah kawai bayan duk sanda kika je school kika dawo sai naji jikinki na warin maza kuma irin warin yoroba , yanzu bazaki yiwa kanki fa
a ba kisna , ki ma rasa wanda zakiyi soyayya dashi sai wannan yaron da baki yayiwa yan gidansu myawa kowa ya bude baki babu alkhairi wallahi ace wannan yaron bahaushe ne ni da kaina zan bari a miki aure a shekarunki na 12 a duniya "nifa mumy bana tare dashi "Allah yasa haka ne mumy ta hakura ta bar maganar ne dan babu yadda zatayi ."
wani abu daya
ara d'agawa mumy hankali bai wuce duk sanda kisna zata dawo daga school ba sai taga idanunta sunyi ja alamun tayi fa
a ,"idan ta tambayeta sai tace mata babu komai nan kuwa dambe ta sha da yammata musa dan lokacin ko tsayuwa taga kinyi da musa ko kalmar gaisuwa ce zata dauka son shi kike yi , itama wani bai isa ya nuna yana sonta ba yanzu za'a yi yaki dashi ,abun har ya kai su da sun fara yin dambe a tsakaninsu kamar dai yadda al'adar yoroba take saboda yawon yammatansa ,zuwa gidansu kuwa kai tsaye take zuwa ta ma daina jin kunyar 'yan unguwar su, yanzu gashi kusan dangin musa kowa yasanta cikin haka yan gidansu suka samu labari dady yasa aka kama musa da mahaifiyarsa ,da yaso a ha
e har da mahaifinsa ne sai aka ci rashin Sa'a uban bashi da lafiya yana kwance har an saka masa roban fitsari Dan haka aka wuce da Alhaja mutia tana cika tana batsewa tana sakar wa su mumy maganganu "idan wani abu ne ai yarinyarku zaku rike ,shi namiji meye nashi mai diya mace shi ya kamata ya rike abunsa ba wai a dinga damun mutane ba ,shima nayi masa gargadi yarinya kamar gwal ",tafi gwal ke kanki kinsan ruwa ba'a san kwando bane ina kisna ina wannan kwarmashashen dan naki inji cewar aunty ummi a haka dai suka karasa station suna fad'awa juna magana case akayi sosai har gurin dpo , ga musa ga kisna zaune dpo yayi musu tsakani , yace "kar a sake ganinsu tare dady ya kalli musa da kyau ",duk sanda aka sake ganinka tare daita koto ce zata shiga tsakani ,tsigil Alhaja mutia tace "ku dai jawa yarinyarku kunne ku rike mata kafafunta dan itace ke zuwa neman d'ana ke kuma kisna ko meye sunanki idan na sake ganin kafarki a gidana sai nasa adda na raba kanki gida biyu ta karasa maganar tana gyara zamanta da wuyan bubanta daya zamo tsabar bala'i .
"Aunty ummi ta kalli inspector ruky tace "ku ja masa kunne sosai muddin ya rabu da kisna nasan zata rabu dashi saboda ..." "ita dai zaku jawa kunne inji cewar alaja mutia "shi dai domin shi ke dagula mata lissafi mu yarinyarmu ba haka take ba kowa yasan kisna ba haka take ba had'uwar su ya lalata mana yarinya idan kuma itace ke binsa ni na bashi dama duk ranar data kawo kanta gurinsa yayi mata dukan mutuwa sannan ya kawo mana ita wallahi ina da tabbacin duk ranar da yayi wa kisna haka bazata sake waiwayarsa ba ta karasa maganar tana duban inda kisna ke tsaye sanye da hijab tana kallon zara zaran yatsun kafafunta "yanzu ke wannan rayuwar kika zabawa kanki duka guda nawa kike kisna inspector ruky ta mike daga inda take zaune ta kamo hannu kisna suka nufi wani office "ki rabu da yaron nan da gani ba yaron kirki bane ji yadda yakewa iyayenki kallon banza banda abunki ma ina Hausa ina yaroba kalleki sama da kasa kyakkyawa ajin farko sam baki dace dashi ba ko kuma kun taba yin sex ne yasa kika kasa rabuwa dashi ?"
Saurin girgiza mata kai kisna tayi alamun "a'a ."to meye na naci haka ? "ki rabu dashi mana " zaki rabu dashi? Kisna ta daga kanta tana hawaye "ki rabu dashi kinji an gama case dpo yace sai Musa zai kwana cell sabida yafi kisna wayo dan shi yana da shekara shatakwas a duniya , sai da alaja mutia tayi kuka sannan aka bada belinsa , anyi wannan case din ya wuce amman still kisna bata rabu da musa ba shima kuma bai rabu daita ba duk sanda taso ganinsa zata gansa shima kuma haka .
wata rana ita da zainab suna tafiya zasu gidan aunty ummi sai ga wata kawar kisna ummuna , tana ganin kisna ta washe baki tare da cewa "a'a kisna musa kenan ya kike ya kwana biyu cike da mamaki zainab ke bin yarinyar da kallo ita dai a sanin zainba realwan kisna take amfani dashi a komai nata me kuma ya kawo musa, can brain d'inta ya fahimtar daita musan da yarinyar take nufi , kisna ta ha
e rai sosai suka gaisa da yarinyar sama sama dan bata so ta ambaci sunanta dana musa a gaban zainab ba ,ai kuwa tun a hanya zainab ta fara mata fa
a kisna ta ha
e rai ",kinga banason damuwa ni nake da zuciyata kuma musa nake so dan har an duba mana ance zamuyi aure dashi amman sai mumy ta rasu ."
a matukar tsoroce Zainba ta Kalleta "kina hauka ne wace mumy ce zata rasu sannan kuyi aure ? " ke ko kun sha jinin juna ne wannan bala'in haka da me yayi kama kusan shekara biyu zuwa uku kenan ana abu daya?"Koma dai menene babu ruwanki dani dan shi nake so kuma shi zan aura har suka kai gidan aunty ummi suna musayar magana ganin fuskarsu tattare da damuwa yasa aunty ummi ta tambaye zainab ,batare da bata lokaci ba ta fadawa aunty ummi komai aiko ta hau kisna da ruwan bala'in "kece zaki mutu da yarda Allah Amman mumy tana nan tukun shegiyar yarinya mara imani mai shegen kafiyar tsiya wallahi daman kece mai laifi dan ke kika like masa , idan wani abu ya samu mumy a dalilin matsalarki da wannan
an iskan yaron wallahi bazamu yarda ba sosai aunty ummi tayi mata fa
a wanda fadan nata ke sake tunzira zuciyar kisna , a fusace ta juya ta bar gidan tana jan tsaki kai tsaye gidan kawarta zinnira ta wuce tace ta dauko mata wayar mamanta zatai kira dashi , zinnira ta dauko wayar ta bata kisna tayi gaban kadan da inda take number musa tayi diealing , suka yi magana ta koro masa duk abinda ya faru kai tsaye yace tazo gidansu ta sameshi dan yasan idan taje gida dukanta za'a yi akan matsalar ta kashe wayar ta mikawa zinnira ta wuce sauri sauri ta dinga daga kafafunta kamar zata tashi sama kai karshe ma sai data hada da gudu saboda ta matsu ta isa gidan tayi tozali da abun kaunarta koda ta isa gidan kai tsaye karamin parlour'n gidan ta nufa ko sallama babu tayi shigewarta cikin dakinsa sai dai babu shi babu alamunsa tayi shiru tana tunanin inda ya shiga tana tsaye bola yayarsa ta shigo dakin "ke lafiyarki zaki shigowa bako excuse sai wani zaro ido kike yi kamar wata barauniya ta fada tana harararta kisna tayi saurin durkushewa gabanta ta gaishe "kiyi hakuri musa nake nema "Yayi miki uwar me?" kin iya lallabo ki biyosa idan iyayenki suka sani su nemi d'agawa mutane hankali tana cikin balbale kisna da maseefa sai ga musa ya shigo ya riko hannu kisna cikin nashi yana tambayar bola "menene kike masaseefa shima ta hau shi da bala'i "dan Allah Malama karki dameni ya a gaban budurwarta zaki dinga min maseefa ince ni ake kamawa bake ba ko kin taba rakani station ne ? tayi shiru duk fa abinda kike mata idan tazo ina lura kawai ina kyaleki ne dan kin girmeni amman wata rana akan ifemi zan baki mamaki ya fada yana kama gabansa rike da hannun kisna ..."
Zainab ta dawo gida bata ga kisna ba har wajen magarib bata ganta ba kirjinta ya fara dokawa, haka nan jikin mumy ya bata babu lafiya ta kira zee "wai ina kisna ko kin barota gidan ummi ne "?"Ai ta riga ni tahowa gida nan dai ta korowa mumy abinda ya faru a tsakaninsu da fadan da aunty ummi tayi mata "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "wannan yarinya wannan yarinya Allah yasa kar ta kasheni zama mumy tayi ta rasa meke mata dadi wannan lokacin ma sai da aka
auki sati biyu ana neman kisna gashi Musa ma ba'a ganinsa sai da'aka kai ga kama iyayensa sannan kisna ta fito aiko duk yadda dady yace kar ta
a lafiyar jikinta sai da ya badamasi da mumy da madu suka mata taron dangi suka mata dukan mutuwa tana ihun "kuyi hakuri dan Allah wallahi Bazan sake ba karku kasheni wallahi na tuba na rabu dashi bazan sake zuwa inda yake ba sai da sukayi mata lilus sannan suka sakata a daki bq suka kulleta dady ya fito zashi massalaci ya leka daki ya ganta kwance tamkar matacciya sai da hawayen tausayinta ya zubo masa tana kwance ko numfashi kirki bata iyawa , washegari ranar dady yace a fito daita amman fur mumy da ya badamasi suka ce basu san zance ba mumy tace "babu inda zata fito ta zauna anan gara na kulleta a daki da na barta tana fita tana zuwa gurin wannan yaron da har yanzu kudin abinci ake bashi babu yadda dady bai yi daita ba "kasan Allah baza'a fito daita bamu taba samun matsala da kai ba tun aurenmu har zuwa yanzu to karka bari mu samu matsala akan kisna juyawa yayi kawai ya wuce ko Hajiya Aysha data zo bata goyi bayan a fito daita ba ,abinci ta window ake mika mata yadda ake mika mata haka take ajiyewa bata ci tace gara ta mutu ta huta har zuwa lokacin dasu Samir suka dawo hankalin muradi na kan kisna dan duk abinda ke faruwa mumy na kiransa tana sheida masa komai tana kuka shi kuma rarrashinta , har tsawon kwana biyu bai ga kisna ba dan mumy bata fa
a masa an kulleta a daki ba ya fito yana gyara kwalar rigarsa sai kamshi yake zubawa kamar shagon turare tamkar wanda yayi wanka da ruwan turare , bai tsaya ko'ina ba sai dakin mumy zaune ya isketa shiru hawaye ne ke gangaro mata ganinsa yasa tayi saurin gogewa ya karaso kusa daita "wai ina kisna ne tunda na dawo bangata ba ?"Tana dakin tsakar gida can aka kulleta tunda aka ganta "what mumy what are you try to say kisna ce a bq haba haba mumy gaskiya hakan bai dace ba "shine kuwa dacewar da taje ta dauko mana abun kunya gara a kulleta a guri daya bai sake cewa komai ba har ya juya zai fita ya sake dawowa "ina key din dakin ina son ganinta.
Manage plz
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 33
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
...Zuciyarta ke beating da sauri saboda dadin muryar da yayi amfani dashi gurin yi mata magana ya bala'in tsaya mata a rai , Allah yayi kisna da matukar son namiji mai tsanani kyau da aji da miskilanci kamar muradi sai dai a yau jin muryar musa yasa ta fahimci ba iya kyau da ji da miskilanci ka
ai zai sa mutun ya kwadaitu dashi ba , shi kanshi murya abun so ne a hankali Musa ke biye daita yana kare mata kallo da kula da duk wani motsinta har suka karaso inda taro dalibai ke tsaye akan assembly suna tafi da waka tare da wara ,kai tsaye kisna ta nufi layin 'yan ajinsu ,yayinda shima ya nufi layin yan js 3 , duk abinda aka gudanar akan assembly kisna bata fahimci komai ba saboda zuciyarta na kan musa da kwad'ayin sake jin daddad'an muryarsa ,shima bangarensa hakan ce ta kasance , tun da yake bai ta
a jin irin abinda yaji akanta ba a
an shekarunsa ,da fari ya
auka saboda tsananin kyawun da take dashi ne ,sai daga baya ya fahimci ita din dai yake so ba wani abu nata ba ,dan yana jin ko bata mallaki komai ajikinta ba zai iya rayuwa daita ,har aka watse a assembly musa bai sani ba yana can duniyar tunanin kisna ,
abokinsa Abdul fatai ne ya dawo dashi ta hanyar janyo hannunsa "what're thinking musa ?"
"Am thinking of her " ya bashi amsa a takaice yana waigen ajinsu kisna cikin tsananin faduwar gaba ," abdulfatai yarinyar nan ta tafi dani dayawa ina bala'in sonta zan iya rasa raina akanta ,ka taimakeni na shawo kanta "Wai wannan yarinyar ta jiya ? "Ita fa bazan iya rayuwa babu ita ba , Abdul fatai ya kalleshi ya kwashe masa da dariya har suka karasa aji dariya yake masa sai da yayi dariya mai isar shi sannan ya kalli musa yana dafa kafad'ansa "nifa ina ganin al'amarika kamar ka fara hauka ,if not Ina Kai Ina wannan yarinyar ?" ko ka kanta kai din yoroba ne ita kuma hausa ce a cikin hausa ma daga ni ita din yar gata ce ?".
"So what ? " ai wannan ba matsala bane as far as zata saurareni ni kuma zan tsaya akanta har sai ta soni , kai banga wanda ya isa ya rabani daita ba , da kake wani maganar gata ni kuma fa daga bola na fito ? "sanin kanka ne nima dan gatan ne tunda babu wanda zai ce family olegele basu da arziki ko gata , uwa uba ni last born ne a dakinmu gashi mahaifiyata ta fi sona akan sauran yan'uwana ."
"duk nasan da wannan amman dai karka manta arzikinku na da ne yanzu bancin chiarman daya taimakawa rayuwarka ina kai ina wannan makarantar ai sai dai hange daga nesa ?" Karka fada min magana fatai " Shinkenan amman dai ka cire soyayyar yarinyar a zuciyarka dan wahala kawai zaka sha saboda idan yarinyar ta amince bai zama lallai family dinta su yarda ba dan haka ka cire soyayyarta ko kuma ka takaita dan masu son yarinyar ma suna dayawa , last week ka fara ganinta amman ni tun ranar da'aka kawota makarantar nan na lura hankalin da yawa daga cikin mazan makarantar nan ya raja'a akanta. shafa sumar kanshi musa yayi cikin tsananin jin haushin kalmar fatai na karshe ,"kai ma kasan sai dai ban furta ina sonta ba muddin aka sani babu mai son abinda nake ko dan zaman lafiyarsa ,musa ya fadi haka ne saboda kasancewarsa tantirin mara jin magana a makarantar wanda hasali gadon bala'in yayi tun daga gindin gidansu ,kowa yasan da zaman family olegele indai gurin bala'ine sai dai mutun ya gaji ya barsu .. "
koda aka fito break musa yayi juyin duniya da kisna amman fur taki sauraresa duk da zuciyarta na umartata data tsaya ta kulashi ko dan ta cigaba da sauraren muryarsa , haka ya karaci nacinsa ya hakura ya kame cikin abokansa tare da zuba mata ido hakan yasa kisna kasa tsayuwa ta koma aji ,da aka tashi daga makaranta zuwa yayi ya tsaya a bakin get har sai daya ga tashin motar gidansu sannan suka wuce shi da Abdul fatai ..."
Tun da Musa ya koma gida a daren bacci ya gagari idanunsa ,kisna ta bala'in tsaya masa a zuciya ,abun har yana bashi mamaki ,ji yake idan bata sauraresa ba zai bita har gidansu dan gara ya rasa komai nashi akan ya rasa soyayyarta , haka ya dinga juyi akan katifarsa yana jinta ajikinsa ,ita ma bangarenta har cikin dare tunaninsa ya tsananta a zuciyarta ta kasa runtsawa ,idan ta runtsa idanunta shi take gani ,ta tashi zaune ta zubawa celling dakinsu Ido tana lissafi ta yaya ita yar shekara goma zuwa sha daya a duniya zata damu kanta akan dan shekara shabiyar ? ",ita dashi duk kallon yara take musu dan yanayin jikinsa ma bazaka ta
a cewa ya girmeta ba zaka
auka sa'anin juna ne .
abu kamar wasa har gari Allah ya waye musa da kisna basu samu isasshen bacci ba , mikewa tayi ta shiga bayi tayi wanka da alwala tayi sallah bata tsaya cin abinci ba ta nufi dakin momy tayi sallama tare da tsayawa a bakin kofar domin jiran umarni daga mumy ,mumy ta bata umarnin shigowa , ta shigo cikin filin dakin bakinta dauke da sallama tana lumlumshe idanunta saboda rashin wadataccen bacci da bata samu ba, muryarta cike da shagwa'ba tace" mumy kudin school "yau wata rana mamana anyi abun arziki za'a tafi school da wuri kuma batare da anyi tsokanor gado ba ".? kisna ta yatsina fuska batare da tace komai ba, mumy ta shafa kanta cike da tsananin qaunar diyarta wacce kallo
aya tayi mata ta fahimci kamar tana cikin damuwa "har kin karya ne ?" Kisna ta daga mata kai alamun "eh "Meke damunki mamana naga idanunki sun yi wani iri ko bakya jin dadi ne ?"Lafiyata lau mumy "Are You sure ? ta sake gyada mata kai , mumy ta janyo jakarta ta ciro 200 ta mika mata dan kaidar abinda take bata kenan idan ta karya ,idan suka makara har 500 tana basu ita da zainab ,kisna ta amsa tayi mata sallama ta fito zuwa haraban gidan tana ihun kiran direbansu , shi kanshi idi direba sai da yayi mamaki ganinta a daidai wannan lokaci saboda kullum shine ke jiranta wani lokaci ma har sai yaje ya sauke zainab ya dawo bata gama shirinta ba ,hatta Principal yasan da zamanta gurin latti bata ta
a shiga school 7:30 dot ba , kullum sai an kusan gama assembly zata shiga school , bai ce daita uffan ba ya soma
arin juya kan mota a daidai lokacin da zainab ta fito rataye da jaka a bayanta ta tsaya kusa daita "ya'akayi autan mumy kece yau da wuri haka lallai za'a yi ruwa ? murmushi gefen baki kisna tayi sannan ta bude gidan bayan ta shiga ta zauna itama zainba ta shiga suka bar gidan ,yau ma kamar jiya a bakin get ta iskeshi yana rungume da hannuwansa duka a kirji yana ganinta ya sauke naunauyen ajiyar zuciya idanunsa na kanta har ta wuce shi bai ce umh ba bare uhmmm haka itama illa qirjinta da ke wani irin bugawa da karfi .."
******
Abun duniya ya taru ya damu zuciyar Afra sam ta rasa gane kanta , kullum kokari take ta tayakice soyayyar muradi a zuciyarta abun yaci tura a yanzu tafi kowa matsuwa Ali ya dawo gida sabanin da data fi kowa damuwar ya bar gida ya tafi koma ina ne sai gashi ya tafi sai dai ya tafi da rayuwarta da dukkanin farincikinta ne ,yau kimanin shekaru uku kenan da barinsa kasar kuma har lokacin basu waiwayo Nigeria ba ,a yadda take ji a bakin ya badamasi sunce sai sun ha
a digree dinsu na farko zasu dawo wannan maganar ba karamin daga mata hankali yayi ba kullum da tunaninsa take kwanta take wuni jikinta yayi bala'in sanyi ,idan kuwa ta runtse idanunta babu abinda take hangowa sai kyakkyawar fuskarsa mai
auke da miskilanci mai nuni da babu ruwansa da duk wani halitta dake cikin duniya ,ta tuna yadda yake ha
e rai a duk sanda ya ganta ,wani irin bugu zuciyarta ke yi akanshi hankalinta gabad'aya yana gurinsa ,shi kansa ya badamasi ya rasa gane inda hankalinta da natsuwarta take dan kulawar da take bashi ma ta zubar gaba-daya ta dawo shiru shiru ,idan kisna tana zagin muradi yanzu bata tsoma baki haka zata gama zaginsa ta wuce bazatace mata uffan ba tambayar duniya mumy da dady har ma da mahaifinta sun mata sai dai amsa daya take bawa Kowa babu komai gaba-daya ta kauracewa shimfidar mijinta ada ma can bata wani jin dadin auratayya dashi bare yanzu da zuciyarta ke shawagi a kasar cairo babu abinda take son da kwadayin gani kamar Ali gadanga so take ta sake daura kwayar idanunta akanshi koda kuwa zai mata kallon kaskanci daya saba mata ne ..."
******
akwai mata dayawa acikin school din dinsu Kisna sai dai lokacin kankani kisna ta shafe farinjinin wa
an da suke takama da kyau da ilimi a matakinsu na yan aji daya daga js 1 a, js 1 b, har zuwa c kisna ta zarcesu a komai , kowani matashi mai ji da kansa in ya motsa kisna zai kawowa hari saboda ita din mutunce wacce bazaka ta
a gajiya da Kallonta ba ,duk abinda zaka kalla a jikin diyaace ya burgeka kisna tana dashi cikar qirji ne kawai basu gama bayyana a jikinta ba ,
kasancewar brest d'inta irin mai gindin tasan nan ne ba suka dauko alamar fitowa , mata ma y'an'uwanta satar Kallonta suke ballantana namiji hakan kuma ya samo asali ne saboda tsananin kyaun da take dashi da jin kai mai tattare da miskilanci ,zai wahala ka ganta tana hayaniya ko yawon murmushi ,da yar uwarta mace ma bata yi ballantana namiji ko tsokanarta ta rage iya gida take yin kayanta ,tun shigowarta makaranta samarin da suka isa yammata na rubibin su so su su kuma kisna suke so, sai dai babu wanda ta yarda ta kula acikinsu ,
hakan yasa ko fita break ta daina yi saboda duk ranar data fita kuwa haka mazan zasu yita mata layi kamar zasu cinyeta dan ma wasu daga cikin daliban sun san cewar musa na mutuwar sonta sanin ko waye musa a makarantar yasa suke yi suna kaucewa bancin haka da bakaramin gurmi za'a yi ba ,kawarta kwaya daya ce zinnira muhd bandi tare suka kare primary school kuma har lokacin islamiyyarsu guda shakuwarsu ce tasa suka zabi makaranta
aya, kisna ta yarda daita sosai kasancewar itama bata da hayaniya sai dai bata kai kisna rashin son magana ba , dan ita wani lokaci tana ta'bawa ."
wannan yanayi na kisna yasa matan ajinsu suka dauki karan tsana suka daura mata musamman idan sukaji yadda samari basu da zance sai nata ita kuma kyalesu kawai take tana tarasu jira take dubunsu ya cika ta nuna musu wacece ita , kyawun kisns na bala'in daga musu hankali matuka basa kallon wulakanci da takewa samarin dake mutuwar sonta , har shi Musa daya
an kwanta mata a rai bai tsira daga wulakancinta ba, duk nacin irin na musa kisna taki sauraransa ,hatta Ugo dan Principal yace yana son kisna Bata kula shi ba bayan shi din matashi ne mai daraja da kyau ya nika Musa sau dubu bambamcisu shi Musa muslimi ne shi kuma kafuri ne , gashi dan gata ga tari ilimi boko ga tsananin kyau babu wanda yayi tsanmnin zai ce yana son kisna a yadda yake tsananin ji da kanshi da takama shi wani ne a makarantar sai gashi yana bin kisna ta so shi tana gudunsa ,duk sanda yayi mata magana sai ta wulakantashi hakan yasa aka
ara tsanar kisna a makarantar, zinnira ce kawai ke tare daita ita kanta zinnira bata tsira akan kisna ba .."
Abu kamar wasa tunanin musa ya sha kan kisna ta fara daina fahimtar komai a aji dan har class teacher dinsu sai daya fahimci haka , ya rubuta letter ya bata yace ta kai wa babanta ta amsa batare da wata damuwa ba , tana zuwa gida ta mikawa mumy farar envelope ta shige daki domin cire uniform sai dai kiran da mumy tayi mata yasa ta fito daga sauri batare data cire uniform din jikinta ba "meke damunki kinsa yau kusan wata shida kenan ina binki akan kina tattare da damuwa kice min a'a ,yanzu gashi har ta kai malamai sun fara fahimtar kina da damuwa har ta fara shafan karatunki " uban me kike tunani as age d'inki ?" Shiru Kisna tayi ta kasa magana tana wasa da yatsun hannunta fa
a sosai mumy tayi mata ta korata daki hankalin mumy bai sake tashi ba sai lokacin da sukayi exam , madadin kisna tazo na daya kamar yadda tazo a first time da second time sai tazo na uku har kusan dukanta mumy tayi kuma ta shedawa Samir da Aliyu kar su kuskura su sake aiko mata da komai daga cairo ,kuma idan zasu dawo karsu zo mata da komai , tabe baki kisna tayi a ranta tace "kar su kawo gara ma tsaraban samir tana amfani dashi na Ali kuwa bayarwa take ko ta zuba a shara ."
naci irin na musa da karfin matsayin daya samu a zuciyar kisna yasa ya shawo kanta suka fara gudanar da soyayyarsu a boye , wanda lokacin ne komai ya sake tabarbarewa sakamakon kisna ya dawo na biyar tun mumy na fa
a har ta hakura ta zubawa sarautar Allah ido sai dai ta sanya ido sosai akanta ."
A hankali soyayya mai karfi ta shiga tsakanin kisna da Musa har ta kai idan basu ga juna ba basa jin dadi dan haka ta cire lokaci cikin lokaci zuwanta islamiyya asabar da lahadi suna haduwa a unguwarsu musa , soyayyarsu ta kai har sun tsotsi jini juna da zumar babu rabuwa a tsakaninsu tare da d'aukarwa kansu alkwari kasancewa da juna muddin rai babu wanda zai kula wani da sunan soyayya ,musa ya shaidawa mahaifiyarsa batun kisna tayi murmushi tare da
aukar abun wasa ."
Wannan shekarar samir suka kare karatunsu suka tarkato suka dawo gida ,ranar murna agurin Afra ba'a magana a fili take bayyana tsantsar murnarta da farincikinta babu wanda bai yi mamakin haka ba ,
abinci kuwa ta shiryawa Aliyu yafi kala biyar cikin tsananin kulawa ta kawo abincin parlour'n ,kisna ta bita da kallon mamaki sai dai acikin zuciyarta tasan wannan rawar jikin da aunty afra ke yi ba na Allah ba ne akwai makircin data shirya dan haka ta kawo ido ta zuba tana jiran tashin bom din , muradi yayi kowa tsaraba a gidan hatta yan aikin da mumy ta dauka yayi musu tsaraba ban da Afra ,kisna kuwa kallon banza tayi masa dashi da kayan tace "kaga alamun butarsu a tare dani ko ance maka talaucina ya kai nan banaso , karka sake bani wani abu daga hannunka wanda kake aikowa ma zubar dashi nake bana sawa ,yayi shiru yana Kallonta yana mamakinta karamar yarinya daita ta har iya kallonsa tana fa
a masa magana haka, shi da yake dauki yazo ya ganta yaga yadda ta kara girma shine zata zuba masa kasa a ido , miskilancinsa bai barsa yayi mata magana ya tattara kayan ya karawa zainab ,ita kuwa Afra babu kunya ta kalleshi tace " ina tsarabarta naga ka bawa Kowa ban dani "?
Wani irin kallon rainin hankali yayi mata mai tattare da mugun kallo sannan ya
auke kanshi ya wuce daki mikewa tayi tana waige waige ganin babu kowa a parlour'n tayi wuf ta fada dakinsu muradi cikin zuciyarta take addu'a Allah yasa babu wanda ya ganta a kwance ta ganshi a dakin idanunsa na kallon celling d'akin maganganu kisna ne suke dawo masa kamar daga sama ya ganta akanshi yayi wata irin zabura ya mike yana Kallonta tunda suka girma bata ta
a kuskuren shigowa inda suke ba sai yau , cigaba da Kallonta yayi "nasan zakayi mamakin ganina Aliyu sai idan idan kayi la'akari da yanayin canji da yanayina ya samu akan dawowarka ba abun mamaki ba ,Aliyu tun barinka kasar nan na tsinci kaina cikin tsananin tashin hankali ban jima cikin dogon tunani ba na fahimci zuciyata ta kamu da matsanancin sonka tunda ta soma magana ya karkata kai yana Kallonta hankalinsa a matukar tashe yana ganin kamar abun yana faruwa ne acikin mafarki "wallahi har ga Allah nake jin sonka kuma zan kashe aurena saboda kai" still shiru yayi mata ya dauki wayarsa ya koma kan kujera ya zauna ya soma danne danne dan gaba-daya mahaukaciya ya
auketa bai ma yarda Afra ce a gabansa ba idan kuwa itace lallai wani tuggu take son hada masa shi yasa ya danna record yana
aukar maganarta yana mata dariya a zuciyarsa "muradina ....."Ta kirasa da sunan da mumy take kiransa dashi baka ce komai ba ? Cikin kaukausar muryarsa mai razanarwa yace me zance miki ? " Kinga dan girman Allah banason damuwa bana son abinda kike min ki tashi ki bar dakin nan ta matso kusa dashi tana
arin kamo hannunsa wata razananniyar tsawa ya buga mata muryarsa a fusace yace "ke fita a dakin nan dan ubanki cike da razana ta mike ta bu
e bakinta zatai magana "idan kika sake wata magana anan sai ba tona miki asiri kowa yasan abinda kika furta min a yanzu,"wallahi da gaske nake karka dauka wani makirci ne kaga ko bazaka aureni ba zan mallaka jikina ya girgiza kawai yana kallonta a dage kafin daga baya ya fara magana a dake "Kinga ikon Allah ko ,kinga kin nufe da irin wannan halin batare dana aikata ba sai gashi yau da aurenki kike furta kalmar na amshi tayin soyayyarki idan ban amsa ba na kusanceki ,kadan kika gani afra daga cikin sakkayar da Allah zai min akanki ,dan na rigada na kai kakarki zuwa garesa kuma nasan ubangijina ya amsa ki fita yanzu ko na tara miki mutane ".
murmushin gefe baki tayi tana kallonsa" sai me dan ka tara min mutane ka
auka soyayarta karya ce ko yaudara nake maka kasani soyayyata gareka gaskiya ce , kuma sai yanzu na fahimci duk abubuwan da nayi maka a baya so ne ,ko ka fadawa mutane cewar ina sonka hakan bazai sa nayi nadamar furucina ba ,sai ma dadi da zanji zan rabu da igiyar dake kaina wanda zai bani damar mallakar ka a rayuwa ...."
"wa zaki mallaka ?"Yayi mata tambayar yana watsa mata wani mugun harara "kai muradin zuciyata ,zuciyata ta makance akan......"dogon tsaki ya ja tare da juyawa da sauri domin barin dakin gbdy hakan yasa ta katse abinda tayi niyyar furta masa ta tsaya shiru tana cizon yatsa "mai yasa ban rungumeshi ajikina na saka
ara mutane su fito su samemu haka ?"
Ai kuma laifinki za'a fi gani tunda kice a dakinsa fito wa tayi tana nazarin yadda zata bullo masa .
tun daga ranar kullum da iskancin da Afra take ma muradi baya sauratonta hasali ma ko kallon inda take bayayi cikin haka wani club dinsu na Nigeria suka bukacesu da kyar mumy ta yarda suka tafi tare da Samir da mujahid cikin lokaci kankani sunan Aliyu ya daga a duniya a dalilin wannan wasan daya buga acikin lokacin ya buga wasa yafi sau goma kuma kowane sai da ya lashe zuwa yanzu ya buga wasanin da dama anan gida negeria kafin daga baya coach dinsu yayi musu hanya zuwa kasar england suka tattara suka sake barin kasar bayan sun gama buga wasa ya dawo da million kudi fiyye da kowa, gabadaya bai ci kudin ba ya mikawa mumy check , ya sha albarka sosai tace ya dauki wani abu a ciki yace ",burina kenan mumy duk abinda zan mallaka naki ne wannan karon Afra ta damesa sosai dan har ya badamasi ya so kamasu tana kuka tana rokonshi ya sota ,Aliyu bai tsaya bata lokaci ba yace wa Samir idan ya tashi su cigaba da karatunsu na biyu samir bai yi mutsu ba ya amince suka tattara suka koma
asar cairo dan sunji dadin kasar ,duk hutu Samir na zuwa Nigeria saboda soyayyar dake tsakaninsa da Zainba shi kuwa aliyu yaki zuwa ne saboda damunsa da Afra take akan dole sai ya amshi tayin soyayyarta wannan zuwa ma kisna ta sha tsaraba ita da zainab sosai ..
****
A lokaci da musa ke ss1 kisna na jss 2 ya kawo ta gurin mahaifiyarsa a wata safiyar asabar bayan sun tashi tara a islamiyya hannu biyu biyu mahaifiyar Musa ta amsheta , itama ta durkusa har kasa ta gaisheta kamar yadda yoroba ke yi ,alaja mutia ta shafa kan kisna "da gaske kina sona d'ana kuma zaki aureshi ?
Kisna ta gyada mata kai alamun "eh " kuma iyayenki zasu yarda ki aureshi banason soyayya ta wahalar min da dana ?Musa dake rike da hannu kisna yana murmushi yayi mata alama da gira dan haka tace "eh ta sake , alaja mutia taji dadi sosai "daga yau kin zama diyata ina ne gidanku waye mahaifinki ?"Nan kisna ta fada mata waye mahaifinta da inda gidansu yake alaja mutia tayi murmushin jin dadi "ai ma nasan mamanki tana siyan kayan sarka agurina a oshodi sun jima suna hira har lokacin tashi daga makaranta ya kusa, ta mike musa na rike da hannunta kafin ya rakata inda ya saba rakata a duk sanda suka ha
u ya biya gidansu abdulfatai daita ,akwai dakinsu da suke kwana duk da akwai daki na musamman da'aka cirewa Musa a gidansu Amman yafi jin dadin gidansu fatai saboda anan boy's ke haduwa ana chapter da wasa da yammata suna zuwa fatai ya sallame kowa daga daki matasan samari suka dinga satar kallon kisna suna mamaki me zatayi da musa tantiri mara jin magana hasalima gaba-daya zuriarsu yan bala'in ne har uwarsu mahaifinsu ne mai dama dama amman idan bala'i yayi bala'in da yaransa shima shiga yake yi .."
Musa Ya janyo hannunta cikin dakin suna shiga ya rungumeta tsam ajikinsa suna fuskantar juna "baki lura da yadda idanun mutane ke kanmu ba, nasan dayawa mamakin ganinmu tare suke "meye abun mamaki ta fada atakaice saboda rashin son magana ,sake matseta yayi sosai ajikinsa tare da ha
e bakinsu guri daya ya shiga tsotsa , tayi kokarin hanashi tare da zamewa sai ya nuna
acin ransa tare da cewa "bata son shi tana gudunsa , ganin ransa ya bace sai kawai ta rungumeshi ajikinta ta ha
e bakinsu nan ya dinga romocing din jikinta kusan minti talatin da kyar ta zare jikinta daga nashi tana jin wani iri ajikinta wannan shine karo na farko data ji sauyi ajikinta hankalinta a matukar tashe ta nufi gida cikin ikon Allah koda taje gida mumy bata nan dan haka ta samu natsuwar zuciya taci abinci ta shiga tsabgar gabanta ...
tunda musa ya soma ta
a jikin kisna shikenan soyayyarsa ta ninku fiyye da wacce take masa ada har ta kai ta kawo basa jin tsoron kowa ya sani suna son juna ,bayan Samir ya tattara ya koma hutu ne mumy ta san kisna na soyayya da musa ,a yadda akayi mumy ta sani kuwa shine Zainba ce tayi mata gulmar saboda ita ta lura da hakan tun dadewa har tayi mata magana sai ta tsiri gaba daita ,gani gaba tayi karfi sosai sai mumuy ta tsaresu da tambaya shine zainab ta fada mata , ranar mumy tayiwa kisna dukan mutuwa da kyar kisna ta amshi kanta da taimakon zainab da masu aikin gidan ai kisna na fitowa daga dakin mumy ta zari hijab d'inta dake shanye a igiya ta fice ta bar gidan kai tsaye unguwarsu musa ta nufa ta karo masa komai shina take yaji ya tsani Zainba a cikin ransa ya mike a fusace yana zage zage cikin harshen turanci dan shi suke yi da kisna basu fiyye yin yoroba ba ya dauki alkawarin sai yaci uban Zainba idan ya kamata da kyar abokansa suka shawo kansa ya hakura .
"to sai me idan an san muna soyayya a gidanku ke bakya son a sani ne ko me ?yayi mata tambayar yana Kallonta tayi shiru ta kasa cewa komai wata razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa take hantar cikinta kawada tace "ina so mana tunda ina sonka ya kamota ya mikar daita tsaye suka fita daga gidan ya nufi gidan matar yayansa adam daita ya koro matarsa karya da gaskiya tare da nuna mata jikin kisna "kiga fa irin dukan da mamanta tayi mata kamar ba ita ce ta haifeta ba ,iya arfat tace "da alamar ba itace ta haifeta ba dan uwa ba bazatayiwa yarta irin wannan dukan ba nan sukayi ta zagin mumy a gaban kisna, bata ji dadin yadda suke zagin mahaifiyarta ba amman tsananin tsoro ya hanata magana har kusan goman dare bata ji Musa yace mata ta tashi su tafi ba.
A hankali ta bude bakinta tace" zan wuce gida ya juyo yayi mata wani irin kallo sannan yace "babu inda zaki anan zaki kwana su da sake ganinki sai kinyi sati biyu ....."
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 35
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,.
....mumy tayi shiru kawai tana dubansa qirjinta na wani irin dokawa da matsanancin karfin gaske tana jin kamar ta cigaba da zubar da hawayen dake boye a cikin idanunta muryarta a matukar raunane tace "zauna muradina na sake fahimtar da kai halin da kisna ta jefa kanta ciki da karancin shekarunta". bai so zama ba saboda yadda zuciyarsa ke zafi da ciwon halin da kisna ke ciki amman dole tasa ya matso sosai kusa da mumy ya zauna a bakin gado saboda baya son ganinta cikin damuwa ya kamo hannunta daya cikin nashi yayinda idanunsa ke kan yatsunta masu tsananin kama danashi muryarsa a kasalance yace "mumy kada ki wahalar min da kanki gurin sake yin dogon bayani na rigada na fahimci komai sai dai addu'a zamu cigaba da yi mata da yarda Allah wannan duk mai sauki ne a gurin Allah komai zai wuce ,burina yanzu na daura kwayar idanuna akanta mumy ina son ganin kisna dan Allah karki ce a'a tayi saurin girgiza masa kai batare da tace masa uffan ba "ki fahimci muradinki wallahi ina matukar tausayawa halin da take ciki ban san yadda zan misalta miki ba amman ina jin kamar na mutu akan wannan matsalar jin furucinsa yasa babu mutsu mumy ta dauko key ta mika masa " idan ka ganta ka kulle kofar ka kawo min key karka sake ka bar kofar a bu
e " bai ce mata komai ba ya mike cike da sanyin jiki ya fice daga d'akin ya nufi zuwa haraban gidan qirjinsa na dokawa da sauri da sauri "..
A hankali ya tura kofar dakin ya sanyo gangar jikinsa bayan ya bude kofar , a natse ya daura idanunsa da suka sauya kala akanta zaune ta ha
e kafafunta guri daya ta takure jikinta tare da daura kanta akan kafafunta gabad'aya jikinta duk sashen belt ne "ya Allah ya furta a fili cikin tsananin tashin hankali ,ya dade akanta yana Kallonta itama taji motsin shigowa kuma duk da bata d'ago kanta ba tasan shi ne ya shigo saboda mayataccen kamshin turarensa na gado daya ziyarci hancinta ,a hankali ya juya ya fita tare da kulle kofar ta d'ago kanta tana jan tsaki ko cikakken minti goma bai yi ba ya sake dawowa dakin hannunsa rike da roban zuma.
Wannan karon a kwance ya ganta ta juyawa kofar baya , a hankali ya dinga daga zara zaran yatsun kafafunsa masu matukar kyau har karaso inda take kwance ya durkusa a bayanta tare da rusinowa yana leken fuskarta saurin runtse idanunta tayi saboda hucin numfasa daya sauka a gefen kuncinta , sosai ya ga ta rame fiyye da yadda ya samu labari , ya gyara tsugunonsa a bayanta ya bude roban zuman dake rike a hannunsa ya lakato ya kai daidai shashin belt din dake kwance ajikinta ya dinga bi daya bayan yana shafa mata yana jin zubar hawaye daga kwarnin idanunsa ya kasa gogewa sannan ya kasa tsaida hawayensa saboda tausayinta ,kisna mai mugun tsoron duka yau itace ke cin duka akan wani banzar jinjiri yaro , duk abinda yake mumy na tsaye a jikin window tana kallonsa itama hawayen take zubarwa, bacin wannan bala'in me zai sa ta a doketa bare har tasa a kulleta a guri daya ? ya sake kai hannunsa ya juyo daita zai duba dayan bangaren hannunta ta tashi firgice tana daga masa tsawa kamar ita da sa'anta yayinda idanunta ke runtse tace "waye ne plz zai dinga ta
a min jiki dan Allah karka sake taba min jiki banaso idan ba haka ba zan shake maka wuya ka mutu ". saurin zaro idanunsa dake tsiyayar hawaye yayi yana kare mata kallon da bai san manufarsa ba "bai damu da jin furucinta ba saboda duk a matsayin shirme ya daukesu bugu da kari yayi tunanin bata san kowaye a gabanta ba tunda har lokacin idanunta na runtse gam ya rikota sosai ta zai rungumeta ajikinta muryarsa na rawa yace "kisna ki natsu mana ni ne fa "kai wa waye ?" ban sanka ba karka sake kai hannunka jikina ta fixge jikinta tare da juya masa baya , ya tsaya yana Kallonta kawai dafe da habarsa "dama ka rabu da yar iska , shegiya mai mugun hali mai zai yi da wannan shegen jikin naki da duk wari yake ? Mumy tayi magana daga bakin window tana huci "no mumy dan Allah ki daina zaginta har yanzu kisna she's under age bata san ciwon kanta ba , dan Allah ku daina dukanta akan wannan
an iskan yaron "kai ne dai dan iska bashi ba " yaji sautin muryarta a sanyaye radau a cikin kunnenshi take jikinsa yayi mugun sanyi amman still bai ji haushinta ba sannan bai damu ba dan ya tafi son ya ganta cikin kwanciyar hankali akan duk wani shirme da zatayi ".
A natse ya mike ya bu
e kofa dakin ya fito ya kira mumy gefe "kulle kofar tukun "kai mumy babu inda zata muddin ina tsaye a gurin nan ta matso kusa dashi tana dubansa dan jin me zai ce "mumy dan girman Allah ki min alfarma budeta, kulleta bashi da wani amfani addu'a zamu taru muyi mata "addu'ar dinku banza da ikon Allah adduarku bazai yi tasiri ba indai akan ku rabani da musa ne tayi maganar acikin zuciyarta tana jan tsaki yayinda mumy tace "bafa zan yarda da zakin bakinku ba ,dady ma yayi har ya gaji ya hakura bazan budeta ba ta dai cigada da zama a nan har karshen rayuwarta babu yadda muradi bai ya da mumy ba har kuka yayi mata tace sam bata yarda ba babu yadda ya iya da rayuwarsa gashi bazai iya cigaba da mutsuwa mumy ba haka yana ji yana gani ya kulle kofar ya mika ma mumy key ya kama gabansa ai kuwa yana dawowa gida ya tattara kayansa ya koma d'akin sama dan bazai iya wuce Kisna kulle a daki bq ba tana rayuwa tamkar ta marasa galihu uwa uba fitinar afra kullum da salon iskancinta da take zuwa masa bancin shi din tsayayyen namiji da tuni tayi galaba akanshi gara ya koma sama yasan duk iskancinta bazata tsallake mumy ba ta biyosa ,tunda ya koma hankalinsa ya kwanta ganin haka yasa Samir da madu suma suka tattara suka bishi ."
wasa wasa sai da kisna tayi wata uku cif a kulle a daki sai dai a mika mata abinci ta window sannan mumy ta yarda aka budeta shima
saboda wani sati zata rubuta Junior weac dady da muradi suka ce a barta ta zana ta tsira dashi dan ko shi kansa dady bai goyi bayan tana fita da sunan karatu ba , da kyar ta shirya tana tsinewa ya badamasi da madu a ranta saboda sune silar kulleta tace "ba dai kulleni kukayi ba byn kun dokeni zaku sani wallahi bazan zauna ba kuna tauye min hakina ba kuma ina dai musa ne bazan taba rabuwa dashi ba ko zaku mutu , ko Kallonta mumy batayi ba dady da direbansa ne suka sauketa yayi mata fa
a sosai sai daya tabbatar da ya kaita har aji sannan ya wuce office , aiko daga school kisna bata dawo gida ba ta wuce gurin musa yana ganinta gabansa ya fadi dan shi ma zuwa lokacin ya fara gajiya da tashin hankali da'ake yi akanta a fusace yace "me ya kawoki gurina ? Ta bude bakinta zatayi magana kenan ya katse mata hanzarin ta hanyar cewa "kinga dan Allah bana son damuwa da tashin hankali ki kama hanya ki wuce tunda danginki basa sona dake " zubewa kasa tayi bisa gwiwowinta tana kuka tana rokonsa "ni haka dangina suke miki kowa na sonki amman ni kullum cikin damuwa nake akanki na gaji enough kisna kowa yaje yayi rayuwarsa ya juya zai wuce ta rungume shi ta baya tana sheshekan kuka babu yadda ya iya haka ya hakura sai dai ya rantse bazai bata masauki ba tace babu damuwa ita dai burinta su dinga haduwa shiru yayi na tsawon lokaci yana tunani inda zai samu kudin da zai sha we da kwaya a hankali ya jiyo daita suka fuskantar juna ,sosai idanunta na kanshi numfasawa tayi kana tace "tunanin fa ?" ya numfasa tare da girgiza mata kai sannan yace "ina cikin matsalar kudi ne wallahi , kudi nake so ifemi ko zan samu agurinki ? yayi maganar yana tafiya hannunsu tsarkafe cikin juna ", ban dashi sai dai ina da hanyar da zaka iya samu kudi idan zaka iya ? "me ye shi hanyar ki fa
a min dan ina samun kudin the next thing zan daukeki mu bar garin nan gabad'aya zuwa wani guri har sai munyi aure mun haihu sai mu dawo ya karasa maganar yana rungumota jikinsa farinciki ya kama kisna tace " me zai hana ka hadu kai da ganga dinka kuzo gidanmu akwai wata sabuwar motar da wani enemy dina da'ake rikonsa a gidanmu ya siyawa dad dina ku dauka kuje ku siyar kawai Murmushi Musa yayi yace "kema fa wasa wasa kin iya ta'adanci sata dai kike kokarin turamu gidanku "no ba sata bane cikar burinmu ne ". To shinkenan wannan ai mai sauki ne wace iri ce motar ?"kuma ta ina kike ganin za'a shiga cikin gidanku cikin sauki batare da an fuskanci wata matsala ba ? " ta daga kanta sama alamun tunanin har na tsawon minti goma sannan ta maida idanunta garesa tace *"land cruiser Prado ce "* Idan zaku shigo ku shigo ta katangar baya saboda itace bata da tsawo sosai amman kafin nan kuyi kokarin ku yanke wutar data bawa karfen dake kewaye da katangar , Murmushi Musa yayi yace " zan san yadda nayi amman ni bazani ba gaskiya saboda ina sonki sosai any single mistake ya faru zaki haramta gareni ni kuma abinda bazan so ba kenan nan dana rasaki gara na rasa rayuwata nan dai suka ci-gaba da tautaunawa daga karshe sukayi sallama da zumar zasu hadu gobe a wani lungun dake cikin kasuwa ..."
Bayan kwana biyu musa ya zauna da abokansa sun dauki dogon lokaci suna tautaunawa akan yadda zasu shiga gidansu kisna duk ta inda suka duba sai suga no way za'a iya kama su tunda basu da kayan aiki gashi su ba sana'arsu bace shiga irin wadan nan gidajen na masu kudi barsu dai da satar unguwa shima time to time ne sai sun nemi kudin shaye shaye sun rasa , duk yadda yayi dasu suka ce a'a a cikin abokansa ne wani mai suna sikiru yace zai hadasa da ganga din 'yan fashi da suke bola a munshi local government dake kusa da idiaraba dan su har bindiga suke da take musa ya amincewa sikiru washegari suka je tare akayi magana sannan aka fadi percentage din da kowa zai samu a idan an gama halkallar tare da basu full address din gidan kullum sai yan fashin sun kewaya zuwa unguwar su kisna batare da wani ido ya gansu ba kwatsam wata rana da misalin karfe 1:dot na dare suka fito zuwa unguwar su kisna cikin ikon Allah suka iske gidan babu wuta sakamakon an dauke wutar nepa basu tsaya bata lokaci ba suka hau yanke wayar wuta daya bayan daya suka dinga dane katangar gidan suna dira cikin gidan har suka dire duka ta kan direba suka fara suka wanda yayi kokarin fitowa ya kunna gen tambayesa mukulin motar data kawosu sukayi jikinsa na rawa yace "babu mukullin mota a hannuna ". nan suka rufesa da duka mumy dake zaune tana kaiwa Allah kukanta ta mike da sauri ta fito zuwa parlour inda ta cigaba da jin kukan direba nan take ta fahimci barayi ne suka shigo tayi saurin shiga d'akinsu zainab da tuni suma sun tashi har kisna wacce tafi zainab tsoracewa ta kamo hannunsu suka nufi dakin masu aiki asabe mai aiki da sauran ma'aikata suka nufi dakin mumy gabad'aya asabe ta mai da kofar dakin da sauri ta kulle tasa bayanta ta danne saboda dogon kofar shigowa parlour'n a bude take ba'a San wanda ya bar parlour'n last ba ita kuma mumy koda ta fito tsoro bai sa ta rufe ba suna cikin daki barayin suka shigo suka haska falo basu ga kowa ba dan haka kai tsaye suka nufi kofar dake facing dinsu suka murda aiko zee da kisna suka fasa
ara nan barayi suka shiga dukan kofar da iyakacin karfinsu suna kiran a bu
e musu , idan kofar tayi kamar zata bude sai asabe mai aiki ta sake rufewa garam ta rufe haka suka dinga dukan kofar tana budewa yafi sau biyar asabe na maidawa ta rufe amman sai da suka samu nasarar balla kofar asabe tayi wacalau gefe har kugunta ya bugewa karfen labule , mumy dake tsugunne rungume da zee da kisna bata d'ago ba kallo asabe mai aiki sukayi suna huci bacin akwai abinda suka zowa da sai sun yiwa asabe dukan mutuwa kafin su bar gidan amman duk da haka sai da daya ya waska mata mafi a fusace daya wanda ya mareta yace "ina wayoyinku da zinari ?"da sauri asabe tace "bamu da waya bare zinari barawon ya daga karfen dake rike a hannunsa zai buga mata tayi saurin cewa "ga waya can ta nuna musu amman wallahi bamu da zinari ya sauke nunfashi ya dauki wayar yana dube dube , yayinda Kisna ta gigice ta rude dan tunda taji an ambaci waya da zinira ta d'ago a hankali b taga babu alamun ganga din musa ne nan ta shiga mummunar tashin hankali dan tasan wasu barayin ne dabam dan haka cikin ta maida idanunta ta rufe gam bata sake kokarin budesu ba babbar wayar mumy na jone a caji sai dai Allah bai basu ikon ganinta ba sai karamar a hankali mumy ta d'ago kanta ta kasan ido ta kare musu kallo sun fi su goma sha acikin dakin banda gidan da wadan da ke kofar gida da tsakar gida ya tambayeta kudi tace bata da kudi duk wayoyin masu aikin sai da suka kwace da manya da kanana mumy bata ce musu komai ba illa sake kamkame yaranta da tayi tsawa ya bugawa mumy a gigice ta mike jikinta na rawa yayinda Kisna ta nade kanta da bargo "ki bamu babbar wayarki tace ai kun dauka "Bama son wannan babbar waya zaki bamu "bani da big phone karama gareni kuma kun dauka kai tsaye gaban tv ya nufa kica kica ya hau kwance tv yayi waje dashi sauran sukayi layin dady .."
Can bangare dady kuwa yaji hayaniya yaki karewa yana farkawa yaji alamun barayi ne ya fito y
kulle kofa ya nufi saman gidan ya shiga bancloy daman akwai glass ya rufe ya fara ihun ayi masa gudunmuwa barayi sun shigo "ole barayi !!! Alhaji hamza ka min harbi ,alhj sani kamin harbi barayi haka ya dinga ihun neman taimako cike da tausayawa tsabar gigitacewa ya kasa dauko bindigarsa bare ya sarrafa yana ta ihu babu wanda bai ji shi ba dan har mutanen wasu unguwar ma sunji dai hunsa kasancewar dare ne sai dai babu wanda ya fito afra da ya badamasi suka tashi "kamar Muryar dady ? Inji cewar ya badamasi babu kama shine ta fa jikinta na rawa ya yunkura zai sauko ta riko shi tana kuka ina zaka ?." Zan fita ne mana ta fashe da kuka tana rokonsa kar ya fita kai tsaye ya fita zuwa falo sai dai ya nemi mukulin get din dake kai mutun gidan dady ya rasa ya dawo cikin rawar jiki ya shiga neman layin police da kyar suka dauka ya fada musu halin da ake ciki suka ce gasu nan zuwa Samir da muradi suma suka farka a gigice daga bacci saboda jin sautin dady alamun ihun barayi yake muradi ya zabura ya mike shima Samir ya mike jikinsa na rawa kamar mazari yana neman gurin buya muradi ya fara kokarin zare laptop dinsa dana Samir da manya wayoyinsu dukansu ya kashe ya samu guri ya boye yana jiran shigowar su yayinda madu tuni ya fita da sauri taf taf ya haye saman lalluki na gidan dan ya dauka anan dady yake ya kalli yamma shima ya fara ihun "ole yadda dady ke ihu haka barayin dake waje ke dukan direba suna tambayarsa makullin mota ai suna jin dady yace "ayi masa harbi nan take suka harba bindigarsu wanda karar bindigar barayin ne tasa alhaji hamza farkawa daga bacci ya dauki bindigarsa yayi harbi jin haka yasa sukayo cikin gidan zuga guda suka haye saman gidan suka dinga dukan falon dady na sama a tunaninsu daga ciki yake ihun neman dauki , ga mukullin falon ajiki amman Allah bai basu ikon gani ba idanunsu sun ya rufeb har mukkulin yayi tsalle ya fadi basu lura ba suka sa wani karfe suna kwakulo kofar dan ya bude suna bude falon suka ga babu kowa sai kujera da tv da kayan wanki dady da'aka kawo masa dazu sababbi da wasu kayyaki suka shiga bubbude abubuwa suna neman abun dauka suka leka ko'ina basu ga abinda zasu dauka ba suka fito suka raba kansu gida biyu wasu sukayi hanyar sama lalluki guda uku suka daga kafafunsu zasu daki glass din bancoly suka ji murya daga bayansu "a'a ku dakata dady karka bude kofar tare da cewa "lafiyarku ..? Shiru sukayi suna kallonsa tsaye cike da izza da kwarjini tattare da rashin jin tsoro nan take ya shiga zuba musu ruwan bala'i "kunzo kunata damun mutane a unguwa da hauka kuna kokarin dagawa mutane hankali akan karon banza me kuke so ne da zaku damu mutane ? Suka tsaya suna kallonsa gabansu na faduwa kafin daga baya suka ce mukulin mota land cruiser Prado "mukulli kuke so ai sai ku fada sai a baku " iya mukulli mota kawai suke so ko da wani abu dan banason ku lafiyar kowa a cikin gidan nan ? ya tambayesu zuciyarsa a dake babu wani alamar jin tsoro suka gyada masa kai yace "oya ku biyoni muje ya juya suka biyo bayansa abun ya bala'in bawa dady mamaki yana tafiya suna binsa a baya har ya shiga dakin dady ya bude durowa ya ciro mukkulin ya mika musu na land cruiser Prado , suka karba kafin su fito sunyiwa wadan da suke kasa alama suka bude get suna fitowa mutum daya ya shiga cikin mota yayi reves ya kunna ya fita da motar yayinda wasu ke biye da motar suna tafiya cike da iskancin samun abinda ya kawosu wadan da suke cikin gidan ma basu gama fita ba tuni motar tayi gaba tafiya suke suna wani karairaya akan titi har motar tazo gaban gidan Alhaji sani sannan suka bubbude murfin motar suka shiga sukar bar unguwar a guje babu abinda suka yiwa mutanen gidan duk da ihun da dady yayi shi kansa dady yayi matukar mamaki barayi ne zasu ji kayi musu ihun sata basu
auki mataki ba alhalin ga abun daukar mataki a hannunsu take jikinsa yayi sanyi ya fahimci duk yadda akayi turosu akayi domin tafiya da motar gabad'aya ahlin gidan suka hallara a falo har masu aiki kisna ce kawai bata gurin muradi ya kallesu daya bayan daya bai ganta ba yace "mumy ina kisna sai lokacin ta lura bata fito ba tace" tana daki kasanta da shegen tsoro tunda ta lullube cikin bargo ban sake jin motsinta ba"sai tsaya jin abinda mumy zata fada ba kai tsaye ya nufi dakin ya soma dubata da kyar ya ganta lullube cikin bargo ta ha
a gumi bata numfashi alamun ta sume ya tallabota jikinsa ya fito daita yana kallon fuskarta "ga tsoro ga ban tsoro sunan da baba mai gadi ke kiranta dashi ne ya fado masa akan doguwar kujera ya kwantar daita ya nufi kitchen yana cewa "suma fa tayi duk sukayo kanta suna kallonta ruwa ya dauko ya tsiyaya a hannunsa ya shafa mata a gigice ta sauke nunfashi da atishawa tare da kamkame mumy a jikinta tana karkarwa a hankali take jin hirar yadda satar ta kasance tun da taji ance an dauki mota tasan duk yadda akayi daga musa ne dan haka ta kwantar da hankalinta babu wanda ya runtsa a cikinsu har sanda police suka zo dady yayi musu bayanin komai suka wuce baba mai gadi kam tattarashi akayi a cikin daren akayi asibiti dashi da direba dan tun shigowarsu yake aikin zuba zawo ajiki yana jin harbi kuwa ya sume , washegari mutanen unguwa sukayita shigowa yi musu jaje tare da barka da arziki babu wanda suka taba sai dai kowa yaji sai yace turosu akayi .." tunda aka sheidawa ma'aikata suka shiga bincike sai dai babu wani bayani kisna ta masu ta samu hanyar fita zuwa gurin Musa taji bayani sai dai babu hali
yansanda na magana da dady a waje kisna ta fito dan jin mai zasu tautauna daga can nesa ta hango muradi yana waya har lokacin kamalarsa na nan sai ma sake fitowa datayi sosai ya fita dabam acikin mutane yana wayar bilkila suka shigo gidan ya karaso inda katanga take yana nuna musu abinda yake bukata "a kara tsawon katangar bayan sati daya police suka sake dawowa babu labarin anga mota sai dai sun tabbatar wa dady za'a ga motar muddin suka fita daita idan kuma sai daita zasu yi dole za'a bukaci takardun mota muradi ya ka
rasa inda suke tsaye yace "idan kuma pieace's dinta sukayi fa suka siyar da part part dinta ?police sukayi shiru suna kallonsa dan sun san muddin sukayi haka baza'a ga motar Ba "dady abar zance motar nan mu godewa Allah da basu taba lafiyar kowa ba zan siya maka wata motar .. wannan maganar ma karaf acikin kunnen kisna tayi juyi har da tsalle tasan sunci bulus "..
Yau ma kamar sauran lokuta daga school ta zarce gurin Musa sun dade yana bata labarin abinda aka bashi ,sun balballe motar ne sun shaida part dinta har sun raba kudi ciki ya siya sabuwar waya da sababbin kaya yana bata labarin yana romancing dinta ita kuma tana murmushi dadin abinda yake mata yasa ta shagala har kusan magrib suna tare babu sallah babu salati sai faman tsotsar juna suke sannan tayi tunanin zuwa gida tana fitowa taga dare ya shigo tayi narai narai da idanu zatayi kuka ya kalleta yace " doulbe wahala ko "? Ta gyada masa alamun "eh "kije gida idan Kinga zasu taba lafiyar jikinki Kiyi abinda kika saba sai dai karki gidanmu zan samu inda zan ajiyeki "bazan ma koma gidan ba sannan bazan zauna gurinka na daura maka laifi ba azo ana tayar mana da hankali nasan inda zani suka sake komawa cikin dakin abokinsa fatai basu rabu ba sai gurin tara na dare kai tsaye gidan kawarta Farida ta nufa farida su kadai ne a flat din saman *mafeye hospital beside okekoto jeactoin* suna tare da babansu ne ka
ai dan mahaifiyarsu ta rasu dan haka kisna ta samu masauki kullum zata shirya da yamma taje su hadu da musa su sha soyayyarsu sai shadaya na dare ta dawo gidansu Farida ta kwana gabad'aya akan soyayyar Musa rayuwar gida ya fita ranta har tsawon kwanaki ashirin ana nemanta daga baya aka san inda take tana fita mumy da aunty ummin da Zainba tare da Afra suka zo gidansu farida bata boye musu komai ba ta fada musu tabbas tana gidan kuma tana zuwa gurin Musa mumy ta fashe da kuka , suka ce zasu dawo da zarar ta dawo ta kira su a waya."
hakan ce ta kasance gurin sha daya mumy taga kiran farida daman a shiryantake suka fito gabadaya har muradi matan suka shiga gidan suka isketa a parloun zata gudu mumy ta kamota "dakata babu abinda zan miki ,ta zaunar daita itama ta zauna "kullum abu daya da zarar anyi magana sau kice bakya tare da musa yanzu fa da me zaki kare kanki "?" Me ma akayi miki kisna da zaki bar gida ? tayi shiru ungo waya ki kira shi kullum ke kadai ake duka yau shima yazo yaci dukan dan ubansa na gaji da zuwa police station Ai kisna na jin haka ta rud'e dan bata son a ta'ba mata lafiyarsa gara ita a doketa ta amshi waya ta kira number the way yadda tayi masa magana ya fahimci ta kamu a hannun iyayenta dan haka ya katse kiran Zainba ta kalleta tace "mumy tashi muje gida kawai dan wallahi bazai zo ba ",me yasa kika ce haka Zainba?"Allah mumy bazai zo baki ga yadda tayi masa magana a waya ba shi din idan ba dolo bane ai zai fahimci wani abu, mumy ta gyada kai "shikenan ai kya ci dukan ke kadai wallahi muddin baki fita hanyar wannan dan iskan yaron nan ba jikinki ba zai daina cin izaya ba muje gida tayi narai narai da idanunta tace "bari na dauko rigarta ta nufi dakin su Farida jikinta na rawa ta soma neman hanyar da zata bi dan bata son komawa gida tafi jin dadin rayuwar waje tare da Musa kullum zasu ha
u idan tana gida fa ? babu hanyar fita daga dakin sai falo ,ta kalli wakaken window dakin dake kan three building bata yi tunanin komai ba ta haye ta dira sai kan saikawe ta saki wani siririn
ara mara sauti tamkar muryar mage saboda azaba ........ ..
madu da ya badamasi da muradi da Samir da suke tsaye suna jiran a fito daita suka ji fadowar abu kasa dummmmmm , afra da Zainba suma suka mike suka leka dakin data shiga wayam mamaki ya kamasu suka shiga nemanta acikin dakin "ina kuma ta shiga ? Afra tayi saurin leka bayi bata nan, a hankali idanun zainab ya kai kan window ta ganshi a bude take gabanta ya fadi "inna lillahi karda kisna ta window ta fita aunty afra tayi saurin karasowa jikin window suka leka a tare suna haska waya sai hangota sukayi a kasa bata numfashi aiko suka saka
ara suna kokarin fito wa daga dakin "shikenan kisna ta mumy .." mumy najin abinda suka ce ta rushe da kuka tana furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "kashe kanta tayi ta tambayesu jikinta na wani irin rawa hanyar fita suka yi gbdy har farida suna mata bayani ta biyo bayansu da sauri tana kuka tana furta kalmar" inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "shikenan na rasa yarinyata nasan ta mutu duk mutumin daya fado daga gidan sama mai hawa uku mutuwa zai yi jikinsu na rawa suka karaso a lokacin tuni ya badamasi ya ciccibota hankalinsa a matukar tashe saboda bata numfashin shi kuwa muradi mutuwar tsugunne yayi numfashinsa na barazanar
aukewa Samir da madu suka tsura mata ido tana kwance rai hannu Allah ,"ku samo ruwa ina ganin suma tayi da gudu madu yaje ya siyo ruwa ya dawo ya mikawa ya badamasi ya shafa mata still Bata motsa ba 'mumy na kuka tace "ku daukota muje gida kawai ta rigada ta mutu fa tayi maganar tana juyawa ta soma tafiya tana ci-gaba da kukanta". naunayen ajiyar zuciya suka sauke gabad'aya ganin ta sauke numfashi da atishawa "mumy tana raye fa suka hada baki gurin fadar haka a tare mumy da muradi suka karaso kansu muradi yayi saurin dukawa a gabanta ya kai hannu ya amsheta a hannu ya badamasi ya tsura mata idanunshi yana Kallonta hawaye na tsiyoyo daga kwarnin idanunsa cike da tausayawa yace "sannu Kisna ......"iya abinda ya iya fada kenan yayi shiri ya kasa karasa magana cikin raunin ciwo taja numfashi da kyar ta sauke tana runtse idanunta tare da rike gefen kungunta da hannu "yanzu kisna kin zabi mutuwa akan a hukunta musa?"inji cewar mumy kafin kace me tuni mutane sun cika gurin kowa na fadan albarcin bakinsa "wani mutun yace wannan yarinya Allah kadai yasan ya'yan da zaki haifa a duniya sama ba daya ba,ba biyu ba har uku ki iya fadowa ,gaskiya ku kaita aikin soja kawai shi zai fi dacewa daita muradi ya d'ago ya kalli mutumi cike da bakinciki a fili yace sai kazo ka kai ta tunda kai ne ubanta zuciyarsu cike da rauni suka
auke zuwa gida "...
Mmm Sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 34
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
....D'aki iya arfat ta basu babu kunya bare tsoron Allah musa ya mike tsaye tare da mikawa kisna hannu "tashi muje mu kwanta kinji ifemi kamar bazata mike ba sai kuma ta mika masa hannu ta tashi gudun
acin ransa suka shiga d'akin da iya arfat ta nuna musu, wata yar karamar katifa ce yashe a kasa da pillow guda daya , ya kalleta yace "ki kwanta mana ko zakiyi wanka ne ? " Ta girgiza masa kanta alamun "a'a ".
"Okya bari ni na watsa ruwa ya cire kayan jikinsa a gabanta ya saura daga shi sai singlet da boxers, tayi saurin kawar da idanunta har sanda ya fita sannan ta bu
e idanunta , bai
auki dogon lokaci ba ya dawo d'akin ya goge jikinsa kwanta a bayanta tare da janyota jikinsa ya rungumeta tsam , tayi shiru kawai tana tunanin mumy da tunanin halin da zata shiga na rashin ganinta na tsawon awanin nan ganin jikinta yayi sanyi yasa ya kai bakinsa cikin kunneta "tunanin me kike yi ifemi ?".
"Ina tunanin gida bansan me zai sake biyowa baya ba a dalilin rashin kwanana a gida ba ban ta
a kwana a waje ba ina jin tsoro halin da mumy zata shiga tayi maganar cikin harshen turanci hawaye na gangarowa daga kwarnin idanunta, bai yi magana ba illa harshensa da ya zira cikin kunnenta ya fara tsotsa take gabad'aya tsigar jikinta suka mike jikinta yayi bala'in yin sanyi ta lumshe idanunta saboda yanayin data tsinci kanta ciki na zallar qaunarta , sai daya tsotsa kunneta sosai sannan ya juyo daita suka fuskanci juna ya maida bakinsa kan lip's d'inta ,tana son hanashi abinda yake mata kamar koda yaushe sai dai zuciyarta ta kasa dan haka ta barshi ya cigaba da wasa da sansar jikinta da albarkatun kirjinta da basu gama bayyana ba a haka har bacci ya d'auketa ya zare jikinsa ya sanya kayansa ya fito zuwa tsakiyar unguwarsu inda ya kasance base ne na samari .."
Tunda kisna tasa kafa ta fita daga gidan hankalin kowa ya tashi matuka most especially aunty Afra kusan tafi kowa shiga tashin hankali , babu wanda ya samu kwanciyar hankali har sanda dady ya dawo ,hankalin mumy a tashe ta koro masa komai ,yayi shiru yana sauraronta kafin daga baya ya numfasa yace "me yasa kika
auki hukunci duka akanta da kin bari na dawo asan abun yi , yanzu ina muka san ta nufa bare mu nemota saboda Allah ?" yayi maganar cikin tsananin
acin rai , ya rage kayan jikinsa ya fito zuwa haraban gidan madu da ya badamasi da gabadaya mutane gidan har masu aiki suka biyo bayansa tare da raba kansu zuwa nemo kisna , babu inda ba'a je neman kisna ba amman Babu ita babu alamunta har unguwar su musa madu da zainab da aunty Afra sun je amman basu ganta ba sai musa suka gani zaune cikin tsakiyar abokansa suna hira madu yaji kamar yaje ya cakumi wuyar rigarsa har sai ya fito masa da kanwarsa sai dai tunanin rashin hujja ya hanashi tana gurinsa ne ko akasin haka tunda shi gashi a cikin mutane ,musa na kallonsu ya
auke kanshi yana hura hanci , ranar dai haka suka Karachi neman kisna basu ga ko mai kama daita ba babu wanda ya runtsa daga mumy har mutanen gidan kwana zaune sukayi ,mumy banda kuka babu abinda take gabanta na tsananta faduwa saboda tsananin tashin hankali , tayi da tasanin dukan kisna yafi sau babu a dadi, dady dai yayi dauriya sosai magana yake son yiwa mumy akan kukan da take sai dai kukan zucin da shima yake bai barsa yayi magana ba da zarar ya runtsa idanunsa da zumar yin Bacci sai yaga kisnarsa cikin tashin hankali sai yayi firgigib ya bude idanunsa haka suka raya wannan dari cikin tsananin tashin hankalin da basu taba tsintar kansu ciki ba ."
gari na waye suka sake bazama nemanta wasa wasa sai da suka jera kwanaki biyar suna neman kisna batare da sun ganta ba fadar tashin hankalin da mumy ta shiga ba'a magana , duk ta fita haiyacinta tayi kuka kamar ranta zai fita , tana kuka ta kira muradi da Samir ta sheida musu halin da'a ake ciki ,take zuciyar muradi yayi mummunar faduwa sannan ta cika da matsanancin mamakin kisna sam bai yi tunanin kisna zata iya aikata haka ba duk da yasan tana da rashin jin magana amman bai zaci soyayya a
an shekarunta ba har ma da guduwa ta bar gida to ina taje yayiwa kansa tambayar da bashi da mai bashi amsa ? gabad'aya daga shi har Samir suka ji kasar cairo tafi a ransu burinsu kawai su dawo gida , dan shi muradi yaso tahowa a cikin satin samir ne ya dakatar dashi "karka manta nan da kwanaki kadan zamu fara jarabawa ga buga wasa a gabanmu zuwa England muradi ya ja tsaki kana a fusace yace "mahimmanci rayuwar kisna agurinmu ta wuce duk wa
an abubuwan daka ambata ,ga mumy na cikin damuwa gaskiya bazan zauna ba tafiya zanyi idan kaga zaka iya kazo mu tafi tare idan bazaka iya ba ni zan wuce Samir ya kamoshi suna fuskantar juna cikin tsananin tashin hankali yace "ka kwantar da hankali muradi komai zai zo da sauki tunda ga dady ga ya badamasi nasan duk zasu yi komai dan gano inda take , shiru yayi kawai dan bashi da abun da zai sake cewa sai dai baya ji zai iya cigaba da zama alhalin mumy na cikin damuwa ..."
bangaren kisna da musa kuwa kasancewarsu guri
aya acikin kwanaki yasa wata muguwar shakuwa da soyayya ta sake shiga tsakaninsu wacce tafi ta da , har ta kai idan ya fita yawonsa sai ta dinga jin kamar ta rasa wani abu daya danganci rayuwarta ,sosai musa yake bata kulawa da matar yayansa har ma da mahaifiyarsa abunka da kuruciya sai kisna take ganin kamar sun ma fi sonta akan yan gidansu duk halin da 'yan gidansu suke ciki musa na kawo mata labari saboda shi yana fita ko'ina yaje yawonsa cikin abokansa ya dawo wasu daga cikin abokansa kamar fatai marly sun san kisna na gurinsa dan haka idan yan gidansu sunzo unguwar sai suyi kamar zasu fa
a musu amman tsoron musa olegele yasa basa iya fa
a sai dai suyita Kallonsu yayinda hakan ke sake bawa yan'uwa kisna haske akan lallai kisna na tare da musa .
yau ma daga massalaci dady ya wuce neman kisna yana furta "laila a illa anta subhanaka inni kuntu minal zalumi zuciyarsa cike da faduwar gaba "ya Allah kasan ban taba lalata diyar kowa ba da sunan zina Allah ka tsare min da mutunci kisna ka karkato min da hankalinta garemu tafiya kawai yake yana karanta duk wata addu'a da tazo bakinsa har gari yayi haske ya koma gida batare daya ganta ba .."
musa ya siyo wa kisna kanana kaya wando legis dogo da t shirt, kullum zata shirya su fita yawo inda suka san idanun 'yan gidansu ba zai kai garesu ba ,kwasam madu ya jiyo labarin inda suke , jikinsa na rawa ya zo gida ya fa
a aiko gabad'aya yan gidan suka nufi gidansu musa zasu shiga da hayaniya , dady ya hana ya nemi iso a gurin mahaifin musa Alhaji abdulganiyu olegele ,dattijon ya dingiso ya fito waje sanye da gajeren wando da singlet ya mikawa dady hannu amman bakinciki yasa dady ya kasa mika masa nasa hannun ya fara magana cikin
acin rai akan abinda ya kawoshi bayan mahaifin musa ya gama jin komai ya shiga gidan ya tambayi alaja mutia , kai tsaye tace masa "ita batasan komai ba amman bari ta Kira musa taji ko da gaske ne ,ta shiga daki ta kirasa ta kora masa bayanin komai ,hankalinsa bai tashi ba kamar yadda na kisna ya tashi saboda za'a rabata dashi , Kuka tasa masa tare da cewa bazata ko'ina ba ya rabu dasu idan sun gaji da wahala zasu koma gida "ki kwantar da hankali ni kaina bazan so Ki koma hannunsu ba amman alaja tace lallai nazo yanzu dan haka kema ki wuce gida ta yadda ba'a fahimci muna tare ba dan alaja bata son ansan muna tare dake ."
tare suka fito ta kowannensu ya kama gabansa ta nufi hanyar gida shi kuma ya nufi gidansu ,koda ya iso unguwarsu ya tarar da dangin kisna tsaye cirko cirko a kofar gidansu ,ko kallon inda suke bai yi ba ,zai shige gida madu yayi taku biyu zai cafko bayan wuyansa dady ya hanashi cikin tsananin bakinciki yace "ba wannan bane a gabanmu ganin kisna shine abinda muka fi bu
ata a halin yanzu ko cikakken minti goma Musa bai yi a cikin gidan ba , sai ga Alhaji abdulganiyu ya fito"Alhaji ga yaron da'ake magana akan shi sai dai yace baya tare da yarinyar da'ake nema dan haka kuyi hakuri ku je ku nemi diyarmu a gaba , dady yayi shiru yana saurarensa yana kallon Musa har ya dasa aya sannan yace "ina da karfin da ikon da zan fito da yarinyata a cikin kankanin lokaci amman banason damuwa da tashin hankali ,minti talatin kacal na baku naga yarinyata a cikin gidana idan ba haka ba rayuka zasu
aci musa dake tsaye a zauren gidansu ya karasa fitowa waje sosai yana ciccci magani "a fito maka da yarinyarka fa kace to wa kake tunanin ya
aukar maka yarinya? kaje kayi duk abinda zakayi tun da yarinyarka bata gurina me zai dameni kuje can Ku nemanta bai gama rufe bakinsa ba yaji saukar naushi a bakinsa aikin madu kenan "dan iskan makaryaci ,wa kake fadawa maganar banza ?" zan maka duka mutuwa yanzu kuma na doki banza , Khalid zai maka karya ne?" to shine ya tabbatar min da kisna tana gurinka , wallahi idan wani abu ya samu kanwata ka mutu kafin kace me dambe ne ya kaure a tsakaninsu da kyar aka rabusu musa na zagin Madu, madu nawa musa gargadin akan ya fito da kisna .
a matukar jikace suka karaso gida mumy na ganinsu empty hand's babu kisna ta rushe da wani kuka tana salati "ina yarinyata take karku ce min baku ganta ba "?Dady bai ce mata komai ba dan bakinciki gani yake duk itace silar wannan matsalar da tabi abun cikin sauki da wata killa basu tsinci kansu cikin wannan damuwar ba , ya shige d'akin shi ya zauna a kasan tayis ya tallabe kanshi da hannuwsnsa duka shi kadai yasan yadda yake jin zuciyarsa .."
Misalin karfe goma shabiyu daidai na daren ranar mai gadi gidan yaji ana buga karamin get ya tashi da sauri ya fito daga dakinsa yana tamabayar "waye ?"Alhj Hamza ne ka bude tare nake da kisna jin ya ambaci sunan kisna ya bude masa karamin get da sauri ,ya shigo rike da tsintsiyar hannun kisna mai gadi ya maida kofar ya rufe yayi gaba alhj hamza na biye dashi da kisna wacce ke dar-dar din abinda zai faru .
cikin daga murya mai gadi yayi magana a lokacin da gabad'aya mutanen gidan ke zaune a parloun cikin jimami kowane na fadar irin bala'in da za'a yi gobe idan ba'a fito da kisna ba yayinda mumy ke
akinta a kan sallaya rike da carbi tana ja hawaye shabe shabe akan fuskarta . Alhaji hamza ya tsaya a bakin parlou'n tare da yin sallama shi kuma mai gadi yana cewa ga kisna sallamarsu aka amsa suka shigo a hankali jikin madu ke rawa saboda jin sunan kisna dan shi kasa amsa sallamar yayi idanun madu na sauka a kan kisna ya nufi dakin mumy cikin sauri yace " mumy ga kisna nan ya juya da sauri ya fito wata irin zabura tayi ta mike tsaye jikinta na rawa ta fito hannunta rike da gefen zaninta alhj hamza ya samu guri ya zauna kisna ta ruku'be a jikin bango cikin tsananin tsoro da matsanancin firgici a hankali zuciyarta ke bugawa da karfi , mai gadi ya kama gabansa yana mai jin dadi an ga kisna "ina alhj realwan ? Alhj hamza ya tambaya
"Gani dady ya amsa yana
arin fitowa saboda sunan kisna daya ji an ambata ne ya fito dashi " ita din ce kuwa dady ya furta ya soma taku zai isa gareta tayi wuf ta boye a bayan Alhaji hamza tana Kuka a tunaninta dukanta zai yi."
"karka ta
a alhj sha'anin dan yau sai hakuri tunda ga yarinyarka ta dawo shikenan "ai ba dukanta zanyi ba "."Yauwa yanzu dai babu abinda zamu ce sai godiya ga Allah da yasa aka ganta tabbas tana gurin yaron nan dan ko ni na samu labari amman rashin kaukauran sheida yasa nayi shiru gata nan yanzu naganta tana la'be labe na cafkota ayi ta addu'a kuma ana kula daita Allah ya shirya mana zuri'a shiri na addinin muslinci dan Allah kar wanda ya doketa a bata abinci taci tayi wanka ya mike tare yi musu sallama , dady ya biyo bayansa yana masa godiya ...."
Afra ta karasa ta rungumeta tana kuka gaba-daya damuwar rashin kisna yasa ta nemi damuwarta ta rasa "me yasa kisna ?"Mai yasa kika tafi kika barmu Karki sake barin gida akan namiji zuciyarmu bazata iya daukar rashinki ba ,kalleni ko abinci bana iya ci kalli kowa ki gani dan Allah Karki sake kinji ta k'arasa maganar tana kuka itama Kisna kukan take ,mumy ta tsura mata ido kawai tana kallonta tana kuka duk ta rame farinta ya dusashe alamun bata samun kulawar data dace gabad'aya ta zube kamar ba kisna ba cikin tsananin tashin hankali mumy ta fara magana "yanzu kisna daga dukanki kika sa kafa kika bar gida batare da kinyi tunanin halin da zamu shiga ba ,sannan kika rasa inda zaki sai gurin wannan dan iska yaro guda nawa kike kisna da zaki zabarwa kanki irin wannan rayuwa ?
" me zaki yi da wannan dan iskan ya.....""Abar magana kowa yaje ya kwanta Allah ya tashemu lafiya ya badamasi da ya kasa magana saboda tsananin bakinciki ya nufi kofar fita Afra na biye dashi a baya tana masa magana yayi mata banza .."
Mumuy ta zuba mata abinci ta ci sosai sannan ta shiga dakinsu ta shige bayi ko kallon inda Zainab take batayi ba Dan har lokacin tana jin haushinta,a cikin daren mumy ta kira Aliyu ta sheida masa an ga kisna naunayen ajiyar zuciya ya sauke tare da furta" alhamdulillah a fili mumy dan Allah kar a sake dukanta ayi mata duk abinda take so muma inshallahu karshen shekarar nan zamu shigo sukayi sallama sai ranar Aliyu ya samu wadataccen bacci dan kullum da tunanin kisna yake kwana yake tashi shi kansa ya rasa dalilin dayasa yaji ya damu daita sosai a lokacin daya ji ta bar gida .."
washegari mutanen da suka san an neme kisna an rasa suka yita zuwa suna jajanta wa mumy tare da bata shawara akan yadda zata bullowa abun ,matar Alhaji hamza tace " sai fa kin tashi tsaye da rokon Allah dan wannan yaro da yan'uwansa ba mutanen kirki bane bare ayi tunanin hada zuri'a dasu mumy tayi mata godiya .
tun daga lokacin bacci ya kauracewa idanun mumy kullum cikin addu'a da nasiha takewa kisna da sake janta a jiki duk abinda tace tana so shi take mata haka duk abinda za'a girka a gidan sai an tambayeta haka ma dady duk zai fita office sai ya shigo dakinsu ya tambaye ta ko akwai abinda take so idan zai dawo yazo mata dashi sannan zai bata kudin kashewa dan duk hankalinta ya kwanta ta manta da musa yayinda ita kuma duk abinda mumy da dady suke mata baya gabanta burinta taga sanyi idanunta a sati biyun datayi a gida duk a takure take jikinta babu abinda take bu
ata kamar ta sanya musa a idanunta ,hanyar fita kawai take nema ta sha gwada fita sai dai mai gadi na tsaye kyam ko sallah zashi sai ya samu wanda ya tsaya masa bisa dokar dady kar abarta taje ko'ina har sai ya nemo mafuta dan ko maganar cigaba da zuwa school dinta ba'a yi an barta a gida har aka cinye zango karatu tana zaune gida ,saboda ita mumy ta daina fita ko'ina sannan ko compand din gidan bata aikenta komai masu aiki ke yi ko dan gyara d'akin da take sakata ta daina ,
lokacin da za'a koma school aka canza mata mkaranta zuwa Grange college hakan kuwa yayi bala'in d'agawa kisna hankali har kuka tayi a boye saboda tasan bazata samu damar ganin musa yadda ya kamata ba , washegari ranar farkon data fara zuwa school direba na sauketa ta fito ta nemi musa a business center har ya shirya zuwa school ya fasa ya fada mata inda zasu ha
u ...
Zuciyarsu kamar zata buga cikin tsananin farinciki suka rungume juna numafashinsu na barazanar
aukewa "i miss You ta furta masa tana kamkameshi ajikinta yace "me too ajiyar zuciya ya sauke tare da zareta ajikinsa ya kafa mata ido ",kin
ara kyau fa ifemi rashina ma bai sa kin canza ba ,ta narke fuska kamar zata saka masa kuka "bazaka gane halin da rashinka ya sakani ba ta k'arasa maganar tare da kai hannu ta shafi gefen fuskarshi kai ma kayi kyau yayi murmushi "ni ina naga wani kyau ?
"No karka ce haka kana da kyau fa sosai "dan kina sona ne shiyasa kike ganin kyauna , hannu juna suka rike suna jin kamar karsu rabu , nan ta wuni a gurinsa sai lokacin tashi ta wuce gida kullum idan aka sauketa Ko cikakken minti biyar bata yi take fitowa su jone da musa, sai ta wuni a d'akinsa suna romancing din juna sannan ta koma nesa ka
an da bakin get din school ta jira zuwan direba .
haka nan jikin mumy ya bata kisna tana tare da Musa dan haka ta kirata d'akinta ta nuna mata gurin zama "kisna har yanzu bazaki fita harka yaron nan ba ko jikina fa na bani kina tare dashi ."wallahi mumuy bama tare haka kisna tayita rantsuwa akan basa tare da musa sai dai zuciyar mumy bata amince daita ba ", yi min shiru munafukar Allah kawai bayan duk sanda kika je school kika dawo sai naji jikinki na warin maza kuma irin warin yoroba , yanzu bazaki yiwa kanki fa
a ba kisna , ki ma rasa wanda zakiyi soyayya dashi sai wannan yaron da baki yayiwa yan gidansu myawa kowa ya bude baki babu alkhairi wallahi ace wannan yaron bahaushe ne ni da kaina zan bari a miki aure a shekarunki na 12 a duniya "nifa mumy bana tare dashi "Allah yasa haka ne mumy ta hakura ta bar maganar ne dan babu yadda zatayi ."
wani abu daya
ara d'agawa mumy hankali bai wuce duk sanda kisna zata dawo daga school ba sai taga idanunta sunyi ja alamun tayi fa
a ,"idan ta tambayeta sai tace mata babu komai nan kuwa dambe ta sha da yammata musa dan lokacin ko tsayuwa taga kinyi da musa ko kalmar gaisuwa ce zata dauka son shi kike yi , itama wani bai isa ya nuna yana sonta ba yanzu za'a yi yaki dashi ,abun har ya kai su da sun fara yin dambe a tsakaninsu kamar dai yadda al'adar yoroba take saboda yawon yammatansa ,zuwa gidansu kuwa kai tsaye take zuwa ta ma daina jin kunyar 'yan unguwar su, yanzu gashi kusan dangin musa kowa yasanta cikin haka yan gidansu suka samu labari dady yasa aka kama musa da mahaifiyarsa ,da yaso a ha
e har da mahaifinsa ne sai aka ci rashin Sa'a uban bashi da lafiya yana kwance har an saka masa roban fitsari Dan haka aka wuce da Alhaja mutia tana cika tana batsewa tana sakar wa su mumy maganganu "idan wani abu ne ai yarinyarku zaku rike ,shi namiji meye nashi mai diya mace shi ya kamata ya rike abunsa ba wai a dinga damun mutane ba ,shima nayi masa gargadi yarinya kamar gwal ",tafi gwal ke kanki kinsan ruwa ba'a san kwando bane ina kisna ina wannan kwarmashashen dan naki inji cewar aunty ummi a haka dai suka karasa station suna fad'awa juna magana case akayi sosai har gurin dpo , ga musa ga kisna zaune dpo yayi musu tsakani , yace "kar a sake ganinsu tare dady ya kalli musa da kyau ",duk sanda aka sake ganinka tare daita koto ce zata shiga tsakani ,tsigil Alhaja mutia tace "ku dai jawa yarinyarku kunne ku rike mata kafafunta dan itace ke zuwa neman d'ana ke kuma kisna ko meye sunanki idan na sake ganin kafarki a gidana sai nasa adda na raba kanki gida biyu ta karasa maganar tana gyara zamanta da wuyan bubanta daya zamo tsabar bala'i .
"Aunty ummi ta kalli inspector ruky tace "ku ja masa kunne sosai muddin ya rabu da kisna nasan zata rabu dashi saboda ..." "ita dai zaku jawa kunne inji cewar alaja mutia "shi dai domin shi ke dagula mata lissafi mu yarinyarmu ba haka take ba kowa yasan kisna ba haka take ba had'uwar su ya lalata mana yarinya idan kuma itace ke binsa ni na bashi dama duk ranar data kawo kanta gurinsa yayi mata dukan mutuwa sannan ya kawo mana ita wallahi ina da tabbacin duk ranar da yayi wa kisna haka bazata sake waiwayarsa ba ta karasa maganar tana duban inda kisna ke tsaye sanye da hijab tana kallon zara zaran yatsun kafafunta "yanzu ke wannan rayuwar kika zabawa kanki duka guda nawa kike kisna inspector ruky ta mike daga inda take zaune ta kamo hannu kisna suka nufi wani office "ki rabu da yaron nan da gani ba yaron kirki bane ji yadda yakewa iyayenki kallon banza banda abunki ma ina Hausa ina yaroba kalleki sama da kasa kyakkyawa ajin farko sam baki dace dashi ba ko kuma kun taba yin sex ne yasa kika kasa rabuwa dashi ?"
Saurin girgiza mata kai kisna tayi alamun "a'a ."to meye na naci haka ? "ki rabu dashi mana " zaki rabu dashi? Kisna ta daga kanta tana hawaye "ki rabu dashi kinji an gama case dpo yace sai Musa zai kwana cell sabida yafi kisna wayo dan shi yana da shekara shatakwas a duniya , sai da alaja mutia tayi kuka sannan aka bada belinsa , anyi wannan case din ya wuce amman still kisna bata rabu da musa ba shima kuma bai rabu daita ba duk sanda taso ganinsa zata gansa shima kuma haka .
wata rana ita da zainab suna tafiya zasu gidan aunty ummi sai ga wata kawar kisna ummuna , tana ganin kisna ta washe baki tare da cewa "a'a kisna musa kenan ya kike ya kwana biyu cike da mamaki zainab ke bin yarinyar da kallo ita dai a sanin zainba realwan kisna take amfani dashi a komai nata me kuma ya kawo musa, can brain d'inta ya fahimtar daita musan da yarinyar take nufi , kisna ta ha
e rai sosai suka gaisa da yarinyar sama sama dan bata so ta ambaci sunanta dana musa a gaban zainab ba ,ai kuwa tun a hanya zainab ta fara mata fa
a kisna ta ha
e rai ",kinga banason damuwa ni nake da zuciyata kuma musa nake so dan har an duba mana ance zamuyi aure dashi amman sai mumy ta rasu ."
a matukar tsoroce Zainba ta Kalleta "kina hauka ne wace mumy ce zata rasu sannan kuyi aure ? " ke ko kun sha jinin juna ne wannan bala'in haka da me yayi kama kusan shekara biyu zuwa uku kenan ana abu daya?"Koma dai menene babu ruwanki dani dan shi nake so kuma shi zan aura har suka kai gidan aunty ummi suna musayar magana ganin fuskarsu tattare da damuwa yasa aunty ummi ta tambaye zainab ,batare da bata lokaci ba ta fadawa aunty ummi komai aiko ta hau kisna da ruwan bala'in "kece zaki mutu da yarda Allah Amman mumy tana nan tukun shegiyar yarinya mara imani mai shegen kafiyar tsiya wallahi daman kece mai laifi dan ke kika like masa , idan wani abu ya samu mumy a dalilin matsalarki da wannan
an iskan yaron wallahi bazamu yarda ba sosai aunty ummi tayi mata fa
a wanda fadan nata ke sake tunzira zuciyar kisna , a fusace ta juya ta bar gidan tana jan tsaki kai tsaye gidan kawarta zinnira ta wuce tace ta dauko mata wayar mamanta zatai kira dashi , zinnira ta dauko wayar ta bata kisna tayi gaban kadan da inda take number musa tayi diealing , suka yi magana ta koro masa duk abinda ya faru kai tsaye yace tazo gidansu ta sameshi dan yasan idan taje gida dukanta za'a yi akan matsalar ta kashe wayar ta mikawa zinnira ta wuce sauri sauri ta dinga daga kafafunta kamar zata tashi sama kai karshe ma sai data hada da gudu saboda ta matsu ta isa gidan tayi tozali da abun kaunarta koda ta isa gidan kai tsaye karamin parlour'n gidan ta nufa ko sallama babu tayi shigewarta cikin dakinsa sai dai babu shi babu alamunsa tayi shiru tana tunanin inda ya shiga tana tsaye bola yayarsa ta shigo dakin "ke lafiyarki zaki shigowa bako excuse sai wani zaro ido kike yi kamar wata barauniya ta fada tana harararta kisna tayi saurin durkushewa gabanta ta gaishe "kiyi hakuri musa nake nema "Yayi miki uwar me?" kin iya lallabo ki biyosa idan iyayenki suka sani su nemi d'agawa mutane hankali tana cikin balbale kisna da maseefa sai ga musa ya shigo ya riko hannu kisna cikin nashi yana tambayar bola "menene kike masaseefa shima ta hau shi da bala'i "dan Allah Malama karki dameni ya a gaban budurwarta zaki dinga min maseefa ince ni ake kamawa bake ba ko kin taba rakani station ne ? tayi shiru duk fa abinda kike mata idan tazo ina lura kawai ina kyaleki ne dan kin girmeni amman wata rana akan ifemi zan baki mamaki ya fada yana kama gabansa rike da hannun kisna ..."
Zainab ta dawo gida bata ga kisna ba har wajen magarib bata ganta ba kirjinta ya fara dokawa, haka nan jikin mumy ya bata babu lafiya ta kira zee "wai ina kisna ko kin barota gidan ummi ne "?"Ai ta riga ni tahowa gida nan dai ta korowa mumy abinda ya faru a tsakaninsu da fadan da aunty ummi tayi mata "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "wannan yarinya wannan yarinya Allah yasa kar ta kasheni zama mumy tayi ta rasa meke mata dadi wannan lokacin ma sai da aka
auki sati biyu ana neman kisna gashi Musa ma ba'a ganinsa sai da'aka kai ga kama iyayensa sannan kisna ta fito aiko duk yadda dady yace kar ta
a lafiyar jikinta sai da ya badamasi da mumy da madu suka mata taron dangi suka mata dukan mutuwa tana ihun "kuyi hakuri dan Allah wallahi Bazan sake ba karku kasheni wallahi na tuba na rabu dashi bazan sake zuwa inda yake ba sai da sukayi mata lilus sannan suka sakata a daki bq suka kulleta dady ya fito zashi massalaci ya leka daki ya ganta kwance tamkar matacciya sai da hawayen tausayinta ya zubo masa tana kwance ko numfashi kirki bata iyawa , washegari ranar dady yace a fito daita amman fur mumy da ya badamasi suka ce basu san zance ba mumy tace "babu inda zata fito ta zauna anan gara na kulleta a daki da na barta tana fita tana zuwa gurin wannan yaron da har yanzu kudin abinci ake bashi babu yadda dady bai yi daita ba "kasan Allah baza'a fito daita bamu taba samun matsala da kai ba tun aurenmu har zuwa yanzu to karka bari mu samu matsala akan kisna juyawa yayi kawai ya wuce ko Hajiya Aysha data zo bata goyi bayan a fito daita ba ,
abinci ta window ake mika mata yadda ake mika mata haka take ajiyewa bata ci tace gara ta mutu ta huta har zuwa lokacin dasu Samir suka dawo hankalin muradi na kan kisna dan duk abinda ke faruwa mumy na kiransa tana sheida masa komai tana kuka shi kuma rarrashinta , har tsawon kwana biyu bai ga kisna ba dan mumy bata fa
a masa an kulleta a daki ba ya fito yana gyara kwalar rigarsa sai kamshi yake zubawa kamar shagon turare tamkar wanda yayi wanka da ruwan turare , bai tsaya ko'ina ba sai dakin mumy zaune ya isketa shiru hawaye ne ke gangaro mata ganinsa yasa tayi saurin gogewa ya karaso kusa daita "wai ina kisna ne tunda na dawo bangata ba ?"Tana dakin tsakar gida can aka kulleta tunda aka ganta "what mumy what are you try to say kisna ce a bq haba haba mumy gaskiya hakan bai dace ba "shine kuwa dacewar da taje ta dauko mana abun kunya gara a kulleta a guri daya bai sake cewa komai ba har ya juya zai fita ya sake dawowa "ina key din dakin ina son ganinta.
Manage plz
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 33
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
...Zuciyarta ke beating da sauri saboda dadin muryar da yayi amfani dashi gurin yi mata magana ya bala'in tsaya mata a rai , Allah yayi kisna da matukar son namiji mai tsanani kyau da aji da miskilanci kamar muradi sai dai a yau jin muryar musa yasa ta fahimci ba iya kyau da ji da miskilanci ka
ai zai sa mutun ya kwadaitu dashi ba , shi kanshi murya abun so ne a hankali Musa ke biye daita yana kare mata kallo da kula da duk wani motsinta har suka karaso inda taro dalibai ke tsaye akan assembly suna tafi da waka tare da wara ,kai tsaye kisna ta nufi layin 'yan ajinsu ,yayinda shima ya nufi layin yan js 3 , duk abinda aka gudanar akan assembly kisna bata fahimci komai ba saboda zuciyarta na kan musa da kwad'ayin sake jin daddad'an muryarsa ,shima bangarensa hakan ce ta kasance , tun da yake bai ta
a jin irin abinda yaji akanta ba a
an shekarunsa ,da fari ya
auka saboda tsananin kyawun da take dashi ne ,sai daga baya ya fahimci ita din dai yake so ba wani abu nata ba ,dan yana jin ko bata mallaki komai ajikinta ba zai iya rayuwa daita ,har aka watse a assembly musa bai sani ba yana can duniyar tunanin kisna ,
abokinsa Abdul fatai ne ya dawo dashi ta hanyar janyo hannunsa "what're thinking musa ?"
"Am thinking of her " ya bashi amsa a takaice yana waigen ajinsu kisna cikin tsananin faduwar gaba ," abdulfatai yarinyar nan ta tafi dani dayawa ina bala'in sonta zan iya rasa raina akanta ,ka taimakeni na shawo kanta "Wai wannan yarinyar ta jiya ? "Ita fa bazan iya rayuwa babu ita ba , Abdul fatai ya kalleshi ya kwashe masa da dariya har suka karasa aji dariya yake masa sai da yayi dariya mai isar shi sannan ya kalli musa yana dafa kafad'ansa "nifa ina ganin al'amarika kamar ka fara hauka ,if not Ina Kai Ina wannan yarinyar ?" ko ka kanta kai din yoroba ne ita kuma hausa ce a cikin hausa ma daga ni ita din yar gata ce ?".
"So what ? " ai wannan ba matsala bane as far as zata saurareni ni kuma zan tsaya akanta har sai ta soni , kai banga wanda ya isa ya rabani daita ba , da kake wani maganar gata ni kuma fa daga bola na fito ? "sanin kanka ne nima dan gatan ne tunda babu wanda zai ce family olegele basu da arziki ko gata , uwa uba ni last born ne a dakinmu gashi mahaifiyata ta fi sona akan sauran yan'uwana ."
"duk nasan da wannan amman dai karka manta arzikinku na da ne yanzu bancin chiarman daya taimakawa rayuwarka ina kai ina wannan makarantar ai sai dai hange daga nesa ?" Karka fada min magana fatai " Shinkenan amman dai ka cire soyayyar yarinyar a zuciyarka dan wahala kawai zaka sha saboda idan yarinyar ta amince bai zama lallai family dinta su yarda ba dan haka ka cire soyayyarta ko kuma ka takaita dan masu son yarinyar ma suna dayawa , last week ka fara ganinta amman ni tun ranar da'aka kawota makarantar nan na lura hankalin da yawa daga cikin mazan makarantar nan ya raja'a akanta. shafa sumar kanshi musa yayi cikin tsananin jin haushin kalmar fatai na karshe ,"kai ma kasan sai dai ban furta ina sonta ba muddin aka sani babu mai son abinda nake ko dan zaman lafiyarsa ,musa ya fadi haka ne saboda kasancewarsa tantirin mara jin magana a makarantar wanda hasali gadon bala'in yayi tun daga gindin gidansu ,kowa yasan da zaman family olegele indai gurin bala'ine sai dai mutun ya gaji ya barsu .. "
koda aka fito break musa yayi juyin duniya da kisna amman fur taki sauraresa duk da zuciyarta na umartata data tsaya ta kulashi ko dan ta cigaba da sauraren muryarsa , haka ya karaci nacinsa ya hakura ya kame cikin abokansa tare da zuba mata ido hakan yasa kisna kasa tsayuwa ta koma aji ,da aka tashi daga makaranta zuwa yayi ya tsaya a bakin get har sai daya ga tashin motar gidansu sannan suka wuce shi da Abdul fatai ..."
Tun da Musa ya koma gida a daren bacci ya gagari idanunsa ,kisna ta bala'in tsaya masa a zuciya ,abun har yana bashi mamaki ,ji yake idan bata sauraresa ba zai bita har gidansu dan gara ya rasa komai nashi akan ya rasa soyayyarta , haka ya dinga juyi akan katifarsa yana jinta ajikinsa ,ita ma bangarenta har cikin dare tunaninsa ya tsananta a zuciyarta ta kasa runtsawa ,idan ta runtsa idanunta shi take gani ,ta tashi zaune ta zubawa celling dakinsu Ido tana lissafi ta yaya ita yar shekara goma zuwa sha daya a duniya zata damu kanta akan dan shekara shabiyar ? ",ita dashi duk kallon yara take musu dan yanayin jikinsa ma bazaka ta
a cewa ya girmeta ba zaka
auka sa'anin juna ne .
abu kamar wasa har gari Allah ya waye musa da kisna basu samu isasshen bacci ba , mikewa tayi ta shiga bayi tayi wanka da alwala tayi sallah bata tsaya cin abinci ba ta nufi dakin momy tayi sallama tare da tsayawa a bakin kofar domin jiran umarni daga mumy ,mumy ta bata umarnin shigowa , ta shigo cikin filin dakin bakinta dauke da sallama tana lumlumshe idanunta saboda rashin wadataccen bacci da bata samu ba, muryarta cike da shagwa'ba tace" mumy kudin school "yau wata rana mamana anyi abun arziki za'a tafi school da wuri kuma batare da anyi tsokanor gado ba ".? kisna ta yatsina fuska batare da tace komai ba, mumy ta shafa kanta cike da tsananin qaunar diyarta wacce kallo
aya tayi mata ta fahimci kamar tana cikin damuwa "har kin karya ne ?" Kisna ta daga mata kai alamun "eh "Meke damunki mamana naga idanunki sun yi wani iri ko bakya jin dadi ne ?"Lafiyata lau mumy "Are You sure ? ta sake gyada mata kai , mumy ta janyo jakarta ta ciro 200 ta mika mata dan kaidar abinda take bata kenan idan ta karya ,idan suka makara har 500 tana basu ita da zainab ,kisna ta amsa tayi mata sallama ta fito zuwa haraban gidan tana ihun kiran direbansu , shi kanshi idi direba sai da yayi mamaki ganinta a daidai wannan lokaci saboda kullum shine ke jiranta wani lokaci ma har sai yaje ya sauke zainab ya dawo bata gama shirinta ba ,hatta Principal yasan da zamanta gurin latti bata ta
a shiga school 7:30 dot ba , kullum sai an kusan gama assembly zata shiga school , bai ce daita uffan ba ya soma
arin juya kan mota a daidai lokacin da zainab ta fito rataye da jaka a bayanta ta tsaya kusa daita "ya'akayi autan mumy kece yau da wuri haka lallai za'a yi ruwa ? murmushi gefen baki kisna tayi sannan ta bude gidan bayan ta shiga ta zauna itama zainba ta shiga suka bar gidan ,yau ma kamar jiya a bakin get ta iskeshi yana rungume da hannuwansa duka a kirji yana ganinta ya sauke naunauyen ajiyar zuciya idanunsa na kanta har ta wuce shi bai ce umh ba bare uhmmm haka itama illa qirjinta da ke wani irin bugawa da karfi .."
******
Abun duniya ya taru ya damu zuciyar Afra sam ta rasa gane kanta , kullum kokari take ta tayakice soyayyar muradi a zuciyarta abun yaci tura a yanzu tafi kowa matsuwa Ali ya dawo gida sabanin da data fi kowa damuwar ya bar gida ya tafi koma ina ne sai gashi ya tafi sai dai ya tafi da rayuwarta da dukkanin farincikinta ne ,yau kimanin shekaru uku kenan da barinsa kasar kuma har lokacin basu waiwayo Nigeria ba ,a yadda take ji a bakin ya badamasi sunce sai sun ha
a digree dinsu na farko zasu dawo wannan maganar ba karamin daga mata hankali yayi ba kullum da tunaninsa take kwanta take wuni jikinta yayi bala'in sanyi ,idan kuwa ta runtse idanunta babu abinda take hangowa sai kyakkyawar fuskarsa mai
auke da miskilanci mai nuni da babu ruwansa da duk wani halitta dake cikin duniya ,ta tuna yadda yake ha
e rai a duk sanda ya ganta ,wani irin bugu zuciyarta ke yi akanshi hankalinta gabad'aya yana gurinsa ,shi kansa ya badamasi ya rasa gane inda hankalinta da natsuwarta take dan kulawar da take bashi ma ta zubar gaba-daya ta dawo shiru shiru ,idan kisna tana zagin muradi yanzu bata tsoma baki haka zata gama zaginsa ta wuce bazatace mata uffan ba tambayar duniya mumy da dady har ma da mahaifinta sun mata sai dai amsa daya take bawa Kowa babu komai gaba-daya ta kauracewa shimfidar mijinta ada ma can bata wani jin dadin auratayya dashi bare yanzu da zuciyarta ke shawagi a kasar cairo babu abinda take son da kwadayin gani kamar Ali gadanga so take ta sake daura kwayar idanunta akanshi koda kuwa zai mata kallon kaskanci daya saba mata ne ..."
******
akwai mata dayawa acikin school din dinsu Kisna sai dai lokacin kankani kisna ta shafe farinjinin wa
an da suke takama da kyau da ilimi a matakinsu na yan aji daya daga js 1 a, js 1 b, har zuwa c kisna ta zarcesu a komai , kowani matashi mai ji da kansa in ya motsa kisna zai kawowa hari saboda ita din mutunce wacce bazaka ta
a gajiya da Kallonta ba ,duk abinda zaka kalla a jikin diyaace ya burgeka kisna tana dashi cikar qirji ne kawai basu gama bayyana a jikinta ba ,
kasancewar brest d'inta irin mai gindin tasan nan ne ba suka dauko alamar fitowa , mata ma y'an'uwanta satar Kallonta suke ballantana namiji hakan kuma ya samo asali ne saboda tsananin kyaun da take dashi da jin kai mai tattare da miskilanci ,zai wahala ka ganta tana hayaniya ko yawon murmushi ,da yar uwarta mace ma bata yi ballantana namiji ko tsokanarta ta rage iya gida take yin kayanta ,tun shigowarta makaranta samarin da suka isa yammata na rubibin su so su su kuma kisna suke so, sai dai babu wanda ta yarda ta kula acikinsu ,
hakan yasa ko fita break ta daina yi saboda duk ranar data fita kuwa haka mazan zasu yita mata layi kamar zasu cinyeta dan ma wasu daga cikin daliban sun san cewar musa na mutuwar sonta sanin ko waye musa a makarantar yasa suke yi suna kaucewa bancin haka da bakaramin gurmi za'a yi ba ,kawarta kwaya daya ce zinnira muhd bandi tare suka kare primary school kuma har lokacin islamiyyarsu guda shakuwarsu ce tasa suka zabi makaranta
aya, kisna ta yarda daita sosai kasancewar itama bata da hayaniya sai dai bata kai kisna rashin son magana ba , dan ita wani lokaci tana ta'bawa ."
wannan yanayi na kisna yasa matan ajinsu suka dauki karan tsana suka daura mata musamman idan sukaji yadda samari basu da zance sai nata ita kuma kyalesu kawai take tana tarasu jira take dubunsu ya cika ta nuna musu wacece ita , kyawun kisns na bala'in daga musu hankali matuka basa kallon wulakanci da takewa samarin dake mutuwar sonta , har shi Musa daya
an kwanta mata a rai bai tsira daga wulakancinta ba, duk nacin irin na musa kisna taki sauraransa ,hatta Ugo dan Principal yace yana son kisna Bata kula shi ba bayan shi din matashi ne mai daraja da kyau ya nika Musa sau dubu bambamcisu shi Musa muslimi ne shi kuma kafuri ne , gashi dan gata ga tari ilimi boko ga tsananin kyau babu wanda yayi tsanmnin zai ce yana son kisna a yadda yake tsananin ji da kanshi da takama shi wani ne a makarantar sai gashi yana bin kisna ta so shi tana gudunsa ,duk sanda yayi mata magana sai ta wulakantashi hakan yasa aka
ara tsanar kisna a makarantar, zinnira ce kawai ke tare daita ita kanta zinnira bata tsira akan kisna ba .."
Abu kamar wasa tunanin musa ya sha kan kisna ta fara daina fahimtar komai a aji dan har class teacher dinsu sai daya fahimci haka , ya rubuta letter ya bata yace ta kai wa babanta ta amsa batare da wata damuwa ba , tana zuwa gida ta mikawa mumy farar envelope ta shige daki domin cire uniform sai dai kiran da mumy tayi mata yasa ta fito daga sauri batare data cire uniform din jikinta ba "meke damunki kinsa yau kusan wata shida kenan ina binki akan kina tattare da damuwa kice min a'a ,yanzu gashi har ta kai malamai sun fara fahimtar kina da damuwa har ta fara shafan karatunki " uban me kike tunani as age d'inki ?" Shiru Kisna tayi ta kasa magana tana wasa da yatsun hannunta fa
a sosai mumy tayi mata ta korata daki hankalin mumy bai sake tashi ba sai lokacin da sukayi exam , madadin kisna tazo na daya kamar yadda tazo a first time da second time sai tazo na uku har kusan dukanta mumy tayi kuma ta shedawa Samir da Aliyu kar su kuskura su sake aiko mata da komai daga cairo ,kuma idan zasu dawo karsu zo mata da komai , tabe baki kisna tayi a ranta tace "kar su kawo gara ma tsaraban samir tana amfani dashi na Ali kuwa bayarwa take ko ta zuba a shara ."
naci irin na musa da karfin matsayin daya samu a zuciyar kisna yasa ya shawo kanta suka fara gudanar da soyayyarsu a boye , wanda lokacin ne komai ya sake tabarbarewa sakamakon kisna ya dawo na biyar tun mumy na fa
a har ta hakura ta zubawa sarautar Allah ido sai dai ta sanya ido sosai akanta ."
A hankali soyayya mai karfi ta shiga tsakanin kisna da Musa har ta kai idan basu ga juna ba basa jin dadi dan haka ta cire lokaci cikin lokaci zuwanta islamiyya asabar da lahadi suna haduwa a unguwarsu musa , soyayyarsu ta kai har sun tsotsi jini juna da zumar babu rabuwa a tsakaninsu tare da d'aukarwa kansu alkwari kasancewa da juna muddin rai babu wanda zai kula wani da sunan soyayya ,musa ya shaidawa mahaifiyarsa batun kisna tayi murmushi tare da
aukar abun wasa ."
Wannan shekarar samir suka kare karatunsu suka tarkato suka dawo gida ,ranar murna agurin Afra ba'a magana a fili take bayyana tsantsar murnarta da farincikinta babu wanda bai yi mamakin haka ba ,
abinci kuwa ta shiryawa Aliyu yafi kala biyar cikin tsananin kulawa ta kawo abincin parlour'n ,kisna ta bita da kallon mamaki sai dai acikin zuciyarta tasan wannan rawar jikin da aunty afra ke yi ba na Allah ba ne akwai makircin data shirya dan haka ta kawo ido ta zuba tana jiran tashin bom din , muradi yayi kowa tsaraba a gidan hatta yan aikin da mumy ta dauka yayi musu tsaraba ban da Afra ,kisna kuwa kallon banza tayi masa dashi da kayan tace "kaga alamun butarsu a tare dani ko ance maka talaucina ya kai nan banaso , karka sake bani wani abu daga hannunka wanda kake aikowa ma zubar dashi nake bana sawa ,yayi shiru yana Kallonta yana mamakinta karamar yarinya daita ta har iya kallonsa tana fa
a masa magana haka, shi da yake dauki yazo ya ganta yaga yadda ta kara girma shine zata zuba masa kasa a ido , miskilancinsa bai barsa yayi mata magana ya tattara kayan ya karawa zainab ,ita kuwa Afra babu kunya ta kalleshi tace " ina tsarabarta naga ka bawa Kowa ban dani "?
Wani irin kallon rainin hankali yayi mata mai tattare da mugun kallo sannan ya
auke kanshi ya wuce daki mikewa tayi tana waige waige ganin babu kowa a parlour'n tayi wuf ta fada dakinsu muradi cikin zuciyarta take addu'a Allah yasa babu wanda ya ganta a kwance ta ganshi a dakin idanunsa na kallon celling d'akin maganganu kisna ne suke dawo masa kamar daga sama ya ganta akanshi yayi wata irin zabura ya mike yana Kallonta tunda suka girma bata ta
a kuskuren shigowa inda suke ba sai yau , cigaba da Kallonta yayi "nasan zakayi mamakin ganina Aliyu sai idan idan kayi la'akari da yanayin canji da yanayina ya samu akan dawowarka ba abun mamaki ba ,Aliyu tun barinka kasar nan na tsinci kaina cikin tsananin tashin hankali ban jima cikin dogon tunani ba na fahimci zuciyata ta kamu da matsanancin sonka tunda ta soma magana ya karkata kai yana Kallonta hankalinsa a matukar tashe yana ganin kamar abun yana faruwa ne acikin mafarki "wallahi har ga Allah nake jin sonka kuma zan kashe aurena saboda kai" still shiru yayi mata ya dauki wayarsa ya koma kan kujera ya zauna ya soma danne danne dan gaba-daya mahaukaciya ya
auketa bai ma yarda Afra ce a gabansa ba idan kuwa itace lallai wani tuggu take son hada masa shi yasa ya danna record yana
aukar maganarta yana mata dariya a zuciyarsa "muradina ....."Ta kirasa da sunan da mumy take kiransa dashi baka ce komai ba ? Cikin kaukausar muryarsa mai razanarwa yace me zance miki ? " Kinga dan girman Allah banason damuwa bana son abinda kike min ki tashi ki bar dakin nan ta matso kusa dashi tana
arin kamo hannunsa wata razananniyar tsawa ya buga mata muryarsa a fusace yace "ke fita a dakin nan dan ubanki cike da razana ta mike ta bu
e bakinta zatai magana "idan kika sake wata magana anan sai ba tona miki asiri kowa yasan abinda kika furta min a yanzu,"wallahi da gaske nake karka dauka wani makirci ne kaga ko bazaka aureni ba zan mallaka jikina ya girgiza kawai yana kallonta a dage kafin daga baya ya fara magana a dake "Kinga ikon Allah ko ,kinga kin nufe da irin wannan halin batare dana aikata ba sai gashi yau da aurenki kike furta kalmar na amshi tayin soyayyarki idan ban amsa ba na kusanceki ,kadan kika gani afra daga cikin sakkayar da Allah zai min akanki ,dan na rigada na kai kakarki zuwa garesa kuma nasan ubangijina ya amsa ki fita yanzu ko na tara miki mutane ".
murmushin gefe baki tayi tana kallonsa" sai me dan ka tara min mutane ka
auka soyayarta karya ce ko yaudara nake maka kasani soyayyata gareka gaskiya ce , kuma sai yanzu na fahimci duk abubuwan da nayi maka a baya so ne ,ko ka fadawa mutane cewar ina sonka hakan bazai sa nayi nadamar furucina ba ,sai ma dadi da zanji zan rabu da igiyar dake kaina wanda zai bani damar mallakar ka a rayuwa ...."
"wa zaki mallaka ?"Yayi mata tambayar yana watsa mata wani mugun harara "kai muradin zuciyata ,zuciyata ta makance akan......"dogon tsaki ya ja tare da juyawa da sauri domin barin dakin gbdy hakan yasa ta katse abinda tayi niyyar furta masa ta tsaya shiru tana cizon yatsa "mai yasa ban rungumeshi ajikina na saka
ara mutane su fito su samemu haka ?"
Ai kuma laifinki za'a fi gani tunda kice a dakinsa fito wa tayi tana nazarin yadda zata bullo masa .
tun daga ranar kullum da iskancin da Afra take ma muradi baya sauratonta hasali ma ko kallon inda take bayayi cikin haka wani club dinsu na Nigeria suka bukacesu da kyar mumy ta yarda suka tafi tare da Samir da mujahid cikin lokaci kankani sunan Aliyu ya daga a duniya a dalilin wannan wasan daya buga acikin lokacin ya buga wasa yafi sau goma kuma kowane sai da ya lashe zuwa yanzu ya buga wasanin da dama anan gida negeria kafin daga baya coach dinsu yayi musu hanya zuwa kasar england suka tattara suka sake barin kasar bayan sun gama buga wasa ya dawo da million kudi fiyye da kowa, gabadaya bai ci kudin ba ya mikawa mumy check , ya sha albarka sosai tace ya dauki wani abu a ciki yace ",burina kenan mumy duk abinda zan mallaka naki ne wannan karon Afra ta damesa sosai dan har ya badamasi ya so kamasu tana kuka tana rokonshi ya sota ,Aliyu bai tsaya bata lokaci ba yace wa Samir idan ya tashi su cigaba da karatunsu na biyu samir bai yi mutsu ba ya amince suka tattara suka koma
asar cairo dan sunji dadin kasar ,duk hutu Samir na zuwa Nigeria saboda soyayyar dake tsakaninsa da Zainba shi kuwa aliyu yaki zuwa ne saboda damunsa da Afra take akan dole sai ya amshi tayin soyayyarta wannan zuwa ma kisna ta sha tsaraba ita da zainab sosai ..
****
A lokaci da musa ke ss1 kisna na jss 2 ya kawo ta gurin mahaifiyarsa a wata safiyar asabar bayan sun tashi tara a islamiyya hannu biyu biyu mahaifiyar Musa ta amsheta , itama ta durkusa har kasa ta gaisheta kamar yadda yoroba ke yi ,alaja mutia ta shafa kan kisna "da gaske kina sona d'ana kuma zaki aureshi ?
Kisna ta gyada mata kai alamun "eh " kuma iyayenki zasu yarda ki aureshi banason soyayya ta wahalar min da dana ?Musa dake rike da hannu kisna yana murmushi yayi mata alama da gira dan haka tace "eh ta sake , alaja mutia taji dadi sosai "daga yau kin zama diyata ina ne gidanku waye mahaifinki ?"Nan kisna ta fada mata waye mahaifinta da inda gidansu yake alaja mutia tayi murmushin jin dadi "ai ma nasan mamanki tana siyan kayan sarka agurina a oshodi sun jima suna hira har lokacin tashi daga makaranta ya kusa, ta mike musa na rike da hannunta kafin ya rakata inda ya saba rakata a duk sanda suka ha
u ya biya gidansu abdulfatai daita ,akwai dakinsu da suke kwana duk da akwai daki na musamman da'aka cirewa Musa a gidansu Amman yafi jin dadin gidansu fatai saboda anan boy's ke haduwa ana chapter da wasa da yammata suna zuwa fatai ya sallame kowa daga daki matasan samari suka dinga satar kallon kisna suna mamaki me zatayi da musa tantiri mara jin magana hasalima gaba-daya zuriarsu yan bala'in ne har uwarsu mahaifinsu ne mai dama dama amman idan bala'i yayi bala'in da yaransa shima shiga yake yi .."
Musa Ya janyo hannunta cikin dakin suna shiga ya rungumeta tsam ajikinsa suna fuskantar juna "baki lura da yadda idanun mutane ke kanmu ba, nasan dayawa mamakin ganinmu tare suke "meye abun mamaki ta fada atakaice saboda rashin son magana ,sake matseta yayi sosai ajikinsa tare da ha
e bakinsu guri daya ya shiga tsotsa , tayi kokarin hanashi tare da zamewa sai ya nuna
acin ransa tare da cewa "bata son shi tana gudunsa , ganin ransa ya bace sai kawai ta rungumeshi ajikinta ta ha
e bakinsu nan ya dinga romocing din jikinta kusan minti talatin da kyar ta zare jikinta daga nashi tana jin wani iri ajikinta wannan shine karo na farko data ji sauyi ajikinta hankalinta a matukar tashe ta nufi gida cikin ikon Allah koda taje gida mumy bata nan dan haka ta samu natsuwar zuciya taci abinci ta shiga tsabgar gabanta ...
tunda musa ya soma ta
a jikin kisna shikenan soyayyarsa ta ninku fiyye da wacce take masa ada har ta kai ta kawo basa jin tsoron kowa ya sani suna son juna ,bayan Samir ya tattara ya koma hutu ne mumy ta san kisna na soyayya da musa ,a yadda akayi mumy ta sani kuwa shine Zainba ce tayi mata gulmar saboda ita ta lura da hakan tun dadewa har tayi mata magana sai ta tsiri gaba daita ,gani gaba tayi karfi sosai sai mumuy ta tsaresu da tambaya shine zainab ta fada mata , ranar mumy tayiwa kisna dukan mutuwa da kyar kisna ta amshi kanta da taimakon zainab da masu aikin gidan ai kisna na fitowa daga dakin mumy ta zari hijab d'inta dake shanye a igiya ta fice ta bar gidan kai tsaye unguwarsu musa ta nufa ta karo masa komai shina take yaji ya tsani Zainba a cikin ransa ya mike a fusace yana zage zage cikin harshen turanci dan shi suke yi da kisna basu fiyye yin yoroba ba ya dauki alkawarin sai yaci uban Zainba idan ya kamata da kyar abokansa suka shawo kansa ya hakura .
"to sai me idan an san muna soyayya a gidanku ke bakya son a sani ne ko me ?yayi mata tambayar yana Kallonta tayi shiru ta kasa cewa komai wata razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa take hantar cikinta kawada tace "ina so mana tunda ina sonka ya kamota ya mikar daita tsaye suka fita daga gidan ya nufi gidan matar yayansa adam daita ya koro matarsa karya da gaskiya tare da nuna mata jikin kisna "kiga fa irin dukan da mamanta tayi mata kamar ba ita ce ta haifeta ba ,iya arfat tace "da alamar ba itace ta haifeta ba dan uwa ba bazatayiwa yarta irin wannan dukan ba nan sukayi ta zagin mumy a gaban kisna, bata ji dadin yadda suke zagin mahaifiyarta ba amman tsananin tsoro ya hanata magana har kusan goman dare bata ji Musa yace mata ta tashi su tafi ba.
A hankali ta bude bakinta tace" zan wuce gida ya juyo yayi mata wani irin kallo sannan yace "babu inda zaki anan zaki kwana su da sake ganinki sai kinyi sati biyu ....."
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 35
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,.
....mumy tayi shiru kawai tana dubansa qirjinta na wani irin dokawa da matsanancin karfin gaske tana jin kamar ta cigaba da zubar da hawayen dake boye a cikin idanunta muryarta a matukar raunane tace "zauna muradina na sake fahimtar da kai halin da kisna ta jefa kanta ciki da karancin shekarunta". bai so zama ba saboda yadda zuciyarsa ke zafi da ciwon halin da kisna ke ciki amman dole tasa ya matso sosai kusa da mumy ya zauna a bakin gado saboda baya son ganinta cikin damuwa ya kamo hannunta daya cikin nashi yayinda idanunsa ke kan yatsunta masu tsananin kama danashi muryarsa a kasalance yace "mumy kada ki wahalar min da kanki gurin sake yin dogon bayani na rigada na fahimci komai sai dai addu'a zamu cigaba da yi mata da yarda Allah wannan duk mai sauki ne a gurin Allah komai zai wuce ,burina yanzu na daura kwayar idanuna akanta mumy ina son ganin kisna dan Allah karki ce a'a tayi saurin girgiza masa kai batare da tace masa uffan ba "ki fahimci muradinki wallahi ina matukar tausayawa halin da take ciki ban san yadda zan misalta miki ba amman ina jin kamar na mutu akan wannan matsalar jin furucinsa yasa babu mutsu mumy ta dauko key ta mika masa " idan ka ganta ka kulle kofar ka kawo min key karka sake ka bar kofar a bu
e " bai ce mata komai ba ya mike cike da sanyin jiki ya fice daga d'akin ya nufi zuwa haraban gidan qirjinsa na dokawa da sauri da sauri "..
A hankali ya tura kofar dakin ya sanyo gangar jikinsa bayan ya bude kofar , a natse ya daura idanunsa da suka sauya kala akanta zaune ta ha
e kafafunta guri daya ta takure jikinta tare da daura kanta akan kafafunta gabad'aya jikinta duk sashen belt ne "ya Allah ya furta a fili cikin tsananin tashin hankali ,ya dade akanta yana Kallonta itama taji motsin shigowa kuma duk da bata d'ago kanta ba tasan shi ne ya shigo saboda mayataccen kamshin turarensa na gado daya ziyarci hancinta ,a hankali ya juya ya fita tare da kulle kofar ta d'ago kanta tana jan tsaki ko cikakken minti goma bai yi ba ya sake dawowa dakin hannunsa rike da roban zuma.
Wannan karon a kwance ya ganta ta juyawa kofar baya , a hankali ya dinga daga zara zaran yatsun kafafunsa masu matukar kyau har karaso inda take kwance ya durkusa a bayanta tare da rusinowa yana leken fuskarta saurin runtse idanunta tayi saboda hucin numfasa daya sauka a gefen kuncinta , sosai ya ga ta rame fiyye da yadda ya samu labari , ya gyara tsugunonsa a bayanta ya bude roban zuman dake rike a hannunsa ya lakato ya kai daidai shashin belt din dake kwance ajikinta ya dinga bi daya bayan yana shafa mata yana jin zubar hawaye daga kwarnin idanunsa ya kasa gogewa sannan ya kasa tsaida hawayensa saboda tausayinta ,kisna mai mugun tsoron duka yau itace ke cin duka akan wani banzar jinjiri yaro , duk abinda yake mumy na tsaye a jikin window tana kallonsa itama hawayen take zubarwa, bacin wannan bala'in me zai sa ta a doketa bare har tasa a kulleta a guri daya ? ya sake kai hannunsa ya juyo daita zai duba dayan bangaren hannunta ta tashi firgice tana daga masa tsawa kamar ita da sa'anta yayinda idanunta ke runtse tace "waye ne plz zai dinga ta
a min jiki dan Allah karka sake taba min jiki banaso idan ba haka ba zan shake maka wuya ka mutu ". saurin zaro idanunsa dake tsiyayar hawaye yayi yana kare mata kallon da bai san manufarsa ba "bai damu da jin furucinta ba saboda duk a matsayin shirme ya daukesu bugu da kari yayi tunanin bata san kowaye a gabanta ba tunda har lokacin idanunta na runtse gam ya rikota sosai ta zai rungumeta ajikinta muryarsa na rawa yace "kisna ki natsu mana ni ne fa "kai wa waye ?" ban sanka ba karka sake kai hannunka jikina ta fixge jikinta tare da juya masa baya , ya tsaya yana Kallonta kawai dafe da habarsa "dama ka rabu da yar iska , shegiya mai mugun hali mai zai yi da wannan shegen jikin naki da duk wari yake ? Mumy tayi magana daga bakin window tana huci "no mumy dan Allah ki daina zaginta har yanzu kisna she's under age bata san ciwon kanta ba , dan Allah ku daina dukanta akan wannan
an iskan yaron "kai ne dai dan iska bashi ba " yaji sautin muryarta a sanyaye radau a cikin kunnenshi take jikinsa yayi mugun sanyi amman still bai ji haushinta ba sannan bai damu ba dan ya tafi son ya ganta cikin kwanciyar hankali akan duk wani shirme da zatayi ".
A natse ya mike ya bu
e kofa dakin ya fito ya kira mumy gefe "kulle kofar tukun "kai mumy babu inda zata muddin ina tsaye a gurin nan ta matso kusa dashi tana dubansa dan jin me zai ce "mumy dan girman Allah ki min alfarma budeta, kulleta bashi da wani amfani addu'a zamu taru muyi mata "addu'ar dinku banza da ikon Allah adduarku bazai yi tasiri ba indai akan ku rabani da musa ne tayi maganar acikin zuciyarta tana jan tsaki yayinda mumy tace "bafa zan yarda da zakin bakinku ba ,dady ma yayi har ya gaji ya hakura bazan budeta ba ta dai cigada da zama a nan har karshen rayuwarta babu yadda muradi bai ya da mumy ba har kuka yayi mata tace sam bata yarda ba babu yadda ya iya da rayuwarsa gashi bazai iya cigaba da mutsuwa mumy ba haka yana ji yana gani ya kulle kofar ya mika ma mumy key ya kama gabansa ai kuwa yana dawowa gida ya tattara kayansa ya koma d'akin sama dan bazai iya wuce Kisna kulle a daki bq ba tana rayuwa tamkar ta marasa galihu uwa uba fitinar afra kullum da salon iskancinta da take zuwa masa bancin shi din tsayayyen namiji da tuni tayi galaba akanshi gara ya koma sama yasan duk iskancinta bazata tsallake mumy ba ta biyosa ,tunda ya koma hankalinsa ya kwanta ganin haka yasa Samir da madu suma suka tattara suka bishi ."
wasa wasa sai da kisna tayi wata uku cif a kulle a daki sai dai a mika mata abinci ta window sannan mumy ta yarda aka budeta shima
saboda wani sati zata rubuta Junior weac dady da muradi suka ce a barta ta zana ta tsira dashi dan ko shi kansa dady bai goyi bayan tana fita da sunan karatu b
a , da kyar ta shirya tana tsinewa ya badamasi da madu a ranta saboda sune silar kulleta tace "ba dai kulleni kukayi ba byn kun dokeni zaku sani wallahi bazan zauna ba kuna tauye min hakina ba kuma ina dai musa ne bazan taba rabuwa dashi ba ko zaku mutu , ko Kallonta mumy batayi ba dady da direbansa ne suka sauketa yayi mata fa
a sosai sai daya tabbatar da ya kaita har aji sannan ya wuce office , aiko daga school kisna bata dawo gida ba ta wuce gurin musa yana ganinta gabansa ya fadi dan shi ma zuwa lokacin ya fara gajiya da tashin hankali da'ake yi akanta a fusace yace "me ya kawoki gurina ? Ta bude bakinta zatayi magana kenan ya katse mata hanzarin ta hanyar cewa "kinga dan Allah bana son damuwa da tashin hankali ki kama hanya ki wuce tunda danginki basa sona dake " zubewa kasa tayi bisa gwiwowinta tana kuka tana rokonsa "ni haka dangina suke miki kowa na sonki amman ni kullum cikin damuwa nake akanki na gaji enough kisna kowa yaje yayi rayuwarsa ya juya zai wuce ta rungume shi ta baya tana sheshekan kuka babu yadda ya iya haka ya hakura sai dai ya rantse bazai bata masauki ba tace babu damuwa ita dai burinta su dinga haduwa shiru yayi na tsawon lokaci yana tunani inda zai samu kudin da zai sha we da kwaya a hankali ya jiyo daita suka fuskantar juna ,sosai idanunta na kanshi numfasawa tayi kana tace "tunanin fa ?" ya numfasa tare da girgiza mata kai sannan yace "ina cikin matsalar kudi ne wallahi , kudi nake so ifemi ko zan samu agurinki ? yayi maganar yana tafiya hannunsu tsarkafe cikin juna ", ban dashi sai dai ina da hanyar da zaka iya samu kudi idan zaka iya ? "me ye shi hanyar ki fa
a min dan ina samun kudin the next thing zan daukeki mu bar garin nan gabad'aya zuwa wani guri har sai munyi aure mun haihu sai mu dawo ya karasa maganar yana rungumota jikinsa farinciki ya kama kisna tace " me zai hana ka hadu kai da ganga dinka kuzo gidanmu akwai wata sabuwar motar da wani enemy dina da'ake rikonsa a gidanmu ya siyawa dad dina ku dauka kuje ku siyar kawai Murmushi Musa yayi yace "kema fa wasa wasa kin iya ta'adanci sata dai kike kokarin turamu gidanku "no ba sata bane cikar burinmu ne ". To shinkenan wannan ai mai sauki ne wace iri ce motar ?"kuma ta ina kike ganin za'a shiga cikin gidanku cikin sauki batare da an fuskanci wata matsala ba ? " ta daga kanta sama alamun tunanin har na tsawon minti goma sannan ta maida idanunta garesa tace *"land cruiser Prado ce "* Idan zaku shigo ku shigo ta katangar baya saboda itace bata da tsawo sosai amman kafin nan kuyi kokarin ku yanke wutar data bawa karfen dake kewaye da katangar , Murmushi Musa yayi yace " zan san yadda nayi amman ni bazani ba gaskiya saboda ina sonki sosai any single mistake ya faru zaki haramta gareni ni kuma abinda bazan so ba kenan nan dana rasaki gara na rasa rayuwata nan dai suka ci-gaba da tautaunawa daga karshe sukayi sallama da zumar zasu hadu gobe a wani lungun dake cikin kasuwa ..."
Bayan kwana biyu musa ya zauna da abokansa sun dauki dogon lokaci suna tautaunawa akan yadda zasu shiga gidansu kisna duk ta inda suka duba sai suga no way za'a iya kama su tunda basu da kayan aiki gashi su ba sana'arsu bace shiga irin wadan nan gidajen na masu kudi barsu dai da satar unguwa shima time to time ne sai sun nemi kudin shaye shaye sun rasa , duk yadda yayi dasu suka ce a'a a cikin abokansa ne wani mai suna sikiru yace zai hadasa da ganga din 'yan fashi da suke bola a munshi local government dake kusa da idiaraba dan su har bindiga suke da take musa ya amincewa sikiru washegari suka je tare akayi magana sannan aka fadi percentage din da kowa zai samu a idan an gama halkallar tare da basu full address din gidan kullum sai yan fashin sun kewaya zuwa unguwar su kisna batare da wani ido ya gansu ba kwatsam wata rana da misalin karfe 1:dot na dare suka fito zuwa unguwar su kisna cikin ikon Allah suka iske gidan babu wuta sakamakon an dauke wutar nepa basu tsaya bata lokaci ba suka hau yanke wayar wuta daya bayan daya suka dinga dane katangar gidan suna dira cikin gidan har suka dire duka ta kan direba suka fara suka wanda yayi kokarin fitowa ya kunna gen tambayesa mukulin motar data kawosu sukayi jikinsa na rawa yace "babu mukullin mota a hannuna ". nan suka rufesa da duka mumy dake zaune tana kaiwa Allah kukanta ta mike da sauri ta fito zuwa parlour inda ta cigaba da jin kukan direba nan take ta fahimci barayi ne suka shigo tayi saurin shiga d'akinsu zainab da tuni suma sun tashi har kisna wacce tafi zainab tsoracewa ta kamo hannunsu suka nufi dakin masu aiki asabe mai aiki da sauran ma'aikata suka nufi dakin mumy gabad'aya asabe ta mai da kofar dakin da sauri ta kulle tasa bayanta ta danne saboda dogon kofar shigowa parlour'n a bude take ba'a San wanda ya bar parlour'n last ba ita kuma mumy koda ta fito tsoro bai sa ta rufe ba suna cikin daki barayin suka shigo suka haska falo basu ga kowa ba dan haka kai tsaye suka nufi kofar dake facing dinsu suka murda aiko zee da kisna suka fasa
ara nan barayi suka shiga dukan kofar da iyakacin karfinsu suna kiran a bu
e musu , idan kofar tayi kamar zata bude sai asabe mai aiki ta sake rufewa garam ta rufe haka suka dinga dukan kofar tana budewa yafi sau biyar asabe na maidawa ta rufe amman sai da suka samu nasarar balla kofar asabe tayi wacalau gefe har kugunta ya bugewa karfen labule , mumy dake tsugunne rungume da zee da kisna bata d'ago ba kallo asabe mai aiki sukayi suna huci bacin akwai abinda suka zowa da sai sun yiwa asabe dukan mutuwa kafin su bar gidan amman duk da haka sai da daya ya waska mata mafi a fusace daya wanda ya mareta yace "ina wayoyinku da zinari ?"da sauri asabe tace "bamu da waya bare zinari barawon ya daga karfen dake rike a hannunsa zai buga mata tayi saurin cewa "ga waya can ta nuna musu amman wallahi bamu da zinari ya sauke nunfashi ya dauki wayar yana dube dube , yayinda Kisna ta gigice ta rude dan tunda taji an ambaci waya da zinira ta d'ago a hankali b taga babu alamun ganga din musa ne nan ta shiga mummunar tashin hankali dan tasan wasu barayin ne dabam dan haka cikin ta maida idanunta ta rufe gam bata sake kokarin budesu ba babbar wayar mumy na jone a caji sai dai Allah bai basu ikon ganinta ba sai karamar a hankali mumy ta d'ago kanta ta kasan ido ta kare musu kallo sun fi su goma sha acikin dakin banda gidan da wadan da ke kofar gida da tsakar gida ya tambayeta kudi tace bata da kudi duk wayoyin masu aikin sai da suka kwace da manya da kanana mumy bata ce musu komai ba illa sake kamkame yaranta da tayi tsawa ya bugawa mumy a gigice ta mike jikinta na rawa yayinda Kisna ta nade kanta da bargo "ki bamu babbar wayarki tace ai kun dauka "Bama son wannan babbar waya zaki bamu "bani da big phone karama gareni kuma kun dauka kai tsaye gaban tv ya nufa kica kica ya hau kwance tv yayi waje dashi sauran sukayi layin dady .."
Can bangare dady kuwa yaji hayaniya yaki karewa yana farkawa yaji alamun barayi ne ya fito y
kulle kofa ya nufi saman gidan ya shiga bancloy daman akwai glass ya rufe ya fara ihun ayi masa gudunmuwa barayi sun shigo "ole barayi !!! Alhaji hamza ka min harbi ,alhj sani kamin harbi barayi haka ya dinga ihun neman taimako cike da tausayawa tsabar gigitacewa ya kasa dauko bindigarsa bare ya sarrafa yana ta ihu babu wanda bai ji shi ba dan har mutanen wasu unguwar ma sunji dai hunsa kasancewar dare ne sai dai babu wanda ya fito afra da ya badamasi suka tashi "kamar Muryar dady ? Inji cewar ya badamasi babu kama shine ta fa jikinta na rawa ya yunkura zai sauko ta riko shi tana kuka ina zaka ?." Zan fita ne mana ta fashe da kuka tana rokonsa kar ya fita kai tsaye ya fita zuwa falo sai dai ya nemi mukulin get din dake kai mutun gidan dady ya rasa ya dawo cikin rawar jiki ya shiga neman layin police da kyar suka dauka ya fada musu halin da ake ciki suka ce gasu nan zuwa Samir da muradi suma suka farka a gigice daga bacci saboda jin sautin dady alamun ihun barayi yake muradi ya zabura ya mike shima Samir ya mike jikinsa na rawa kamar mazari yana neman gurin buya muradi ya fara kokarin zare laptop dinsa dana Samir da manya wayoyinsu dukansu ya kashe ya samu guri ya boye yana jiran shigowar su yayinda madu tuni ya fita da sauri taf taf ya haye saman lalluki na gidan dan ya dauka anan dady yake ya kalli yamma shima ya fara ihun "ole yadda dady ke ihu haka barayin dake waje ke dukan direba suna tambayarsa makullin mota ai suna jin dady yace "ayi masa harbi nan take suka harba bindigarsu wanda karar bindigar barayin ne tasa alhaji hamza farkawa daga bacci ya dauki bindigarsa yayi harbi jin haka yasa sukayo cikin gidan zuga guda suka haye saman gidan suka dinga dukan falon dady na sama a tunaninsu daga ciki yake ihun neman dauki , ga mukullin falon ajiki amman Allah bai basu ikon gani ba idanunsu sun ya rufeb har mukkulin yayi tsalle ya fadi basu lura ba suka sa wani karfe suna kwakulo kofar dan ya bude suna bude falon suka ga babu kowa sai kujera da tv da kayan wanki dady da'aka kawo masa dazu sababbi da wasu kayyaki suka shiga bubbude abubuwa suna neman abun dauka suka leka ko'ina basu ga abinda zasu dauka ba suka fito suka raba kansu gida biyu wasu sukayi hanyar sama lalluki guda uku suka daga kafafunsu zasu daki glass din bancoly suka ji murya daga bayansu "a'a ku dakata dady karka bude kofar tare da cewa "lafiyarku ..? Shiru sukayi suna kallonsa tsaye cike da izza da kwarjini tattare da rashin jin tsoro nan take ya shiga zuba musu ruwan bala'i "kunzo kunata damun mutane a unguwa da hauka kuna kokarin dagawa mutane hankali akan karon banza me kuke so ne da zaku damu mutane ? Suka tsaya suna kallonsa gabansu na faduwa kafin daga baya suka ce mukulin mota land cruiser Prado "mukulli kuke so ai sai ku fada sai a baku " iya mukulli mota kawai suke so ko da wani abu dan banason ku lafiyar kowa a cikin gidan nan ? ya tambayesu zuciyarsa a dake babu wani alamar jin tsoro suka gyada masa kai yace "oya ku biyoni muje ya juya suka biyo bayansa abun ya bala'in bawa dady mamaki yana tafiya suna binsa a baya har ya shiga dakin dady ya bude durowa ya ciro mukkulin ya mika musu na land cruiser Prado , suka karba kafin su fito sunyiwa wadan da suke kasa alama suka bude get suna fitowa mutum daya ya shiga cikin mota yayi reves ya kunna ya fita da motar yayinda wasu ke biye da motar suna tafiya cike da iskancin samun abinda ya kawosu wadan da suke cikin gidan ma basu gama fita ba tuni motar tayi gaba tafiya suke suna wani karairaya akan titi har motar tazo gaban gidan Alhaji sani sannan suka bubbude murfin motar suka shiga sukar bar unguwar a guje babu abinda suka yiwa mutanen gidan duk da ihun da dady yayi shi kansa dady yayi matukar mamaki barayi ne zasu ji kayi musu ihun sata basu
auki mataki ba alhalin ga abun daukar mataki a hannunsu take jikinsa yayi sanyi ya fahimci duk yadda akayi turosu akayi domin tafiya da motar gabad'aya ahlin gidan suka hallara a falo har masu aiki kisna ce kawai bata gurin muradi ya kallesu daya bayan daya bai ganta ba yace "mumy ina kisna sai lokacin ta lura bata fito ba tace" tana daki kasanta da shegen tsoro tunda ta lullube cikin bargo ban sake jin motsinta ba"sai tsaya jin abinda mumy zata fada ba kai tsaye ya nufi dakin ya soma dubata da kyar ya ganta lullube cikin bargo ta ha
a gumi bata numfashi alamun ta sume ya tallabota jikinsa ya fito daita yana kallon fuskarta "ga tsoro ga ban tsoro sunan da baba mai gadi ke kiranta dashi ne ya fado masa akan doguwar kujera ya kwantar daita ya nufi kitchen yana cewa "suma fa tayi duk sukayo kanta suna kallonta ruwa ya dauko ya tsiyaya a hannunsa ya shafa mata a gigice ta sauke nunfashi da atishawa tare da kamkame mumy a jikinta tana karkarwa a hankali take jin hirar yadda satar ta kasance tun da taji ance an dauki mota tasan duk yadda akayi daga musa ne dan haka ta kwantar da hankalinta babu wanda ya runtsa a cikinsu har sanda police suka zo dady yayi musu bayanin komai suka wuce baba mai gadi kam tattarashi akayi a cikin daren akayi asibiti dashi da direba dan tun shigowarsu yake aikin zuba zawo ajiki yana jin harbi kuwa ya sume , washegari mutanen unguwa sukayita shigowa yi musu jaje tare da barka da arziki babu wanda suka taba sai dai kowa yaji sai yace turosu akayi .." tunda aka sheidawa ma'aikata suka shiga bincike sai dai babu wani bayani kisna ta masu ta samu hanyar fita zuwa gurin Musa taji bayani sai dai babu hali
yansanda na magana da dady a waje kisna ta fito dan jin mai zasu tautauna daga can nesa ta hango muradi yana waya har lokacin kamalarsa na nan sai ma sake fitowa datayi sosai ya fita dabam acikin mutane yana wayar bilkila suka shigo gidan ya karaso inda katanga take yana nuna musu abinda yake bukata "a kara tsawon katangar bayan sati daya police suka sake dawowa babu labarin anga mota sai dai sun tabbatar wa dady za'a ga motar muddin suka fita daita idan kuma sai daita zasu yi dole za'a bukaci takardun mota muradi ya karasa inda suke tsaye yace "idan kuma pieace's dinta sukayi fa suka siyar da part part dinta ?police sukayi shiru suna kallonsa dan sun san muddin sukayi haka baza'a ga motar Ba "dady abar zance motar nan mu godewa Allah da basu taba lafiyar kowa ba zan siya maka wata motar .. wannan maganar ma karaf acikin kunnen kisna tayi juyi har da tsalle tasan sunci bulus "..
Yau ma kamar sauran lokuta daga school ta zarce gurin Musa sun dade yana bata labarin abinda aka bashi ,sun balballe motar ne sun shaida part dinta har sun raba kudi ciki ya siya sabuwar waya da sababbin kaya yana bata labarin yana romancing dinta ita kuma tana murmushi dadin abinda yake mata yasa ta shagala har kusan magrib suna tare babu sallah babu salati sai faman tsotsar juna suke sannan tayi tunanin zuwa gida tana fitowa taga dare ya shigo tayi narai narai da idanu zatayi kuka ya kalleta yace " doulbe wahala ko "? Ta gyada masa alamun "eh "kije gida idan Kinga zasu taba lafiyar jikinki Kiyi abinda kika saba sai dai karki gidanmu zan samu inda zan ajiyeki "bazan ma koma gidan ba sannan bazan zauna gurinka na daura maka laifi ba azo ana tayar mana da hankali nasan inda zani suka sake komawa cikin dakin abokinsa fatai basu rabu ba sai gurin tara na dare kai tsaye gidan kawarta Farida ta nufa farida su kadai ne a flat din saman *mafeye hospital beside okekoto jeactoin* suna tare da babansu ne ka
ai dan mahaifiyarsu ta rasu dan haka kisna ta samu masauki kullum zata shirya da yamma taje su hadu da musa su sha soyayyarsu sai shadaya na dare ta dawo gidansu Farida ta kwana gabad'aya akan soyayyar Musa rayuwar gida ya fita ranta har tsawon kwanaki ashirin ana nemanta daga baya aka san inda take tana fita mumy da aunty ummin da Zainba tare da Afra suka zo gidansu farida bata boye musu komai ba ta fada musu tabbas tana gidan kuma tana zuwa gurin Musa mumy ta fashe da kuka , suka ce zasu dawo da zarar ta dawo ta kira su a waya."
hakan ce ta kasance gurin sha daya mumy taga kiran farida daman a shiryantake suka fito gabadaya har muradi matan suka shiga gidan suka isketa a parloun zata gudu mumy ta kamota "dakata babu abinda zan miki ,ta zaunar daita itama ta zauna "kullum abu daya da zarar anyi magana sau kice bakya tare da musa yanzu fa da me zaki kare kanki "?" Me ma akayi miki kisna da zaki bar gida ? tayi shiru ungo waya ki kira shi kullum ke kadai ake duka yau shima yazo yaci dukan dan ubansa na gaji da zuwa police station Ai kisna na jin haka ta rud'e dan bata son a ta'ba mata lafiyarsa gara ita a doketa ta amshi waya ta kira number the way yadda tayi masa magana ya fahimci ta kamu a hannun iyayenta dan haka ya katse kiran Zainba ta kalleta tace "mumy tashi muje gida kawai dan wallahi bazai zo ba ",me yasa kika ce haka Zainba?"Allah mumy bazai zo baki ga yadda tayi masa magana a waya ba shi din idan ba dolo bane ai zai fahimci wani abu, mumy ta gyada kai "shikenan ai kya ci dukan ke kadai wallahi muddin baki fita hanyar wannan dan iskan yaron nan ba jikinki ba zai daina cin izaya ba muje gida tayi narai narai da idanunta tace "bari na dauko rigarta ta nufi dakin su Farida jikinta na rawa ta soma neman hanyar da zata bi dan bata son komawa gida tafi jin dadin rayuwar waje tare da Musa kullum zasu ha
u idan tana gida fa ? babu hanyar fita daga dakin sai falo ,ta kalli wakaken window dakin dake kan three building bata yi tunanin komai ba ta haye ta dira sai kan saikawe ta saki wani siririn
ara mara sauti tamkar muryar mage saboda azaba ........ ..
madu da ya badamasi da muradi da Samir da suke tsaye suna jiran a fito daita suka ji fadowar abu kasa dummmmmm , afra da Zainba suma suka mike suka leka dakin data shiga wayam mamaki ya kamasu suka shiga nemanta acikin dakin "ina kuma ta shiga ? Afra tayi saurin leka bayi bata nan, a hankali idanun zainab ya kai kan window ta ganshi a bude take gabanta ya fadi "inna lillahi karda kisna ta window ta fita aunty afra tayi saurin karasowa jikin window suka leka a tare suna haska waya sai hangota sukayi a kasa bata numfashi aiko suka saka
ara suna kokarin fito wa daga dakin "shikenan kisna ta mumy .." mumy najin abinda suka ce ta rushe da kuka tana furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "kashe kanta tayi ta tambayesu jikinta na wani irin rawa hanyar fita suka yi gbdy har farida suna mata bayani ta biyo bayansu da sauri tana kuka tana furta kalmar" inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "shikenan na rasa yarinyata nasan ta mutu duk mutumin daya fado daga gidan sama mai hawa uku mutuwa zai yi jikinsu na rawa suka karaso a lokacin tuni ya badamasi ya ciccibota hankalinsa a matukar tashe saboda bata numfashin shi kuwa muradi mutuwar tsugunne yayi numfashinsa na barazanar
aukewa Samir da madu suka tsura mata ido tana kwance rai hannu Allah ,"ku samo ruwa ina ganin suma tayi da gudu madu yaje ya siyo ruwa ya dawo ya mikawa ya badamasi ya shafa mata still Bata motsa ba 'mumy na kuka tace "ku daukota muje gida kawai ta rigada ta mutu fa tayi maganar tana juyawa ta soma tafiya tana ci-gaba da kukanta". naunayen ajiyar zuciya suka sauke gabad'aya ganin ta sauke numfashi da atishawa "mumy tana raye fa suka hada baki gurin fadar haka a tare mumy da muradi suka karaso kansu muradi yayi saurin dukawa a gabanta ya kai hannu ya amsheta a hannu ya badamasi ya tsura mata idanunshi yana Kallonta hawaye na tsiyoyo daga kwarnin idanunsa cike da tausayawa yace "sannu Kisna ......"iya abinda ya iya fada kenan yayi shiri ya kasa karasa magana cikin raunin ciwo taja numfashi da kyar ta sauke tana runtse idanunta tare da rike gefen kungunta da hannu "yanzu kisna kin zabi mutuwa akan a hukunta musa?"inji cewar mumy kafin kace me tuni mutane sun cika gurin kowa na fadan albarcin bakinsa "wani mutun yace wannan yarinya Allah kadai yasan ya'yan da zaki haifa a duniya sama ba daya ba,ba biyu ba har uku ki iya fadowa ,gaskiya ku kaita aikin soja kawai shi zai fi dacewa daita muradi ya d'ago ya kalli mutumi cike da bakinciki a fili yace sai kazo ka kai ta tunda kai ne ubanta zuciyarsu cike da rauni suka
auke zuwa gida "...
Mmm Sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 36
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
.....Suna zuwa gida muradi ya
auke cak ya nufi cikin gida daita ya kwantar daita akan doguwar kujera mai zaman mutun uku yana Kallonta ta runtse idanunta gam alamun bata son kallonsa gashi bata so ya
auketa ba , gabad'aya haushinsu take ji "mai yasa bata mutu ba a sanda ta fado ta huta da rayuwar duniya . ita fa da tayi rayuwa babu musa gara ta mutu dan wani irin zazzafan so take masa wanda take jin bazata iya wata rayuwar jin dadi ba idan bata tare dashi , gabad'aya yan'uwanta suka zakayeta suna Kallonta suna kukan zuci yayinda mumy ke zubar da hawaye wasu na sake gangaro wa tana korowa dady abinda ya faru aiko yana gama ji ya hau bala'i cikin tsananin fushi da tashin hankali ",yar iskar yarinya kawai idan kin mutu kin mutu kafura dan wuta zaki direct tunda kina sane kike son yiwa Allah ganfanci shi kuma wanda zaki kashe kanki akanshi ya rayu ya auri wata shashar banza shashar wofi kawai ban da haukan kuruciya irin naki me zakiyi da wannan yaron ?" Yaron da ko ganina yayi bai san ya girmama ni bare ya bude baki yayi min gaisuwar mutunci amman shine mutumin da zaki iya kashe kanki akanshi , daga yau idan kika sake kula yaron nan sai na yafeki acikin ya'yana kar ma kice ni mahaifinki ne ta inda dady yake shiga bata nan yake fita ba ,bai ta
a takaici da bakinciki abinda take yi ba irin na yau da tayi kokarin kashe kanta a karon banza cike da jin haushi yace ,kai ku tattara mata kayanta ta bar min gida taje can gidan iyayensa su karanta cikin
acin kowanensu ke Kallonta yaga yadda zata yi react zata bashi hakuri ko kuwa zata fi bu
atar barin gidan sai dai dukkanin alamu sun nuna ko ajikinta da abinda dady ya fa
a yayinda a zuciyarta tace "da za'a tattarata din akaita gidansu da gaske zatafi son haka ai ."
Kuka mai ciwo aunty afra ta rushe dashi tana faman zance zuci "wayyo Allah wannan irin bala'i ne ya samu ita da kisna acikin lokacin
aya sun kamu da wahalallaliyar soyayya ,
Ita soyayyar Aliyu data mata kamun kazar kuka bata san ranar da zata fita a ciki ba , kisna kuma soyayyar musa wacce sam bata dace da rayuwarta ba kai gabad'aya babu gara a cikin halin taskon da suka tsinci kansu domin duk zuciyarsu bata dace da masoyan da suka kamu da soyayyarsu ba duk maganar da'ake a falon muradi bai ce komai ba illa qirjinsa dake zafi da bugawa da karfi , a natse ya mike ya shiga dakin mumy ya dauko man zafi ya dawo ya ajiye a daidai gefen kanta yana satar kallonta har lokacin idanunta na runtse tana furzar da iska wanda da gani zaka fahimci na bakinciki ne ya juya a sukwane ya shiga Kitchen ya d'auko ruwa mai sanyi ya dawo ya d'aga kanta ya zaunar daita gabadaya warin maza ya buso daga jikinta ya kaiwa hancinsa ziyara gashi jikinta yayi wani irin azababben zafi saurin
auke numfashisa da hannunsa yayi ya kasa had'iye miyo , bancin mutane dake tsaye akanshi suna da matukar mahimmanci a rayuwarsa da babu abinda zai sa ya cigaba da tsayuwa a kusa daita, dan wani irin wari take kamar na buntsoro take ya fara addu'a a cikin ransa Allah yasa wani abu bai ta
a shiga tsakaninsu da yaron ba , dan irin wannan da wuya ace babu abinda ya shiga tsakaninsu idan kuwa hakan ta kasance a tsakaninsu hakika ta cuci kanta kuma ta cuci mijinta ..".
Haka ya cije ya daure ya kai goron ruwan bakinta "ki bude bakinki Kisha ruwa "yayi maganar cike da tausayawa har ta bude bakin taji sautin muryarsa ne sai ta bude idanunta dake runtse fessssss akanshi , take kwayar idanunsa ya tsarke cikin juna wani irin bugawa zuciyar muradi yayi da matsanancin karfi wanda ya rasa dalilin haka, kwayar idanunta dake cikin nashi ke kara masa jin tsananin faduwar gaba mara misaltuwa gaba-daya yaji kuzarinsa yayi kasa saboda tasirin idanunta da kyar ya aro jarumta ya sanyawa gangar jikinsa sannan ya sake bude baki "ki daure ki sha ruwa kiji sanyi ". cike da jin haushinsa ta kawar kwayar idanunta da bakinta gefe tana yatsina fuska kamar wacce taga mugun abu a ranta tace "uban 'yan shishigi kawai a zahiri kuwa cewa tayi "bana sha ta fada a takaice tana jin haushi ".
Bai ce mata uffan ba ya ajiye roban ruwan ya lakato man zafin ya
an yaye gefen kugunta daya lura ta nan ta buge ya soma
arin shafa mata man aboniki , tayi saurin buge masa hannu "wai meye haka ne ? tayi maganar a fusace bai damu ba ya sake kai hannunsa ta sake bugewa da karfi "ni ka kalleni dan Allah banaso ? " ta karasa maganar tana kuka samir ya karaso da sauri ya
auketa da wani gigitaccen mari yana huci "kina hauka ne?" ko kuma wancan dan iskanka ya koya miki shaye shaye ne ko sa'anki ne shi dan ma kin samu zai taimakaki?" ko dan Kinga an kyaleki ba'a miki komai ba zaki kawo wa mutane iskanci ? ta dafe kuncinta daidai inda marin ya sauka tana kallon Samir hawaye na bin kuncinta "ka min daidai Samir karawa shegiya ta dawo haiyacinta inji cewa mumy ,aiko kamar jira yake ta fadi haka ya d'aga hannunsa zai
ara mari muradi yayi saurin rike masa hannu cikin zafin nama da tsananin
acin rai yake kallon Samir da mumy shima samir din kallonsa yake da muryarsa a hargitse yace "why mumy?"Mai yasa bazaku barta ba ? " dan Allah ku barta haka da me zata ji ?"Yanzu ku bakwa tausayinta as age dinta ace ta tsinci kanta cikin wannan halin ?" ai abar tausayi ce ita wallahi ni ina bala'in tausaya mata ina jin kamar na dauke kuruciyarta na maida kaina , dan ko ni na tsinci kaina cikin halin da take ciki dole a tausaya min bare ita kamar yarinya yar shekara shabiyu zuwa shauku a duniya ya karasa maganar yana tsaida idanunsa sosai akan Samir "Kai kuma Samir to be your last warning da zaka mareta wallahi idan ka sake tabata zamu samu matsala da kai ."mun dade bamu samu matsala ba muddin akan wannan shegiyar yarinyar ce da ........""karka sake zaginta da kalmar shegiya muradi ya yi maganar a fusace yana huci kamar zai shake wuyan Samir , dady ya shige part dinsa na kasa cike da takaici da bakinciki ya barsu suna sa'insa a tsakaninsu ,Afra ta matso kusa da kisna tana wani kuka tamkar ranta zai bar gangar jikinta ta rungumeta tsam ajikinta batare da ta damu da warin da take ba zuciyarta na zafi ta fara magana cikin muryar kuka "kisna kiyi wa Allah kiyi hakuri ki rufa mana asiri ki rabu da yaron nan kullum ke kadai ke shan wahala shi yanzu haka yana can gidansu kwance a bayan uwarsa ya barki cikin damuwa da tashin hankali ta fadi haka saboda ita kadai tasan yadda kisna ke ji a zuciyarta so ba karya bane sai dai ita dince bata kai soyayyarta inda ta dace ba karami yaro wanda duka bai bata ya wuce 4 to 5 year ba ,bama wannan ba shaye shayen da yake uwa uba rashin kunya sam bai dace daita ba"...
" ki rabu dashi kisna kiyi min alkwarin zaki rabu dashi ki tausaya mana dan Allah ,wallahi idan an barki dashi wahala zaki sha a gidansa inji cewar zainab ,kisna Kuka, mumy kuka , Afra kuka hatta zainab kuka take tana shawarta kisna data rabu da musa "dama kun daina kuka kuna hasarar hawayenku dan wannan yarinyar bata jin magana ,
zuciyarta bata da kyau ,a yadda nake Kallonta zata iya kashemu akan yaron nan inji cewar madu "wallahi kamar ka sani bakar zuciya gareta da shegen nacin jaraba Samir ya karasa maganar zai zuba mata tankwashe a tsakiyar kanta muradi ya sake ri
e masa hannu " wancan yaron yafi dacewa kaje kama dukan mutuwa amman ita dukan data sha akanshi ya isa haka dan Allah ku barta haka wallahi ina jin zafin dukan da kuke mata har cikin raina yayi maganar kamar zai yi kuka "kana tausayinta alhalin ita bata tausayinkanta gashi kai din ma bata barka da rashin mutuncinta "babu komai duk abinda zata min ta min babu ruwanka .."Mumy ta numfasa sannan ta soma magana cikin zafin zuciya ",Wallahi kisna muddin kika nace sai yaron nan zaki aura bazan yafe miki ba , kuma zan cireki cikin ya'yana kamar yadda mahaifinki ya fa
a ke ko kin aureshi auren bazai yi albarka ba wallahi ko mutuwa nayi kuka yi aure ban yafe ba kuma na dinga damunku kenan dan na dinga zuwa muku a mafarkinku ruhina bazai barku kuyi rayuwa mai kyau ba " . ta karasa maganar tana kuka har da shesheka muradi ya karaso gareta cikin tsananin tashin hankali "haba mumy dan Allah kiyi hakuri ki daina fadar haka kowani bawa da irin tasa qaddara muyi fatan babu qaddarar aure a tsakaninsu ya kamota ya zaunar daita ya dauko goron ruwan daya daukowa kisna ya bata "ki sha ruwa mumy inshallahu ma bazasu yi aure ba wanda kiku bata shi zata aura ....."
Tsaki kisna taja "kinibabban banza kawai kalli yadda ya wani zakalkalewa ai sai kazo ka hana , auren ni da Musa kamar anyi an gama idan kuma anyi mutu ka raba ". Kuka mumy ta cigaba da yi gwanin ban tausayi "dan girman Allah mumy ki rufa mana asiri ki tausayawa rayuwarta ki daina kuka zubar hawayenki ba karamin maseefa da tashin hankali bane gareta madadin abubuwa suyi sauki sai suyi gaba dan Allah ki daina kuka ta kai hannu ta goge hawayen wasu na sake zubowa "Kiyi hakuri mumy Kiyi mata addu'a shi tafi bukata "naji muradi na gode kwarai da gaske Allah ya albarkaci rayuwarku gaba-daya ita kuma Allah ya shiryeta shiri na addinin musulunci "ameen ya furta a kasan makoshinsa shi kansa ji yake kamar yayi kuka bayan bakinciki abinda mahaifinsu yayiwa mahaifiyarsu wannan shine bakincikin da sake yiwa zuciyarsa kawanya wallahi da bawa na yayewa wani bawa maseefa daya cirewa kisna dan ta samu sausauci .."
Zainab ta kamota "muje daki ki yi wanka ki huta dan Allah kiyiwa kanki fa
a tunda mumy da dady sunki amincewa da Musa ki ciresa a ranki ke bama rashin amincewarsu ba kinyi kankatar da lamari na soyayya , ta nufi daki daita tana mata nasiha suna shiga dakin kisna ta fixge jikinta tana watsa mata mugun kallo mai ha
e da harara "dan Allah Malama ki rabu dani duk kin dameni kamar ba dake aka kulla min munafurci ba ,wai ma ina ruwanki da rayuwata ne da kike son samir na taba cewa karki so shi ?"Samir dabam musa dabam, idan irin Samir kike so babu wanda zai hanaki aurensa ke musan ma da natsatsen ne koda yake yoroba za'a iya barin ki aure shi tunda muslimi ne , gashi ance shaye shaye yake kuma har yanzu maman shi tace kudin abinci take bashi ,da me zai kula dake idan kin aureshi "babu ruwanki da abinda zai kula dani ko kasa zai bani ina son shi haka kuma karki sake tsoma bakinki cikin maganata idan ba haka ba zamu samu babbar matsala ,kiyi harkarki nayi tawa babu dole ta soma taku tana dingisa kafa tare da rike kugu ta shige bayi tana jan tsaki ,zainba tayi sororo tana bita da kallo "lallai kisna tayi nisa a son musa .." a parlou'n ma kowa maganar suke tayi kafin daga baya kowa ya kama gabansa, yayinda muradi ya kudurta a ransa gobe zai sa ayiwa musa dukan mutuwa sai dai take wani bangaren na zuciyarsa ya kwabesa akan hukuncinsa da zai
auka dan komai zai iya kwabewa gara ya nemi hanyar kuburta da kisna daga sharrinsa akan ya dauki matakin dukan yaron dan dukan da zai sa a masa zai iya tashesa aiki yana kwance rungume da hannuwansa a qirji gaba-daya ya nemi bacci ya rasa sosai yayi zurfi cikin tunanin rayuwa .." hakan yaji dumin hawaye na gangaro masa kawai ya rushe da wani irin kuka don a ganinsa shine abinda ya kamacesa , tunani yake yana son newa kisna mafuta bazai iya barin musa ya cigaba da cutar da rayuwarta a karon banza ba Allah Sarki mumy tana da kokari sosai akan tarbiyar yara ya'yan da ba nata ba ma tayi rawar gani akansu ,mufeeda Zahra afra aunty ummi duk a gidan suka yi ray
uwarsu cikin kwanciyar hankali sai ita kadai data rage mata a rayuwa kuma diyar data fi kauna a duk fadin duniya duk abinda mumy zata so dole shima ya jajurce akanshi duk da yasan ta tsaneshi tsana mafi girma amman bazai taba barin rayuwarta ta muzanta ba zai yi duk abinda zai yi akan ta dawo natsuwarta a hankali ya mike ya fice daga dakin Samir dake lura dashi ya bishi da kallo batare daya ce masa uffan ba dan kamar an kulle masa baki illa dai shatatar hawaye da yake ilahirin zuciyarsa na kunna tunda muradi yake juyi yana kuka shima ya rasa natsuwarsa yasan tunda ya zubar da hawaye akan lamarin yana cikin tsananin bakinciki halin da kisna take ciki kai tsaye dakinsu kisna ya nufa wanda rabon da da shiga dakin ya jima sosai tun tasowarta yayi sallama ya sameta ta baje a kan katifa tana juyi rike da gefen kugunta dake mata ciwo tana ganinsa ta zuba masa idanuwa batare data amsa sallamar da yayi ba har sanda yayiwa kanshi gurin zama a gefenta idanunsa sunyi jazur tamkar garwashin wuta saboda kukan da yayi a kallon da yake mata ya
an fahimci jikinta yayi sanyi dan babu alamun hayaniya a tattare daita muryarsa a tsarke yace "ina don zamuyi magana dake ".ta yunkura ta mike zaune tana masa kallon sama da kasa fuska a bace sannan ta kalli inda zee ke kwance sannan ta dawo da dubanta ga muradi yace murya a sanyaye "ki fa
a min me kike so anan duniya ni Aliyu na dauki alkawarin zan miki shi dan ki rabu da yaron nan iyayenmu su samu kwanciyar hankali ?yatsina fuska tayi saboda jin abinda yace sannan ta juya zatayi kwanciyarta yayi saurin riko tafin hannunta batare daya shirya wa hakan ba ta tsira masa ido kawai shima kallonta yake gabansa na faduwa "ki fa
a min wallahi zan miki dan kwanciyar hankalinki dana mu ","babu abinda za'a min daya wuce abarni nayi rayuwa da Musa"Musa da kike gani ba mutumin arziki ba sannan ba masoyi bane wallahi daya yana da nagarta da zaki yi rayuwar jin dadi dashi as age dinki zan yarda kuyi aure "Ni ka sakar min hannu kuma ka fice daga dakin wallahi ni shi kawai za'a bani nayi farinciki ta sanya hannu ta goge hawayen da suka samu nasarar zubowa daga kwarnin idanunta ",me zakiyi da wannan yaron zan sake nusar dake ba aure ba hatta tarrayarki dashi ma guba ne "ni ka daina fada min haka idan zama da kai a gurin daya bai zama guba ba ta yaya tarrayata da Musa zai zama guba? muradi ya zuba mata rinannnun idanunsa wadan da suke cike da bakincikin jin furucinta ransa yayi mugu mugun
aci har zai sake cewa wani abu sai kuma ya fasa ganin bazata fahimcesa ba ya mike jikinsa a sake ya fice ta bishi da kallo ta ja tsaki "mahaukacin banza kawai da wofi me kake dashi da maye min gurbin Musa a rayuwata kai din ma da mahaifina ne ya taimaki rayuwarka ya yantoka daga shingi bazan har yanzu baka da abinda zaka bani nayi farinciki " .
Gabad'aya kan dady ya kulle zaune kawai yake a bakin gado yana tunani sai dai ya rasa mafuta
auka akan musa duk inda aka je aka dawo shi za'a bari aciki matsala saboda shi ke da diya mace , ji yake tamkar zai mutu dan wani irin zafi zuciyarsa ke masa yayinda kansa ke mugun sarawa "mai ya kamata yayi domin kubutar da rayuwar 'yarsa ? A hankali ya mike tsaye ya soma sintiri a dakin kwakwaluwarsa na tunani bangaren mumy kusan tana cikin irin halin da dady yake ciki sai dai ita ta d'auro alwala tana kan dadduma tana kaiwa Allah kukanta tana jin radadi rayuwar da kisna ta daukarwa kanta mumy ta fashe da wani irin kuka mai kona zuciya tare da daga hannuwansa da hawaye shabe shabe da muryar kuka tana cewa "ya Ubangiji kana jinmu kana ganinmu da ikonka muka samu kanmu a cikin wannan halin da muke ciki kaine mai tsarawa bawa rayuwa cikin iliminka , mun san kai ka qaddaro mana wannan jarabawa ba don baka son mu ba sai dan ka jarabi immaninmu ina rokonka Ubangijin a'arshi mai girma ka saisauta mana ka hadamu da abinda zamu iya ka kawo mana sauki cikin lamurramu ka duba rayuwar kisna ka yanke mata wahala ka bamu hakurin da rashin jin maganarta ,kasa taji maganarmu albarkacin fiyyayen halitta
har zuwa washegari dady bai san abinda ya kamata yayi ba ,bayan yayi wanka ya kintsa ya kira d'an'uwansa Alhaji marwan sun dade a cikin turakarsa suna tautaunawa akan matsalar kisna kafin daga baya Alhaji marwan yace zai fad'awa malam sharu domin ya tayasu da addu'a tare da yi musu farraku sannan a hada mata da rubutu dangana tana sha da wannan shawarar suka rabu ."
Bangare afra itama tana cikin damuwa fiyye da kisna dan har damuwa tasa tayi miscarege ta suma batasani ba a dalilin ciwon cikin daya turnuketa bata tashi sanin inda take ba sai data kwana ta yini a asibitin mijinta sannan ta farfado ta ganta akan gadon asibiti ta rasa babynta tayi kukan bakinciki duk da bata son ya badamasi amman taji zafi da radadin zubewar cikin da batasan dashi ba ,tunda ta farfado tasan abinda ya faru babu abinda take sai kuka da bakinciki halin data tsinci kanta da tunanin halin da zata bi ta kubutar da zuciyarta dan bayan damuwar da tashin hankali da take ciki na halin da kisna take ciki har da bakinciki kamuwa da son muradi ya haifar mata da komai gaba-daya ta rasa me yake mata dadi a duk fadin duniya bata son ya badamasi sai muradi shi kuma anan duniya babu halittar daya tsana sama daita dan ko bude Idanunshi bai so ya ganta ta juya ta kalli bangon dakin hawaye na bin kuncinta kullum cikin nadama da danasanin abinda tayi masa take a wannan karon zata yi yunkurin yin addu'ar domin neman sausauti agurin Allah dan yadda take jin zuciyarta zata iya komai akan ta mallaki muradi sosai dangi sukayi bakinciki rasa cikin afra har kuka sai da ya badamasi yayi sai da mumy tayi ta rarrashinsa .."
Alhaji marwan ne ya dauki nauyi komai kuma shi ke amso rubutun ya kawo wa kisna ,sanin da mumy tayi idan ta barta ta sha rubutun bazata sha ba zata iya zubarwa yasa take tsareta "ki sha da niyyar rabuwa da wannan yaron kinji mamana Allah yaye miki wannan maseefar dan Allah ki tausaya min ki hakura dashi ni mahaifiyarki ce zan dange da miki addu'a idan ma wani abu sukai miki Allah ya karya alkadarinsu , ina umartanki kibi umarnina ki gaugauta ciresa a ranki idan kika min haka wallahi duniya zata miki dadi saboda banason ki da yaron nan ,wallahi banci kisa a haramu ne a muslinci to da zai iya kashe yaron nan saboda yana dagula min lisafi , ki duba kiga yadda yayi sanadiyar da kika ruguza karatunki tun daga js 1 har zuwa 3 baki tsaya kin yi karatun kirki ba yanzu wannan masoyi ne .....?
Duk maganar da mumy take jinta kawai kisna take yi aranta kuwa cewa tayi " duk abinda zaku bani bazai yi tasirin da zai rabani da soyayyar musa ba son musa a jinina yake kuma bazan iya rabuwa dashi ba muna tare Muddin rai .."
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 37
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
.....Tun da kisna ta fado aunty
ummi
da zahra basu zo gidan
ba sai yau
mufeeda ce tazo tun kwana biyu da faruwar abun ,koda aunty ummi ta
ga kisna bata mata fa
ba kamar yadda ta saba saboda Aliyu yaje har gidan yayi mata magana dan ya samu labarin akan fadan datayi mata kwanaki yasa ta gudu ta bar gida
,suna zaune gabadayansu a falo suna hira
aunty ummi ta kalli mumy
tace
"mumy surukarki tace a gausheki
fa ."wacece Kenan
kuma wa take so a cikin ya'yana ? "Muradi
mana wallahi
autar sa'adatu ta mato
sosai akanshi gashi ko yaje gidan baya mata kallon arziki , Aliyu na jinta yayi bala'in ha
e rai tare da runtse idanunshi yana shafa goshinsa ..'
Mumy tayi murmushi irin nasu na manya sannan tace "Allah sarki Sa'adatu shi yasa dai idan ta ganni take
jin kunyata a she d'ana ake so
"wallahi
shi take maseefar so kullum tana bangarena tana son taji ana maganarsa duk ranar da zai buga kwallo kuwa bata da natsuwa da kwanciyar hankali ,haka zakiga ta kasa tsaye ta kasa zaune har sai taga ya lashe
idan kinga
yadda take min sai abun ya baki mamaki , ta kalleshi ya wani ha
e rai kamar ana hirar mugun abu tunda
baka zama surukina ba ai sai ka zama
surukin Abban fadel
dan gaskiya yarinyar tayi
idan ka aureta
zaka ji dadin rayuwa daita yarinya ce wacce zaka yi control
d'inta yadda kake so gashi
bata da damuwa zahra tace "duk a nawa kike wannan campaign din ?
samir yayi murmushi " da dai kin bata hakuri
dan zuciyar wannan
babu komai acikinta sai buga wasa da mamansa yayi karasa maganar yana nuna mumy , " idan
Kinga
yadda mata ke
rikicewa
akanshi sai kin sha
mamaki
,idan yana waje fa mu mata ne ,dan mata basa kallonmu a matsayin maza sai dai
babu wace zakiji yace tayi masa ko ta burgeshi sai dai kullum cikin jin tausayin mata masu kawo kansu gareshi yake , sam sam daga matan turawa har namu na hausa
basa
gabansa
,in gaya miki goshin
zamu dawo
daga england wata yarinya yar kasar coria
ta Sha
mari a gurinsa akan ta rungumeshi
saboda taji dadin wasan da yayi
bata san
wannan miskililin
ba'a yi masa
gwaninta ta wannan bangaren ba
wallahi bazan iya lissafa miki adadin matan da suka sha mari akan shishige masa da suke yi ba ya karasa
maganar yana kwashewa da
wata dariya
"ki fadawa kanwar mijinki banda shishigi dan naga yadda take rawar jiki shekaranjiya da mukaje dan ta sha mari
agurinsa ba wani abu bane ".
duk suka kwashe da dariya banda
aunty ummi data ji
haushin Samir shi da zai taya ta shawo kanshi shine zai buge da bata banzar labari ,muradi yaja
tsaki tare da mikewa ya fita daga
falon
"kin gani ba wai a zuwan an
dameshi da zance mata ,irinsu ne kuma basu iya soyayya ba idan suka tashi yi duk rude suke kaji suna baby suna marairaicewa
Samir ya karasa maganar yana sake kwashewa
dariya.. "
Aunty ummi ta barsu sai da suka saida dariyarsu shi da zahra sannan
ta dubi mumy tace "mumy ki bincika anya
aljanar dare bata auri muradinki ba
kuwa duk macen data nuna tana son shi sai yace a'a ko yabawa akayi dashi ba'a burgeshi ...?
Murmushi mumy tayi "bashi da wata aljana kawai dai lokaci ne bai yi ba idan lokacin yayi da kanshi zai kawo matarsa ,haka fa haroon mahaifinsa yake da farinjini yammata sai dai mace bata daura idanunta akanshi ba sai ta rud'e gashi daman komai nashi ya dauko babu abinda ya bari hatta tafiyarsa irinta ubansa ne"Allah sarki gaskiya mai tsanani kyau ne muddin shi Aliyu ya dauko inji cewar zahra "komai fa yadda kika ga muradi haka yake dan shi sadiq hajiya kayi tace kalar fatar uwarsu ya dauko mumy ta karasa maganar tana numfasawa tare da shiga tunanin d'anuwanta aunty ta kalli mumy tace " kuna waya kuwa dashi dan kwanaki naji kince kunyi waya "gaskiya tun daga wannan lokacin daya fahimci nice bai sake daga kirana ba daga karshe ma na daina samunsa ina matukar qaunar dan'uwana a kusa dani kowa na cikin gatanshi ban da shi kullum cikin addu'a nake Allah ya karkato da hankalinsa zuwa gida ta karasa maganar kamar zatayi kuma "ameen suka amsa dashi
daga
hirar
mahaifin Aliyu hirar kisna
suka dawo sun jima suna hira daga karshe aunty ummi tace a bata kisna ta tafi daita gidanta
tayi mata kwana biyu ,mumy tace "a'a anan ma da muke kulawa daita ba'a tsira ina ga gidanki
da kowa shiga bangarenki yake no excuse , har ta fita baki sani ba gara dai nan din
sai gurin
yamma aunty ummi da zahra suka bar
gidan kullum daren duniya daga mumy har dady basa bacci suna tsaye bisa kafafunsu domin kaiwa Allah kukansu , dady ne ya riga mumy sallamewa yayi lazimi sannan ya daga hannuwansa duka sama cikin kaskantar da kai a gurin ubangijinsa "ya Allah ka shirya min sakina ka sanyawa zuciyarta natsuwa Allah ka sani ban taba aikata zina a rayuwata ba Allah ka tsare min farjinta kada ka bawa wani bawa damar keta mata haddi Allah na yarda da qaddara mai kyau da akasinta na dauki wannan jarabawar a matsayin kaddarata Allah ka bamu ikon cinyeta ka shirya yara masu irin halinta shiri na addinin musulunci kasanyawa mahaifiyarta hakuri da juriya haka yayita addu'a har kusan asuba .."
Tsawon wata biyu kenan shiru Kisna ba'a je ko'ina
ba, ta
kwantar da
hankalinta
dan haka natsuwa taxo mata
,ta
ara kyau ta murmure ba kamar lukutan baya ba sai dai zuciyar na gurin musa haka shima bangarensa yana matukar son ya sanyata a idonshi ya sha zuwa unguwar sai dai tsoro na hanashi tunkarar gidan
ganin yadda ta kwantar da hankalinta
yasa hankalin mutane gidan ya
an kwanta
, kwasam
yau ta tashi da son ganin musa kamar wani aikin asiri tun safe take jaraba fita daga cikin parlour babu dama sai tayi kamar zata fita sai wani ya fado cikin haka mumy
ta shiga Kitchen
taya masu aiki girki ,dan dady ya kirata yace "parfesun nama rago yake son ci
shine ta shiga da kanta dan bata wasa da abinci mijinta iyakar
masu aiki girkin gabadaya gidan da wanda ake kaiwa masallaci sadaka akan al'amarin kisna amman na dady da kanta take girkawa , yayinda zainab ke
tsugunne tana tayata ta tattara dattin kitchen ta
fito
hannunta rike da abun kwashe shara
zata kai haraban gida sai ga kawarta naima
ta shigo parlou'n
cike da mamaki ganin ta ajiye abun kwashe shara ta rungumeta "naima yau kice a gidanmu ? "Wallahi kullum ina ta saka rana yau dai nace lallai sai naxo ko dan surutun da kike min "
Gani yadda suka shagala suna jin dadin ganin juna yasa kisna wacce ta
fito daga daki ta karaso inda suke "aunty zee bari na zubar miji da sharar tunda kinyi bakuwa "okay kisna yi sauri ki dawo ta
auki abin kwashe shara ta fita ta zubar tayi jifa da abun kwashe shara ta nufi get din aunty afra aiko taci Sa'a mai gadin gidan baya nan tay nufi kofar fita gabanta na luguden bugawa da matsanancin karfi cikin Sa'a ta fice sai unguwarsu musa tana shiga Uguwar idanu mutane caa sukayi kanta sai kallonta suke suna nunata
da baki kusan yoroba da shegen gulmar tsiya sai dai kisna bata
damu ba burinta ta daura idanunta akan musa wani mutumi mai suna eleji ya kalleta ya girgiza kai
yace "wannan yarinyar bata jin magana bata tausayin iyayenta ko me zatayi da musa ?Alfa dake zaune kusa dashi yana dinki ya bashi amsa da "kasan irin abinda yake mata killa sunji dadin juna ne yasa suka kasa rabuwa "gaskiya kuma fa da alama dan nacinsu yayi yawa most especially ita yarinyar suna Kallonta ta shige gidan olegele kai tsaye dakin alaja mutia ta nufa nan ta isketa zaune kamar koda yaushe tana ganinta ta ha
e rai tamkar taga mutuwa tana son yarinyar kodan son da takewa autatan amman yadda iyayenta suke nuna kwamatar d'anta yasa taji yarinyar ta fita ranta "me kika zo nema so kike kijawowa dana maseefa ko ? " kiyi abinda iyayenki suke so ,ada naso musa ya aureki Amman a yanzu gaskiya bazan bari ya aureki ba saboda banason yaro mai gudu ya bar gida mara tausayin iyaye ne kisna ta durkushe kasa bisa gwiwowinta tana kuka "dan Allah mumy karki ce haka kar laifin yan'uwana ya shafeni ba musa bane basa so nice basa so dan Allah ki taimakeni kada ki rabani da musa ina son shi zan iya mutuwa akanshi ta soma jan gwiwowinta ta karasa gaban alaja muti sosai tana kuka tana rokonta lura da tayi hankalin alaja muti ya koma bayanta yasa ta waigo a hankali musa ta gani tsaye sanye da gajeren wando iya gwiwa da da riga t shirt ya zuba mata ido yana kallonta kafin daga baya ya miko mata hannunsa alamun tazo garesa kasa tashi tayi "ka fahimtar da alaja yadda nake sonka wallahi bazan iya rayuwa babu kai ba idan ta rabamu mutuwa zanyi yanzu ma dan na ganka na sato hanya nazo "kunji ba baki da aiki sai satar fita daga gidanku ni dai ki rufa min asiri kudina bana zuwa police station bane Dan magana kadan za'a kai karar mutane asa mutun kashe kudi ku kuma gaku masu kudin banza "ya isa maa'ami ki daina fa
a mata haka karki manta duk saboda ni take shan wannan wahala ban san abinda yasa y'an'uwanta basa sona ba ni ba mutun bane ? Ya tambaya ransa a matukar bace "rabu dasu tsinannu da basa mutunta soyayya wallahi da naji sakina ta fita araina amman yanzu kayi kokari kayi mata ciki ni zan tsaya maka kuma zanga uban daya isa ya zubar min da jikana jata ku shiga cikin daki joooooo allah yasa ma cikin ya samu a yau "ameen suka ji an amsa musu daga baya iya arfat ce "kayi mata ciki duk muna bayanka nasan dole idan tayi ciki abarku kuyi aure ,idan ma sunki yarda da aurenku ni zan sa yayansa adam yayi miki komai na aure meye a auren naku na hausa ?" ince gado ne sai kwaba da kayan Kitchen kisa aranki zamuyi miki komai zamu zama danginki". kisna ta rarrafo gabanta ta rungume kafafun iya arfat "na gode aunty Allah saka da alkhairi sai dai ni ko babu komai zan zauna da musa "ai shiyasa zamuyi miki abinda zaki ji dadi saboda kina son Musa .
Musa ya karaso inda suke ya tayar da kisna tsaye "tashi kar kafafunki sunyi ciwo ya jata
direct zuwa dakinsa suna shiga ya rungumota jikinsa ta sauke naunauyen ajiyar zuciya daman kuma abinda tayi missing kenan ya kamo bakinta ya fara tsotsa kamar ya samu sweet sai daya tsotsa son ranshi sannan a hankali ya zarce da romancing d'inta
har ya rabata
da kayan jikinta ya kwantar daita akan katifarsa ya soma tsotsan gabanta tun tana jin hirar alaja mutia da iya arfat ta dawo ta daina ji yana ta kokarin ya shigeta saboda a lokacin ya dandani dadin mace
dan bayan rabuwar su da kisna
ta karshe ya hadu da wata yarinya wacce ta kasance yarensa tolani ta nuna tana sonshi kuma har
sun sadu da juna sunyi sex shiyasa yanzu burinsa
bai wauce
ya sadu da kisna ba yana
arin
aukar hanyarsa kisna tayi firgigib ta dawo haiyacinta ta mike zaune zumbur tana girgiza masa kai ya janyota jikinsa ya koma jikin bango ya jingina yana maida numfashi "bakya son muyi sex ? Tayi shiru tana kwance ajikinsa babu kaya "ki bari muyi idan kinyi ciki iyayenki zasu yarda muyi aure ko kin fasa aurena ne ?
Ta girgiza masa kai alamun "a'a ina so mana "okay ki bari muyi ni tsoro nake ji bai takurata ba yasan wata rana da kanta zata yarda dan haka ya zarce da romancing d'inta daman ita abinda tafi so kenan .."
can gida kuwa hankalin mumy bai kai kan kisna bata gidan ba a tunaninta tana daki ,ita kuwa zainab haka nan taji gabanta ya yanke ya fadi ganin har kusan awa daya suna hira da naima kisna bata shigo ba daga kai shara zumbur ta mike ta fito tana dube dube bata ganta ba ta isa gurin mai gadi ta tambayesa yace "ina nan zaune banga fitowarta ba, ki dai koma cikin gida tana ciki tayi shiru tana tunani sannan ta juya da sauri ta shiga d'akinta bata nan ,nan fa hankalinta ya sake tashi da sauri ta sallame naima ta dawo ta kira mumy daki jikinta na rawa tun kafin tayi magana mumy taji gabanta ya fadi daman kuma tun tana kitchen take jin faduwar gaba "kisna ta gudu ko ? Mumy Tayi wa zainab tambayar jikinta na rawa ,kai kawai zee ta iya gyada mata take mumy ta
zube
kasa sumammiya zainab tasa ihu tare da fitowa falon masu aiki suka fito suna tambayarta "mumy ta suma kisna ta gudu ta dauki ruwa ta nufi dakin da sauri ta shiga shafawa mumy ruwa da kyar numfashin ta dawo haiyacinta hawaye banda zubo mata babu abinda suke masu aiki suka kamata suka daurata akan gado suka kara karfin ac saboda da kyar take janyo numfashi zainab ta kira Samir a waya shi kuma ya kira ya badamasi kafin kace me sai gasu a tare
Samir madu da ya badamasi Aliyu baya nan sun fita da abokansa
suka yi cirko cirko akan mumuy tana ganinsu ta mike zaune tana kuka "ku taimakeni ya'yana kisna zata sa ku rasani ,wallahi zan mutu akan wannan matsalar madu ya rungumeta ajikinsa hawaye na zubo masa yana goge mata nata hawaye "kiyi hakuri mumy karki mutu ki barmu Gara mu kasheta da hannunmu mu rayu dake .. "
"daman ni nasan shegiyar yarinyar nan nadamar karya tayi yau kuwa
zata ci ubanta Samir ya fada tare da yin hanyar waje madu ma
ya mike ya biyo bayansa take mumy taji wani karfi yazo mata ta mike da sauri masu aiki suka ce ta zauna karta bisu amman tace daita za'a tana son ganin mahaifiyarsa tare da zainba suka fito haraban gidan, Samir ya dinga kiran layin Aliyu sai dai wayar na ringing ba'a
auka ya kira ya kai sau biyar mumy tace "muje gidansu
tun kafin jinina hau dan wallahi bazata kwana a gidansu ba "number aliyu nake nema mumy tana shiga bai
auka
daga bayansa
yaji zainba
tace "kamar wayarsa
tana
dakin mumy ya jona caji "okay gama ya badamasi nan mumy ki koma kiyi zamanki dan Allah ya badamasi muje "a'a tare zamu yau sai naje muyi ido hudu da uwarsa ke zainab kira min afra muje tare cikin kankanin lokaci zee suka fito tare da afra suka shiga mota suka nufi unguwarsu musa a lokacin daya gama jagwalgwala kisna har tayi realese shima
yayi ,ya
mike tsaye
tare da sanya kayansa yana
lunshe mata ido
tare da kudurta yau duk runtse zai yi sex daita tunda yasan anan zata kwana yace "bari naje na kawo miki abinci yayi kissing din goshinta ya fita ta dauki kayanta ta saka ta koma ta kwanta akan katifa tana jiran dawowarsa
yana fita gidansu fatai ya shiga ya amshi wiwi a hannu shakiru ya zuka yana fitar da hayaki fatai ya kalleshi "d'azu naga shigar ife dinka gidanku ta tafi ko kuwa til down zakuyi yau ya fad'a saboda shima a tunaninsa an wuce gurin Musa ya gyada masa kai alamun "eh ai yau kwana zamuyi muna yi ya karasa maganar yana tallabo joystick dinsa dake cikin wando fatai ya kwashe da dariya" shiyasa yarinyar ta kasa rabuwa da kai kana rikita musu yarinya .."
kisna na kwance taji an shigo gidan da hayaniya ta zabura ta
mike tsaye jikinta na rawa "kamar murayar yan gidanmu take ji Samir na shiga bai tsaya wata wata ba ya fara bubbude dakuna gidan iya arfat na ganisu ta ganesu Dan su sha haduwa a tsation tayi saurin kulle kofar dakin da
kisna take ciki da mukulli
ai kuwa Samir bai tsaya
bata lokaci ba ya kasheta da mari yana
arin kwace mukullin hannunta
alaja mutia ta mike da kyar da kafafuwanta hagu da dama mumy ta hantsilata
sai gata ta koma ta zauna dabas a kasa tana zazzare ido
"ina yarinyata ku fito min da
'yata
shegu tsinanu "bata gidan inji cewar alaja mutia "kika ce bata gidan mai yasa wannan tsinanniyar tana ganinmu ta rufe daki ?Ba alaja mutia ba hatta kisna jikinta rawa yake neman hanyar fita take daga dakin babu saboda window dakin akwai karfe Alhaji abudlganiyu ya fito a gigice
yana tattale kafafu rike da ledar fesar yana bada hakuri dan ba sai ya
tambayi ba'asi ba yasan
abinda ya faru tunda yaji zuwan kisna gidan har da hirar su ,ganin yadda yake yasa ya
badamasi ya kamoshi ya zaunar dashi "ka zauna ko kuma ka koma daki hayaniya ce ta kaure sosai, cikin haka sai ga musa rike da farar leda yana ganinsu ya hau bude kafada yana tale kafafu babu wani alamar tsoro a tattare dashi ya shigo yana cewa "uhmmm menene me kuma kuka zo yi gidanmu tasssss tasssss Samir ya dauke shi da mari "Dan ubanka wa kake
wa wannan tambayar "? tasssss madu shima ya sauke masa nasa marin ta baya "ina kisna ka fito mana daita ko kuma ka jika a lahira Samir na dukansa madu na dukansa
shi kuma ya badamasi yana can gurin baban musa yana lalla'bashi ya koma daki dan karsu karasa gawar da ba tasu ba yayinda iya arafat tayi bayan gida da gudu ta kira number yayyen musa Ai da bolaji da iya beji
alawo
adam ne kawai yace ba zai zo ba saboda ya gaji da matsalar , matsowa alaja mutia tayi tace
"karku kashe min dana akan yarinyarku ance muku bata nan idan tana nan za'a fito da ita "dauuuuuu mumy ta
auke mata da mari ita da afra "me yasa zakiyi karya alhalin kema uwace ,uwa ta gari bata goyon bayan karya akan gaskiya idan yarki ce kisna zaki yarda tana zuwa gurin namiji as age dinta ?"Kinsan Allah sai kun fito daita sai dai idan bani na dauki cikin kisna na tsawon wata tara acikin cikin nawa ba ,suna cikin haka sai ga yayyen musa sun shigo a tare dambe ne ya kaure jama'a suka
cika gidan makil suna bada hakuri ana rike mumy da afra ana rike yayar musa Iya beji Dan ita alaja mutia ba'a maganarta an wancakali daita tana zaune kasa rike da kafafuwanta ,da kyar
Musa ya kwace kanshi Samir yayi masa duka ya farfasa masa baki ya nufi tsakar gidansu ya
dauko roban kalazir ya watsawa
mumy a fuska
yana cewa "ku bani a shana na kyata wa uwarsu ni nafiku tashanci da hauka da uwarku zanyi "inna lillahi wa ilaihi rajiun mumy ta furta a rikice tare da kai hannuwanta duka fuskarta gabad'aya hankali Samir ya bar bakin kofar da kisna take ciki yayo Kan mumy haka
madu da ya badamasi da afra zainab ta saka razananiyar
ara itama tayo kan mumy tana kuka Musa na kokarin kyata ashaana sai ga Aliyu ya shigo a gidan
guje
....."
Mmm Sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 38
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
...... Musa
neman
fuskar
mumy
dan cilla mata
wuta
zaraf
yaji
aliyu
rike
tsintsiyar
hannunsa
dake
rike da
ashana
bai
tsaya
wata
wata ba
murde
masa hannu
take
hannun
musa
yayi kara
kasssss ,
musa ya
bude baki
saki
wani
razananniyar kara
mai sauti
yana haki
wanda yasa jikin kisna ya
sake
aukar rawa
ta rude ta gigice
a cikin daki
"wayyo
zan
mutu
sakar
min
hannu
wayyo
zafi
kashin hannuna zai
tsage
maami
(egbami)
ooooo
ki taimakeni zai kasheni
duk
cikin
harshen yoroba
yake wannan
maganar
yana rokon muradi wanda jikinsa
karkarwa tamkar dan tauri
kisna
najin
sautin musa yana kiran zai mutu a
taimakesa
ta soma bubbuga
kofar
d'akin
da karfi tana ihun a bude mata
amman
tashin hankali da'ake ciki yasa
babu wanda yaji ..
kake
shirin yi ? Aliyu yayi masa tambayar
cikin
tsananin tashin hankali da
zafin zuciya
jikinsa na wani irin
rawa
cikin
muryar kuka
zainab
tace "kalanzir
ya watsa mumy a fuska
har yana cewa a bashi a shana
kyata mata "what ?" Muradi
ya fada da karfin cikin zafin nama ya sake murde hannun musa batare daya kalleshi ba
"waye kai dan ubanka da
zaka zubawa mamana kalanzir a
fuska ? "Kasan
wacece
ita ? " kasan matsayinta da darajanta
"zaka iya yiwa mahaifiyarka
haka
ya dinga zubo masa
tambaya yana murde
da hannunsa
sannan
ya fuskanceshi yana
zabga masa
maruka
da d'ayan hannunsa , cikin haka
alamu dan kanin baban musa ya
shigo
a guje
yayo
kan Aliyu
gadan gadan Aliyu ya dauki
musa
gabad'aya yayi filingin dashi
a jikin kofar
dakin da kisna take
ciki
yayi sama ya dawo kasa ya zube warwassss
yana sakin
kara dafe da hannunsa
dake
masa wani azababben
zafi ."
Aliyu
soma
kaiwa
alamu
naushi
fuska
shima alamu ya kaiwa Aliyu sai dai ko sau daya bai samu nasarar samun Aliyu ba
saboda yana
gocewa, alamu
bai yi auni ba yaji
Aliyu ya damki
kafadansa
bai
sake ba sai
daya
kashin gurin yayi kara
sannan
yayi
jifa
dashi
ya soma
arin
sunce
belt
din dake kugunsa gani haka yasa
'yan'uwan musa
suka fara neman hanyar guduwa
aiko ya hau zuba musu belt
ta ko'ina gabadaya
haukace dukansu kawai yake
kamar zai kashe su
alaja mutia ta rarrafo ta rike wa Aliyu kafa " kayi hakuri
dan girman
Allah
karka kashe min ya'ya
za'a fito muku da yarinyarku
ba dai yarinyarku kuke son a fito daita ba
to za'a fito
daita ? "Ku bude kofar ku fito musu daita mu huta
muradi
ya fixge kafarsa
tare da tureta
tayi
baya dabas ta zauna
ya hau zabga mata
belt
sai faman tsosa jiki take tana bashi hakuri yaran suka kamota suka rungume belt din na sauka ajikinsu
"kunga
bala'in da musa ya jawo min kou
ina zaman zamana ?
dole
ne ya rabu musu da yarinya
mana nifa na gaji da wannan wahalar
ta karasa maganar tana rushewa da
kuka tana kokarin kamo Aliyu kafafuwan Aliyu amman ina sake tureta yayi yana haci tamkar kumurcin
maciji
.."
mumy
kuwa
tuni numfashinta
ya soma
barazanar
daukewa
ya badamasi dake kanta ya dinga
kokarin
numfashinta
ya daidaita
sai
dai har lokacin numfashin
yaki daidai
sai haki take tana huci
kwayar
idanunta
nayin sama a matukar fusace muradi yace
"waye
stupid goat
din
dake
damun rayuwar
sister dina
who's that animal
ya tambaya a tsawace
yana
kaiwa bango nashi
dan
shi
ko a hanya ya ga musa zai wuce
wuce
dan
bai sanshi ba
Zainab tace
"ga dan iskan can kaci
ubansa ya Ali
"what wannan dan yaron
? Zainab
ta gyada masa
kai "wannan
snal
din
take so ?
yayi magana
yana kallon Musa
tare da nuna shi da yatsa ..."
Take
Musa
ya shiga
girgiza masa
dan
ya bala'in tsorata da ganin yanayin
Aliyu dan a yadda yake kallonsa zai iya kashe
mutun har lahira
sosai
Aliyu
ya daura idanunshi
akan
Musa dake rike da hannunsa daya
karye , ganin irin kallon da
Aliyu ke masa yasa musa
soma ja da baya
domin guduwa shi kuwa baban musa tuni ya lalla'ba ya shige daki ya kulle
kofarsa tun
kafin Aliyu ya gama da musa
ya dawo kanshi dan ya
lura babu wanda
Aliyu bai doka ba a gidan ."
Aliyu
gama
kallon Musa
yasa
afarsa daya yayi wani irin
kwallo dashi
Musa
yayi sama ya
zube kasa yana haki kamar ransa zai fita "kai ! kai !! kai!!!
kake dagulawa iyayenmu
lisafi
dinga kwallo da musa yana takashi
take
gidan ya
kaure
ihu neman taimakon za'a yi kisan kai
kusan
yoroba da
ihun akan fa
a idan abu
yayi
bala'in , gida ya sake
cika
makil
da mutane yan bada hakuri yayinda wasu
daga cikin mutanen dake tsaye agurin
suka fara magana "amman wannan soja ne dai
ko kalli yadda yaki dukansu kamar ya samu dabbobi ,wanda ke tsaye kusa dashi yace "wallahi yayi min daidai Allah yasa yayi masa laga laga shegen yaro mai nacin
tsiya
yana neman bata rayuwar yarinya
kisna
kuwa da
iyakacin karfinta take buga kofar tana kiran sunan musa hawaye na bin kuncinta ,cikin dacin rai ha
e da bakinciki
Aliyu ya kai kafarshi ya daki
kofar dakin
duka daya sai ga kofar ta balle kisna ta fito a gigice
idanunta
bai kai ga kowa ba sai kan
musa Wanda ke kwance
baya motsi , da gudu ta karasa gurinsa ta zube
bisa gwiwowinta ta kife kanta a jikinsa taji baya motsi nan
ta soma jijiga
shi tana kuka tana kiran sunansa
kuka take sosai mai matukar cin rai
"waye
ya masa haka ?
"Bolaji tace wannan yayan naki ne "ta bata amsa tana
kukan
zugin belt din Aliyu ,
kisna
ta d'ago idanunta
ta kalli
wanda aka nuna mata Aliyu ta gani
idanunta na tsiyayar da ruwan
hawaye sam idanunta sun rufe ko inda mumy take bata kalla ba ta mike da
sauri
ta
auke Aliyu da mari Wanda yasa take numfashin mumy ya dauke
ta daina numfashi gabadaya , yayinda zuciyar Samir da madu da ya badamasi suka tsaya cak suka daina aiki na wani lokaci kafin daga baya zuciyoyinsu ya soma bugawa da karfi hatta zuciyar afra ta
kusan
tarwatsewa
saboda tsananin tashin hankali da firgici abinda kisna tayi
, abu
kamar a mafarki
wai kisna ta mari Aliyu akan Musa ?
sam firgicin marin da kisna tayiwa
Aliyu bai sa sun lura da daukewar numfashin mumy ba . "me yasa ka dokesa har ya daina motsi
zaka kashesa ne ?
" ni ya kamata
Ku kashe
tunda bakwa soma bashi ba , "me
ya maka da zaka kashesa ? ta sake daga hannu zata sauke masa wani marin Samir ya
yi saurin mikewa ya
rike hannunta ya soma gaugaura
mata mari hagu da dama , ta fixge hannuwanta tana kuka "wallahi
kun
damu rayuwata ku kyaleni
mana dole
sai kun hanani soyayya da Musa
,ni musa nake so bazan
taba rayuwa babu shi ba
kuma babu wanda zan aura sai Musa
......"
Tunda
kisna
ta mari aliyu
yayi mutuwar
tsaye yana dubanta q'irjinsa na wani irin bugawa da
matsanancin karfin gaske , a zahiri ake iya
kallon yadda zuciyarsa ke tafasa , jijiyon kasa gabad'aya sun
yi rudu rudu , Kallonta
kawai yake zuciyarsa na
mamakinta , bai bata
expecting zata iya kai hannuta jikinsa ba ,duka
guda nawa kisna take
yarinyar
da loma daya zai yi daita ya gama
da ita
amman
ta Iya karfin halin marin mutun irinsa ?
gabad'aya jikinsa yayi sanyi karfinsa yayi kasa yaji kamar zuciyarsa zata buga wani irin bakinciki ne daskare da zuciyarsa yana jin kamar ya zube kasa saboda sanyi da kafafunsa sukayi
, yan uwan musa kuwa
babu Wanda bai ji dadin marin da kisna
tayi wa Aliyu ba Samir ya sake dauketa da wani marin sannan
shiga dukanta yana kwallo daita
madu ya samu sanda ya
dinga maka mata
tana ihu "zasu kasheni wayyo zasu kasheni
shi kam Aliyu ya
kasa hanasu dukanta
yayi shiru kawai
saboda
zuciyar dake zafi .
zainba ce ta lura da mumy bata numfashi tasa ihu
"mumy bata nufashi fa ku rabu da kisna take suka yo Kan mumy suna rige rige
har Aliyu shi kadai ya dauki mumy ya fito waje
daita sai lokacin hawaye ya zubo masa har akan fuskar mumy
kai tsaye
gurin mota
ya nufa ya badamasi da Samir
suka sa
hannu suka
saka mumy a bayan mota Zainab da afra suka
zagaya suka shiga
Aliyu ya shiga mazaunin direba
cikin zafin nama hawaye na gangaro masa ya juya
motar madu da samir
na rike da hannu kisna dake kuka
suka bar unguwar
,Aliyu
kalli ya badamasi
ta mirrow ina muka nufa da mumy ?"Muje gida a kofar gida suka iske dady
goye da hannuwansa duka a baya
zuciyarsa na zafi dan
mai gadi ya sheida masa abinda ya faru kamar yadda ya sheidawa Aliyu
ganin ana
arin fito da mumy
gabansa yayi mummunar
faduwa
ya saki hannunsa yayi gurin motar yana tambayarsa "me ya faru babu wanda ya yi bashi amsa saboda gabad'aya a rud'e suke suka shiga cikin gida ya badamasi ya nufi bangaren sa cikin sauri domin dauko kayan aikinsa tare da Afra suka dawo ya shiga bawa mumy taimakon gaugauwa cikin haka Samir suka shigo da kisna ai kuwa dady yayi kukan kura yayi kanta ya dinga dukanta "zaki kashe uwarki ko ? "Kina son ta mutu ko ?
"A'a dady ku kyaleni karku kasheni wallahi bazan sake fita ba na tuba ku kyaleni "karya kike kullum haka kike fa
a kai madu dauko min sansar can na karya kafar fita da sauri madu ya dauko dady ya dinga makasa kakafuwanta sanda Afra ta dinga bawa dady hakuri tana kuka Zainab t cikin kuka ta karaso ta dungure mata kai "bakya jin magana kisna kina son kashe mumy daga zubar da shafa kika sa kafa kika fita wallahi dady ko Musa nada laifi laifin kisna yafi yawo tunda ita na waya gareta ba idan bataje gurinsa ba bashi da hanyar da zai nemeta "ai yau sai na balla kafar fita nemansa tun kisna na ihu ana iya jinta har aka zo ba'a jin muryarta yayinda Aliyu ke zaune yana Kallonsu ya kasa dakatar dady gashi kukan da yake yasa ya
badamasi dake dakin mumy domin
arin dawo da numfashinta yace fito
da kyar ya samu ya dawo daidai sai dai bata bu
e idanunta ba ya daura mata drip ya fito tana kallon kisna dake nad'e shi ya ma rasa abinda zai mata dan idan yace zai taba kasheta zai yi bayan dady da Samir sun mata lilis sun tabbatar da bazata iya daga kafafunta ba suka kyaleta "kwanto min igiyar shan madu da sauri ya yaje ya kwanto ya dawo "ku daure mata ita kafin gobe na daba mari wallahi dana rasa salaha akanki gara ki damgwama a kulle shasha dabba damsulbasee ,ban da ke kidahumace ma zaki yi da wannan da bai da mutunci yaron da ko ganina yayi sai dai ta daga min kafada saboda kin bashi damar ta raina mu yana tsaye aka daureta yayinda Aliyu da Afra har da zainab ke kuka "dan Allah karku daureta dady ku bata last chance bazata sake ba inji cewar Afra ko saurararta bai ba ana gama daure kisna aka jefe ta bq aka kulle ranar kwana suka yi akan mumy sai cikin dare ta farka da sunan kisna Aliyu ya rikota yana mata sannu dady ya talla'bo Kanta ya bata ruwa tasha tana cewa "kisna ?
"Ki kwantar da hankali mumy bamu barta tana gida "muje ku kaini na ganta "salaha kinsan ba baza yi miki karya ba tana bq daga yau matsalarmu ta kare
ki kwantar da hankali gobe da yarda Allah mari zan sa mata wasu hawaye masu zafi suka zubo mata Aliyu ya tare "kiyi hakuri mumy ki daina zubar mata da hawaye maseefa ne a gareta kiyi mata addu'a zata daina ta jijina masa kawai zainab ta shigo da plet din abinci Samir ya amsa ,shima ya Aliyu ya amsa a hannusa ya soma
arin bawa mumy "bazan iya cin komai ba muradi yau ni aka watsawa kalanzir har ana neman a shana irin wannan zaka dauki d'anka ka bashi takarashe maganar tana kuka har washegari kuma mumy take wanda hakan yasa jinita ya hau ya wuce ka'ida yayinda zuciyarta ta dinga mata ciwo ko mikewa bata iyayi gabad'aya ciwon mumy yasa aka manta da kisna har bayan kwana biyu mumy
dubesu gabad'ayansu harssu zahra da mufeeda da aunty ummi
suna zaune a gabanta banda
kisna ,tace "kun manta
da kisna
ko ?
Sukayi shiru cike da takaici a"kuyi hakuri ku duota karta ,kuyi hakuri nasan zan mutu na barku da aiki kuyi iya yinku ko bayan raina ban yarda ku bar kisna ta auri wannan yaron ba duk suka gyada mata "inshallahu mumy ai idan muka bari sunyi galaba akanki ki kwantar da hankalinki bazamu taba yarda ba inji cewar madu duk hirar da'ake hankalin mumy na gurin kisna lura da hakan da Aliyu yayi ya tashi ya shiga Kitchen ya zuba abinci a plet ya dauko goron ruwan ya nufi
dakin tana nan a daure,duk
kafafuwanta sun kunbura haka fuskantar duk sun kun bura ya durkusa a gabanta ya ajiye plet din abinci ya
soma
arin kwance ta, ta zuba masa ido tana kallonsa har ya gama batace masa kalla ba haka shima bai ce mata ba ya kai spoon din abinci bakinta saboda yasan bazata iya daga hannunta ba sai dai juyin duniya taki ci ta soma motsi da bakinta yayi kokarin fuskantarta domin jin abinda zata ce a hankali ya fahimci abinda take fada "me yasa
ka kwanceni gara ku barni na mutu nafi son mutuwa da rayuwar duniya ".
Ya kura mata ido yana kallon karamin bakinta "lallai wannan yarinyar tana da mugun taurin kai ga kafuwar zuciya kamar ta arna tunda ta fadi abinda ke ranta ta kife kanta
Hannunshi daya ya kai kan suman kanta dake zube har gadon bayanta yana shafawa a hankali yana tunanin kalar rarrashin da zai mata wanda zai natsar da zuciya , wani irin tausayinta yake ji yana ratsa jinin jikinsa , zuciyarsa ke kwabarsa akanta sai dai har lokacin matsayinta na nan na diyar mumynsa shi yasan da wata ce tayi masa abinda tayi masa da ya kulle daita har duniya ta nade amman ita din dabam ce hannunsa ya cigaba da yawo dashi akanta kafin daga baya ya fara magana cikin sanyi murya "ya kamata zuwa yanzu kiyi tunani mai kyau duk dai har yanzu akwai kuruciya acikin lamarinki ,wannan yaron mai kama da tana sam bai dace da mace irinki ba me yasa bazai canza tunaninki ba ya dawo irin namu dan ...."A fusace ta katseshi tana buge masa hannunsa dake kanta sannan ta zuba masa idanunta muryata a shake tace " tunanina ba irin naku bane kuma bazai ta
a dawowa irin naku ba saboda haka har abada bazan taba daina son Musa ba " ya tsareta da kyawawan idanunsa da suka dawo jajayen tsabar damuwa "ka fita a dakina bana kaunar ganinka saboda na tsaneka na tsaneka i really hate you tayi maganar tana kuka " ya watsa mata wani kallo wanda ya tabbatar masa da wasu abubuwa tsakaninta da Allah ta tsaneshi kamar yadda ta fada tsana kuma bata wasa amman shi bai taba jin zai tsaneta ba ko dan darajan mumy ita din uwa ce ta dabam a zuciyarsa komai yana yi ne darajan mumy da sunan Hajiya kayi if not ko kallon arziki bai kamata yayi mata ba bare tausayawa, a hankali ya mike ya bar daki zuciyarsa cike da wasi wasi tunda ya fita ta kife kanta take kuka bata d'ago ba har bacci yayi awon gaba daita...
Mumy da Aliyu
sai da suka kai
ruwa rana da dady aka sakawa kisna mari kuka suke suna
rokonsa karya sa mata mari maganar har gurin hajiya Aysha sai data tako da kanta sannan dady ya hakura sai dai yace bata sake fita babu zuwa boko babu zuwa islamiyya ta zauna anan muddin rai Hajiya Aysha tace "hukuncinka yayi daidai jairar yarinyar so take taga bayanku da ikon Allah sai Allah ya kunyatata bari
naje
na ga mara jin magana
suka tashi tare da aunty
Afra
dady ya basu key tana zaune ta d'aura
kanta akan gwiwowinta kamar koda yaushe ta bushe ta rami tayi wani irin baki tamkar ba kisna ba saboda rashin cin abinci da kulawa dan yadda aka kawo mata abinci haka ake zuwa a tadashi ,aunty
Afra na
d'aura idanunta akanta ta k'arasa da sauri ta durkusa a gabanta ta
rungumeta "baby
nah ......"
Kisna
ta runtse idanunta gam
dan bata qaunar ganin kowa daga cikin ahlinta hajiya Aysha tace" sannu shugaban marasa jin magana Allah dai yasa kiji magana yarinya kamar mai kunne kashi ,ina ke ina jikan oduduwa masu fitsari a tsaye ? " duk da cikin yoroba muka taso amman me zamuyi
dasu
wallahi kikayi kuskuren da kika gurbata min zuri'a bazan taba yafe miki ba ,ke yanzu rayuwar yayyenki da kika taso kika gani a gidan nan bai isheki misali ba ? "gabadayansu babu wanda yayi saurayin kansa sai wanda aka zaba musu amman ke dan rashin jin kece sai dan
gurguwa
aunty afra ta d'ago tana duban hajiya Aysha fuskarta da alamar tambaya "daman mahaifiyar yaron gurguwa ce ? "Ke da kukaje gidan baki ga alama ba "Ai bata da maraba da gurguwa baki ga kafafunta ba hagu a dama ba ai sai da aka kwantata min ita sosai sannan na ganeta na san kakar yaron wacce ta haifi ubansa gabad'aya daginsu marasa mutunci ne acikin yoroba , Allah dai ya shiiryeki sakina yasa ki gane daga fa
a Hajiya ta dawo yi
mata addu'a akan Allah yaye mata abinda ke damunta anan
ta tafi ta bar aunty
Afra
rungume da kisna dake kuka a tun sanda Hajiya ta soma zaginta ..."
Aunty afra ta kira sunanta cikin sanyi murya
"kisna ina son tambayarki wani abu kuma ina bukatar ki fa
a min gaskiya
kun ta
zuwa wani guri
da musa kunyi
imole ne ma'ana (cin maganin soyayya ) ?Ta girgiza mata kai alamun a'a " ki
a min gskiya idan kun taba zuwa sai an san yadda za'a yi a karya
kin san
dai babu wanda zan fadawa wannan maganar
"Allah aunty
Afra bamu ta
a yi ba mun dai taba zuwa gurin wani malami amman shi cewa yayi zamuyi aure amman sai mumy ta mutu "ya rabbi yanzu ke zaki auri wanda sai mahaifiyarki ta mutu "? Kisna tayi shiru taki cewa komai ba "ki daina wannan tunanin duk abinda zaki mallaka muddin zaki rasa wani naki ba mahafiyarki ba na banza kema har da kuruciya bancin haka ko fada wani yace kiyi baza kiyi ba ni dai ki fa
a min gaskiya bayan bayanin malamin bai baku wani abu kunci ba "? "babu idan mun taba yi kinsan zan fa
a miki
",to kun taba
shan jinin juna
? Kisna tayi shiru tana tunani
dan tasan sun ta
a sha
"kun taba sha ko ? Kisna ta gyada mata alamun" eh "subuhanallahi
shiyasa kuka kasa rabuwa da juna wallahi " dan Allah
aunty afra ki taimaka
min na auri musa sannan ki taimaka kije min gidansu ki duba min shi wannan azalumin
yayi masa dukan mutuwa ko
ina ruwansa da rayuwata ?
"Abinda Aliyu yayi masa daidai ne baki ga har kalazir musa ya watsawa mumy ba ke yanzu zaki
iya auran
mutumin da ya iya watsawa mahaifiyarki kalanzir har yana cewa a bashi a shana suka jiyo Muryar mufeeda
a bayansu ."Wallahi ban taba jin na tsani wani halitta a rayuwata ba kamar yadda na tsani ke da wannan yaron ,ke ko mu da ba mumy ce ta kawo mu duniya ba bazamu iya ganinta cikin damuwa ba bare ke wallahi ki guji fushin mahaifiyarki idan nan gaba duniya ta juya miki baya Allah yasa muna raye mu karar da abinda kika shuka da karanshin shekarunki yar banza yarinya kawai mara imani ta k'arasa maganar tana barin dakin ...
Kisna ta rushe da kuka "kowa ya tsaneni a gidan nan ,me yasa bazu fahimceni ba?
"Karki
damu ki kwantar da hankalinki zan
san abunyi afra na gama fadar haka
ta mike ta bar dakin tare da kullewa kamar yadda suka iske ta kaiwa mumy key ta nufi bangarenta a lokacin
ya badamasi na zaune akan kujera ya daura kafafunsa akan center table yana tunanin matsalar kisna da taki ci taki cinyewa , Afra ta karasa
shigowa
ta zauna
"baby Ina son magana mai mahimmanci
da kai ya waigo
ya dubeta tare da cewa "uhmmm ina jinki "daman akan maganar kisna ne da yaron nan ,yadda kuka
auki lamarin yarinyar nan ya wuce haka, mai zai hana ku hakura ku barta tayi soyayyarta da
yaron nan ya badamasi karkata kai yana Kallonta cike da mamaki jin maganarta "yadda kuke ganin aibunsa ita fa bata ganin hasalima bata ganin makusansa ku barta tayi soyayyarta har sanda zasu auri juna
idan Allah ya kaddaro
hakan shi
fa so babu ruwansa da wani kudi ko galihu ko yare ko addini
ko kankata tunda ta soma magana yaji wani abu ya tokare masa makoshi , ya jima yana mamakinta kafin daga baya ya soma magana cikin fushi "ke yanzu ina ruwanki
da matsalar gidanmu ? "Idan dai wannan ne gudumuwarki garemu to mun yafe dan Allah ki adana shawararki
ko zai miki amfani a wani guri
amman agurinmu bashi da wani amfani ,
kuma karki sake zuwa min da makamanciyar wannan
maganar
idan ke baki da hankali mu muna dashi mu rasa wanda zamu dauki kanwamrmu mu
bawa aure
sai wannan tantiri kuma dan shaye shaye wallahi gara ta mutu mu binne gawarta akan mu barta ta auri
yaron nan ,karma kiyi kuskuren fa
ar wannan shawara taki a gaban Samir ko Aliyu Dan zasu miki abinda bakiyi expecting ba ,ya mike ya shige daki ya barta sake da baki
tana kallon kofar daya shiga " a she akwai sauran kallo a gidan nan
kenan tunda bazaku dauki shawara
ba ,kuma
kuna tare da aiki dan yanzu kuka fara ganin bala'in , ni
meye nawa daga bada shawara za'a nemi cinyeni
? Kowa yaji da damuwarsa ni tawa damuwar ma ta isheni ta mike ta shige d'akinta ."
******
A daren wata ranar talata bayan dady ya idar da Sallah isha'i yana zaune yana addu'a kuka ya tsarkeshi ya kasa ci-gaba da addu'a yana cikin wannan halin aka turo kofar dakinsa aka shigo muradi ne a gaba sai Samir dady yayi hanzarin tashi zaune yana kokarin mayar da kukansa ciki tare da sanya hannu yana goge wanda ya bata masa fuska cikin dabara wai dan karsu gane amman ina tuni muradi ya fahimci kuka yake dan suna hada ido dashi sai jikinsa yayi sanyi kuzarin jikinsa ya sake yin kasa ya tsani yaga dady ko mumy suna zubar da hawaye akan matsalar kisna cikin tsanye jiki ya koma ya jingina bayansa da bangon dakin yana ma dady kallon tausayawa cikin tsananin damuwa Samir yace "plz dady me yasa kake hasarar hawayenka dan Allah ka bar komai a hannunmu zamu yi iyakar kokarinmu cikin kakalo murmushin dole dady ya fito muradi yana cewa "zo nan dana kai kuma wa ya fada maka kuka nake yi ?muradi ya karaso ya kai hannu a idanun dady yana goge masa guntun hawaye da bai rigada ya goge ba tare da cewa ",ga hawaye nan a idanunka sannan idanunka sunyi ja dan Allah dady kuyi hakuri wallahi kullum cikin tunanin mafuta nake akan matsalar nan banaso wani abu ya taba lafiyarku akan wannan matsalar Samir ya ja doguwar ya zauna suka tasa dady gaba suna kwantar masa da hankali dady ya sake kurawa yaransa ido da suka dawo kalar damuwa adalilin nashi damuwar "na fada muku ba kuka nake ba ......"
Manage not edit
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 39
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
......Idon
muradi
ya cicciko
da ruwan hawayen
tausayin
dady
saboda ganin
yadda
dady
yayi
shiru
tare da
tsura
musu
idanu
wanda yake nuni daya
cikin
tsanani damuwa
sai dai
yayi
dabara
mayar
dasu
yana
cewa "ka
sani
dady
rayuwa na
tafe
jarabawa kala kala
kuma
hakan
yana
nufin
Allah
manta
kai
ko baya
sonka
bane
sai
Allah
sonka
ma sannan
zai
jarabeka
sannan
cikar
imaninka
zai
cika,
kowane
mumini ya
yarda
da qaddara
mai kyau da akasinsa
sannan
dady
zababbun mutane
ake
jarraba
kada
ka sanyawa
zuciyarka
damuwa
yin
Allah
damuwar
zai taba imaninka
kayi
hakuri inshallahu Allah
zai bar
rayuwarta
haka ba muddin
muna duniya
baza
mu bari ka
cigaba da
kuka
akanta ba, ita kanta
nan
gaba zatayi ingantacciyar
rayuwa
a duniyarta
da izinin Ubangiji
amman
halin
da kuke
jefa
kanku kai da mumy
a sanadiyyarta
yana bala'i d'aga
hankalina
dana
Samir
ka taimakemu
dady
ka cire damuwar nan
koda
ba duka
kaci
abinci
domin
ka samu
karfin jikin da zaka yi
addu'ar
nemammata
shiriya a gurin Allah
dady
ya daure
zuciyarsa
cikin
jinjinawa d'ansa
muradi
wanda samun
d'a
irinsa ke da matukar
wahala a wannan
lokacin
sai an tona
ma kafin a samu ,yana
matukar
son shi
gashi
dai
shi din daga
wani
tsatso ya fito wanda
har
lokacin
babu
tabbaci
akan mahaifiyarsa
sannan babu
nagartaccen
uba na
gari
sai shi daya dogara
dashi
wannan shine
matacce
fitar da
rayayye
ina
zai
amshi
auren kisna a wannan halin
da suke ciki
wallahi da babu abinda
zai
hana
bai aura
masa ita da
karancin
shekarunta dan yasan
shine
mutumin
zai
kula daita da rayuwarta
sannan zai
sota da irin
tawayarta
da lalurarta na rashin
jin
magana ,sai
dai
ina
kowani
rai yana
son
abu
mai kyau ko
iska
yana
son
natsatse
dan iska dan'uwansa ba
kar
ta zo tana
bashi
ciwo
kai
, a hankali ya dinga
tunanin wanda
zai bawa auren kisna
a cikin danginsa
ne , zai nemi alfarma
agurin ahlinsa su rufawa juna
asiri
sosai
dady yayi zurfi
cikin
tunani kafin daga bisani sautin muryar muradi ta dawo dashi
"Plz
dady
daina
dogon tunani
haka
zai
iya
shafar lafiyarka "inshallahu
daina
d'ana
daga
yau
zan rage
muradi
yaji
dadi
sosai har
da murmushi
yace "na gode
dady sai ya janyo
kular abincin da'aka
kawo
masa mai cike
da lafiyayen abinci ya
bude cike da girmamawa
"Bismillah dady
ka daure kaci abinci
a hankali
shi da samir
suka
dinga lallaba
dady
har yaci abinci
yana ci yana kallonsu
tare da alfahari dasu ..."
misalin
karfe
goma na daren ranar
afra na kwance
akan
makeken
royal bed dinta
ita kadai kasancewar
badamasi na gurin aiki bai dawo ba sai zuwa shadaya , gabad'aya
nemi natsuwarta ta rasa ji take kamar
zuciyarta zai buga akan tsananin tunanin muradi juya kai kawai
take zuciyarta na sake harzuka
kamar ta daura hannu aka ta saka kuka ko taji sau
in zafin da take mata
tashi
ta zauna ta janyo
pillow
ta rungume a
qirjinta tana jin tamkar shi ne a qirjinta
tana cigabanani
da nazarin hanyar da
zata
shawo
kan muradi
cikin sauki batare daya bata matsala ba
sannu a
hankali
yarda da
wasu
daga cikin shawarwarin
zuciyarta ta bata dan haka
a hankali ta
mike
zira
silipas
dinta
ta fito cikin
sand'a ta shiga parlour'n mumy taci
sa'ar babu kowa sai karar tv dake aiki
dan haka ta sanyawa jikinta kuzari da jarumta
tayi hanyar step
ta karasa
jikin kofar dakinsu har zata yi knowcking
sai ta fasa
ta murda handle
din
kofar
ta shiga ta maida kofar
ta rufe har da
murda
key bata iske
kowa a parlour'n
ba dan haka ta kutsa
cikin uwar daka anan ta hango shi
kwance
tayi shiru na yan mintina
tana
kallonsa
kwance
sanye da farar
singlet
da farin wando iya
cinyarsa
kallon
kuralla
take masa kamar
zata
cinyesa
shi
kuwa gogan
bai san da shigowarta
ba sai
faman
aikin shafa qirjinsa yake yana lissafin
shafukan
rayuwarsa
data gabata
tamkar a mafarki
ya ganta tsaye
tana kallonsa ya zabura ya mike zaune
gabansa na wani irin faduwa "Me ya kuma
ya kawoki dakin nan maza
maza
ki kama hanya ki fita tun ban miki rashin mutunci ba kina son ki sani cikin bala'i ko me kuke nufi dani
?"na rokeki
karki
yi sanadin da zamu samu matsala da dan'uwana
"I don't
care about that da ku samu matsala da karku samu wannan ba damuwar
afra bace damuwar afra ta samu gurbi a zuciyar Ali saboda soyayyar Ali ta rigada tayiwa
rayuwarta kamun kazar kuku idan babu
shi bazata iya cigaba da
rayuwa ba
"ai kuwa sai dai ki kare rayuwarki
a haka dan har abada nayi miki
nisa
ke ko matan duniya kaf sun
kare sauran ke afra
wallahil-azim
bazan
yi rayuwa
dake ba "ni
kuma gashi burina mu rayu tare ba har ma na haifa maka kyawawan baby's masu
matukar kama da kai ta
kara taku biyu zuwa inda
yake
batare da wani tsoro ko fargaba abinda zai faru ba
suna fuskantar
juna "ina sonka gadanga dan
nasan
you so different
daga cikin
tarin mazan duniya kana da kamalawa
da kamewa forget all the
..... "Yayi
saurin katseta yana ja baya
saboda
kusancinsu yayi yawa dan har yana iya xukar numfashinta
a hankali ya
furta "azubillahi mina sheidanir
raji
saurin zaro ido waje
tayi "ni kakewa uziyya ?"tayi
maganar cikin tsananin fushi
tana nuna
qirjinta "fiyye da haka ma zanyi saboda
kin zama sheidaniya "tunda kace haka kuwa tabbas zan
tabbatar maka
da hasashenka wait lemme prove
it to you unexpected yaji
ta zubo
jikinsa
gabad'aya
ta rungumeshi
tana kokarin hade bakinsu guri daya yayinda
hannunta daya ke
daidai
gefen fuskarshi dake kwance
kwantaccen
suma sai sheki suke zubawa saboda gyara
saurin
kawar da bakinsa yayi yana
zaro
idanunsa
cike da matsacinan mamakinta
bai dauka isksncinta ya girmama
haka ba a hankali ta soma shafa
gefen
fuskarshi
tana tura masa brest
dinta
cikin
zafin nama ya hankadata
tayi
wani irin
juyi tayi baya
taga
taga
sannan ta tsaya bisa kafafunta
tana kamkame jikinta guri daya
idanunsa da suka sauya kala yake kallonta dasu
tana son ta sake matsowa garesa sai dai hakan ya faskara saboda tsoron daya ziyarceta,
numfasawa
yayi
cikin tsananin fushi ya nuna mata kofar fita
daga dakin batare
da yace
uffan ba dan ko yace zai yi magana bazai iya ba saboda zuciyarsa tazo wuya
ita kuwa afra tana
nan tsaye kamkame da jikinta tamkar gunki tana kallonsa tamkar mutum mutumi haka ta koma saboda tsananin tashin hankali kusan minti goma daya
auka yana nuna mata kofar fita sai dai ita din ta kasa kwakkwaran motsi wani irin ajiyar zuciya take sauke tana jin duniyar tayi mata zafi dame yake son taji da
shi
son dake azabtar daita ko kuma da wulakacinsa suna nan tsaye suka ji ana buga kofar dakin da
karfi
shiru dukkaninsu
sukayi kafin daga baya muradi ya kewayeta ya fito zuwa falon inda
Samir ke
sake kwankwasa kofar
yana cewa "muradi ka bude min
kofa me kake yi ne
ka kulle kofa ?
Yayi shiru ha
e da juyowa zai koma dakin sukayi karo da afra yayi saurin
baya
yana kakkabe jikinsa da hannu muryarsa a fusace yace "sai ki san yadda zakiyi da kanki dan duk abinda kike nufina dashi da yarda Allah kanki zai koma bai yi shiru ba ta soma magana cikin sanyi murya ta yadda daga ita sai shi zasu ji
"bana
nufunka da komai Aliyu
sai alkhairi ka yarda dani sannan ka yarda zaka aureni
na kashe aurena ko kuma muyi soyayya
"wannan ne kuma bazaki
taba samu ba har duniya ta nade ko kinga nayi miki kama da irin wadan nan
yan iskan mutane
?"tun wuri ki san
yadda zaki yi ki bar dakina
tun baki jefa kanki cikin matsala ba "I don't
care about that matsala
ko wani ya
ganni anan zai barni ya wuce babu inda zani ta karasa maganar tana sake jin wata irin zafafan soyayyarsa na taso mata tun daga cikin kasan zuciyarta tana jin kanta in har babu shi a rayuwarta tabbas mutuwa zatayi a hankali ya juya ya fara tafiya cikin zafin nama
domin
komawa
cikin dakin tamkar bashi da laka dan ya lura afra nemanshi
take da bala'i
yayinda Samir
ke cigaba da buga kofar ya zube
akan katifa idanunsa na ganin duhu
babu abinda zuciyarsa take sai faman
bugawa baya son wani tashin hankali a rayuwarsa a bar da yadda rayuwarsa ke tattare da cuwuka kala kala
har kusan shabiyun dare yana kwance
bai sanda
afra ta bar d'akin ba
da shigowar Samir
tun daga lokacin
muddin yasan shi kadai ne a dakin
zai
kulle ...."
******
Kullum
kisna
bata
da wani
aiki
sai na
tunani
yadda
zatayi
ta fito daga
d'akin
ta bar rayuwar
gidansu gaba-daya
huta da takura
wani
shigowa
da ya badamasi
yayi
dakin ne
yace
suje
asibiti a duba
lafiyarta
saboda
ramarta
tayi
yawa
gashi duk abinda taci sai ta
amayar
da kyar
ta mike
tsaye
ta zira hijab dinta
soma d'aga kafafunta
iska na dibarta
saboda
rashin kuzari
a bakin motarsa yace
tsaya saboda ganin baba mai gadi zaune
ya shiga
bangaren mumy ya
sheida
mata , tayi masa
addu'a muradi dake zaune kusa daita
gaishesa yace
"yaya bari na mike
muje tare
"mumy tace "a'a
ka zauna ga breakfast
za'a kawo maka
bai
so karyawa mumy gwiwa ba
amman dole
ya bata hakuri dan sam hankalinsa bai kwanta
dan yasan ya badamasi da sakaci za'a iya neman kisna
a rasa
muryarsa
a sarke yace "mumy
kiyi idan na dawo naci
nafi son nabisu Kinga idan ya gama daita
sai
mu dawo
tare ko a motar haya ne
basu tsaya
bata lokaci ba suka fito tare ya badamasi na gaba
muradi yana
biye dashi cikin jc
wando da riga
yellow mai
ratsin baki
Suna
fitowa
falo
ya bawa
masu aiki umarnin gyara dakin da kisna take
killace
sannan suka sa
kai
suka
fice tana nan tsaye a jikin motar rungume da hannuwanta kallo daya tayi musu ta dauke kanta tana tsinewa muradi dan babu ranar da bata tsine masa akan abinda yayi wa musa
wanda har lokacin bata san a wani matsayi
yake ciki ba yana raye ne ko ya mutu ya badamasi ya danna key din dake rike a
hannunsa sannan ya bude mazaunin direba ya shiga shiru tayi ta cigaba da tsayuwa har sai da yayi mata
magana a fusace "ki shiga mana kin wani tsaya dan rainin hankali kina kallon mutane jiki a sanyaye ta bude gidan baya ta shiga ta zauna tana daddaure fuska tare da shan kamshi
sannan ta
kawar da fuskarta gefe tana kallon glass din motar
ko shigarta mota
bai sa ya badamasi ya daina zazzaga mata ruwan
maseefa ba
kasa muradi yayi da murya yana cewa "haba ya badamasi ka bita a hankali
dan Allah ku daina nuna tsanarta hakan zai sake tunzura zuciyarta "zuciyartata ta dade bata tunzura ba itace zata kare rayuwarta cikin
wahala
har
suka karasa asibitin bata kalli inda suke ba haka zalika ya badamasi bai daina magana
mai kamanceceniya da nasiha
bincike
farko ya
badamasi ya tabbatar
lafiyar kisna
lau tsabar
damuwa ce kawai tayi mata yawa da rashin cin abinci
tana
zaune akan daya daga cikin kujerun dake office din
yayinda muradi ke zaune
akan gadon duba marasa lafiya
rike da waya
yana danne danne wanda zaka
auka
wani abu mai mahimmanci
yake nan kuwa game yake bugawa sai dai gabad'aya hankalinsa na kan kisna duk motsinta yana hankalce
dashi
wanda zaka dauka sonta yake
dan a fili yake nuna kulawarsa gareta, bashi
wani
damuwa sai nata
ita da mumy da dady farinciki da walwallarsu shine
nashi
babu ruwanshi da
tsanar
da take
nuna masa a gaban kowa
wani lokaci idan yaga yadda take masa kallon tsana sai ya tsura mata ido yayita kallonta
har baya son
d'auke
Idanunshi akanta
kiran
gaugauwa
ya samu
ya badamasi
dan haka ya mike
tare da cewa "zan dan fita na
duba
wata mara
lafiya muradi
amman ba dadewa zanyi ba
ka jira zan hada wa kisna wasu
magunguna
sai ku wuce muradi
ya gyada masa kai
alamun yaki
badamasi ya
fita cikin sauri suna nan zaune
tamkar kurame har tsawon minti goma sannan yaga kisna ta mike tsaye fuskar nata a hade
tamkar hadari ta nufi kofar fita
"ina zaki ? taji
sautin muryarsa daga
can kasan
makoshi
tamkar mai koyon magana ta tsaya cak tana dubansa tana
harararsa tare da cigaba da
masa
kallon tsana a fili
a hankali
d'ago
Idanunshi
zuba mata "tambayarki
nake
ina zaki ko kina bukatar wani abu ne akawo miki
? Tayi shiru
taki cewa komai har kusan minti goma yana mata
kallon
sama da kasa
komai nata mai kyau
ne hatta yatsun kafafunta abun a
alla
a sake
kallo ne sai dai damuwa
tasa sun sake sirancewa
illarta daya tsokana
da wannan bala'in da tasa
kanta
Ya furzar da iska mai zafi ya cigaba da magana
"tunda bakya
bukatar komai ki
koma ki
zauna har sanda ya badamasi zai dawo ya
sallamemu
ya k'arasa maganar yana dauke Idanunshi
akanta sai lokacin ta soma magana cikin fushi "wai ina ruwanka dani ne
ka kyakeni
na tafi duk inda nake so ni wallahi na tsaneka
saboda kafiye
shishigi
ya sake d'ago Idanunshi da suke a Lumshe
ya saukesu akanta
sannan ya budesu fess
yana watsa mata wani kallon ta shiga hankalinta
"ban taba
damuwa da tsanarki
ba saboda nima ba
sonki
nake
ba saboda
damun
iyayena da kike baki cancanci a soki ba tsanace tafi dacewa dake
sai
dai duk da
hakan bazan kasa saka
ido akan gurbatattaciyar rayuwar da kike son jefa kanki ciki
dan haka ki koma ki zauna
tun raina bai
aci ba ya karasa maganar yana dauke Idanunshi akanta tare da
controlling din
fushinsa dan idan ya cigaba da kallonta fasa mata kai zai gabad'aya da
irin kallon tsanar da take masa
kin zama tayi kamar yadda yace
har sanda wata nurse ta shigo office din
ta dauki wasu file ta fita da sauri
batare
data tsaya kulle kofar
cikinsu babu wanda yayi yunkurin isa ga kofar har ya badamasi ya dawo ya iske su haka hankalinsa a matukar tashe yace "ba dai guduwa zatayi ba ?muradi ya girgiza masa kai alamun a'a sannan ya mike
tsaye yana tura wayarsa cikin aljihu "muje ka sallamemu
muce gida
"okay muje suka fito tare har kisna suka tsaya a bakin kofa ya kulle suka karaso reciption
shiga dakin magani shi kuma muradi ya daga wayarsa dake ringing
yace "ya'akayi Samir ?"Okay kaje
kawai
ina hospital tare da Hajiya kayi
yana fara magana
ta juya
cikin sanyi jiki ta fito zuwa haraban
asibitin tana waige waige
shi kuma ya cigaba da wayarsa "kuyi komai da jahid idan na dawo zanyi handling din komai da kaina
katse kiran
yayi
cikin sauri
juyowar
nan da zai yi
yaga wayam babu ita babu alamunta
waige waige ya soma bai ganta ba yayi saurin kwankwasa kofar dakin da ya badamasi yake ciki
da sauri ya
bude yana tambayarsa "ya'akayi muradi ina kisna ?
"banganta ba da sauri ya fito suka yo waje
tare suna nemanta
cikin tsananin tashin hankali
ita kuwa tana fitowa haraban asibitin cikin sanyi jiki
tunanin komawarta gida take
dan idan akwai abinda ta tsana bai wuce kulleta da aka yi
ba kamar wata barauniya
tare da hanata rawar
gaban hantsi gashi ita a
halin yanzu babu abinda take ji sai radadin
rayuwa
su barta tayi
life dinta mana saboda
me zasu takura rayuwarta ta durkusa kasa tana kukan zuci tana kallon kasa inda idanunta ya sauka akan wani karfe ta dauka tana kallonsa "idan ma sun kulleni zan iya amfani da wannan karfen
gurin bude kofar na fito na kama gabana bazasu sake sakani aciki rayuwarsu ba tana cikin zance zuci taga tsayuwar mutun a gabanta yana haki ta mike tsaye tana hura hanci a ranta tace Sarkin shishigi kawai "muje
ko yayi maganar yana damko tsintsiyar hannunta
ya soma tafiya daita
yana neman layin ya badamasi
ta damke karfen hannunta sosai tana biye dashi tana zaginsa
jikin mota
ya iske ya badamasi
tsaye "a ina ka
ganta ?
"bani key kawai
kayi tafiyarka zan dawo maka da motar
kasa aiwatar da hakan yayi yace
"no muje na saukeku
suka shiga motar
akan hanyarsu ta dawowa
gida haka kisna tayita
sake sake yadda zata gudu har suka iso gida tunani take kai tsaye
akinta na bq
suka nufa ya bude ta shiga an sharesa fess sai kamshi yake
ta zube kasa ta soma rera kuka mai
ban tausayi qirjinta na wata irin zafi ya badamasi ya bita da kallo "kukan me kike yiwa mutane ai irin rayuwar da kika bukata
kenan gashin nan ku
ma kin samu
tunda bazaki zauna lafiya
ba ki cigaba da zaman cell
Kinga ko yanzu kin cuci kanki shi wanda kike gudu saboda shi yana can
.."no ya badamasi bani key kayi tafiyarka
babu mutsu ya mika masa ya
fice shi kuma ya shigo cikin filin dakin yana kallon yadda hawaye ke tsiyaya a kuncinta "me kike so ki fa
a min duk abinda kike so wallahi a shirye nake nayi miki shi dan ki kwantar da hankalinki dana mu ? ta d'ago
idanunta dake cike da kwalla "ka kai ni gurin Musa shi kawai nake son gani ina son sani halin daka jefa shi ya mutu ne ko yana raye
ya tsugunna a gabanta
yana kallonta zuciyarsa na tafasa "ki kwantar da hankalinki yana raye har ma yana yawonsa ko'ina bayan dukan danayi masa na kai shi hospital shida dan'uwansa na biya kudi Naira
dubu dari uku dan a duba jikinsu ta dinga kallonsa tamkar mutum mutumi a gabanta zuciyarta ta cigaba da bugawa da sauri da sauri wani irin mutun ne shi yayi barna ya gyara ? "Ki ciresa a ranki
ki cigaba da rayuwarki dan ko kin koma garesa babu abinda zai yi dake saboda ya tabbatar min da haka
yanzu haka ma ya manta dake jin maganarsa ta karshe yasa
ta soma tsine masa da mayar da kalmarsa ta karshe akansa "bazai
taba mantawa dani ba
saboda yana sona tayi maganar cikin kuka "sai ki cigaba da son sa a inda kike ya juya yayi tafiyarta tare da kulleta .."
Daren
ranar
bata runtsa ba
ta dauko
karfen data zo dashi daga hospital
ta soma kwakule karfen kofa
sai
dai har kusan biyun dare
batayi nasara
ba a
haka har bacci ya dauketa
a cikin kwananki
kullum sai
kisna
ta kwakwale kofar sai
dai
karafen
kofar suna nan
daram babu alamun
motsi yau tsawon kwana biyu muradi bai shigo inda kisna
take ba saboda ayyukan
office da suka sashi gaba shi da samir sai dai shi duk abinda yake hankalinsa na kanta da kula da abincinta
wani lokaci ma har fada mumy da dady suke masa kan yadda yake nuna kulawarsa gareta shi kuma sai ya fada musu itace zata sa ta kwantar da hankalinta har ta fahimci cewar lallai ahlinta na sonta ba wai kiyayya ce tasa ake son rabata da yaron da take so ba .
a hankali
ya bude
kofar dakin ya shigo
tana kwance tana ganinsa ta mike zaune
idanunta a kasa har ya karasa shigowa dakin ya durkusa a gabanta ya daura hannunsa a saman kanta "hajiya kayi ykk fatan kina
cikin
koshin lafiya ? Shiru tayi taki cewa komai illa hannunsa datayi kokarin cirewa daga saman kanta "kada ki cigaba da sanyawa ranki damuwa akan qaddararki
wanda ke karya min
zuciya
kullum na fita ina jin babu dadi a cikin raina
saboda na baro kanwata
kulle cikin matsanancin damuwa hakan na karya min zuciya har na zubda hawaye a duk sanda na tunoki ta kalleshi da sauri cikin waro ido sannan taja tsaki a ranta "kullum baka rabo da sabon shishigi
ya kura mata ido yana son karantar wani
abu daga gareta amman ya kasa "ina son ki cigaba da karatunki da rayuwa
kamar kowa wani alkwari zaki min nasa baki a sake ki
? Tayi shiru tsabar miskilanci tana kallonsa
"kinyi
alkwarin zaki zauna lafiya bazaki damu kowa ba ?tayi saurin
gyada masa kai
ganin ga damar fita zata samu "shinkenan zan samu dady muyi magana dashi cikin satin nan yanzu me kike so ? Tayi shiru a qalla na minti goma sannan
cikin sanyayyiyar muryarta tace
"a fitar
dani daga
dakin nan yau saboda dakin na bani
tsoro
"idan an fitar dake bazaki ko'ina ba ? Ta sake gyada masa kai
alamun "eh ya saki murmushin farinciki "nayi murna sosai ko babu komai hankullan iyayenmu zai kwanta zasu yi farinciki sosai idan kika kwantar da hankalinki zamuyi alfahari dake zan fadawa abokaina ina da kanwa mai hankali da jin magana
da tausayi
duk maganar da yake ta bayan kunneta yake bi burinta ya fitar daita kawai
"kin yi shiru fatan zaki cika alkawari ta kakalo murmushin dole tace
" nayi"
ya mike tsaye tare daita yana rike da tsintsiyar hannunta yana tafiya yana magana cikin sanyayyiyar muryarsa
"kece komai na rayuwarmu fadar matsayinki agunmu abune mai
matukar wahala da bata lokaci abinda nasani kin tafi a kashi casain a cikin dari na al'amuran rayuwarmu a fili yake mata
maganar dan kwantar mata da hankali mumy na zaune a falo taga shigowarsu sai da taji gabanta yayi wani irin mugun faduwa take jikinta ya kama rawa muradi ya karaso da sauri tare da zaunar da kisna gaban mumy "dan girman Allah mumy kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki
nasan nayi laifi amman babu abinda zai biyo baya sai alkhairi
kulle da muka taru mukayi
wallahi bashi ne mafuta ba sannan tayi min
alkawarin bazata sake aikata abinda tayi ba mu bata dama har yanzu yarinya ce da bata san ciwon kanta ba haka
ya dinga kwantarwa da mumy hankali
ta numfasa tana sauke ajiyar zuciya mai karfi ya kalli kisna ki bawa mumy
hakuri
tare da tabbatar mata bazaki sake ba "kiyi hakuri mumy bazan sake ba "Allah yasa mamana Allah ya yaye miki yasa karshen wahalar kenan nima ba'a son raina kike kulle ba ta karasa maganar tana janyota jikinta ta rungume tana kuka muradi yayi shiru yana kallonsu sai suka tuna masa data shi uwar daya rasa wanda har lokacin bai daina jin radadin ciwon rabuwa daita ba dan'uwan
daya daura rayuwarsa akansa shi kuma yabi sawun mahaifinsu bashi nan yau bashi can kullum addu'a yake Allah ya kawo masa shi dan ya inganta rayuwarsa kamar yadda mahaifiyarsu ta bukata rayuwarsa akwai ciwo mai radadi mumy
ce kawai ke sanyashi farinciki shi kuwa me zai mata ya biyata daya wuce kyautata mata da dawo da diyarta cikin haiyacinta cikin kwana biyun da aka fito da kisna ta soma neman hanyar gudu
sai dai babu hanya
saboda takunkumi da'a ka sa ta ko'ina sosai ta saki jikinta da muradi
kamar gaske hakan kuwa yayi masa dadi har ma da kowa dake cikin gidan afra ce kawai ta fahimci ba dan Allah take abubuwan da take ba ,sosai muradi yake ji da kisna ya dinga mata abubuwan da yasan zai kara kwantar mata da hankali da iyakacin karfinsa daya ga tayi shiru zai
auketa ya fita daita yawo
yayi mata siyayya mai yawa ya dawo daita gida yau ma kamar kullum
ya ganta tayi shiru ya kalleta sosai ya gano tana cikin damuwa dan haka ya dauketa ita da zee sai wani hadadden boutique ya siya musu
kananun kaya masu yawa sai dai na kisna yafi yawa
yayinda a
zuciyarta take tsine masa dan son mantar daita muradin zuciyata haka ta dinga daurewa tana musu biyyayar karya
da bin umarninsu yanzu har waje take fita ta zauna ta sha iska a base dinsu muradi ita da kawayenta
gabad'aya kowa ya sakankace daita cewar babu batun gudu ta bar gida
kowa murna da farinciki yake kisna ta shiryu
taimako kuwa har lokacin mumy ba daina amsar mata ba ...."
******
Zaune
kisna
suke a babban
falo gidansu ita da
kawarta
zinnira sai ga muradi ya shigo ya wuce dakin mumy zinnira ta kalleshi "yayanki na matsefar burgeni idan na girma irinsa zan aura "ki dai ce kina son shi kawai ?"a'a idan na girma nace fa nan kisna ta hau zaginsa "ni wallahi babu abinda zanyi da irinsa ya fiyye shishigi gashi shege ne fa zinnira ta zaro ido "ki daina fadar haka babu kyau suna cikin
hira
can kisna
muskuta
tace
" zinnu mu bar wannan hirar tashi
muje
kofar
gida wallahi
yau
tsokana nake ji "tsoka kuma kisna
? zinnira ta fada tana
waro ido waje tare da dubanta dan tasan halinta
"gaskiya bazani
gara
muyi zamammu
anan kawai yafi
"to sarkin tsoro na
fasa muje
mu sha iska "babu
wani
tsoro dan duk
tsorona
ban
kai
naki ba tunda ke common
kyankyaso
tsoronsa kike
har yanzu "
da wayo da
dabara
kisna ta janyo zinnira suka fito
dan ita tana da manufarta na fitowa a ranar lokacin
da suka fito babu kowa akan bancin
dasu muradi suke
zama
kalli tarin robobin
dake
jere da fanfon kofar
gidansu
lokacin ba'a kunna ruwa ba
taja tsaki "kai wadan akwai yan wahala
fa jefa tun ba'a kunna ba sun wani yayyabe fanfo suna nan zaune har aka kunna ruwa
ya soma zuba sai gasu
rahma
da kanneta hadiza da aysha
makaftansu ne
da wani yaro
yinka
shi kuma
opposite din gidansu yake
rahma ta karaso inda kisna take ta bata hannu suka gaisa dan tasan halinta da tsokanar bala'i muddin ta shareta bata mata magana ba akwai matsala dan zata iya janyo abinda mai gadi zai fito ya koresu bayan sun gaisa ta koma gurin fanfo
nan su
rahma suka tara botikansu
suka fara diban
ruwa bayan su diba
suka ce wasu su diba
kafin su dawo kasancewar botikansu nada
yawa
da suka jera akan layi da zarar sun dawo zasu janye kowaye akan layi su diba dan yawon botikansu ke samar musu ruwa da wuri
bayan sun dawo sai ga yinka
da gudu zai dibi ruwa alhalin yasan da tarin botikansu rahma ,rahma tace" a'a yinka ai ka iske botikanmu ne a nan You can't
fash water
oooo nan suka fara diraging dashi ai kisna na ganin haka ta mike tsam ta isa gurin tana kallon yinka a yatsine kafin daga baya ta karfi bawon rahma ta ture na yinka ta tara shima bai duba wai fanfon gidansu bane ya tunkude bawon rahma dake rike a hannu kisna nan suka shiga tunkude bawon juna
suna cikin haka nan
take zuciya ya zo ma kisna ta kai masa mari Shima bai tsaya wata wata ba ya kai mata mari
jin zafin mari yasa kisna ta cukumesa suka fara dambe take sauran yara suka shiga ihu da kururuwa neman dauki bata san ta iya naushi ba sai ranar yana kai mata naushi tana kai masa data ga alamar yafi karfinta kawai ta silale kasa ta suma
aka zuba mata ruwan duniya amman taki motsi alhalin nomal dinta take da gudu zinnira ta shiga gida dan sanarwa mumy tare suka fito
gabad'aya da
mutanen
gidan
har muradi
mumy ta tsaya a bakin get shikuwa muradi yana zuwa ya girgiza kuncinta shiru sai ya juya yana tambayar zinnira bata boye masa komai ba ta fada masa yana gama ji kawai ciccibeta ya saba a kafadansa ya nufi gida daita
take
mumy ta razana ta biyo bayansu
kamar ma
bata motsi nan kisna ta sake sake jikinta kafin kace me gidan ya cika da mutanen unguwa har iya yinka tace "yeeeeee yinka oti pomo lomo oti she leshe
surutu kawai take tana dukan yinka tana bada hakuri aka sake kwarawa kisna ruwa amman still taki tashe a zuciyarta tace sai na sha madara kuma sai kun biya kudin asibiti
sannan na gudu
mumy
tace "muradi kira badamasi "a'a bari muje asibiti ya fita cikin sauri ya
juya kan
mota Samir ya cicibota aka kaita asibiti Victoria
saboda shi yafi kusa dasu
ana zuwa asibitin ba'a wani bata lokaci ba ta farfa
o washegari sai ga iya yinka da kayan shayi niki niki bayan tasha tea ta kwaba madara ta sha sosai sannan tace likitan da yazo duba da rana "dan Allah kayi discharging dina plz na komai gida likita yace "a'a har kin samu lafiya ke da aka kawoki kin fita haiyacinki ya fada yana dariya dan shima yaso ya
gano suman karya tayi tun jiya amman ya share kwanata daya da yini da yamma aka bata sallama daga asibiti ta faki idanun mumy ta
gudu
bata tsaya a ko'ina ba sai gidansu musa kallonta yayi cikin bakinciki ganinta duk da ba wai ya daina sonta bane amman ba zai cigaba da soyayya daita saboda yana shan wuya ganin irin kallon da yake mata ya sata qarasowa daf da shi wani sabon mummunar tashin hankali ne ya sameshi ,wani daci rai me tsanani ya rufeshi kamar ya rufeta da duka haka yaji amman ganin ta zube kasa tana kuka a gabansa yasa zuciyarsa shiga rudani yayi tunani gara ya lallabata ko kudantarta yayi tunda yasan ko sama da kasa zasu ha
e baza'a bashi aurenta ba dan haka ya kamota jikinsa babu alama jin kunya atare daita ta rungumeshi
bayan kamar minti goma suka bi ta kofar baya suka bar unguwar basu tsaya a ko'ina ba sai a omole estate gidan wani kanin babansa dake zaune a Canada mai gadin ya sansa Musa sosai ya barsu suka shiga kusan awa daya
suna tare daita suna abinda suka saba kafin daga bisani ya barta ya dawo unguwa
dan gudun zargi .."
asibiti
kuwa bakaramin tashin hankali yan gidansu kisna
suka shiga
ba a lokacin da suka nemeta suka rasa
wasu
aryata guduwa
tayi
yayinda wasu ke cewa
guduwa tayi
shi kuwa muradi tuni ya
yarda
ta gudu din ne dan babu inda basu duba ba acikin hospital din ba ko taje Shan iska ne sai dai wayam babu ita babu alamunta "ai sai dana fada maka kuskure kayi gurin fito da wannan mara jin magana na rantse da Allah wannan karon sai na balla mata kafa sambatu kawai Samir ke faman
suna tafiya da muradi wanda ya rasa me zai ce illa furzar da iska " kenan
duk
plan ne sumar da
tayi
"? Ya tambayi kanshi a daidai lokacin da suka dawo inda su mumy suke, runtse idanunwansa yayi da suka sauya a take yana controlling natsuwarsa
na wasu sakwanni kafin ya budesu akan inda ya barta
gabad'aya ya rasa da wani kalma zai yiwa mumy dake gefensa tana girgiza kai da furta kalmar "Inna lillahi was Inna ilaihi raji'un bayani dan kuwa shine silar faruwar komai "kiyi hakuri mumy ban ..."babu komai muradi muje gida Allah ya shiryeta ranar kowa a gidan jikinsa yayi sanyi sukayi jugun jugun suna jimami tamkar an yi musu mutuwa ko girki ba'a daura ba ranar mumy da dady sun yi juriya dan ko dady ya samu labari "Allah ya kyauta yace tare da cewa
rayuwarta zata cuta duniya ce tafi bagaruwa iya jema wanda bai zo ba tana nan tana jiransa yasa kai ya shige dakinsa da daddare yasa aka siyo masa nama yaci ya
hayewarsa gado yayi kwanciyarsa
ban da mumy
data kasa shan ko ruwa ta
zabga uban tagumi
hawaye shabe shabe na bin kuncinta
da muryar kuka tana addu'a
"ya Ubangiji kana ganin halin da nake ciki
ka tausaya min kayi min maganin damuwata da
karfin
ikonka ina rokonka Ubangijin al'arshi mai girma ka saisauta mana
ka hadamu da abinda zamu iya ka kawo mana sauki cikin lamurramu ka duba rayuwar kisna ka yanke mata wannan
wahala ina jin tausayin yarinyata dan tayi kankanta da irin wannan rayuwar idan
da rabon sake haduwarmu
ka dawo mana daita ka karkato da
hankalinta zuwa gida Allah ka kubutar da ita daga wannan haramtacciyar rayuwar daka jarabeta
sai wani kuka ya tsarketa ta kasa cigaba da fadin sauran abinda tayi niyyar fada ta dade zaune batare da bacci ya dauketa ba koda ake cewa bacci barawo ne a she marasa
damuwa yake iya samun nasarar dauka
washegari suka bazama neman kisna har gidansu Musa babu ita babu labarinta kowa a unguwar ya sheida musa ya daina kulata juyin duniya yace shi rabonsa daita tun ranar da abun nan ya faru amman zai tayasu nemanta duk inda ya ganta zai sanar dasu jiki a mace suka koma gida kowane na fadan albarkacin bakinsa .."
Washegari gari da rana Musa bayan ya gama abubuwansa ya bar unguwar zuwa omole
kisna na ganinsa ta soma kukan ita tsoro take ji ya canza mata guri bazata iya cigaba da kwana ita kadai ba "bazai yiwu na kwana anan ba akwai idanu akaina abu singul mistake za'a iya fahimtar muna tare dan yan gidanku sunzo ta zaro ido "me suka zo yi kuma bayan sunsa mun dade bama tare ?"sun san baki da inda zaki daya wuce gurina shiyasa suka zo ni dai nace musu na dade banganki ba Allah ya taimakeni mutanen unguwa suka tsaya min ina ganin lokacin da kika shigo babu wanda ya ganki tayi saurin gyada masa kai alamun eh "to shine taimakon da Allah yayi min dan nasan wanannan yayan naki mai bakar zuciya sai ya kusan kasheni da duka suka sa dariya suna rungume juna a hankali suna hira yana romancing dinta ganin ya soma wasu abubuwa ta zaro ido tana kokarin fadin ",ifemi please mana dan Allah kada kamin banason kana samin hannu zafi nake ...."bai bari ta karasa maganar ba ya kara hade bakinsa da nata ko kadan baya ji baya gani dan wani iri yake ji a sansar jikinsa Musa
ya fara wuce ka'ida
dan yana kokarin shigarta kamar wacan ranar kin yarda tayi saboda tsoro ta
turesa dan ko kadan bazata yarda ba tana son jikinta ta rasa dalili
tana iya jurar wasanin da yake mata amman bata iya jurar ya shigeta gashi tana matukar bukatar kasancewa tare dashi kalonshi tayi ganin bai masan abinda take ba sai kokarin kamota jikinsa yake tausayinsa ya kamata shi kuwa burinsa ya kusanceta dan tabbas wannan shine damarsa akanta idan ya bari wannan damar ta subce masa a wannan shekarun nata sai yayi dayasani gaba dan a yadda ya lura danginta sun tsaneshi zasu iya komai
,sabon romancig ya fara aika mata dashi dan sake birkita mata brain ita kuwa duk lokacin da yayi yunkurin shigarta wani irin zafi take ji hawayen da suka fara sauka akan kuncinta ne take
ya ji duminsa a hankali ya bude Idanunshi ganin tana zubar da hawaye ya fara
arin controlling din kansa
an mikewa yayi ajikinta ita kuwa babu abinda take sai kuka ya zauna tare da mikar daita zaune ya matso jikinta ya manne mata yana tambayar ta "kin daina sona ko shiyasa bakya son na kusanceki ? "babu komai ai na dade da sanin kin daina so
"no ina sonka mana ni dai zafi nake ji mu tsaya iya romancig kawai har sanda zamu yi aure "wani
duniyar ke yanzu kina wannan tunani bayan yan'uwanki sun tsaneni ?"karka damu da tsanar da suka maka zan yi confused dinsu dole su yarda romancig juna suka cigaba da yi har la'asar ya fito ya siya mata abinci ya koma unguwarsu ranar ma haka ta kwana ita kadai shi kuma yana bayan uwarsa yana bacci..."
washegari a
unguwar madu da wasu abokansa suka wuni Musa babu halin zuwa ko'ina dan da alamun suna timing dinsa ne har yamma ganin shiru shiru bai zo ba ga yunwa daya addabi kisna ta fito koda ta fito bata ga mai gadi ba dan haka ta dane get din gidan kasancewar yana da huji huji tana kokarin durowa mutanen unguwa suka hau ihun "ole !ole!! da kyar ta sha ta gudu gidan wata kawarta wacce itama budurwar abokin musa ce ramota ,ramota kam har ciki tayi as age dinta ya zube tace ta kira mata musa batare da bata lokaci ba ta kiransa sukayi magana yace ta zauna gurinta zai dinga aiko mata da kudin abinci kwanata biyu agurin ramota madu ya samu labari angata tana bin ramota kasuwa suka shirya dan kamota da magrib lokacin gurin yayi
duhu suka shige cikin bukkan yan kasuwa wadanda suka tashi da wuri suka la'be bayan wani lokaci sai gata ta taho rike da leda sanye da wando da riga kamar wata iyamura muradi
ne yayi nasarar cafketa aiko tana ganinsa tasa wata razannaniyar kara da
ihu
"yeeeeeeee egbami oooooooo ofe jimi gbe zai
saceni ooooo
sai ga mumy da madu da zee sun
fito ganinsu bai sa ta daina ihu ba tunda ta fara ihun mumy ke tsaye tana kallonta cike da matsanancin mamaki
tana zubar da
hawaye
gashi ta hana Madu dukanta
kafi
kace me mutane sun cika akansu har ana
arin
janyo taya a sakawa muradi mumy tayi saurin rike tare da Samir wani mutumi ya fito da gudu yace "saboda me zaka sace ta ka kyaleta ko nasa a konaka da taya yanzu sai da mumy taji abinda yace sannan tace "yata ce ta cikina ta gudu daga gida ne akan wani dalili ya haska fuskar mumy ya haska na kisna nan yaga tsantsar kamanninsu sannan mutane suka juya aka nufi gida daita ana zuwa gida ,kwanata biyu ta kitare katanga ta sake guduwa shima aka kamota da kyar aka kulleta a dakin mumy shima mumy na fita unguwa
ta ciccire karfe kofa ta gudu shima da kyar aka kamota nan fa akace aljanu gareta ba yin kanta bane mumy ta tashi tsaye da neman magani haka dai mumy bata nan bata can neman magani duk inda akace ana bada taimakon masu aljanu zata wani lokaci tare da muradi suke zuwa......"
*******
Bayan shekara biyu wanda yayi dadi da shekarar kisna shabiyar a duniya abubuwa
sun faru sosai ciki
har
da girman da Kisna tayi
,ta
kara girma sosai
qirjinta ya dan ciko da nono dan sun fi lokutan baya sai dai nonuwanta sun kasance masu gindin tasa ne gashi har lokacin bata fara period ba abun yayiwa mumy dadi sai dai da akwai alamun idan ta kara girma zatayi tsawo sosai komai
bai gama
ji ajikinta ba atakaice dai da sauranta da zama cikakkiyar
budurwa kuma
har lokacin zuciyarta na makale da soyayyar
musa dan duk yadda
mumy take taka tsantsar
daita da yadda ake
mata
addu'a da yadda ake amso mata rubutu duk
hakan bai sa zuciyarta ta saduda akan musa
ba kullum zuciyarta cike da begensa take saboda
lokaci suna waya dashi da
wayar zainab duk sanda zainab
tayi kuskuren ajiye wayarta
zata
dauka ta shige bayi su sha soyayyarsu .."
Mubarak bubakar tafida
dan
abokin
dady yana
yawon zuwa gidan dady saboda kisna tun da aka soma tashin hankali
yake jin tausayinta
kafin daga baya
abun ya zama gagarumar soyayya a zuciyarsa , haka yaya nazir
shima dan
abokin dady ne dukkansu suna mata soyayya a karancin shekarunta na shabiyar
a duniya kuma suna mata
hidima
sosai sai yaya taufiq
shima yana zuwa
shi kuma
an kawar mumy ne su
dukkansu idan basu
zo ba
zasu kira mumy su gaisa sannan su bukaci a bawa kisna wayar, tuni muradi da Samir har ma da mumy suka fahimci manufarsu
mumy
tace ina
kisna zata amince da
daga
cikinsu
wallahi da aure za'a mata mu huta da zaman datake a gidan nan ,muradi
dake zaune yana
sauraron mumy
yace "aure
kamar
ya mumy
? " wai duka guda nawa
take dan Allah ki share
wannan maganar kowannensu
yaje gaba
nemi matarsa karatu zatai yi , ni so nake ma a canza mata school ina tunanin ko bording za'a
kaita
a yaba ta rubuta weac
naunayen ajiyar zuciya mumy ta sauke sannan tace
"bari dadynku
ya dawo
muji abinda zai ce akai dan yace bazata cigaba da karatu ba a barta a gida har sanda zata samu miji , ko idan yaga wanda ya dace daita ya bashi samir yace "wannan mai bakar zuciyar ai karku soma aurar daita ga wani wallahi matsala zata bashi kar tazo tana guduwa dani har yanzu ban gama yarda daita ba Kallonta kawai nake yi" kamar kasani Samir kisna na bani tsoro kaga dai shekaranta biyu tsare a gida
amman har yanzu jikina na bani
duk randa ta fita daga gidan nan wani abu zai faru inji cewar madu .. Muradi ya nunfasa yace "ku fadi alkhairi ko kuyi shiru inshallahu babu abinda zai faru a
an mata sakin
talala mu ga takunta sai lokacin mumy ta sake yin magana "kai muradi rufaana asiri a dai barta nan suka ci-gaba da tautaunawa akan kisna yayinda muradi yake ganin ai ya isa ta manta da wani musa a rayuwarta mutumin da gabadaya rayuwarsa ta kara burkicewa shine wiwi shine codin da kwaya ."
da daddare da dady ya dawo mumy ta fada masa irin sintirin da samari keyi akan kisna ya sha mamaki yace "shine baki fada min ba da tuntuni na aurar daita "to amman muradi yace abarta ta cigaba da karatu a maida ita boarding school "sai dai idan aurenta zai yi sai ta cigaba a gidansa ..." ? "Wa zai aura kenan wai kisna kake nufi ? Itama ta masa tambaya a rude ya gyada mata kai alamun "eh "a'a baya so kowa ya nemi mahadin rayuwarsa haka kawai baza'a hada dana da ciwon kai ba "to shinkenan zan tuntubi masu zuwa wanda ya shirya ayi dashi babu wani batun karatu "yafi sauki inji cewar mumy duk yadda taufiq nazir da
mubarak Abubakar tafida
suke
zuwa gidan
babu wanda ya ta
a mata
maganar soyayya sai
dai kowa
gane take
takensu har ita kisna
sai dai a zuciyarta tace
" babu wanda
zata
iya amince ma ,zuciyarta ta musa
ce ..."
Muradi
na zaune a kofar gida tare
da abokansa suna hira
dukkaninsu sanye suke
cikin kanana kaya
masu
kyau da
aukar hankali
mujahid na
arin
tashi
ya shiga
cikin gidan
sai ga
wasu
yammata su
uku zasu shiga gidan sanye da nikaf haka kafafunsa sanye da safa cikin zumbulelen hijab
yace " yammata mutun
aya ta juyo
idan kin shiga ciki
kice
zainab
ko kisna
wata daga cikinsu
su kawo mana ruwan roba
wani sanyi farinciki ya mamaye
zuciyarsu dan sun dauka za'a hanasu shiga gidan ne , yayinda zinnira dake gaba taso ace muradi ne yayi mata
maganar dan tana kwadayin sake jin muryarsa dan tuna yariya rabonta da jin muryarsa duk zuwanta gidan bai ta
a daga ido ya kalleta ba bare magana ta sake shiga tsakaninsu gashi ita yana bala'in burgeta ko ma tace tana maseefar sonshi suna
shiga gidan
sala ta fada dakin kisna ,kisna na ganinta ta mike "har kunzo ?
Sala ta daga mata kai sai dai kamar kofar gidanku da mutane yanzu ya za'a mu fita kin koyi musu amfani da magani ?"nayi tuni ma bacci ya kwashesu dan mutane kofar gida mai sauki ne ki bani nikaf dinkin da safa da hijab d'inki nayi amfani dashi "okay an gama ta fara cire kayanta tana mika mata "naso ko
islamiyya su barki kina zuwa daga nan ku dinga haduwa dashi "ke bari shekara biyu fa ban saka shi acikin kwayar idanunta ba sai ta waya
zinnira
bata
shiga dakin kisna fa
mata
sakon mujahid
taje ta dauko ruwa mai sanyi
guda uku
ta fito sai dai bata
ga wanda ta sake fitowa dominsa
ba tayi shiru tana
tunanin mujahid yace "kawo mana
jiki a sanyaye ta bawa mujahid ta koma ciki ta iske kisna ta gama shiryawa "kisna karki manta da alkwarinmu fa "karki damu tunda kin min yadda nake so nima zan haduku da Aliyu aure ke kamar ya soki fa ya gama "ban son cika baki mutumin da bawani shiri kuke yi ba
."akanki zamu fara dan yadda kika faranta min nima zan faranta miki da zarar na dawo ku muje kawai Allah Allah nake mu bar gidan kar tsautsayi ya gitta ..."
Fitowa suka yi yayinda kisna ke sanye
cikin
hijab har kasa tasa
safa da nikaf suna fitowa gabanta yayi mummunar faduwa sakamakon ganin
Aliyu tsaye yana
arin
kulle kofar
dakinsu
sanye yake da gajeren wando niker
da yar
rigar kwallo
kafarshi sanye da
safa da takalmi
canves
na buga
kwallo
da alama zai je
motsa
jiki ne ko kuma zai je buga kwallon daya saba
duk satin duniya sun zo
zasu
wuce ya dan
kallesu
yana jin faduwar gaba
,wani
atuwar harara ta banka masa
ta cikin nikaf tana dauke kanta take
ya gane harararsa tayi
cikin nikaf
ummana da zinira da sala ne suka gaishesa ya amsa mata da "lafiya atakaice Itama Kisna bude baki tayi tare da canza murya tace ina wuni ?shiru yayi yana nazarin murya yayinda kisna ta dinga Allah Allah su bar gidan dan kallon da yake mata yana sa gabanta na faduwa har sun
gota shi ka
ya juyo
da sauri yace
"ku ......."Take gaban kisna yayi mummunar
faduwa dan tasan dasu
yake
,bai fiyye
kiran sunanyen mutane ba daga "ke ku kai
jikinta na rawa
a ranta tace
"kunga dan matsalar ko a fili tace " kuje ku kuji me zaice
"mu dai je tare zai fi
idan ba haka ba zai fahimci wani abu
a hankali suka jero
kan kisna na kallon
kasa ummana da sala da zinnira da fuskarta ke bude sukayi karfin halin cewa " gamu
bai yi masu
magana ba har
ya gama rufe kofar
dakin ya matso daf da kisna ya tsaya
suna fuskantar juna
sannan ya zuba
duka hannuwansa
cikin
aljihun wandonsa
yayinda idanunshi
ke Kallonta
fuskarshi
daure
ya tsira mata ido yana kallon onexpecting taga ya daga
hijab d'inta cikin matsanancin tsoro ta zaro ido waje
tana dubansa cike da matsanamcin firgici
shi kuma
ya kura mata ido kawai yana Kallonta.."
Sai Monday zamu hadu inshallahu
Mmm Sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 38
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
...... Musa
neman
fuskar
mumy
dan cilla mata
wuta
zaraf
yaji
aliyu
rike
tsintsiyar
hannunsa
dake
rike da
ashana
bai
tsaya
wata
wata ba
murde
masa hannu
take
hannun
musa
yayi kara
kasssss ,
musa ya
bude baki
saki
wani
razananniyar kara
mai sauti
yana haki
wanda yasa jikin kisna ya
sake
aukar rawa
ta rude ta gigice
a cikin daki
"wayyo
zan
mutu
sakar
min
hannu
wayyo
zafi
kashin hannuna zai
tsage
maami
(egbami)
ooooo
ki taimakeni zai kasheni
duk
cikin
harshen yoroba
yake wannan
maganar
yana rokon muradi wanda jikinsa
karkarwa tamkar dan tauri
kisna
najin
sautin musa yana kiran zai mutu a
taimakesa
ta soma bubbuga
kofar
d'akin
da karfi tana ihun a bude mata
amman
tashin hankali da'ake ciki yasa
babu wanda yaji ..
kake
shirin yi ? Aliyu yayi masa tambayar
cikin
tsananin tashin hankali da
zafin zuciya
jikinsa na wani irin
rawa
cikin
muryar kuka
zainab
tace "kalanzir
ya watsa mumy a fuska
har yana cewa a bashi a shana
kyata mata "what ?" Muradi
ya fada da karfin cikin zafin nama ya sake murde hannun musa batare daya kalleshi ba
"waye kai dan ubanka da
zaka zubawa mamana kalanzir a
fuska ? "Kasan
wacece
ita ? " kasan matsayinta da darajanta
"zaka iya yiwa mahaifiyarka
haka
ya dinga zubo masa
tambaya yana murde
da hannunsa
sannan
ya fuskanceshi yana
zabga masa
maruka
da d'ayan hannunsa , cikin haka
alamu dan kanin baban musa ya
shigo
a guje
yayo
kan Aliyu
gadan gadan Aliyu ya dauki
musa
gabad'aya yayi filingin dashi
a jikin kofar
dakin da kisna take
ciki
yayi sama ya dawo kasa ya zube warwassss
yana sakin
kara dafe da hannunsa
dake
masa wani azababben
zafi ."
Aliyu
soma
kaiwa
alamu
naushi
fuska
shima alamu ya kaiwa Aliyu sai dai ko sau daya bai samu nasarar samun Aliyu ba
saboda yana
gocewa, alamu
bai yi auni ba yaji
Aliyu ya damki
kafadansa
bai
sake ba sai
daya
kashin gurin yayi kara
sannan
yayi
jifa
dashi
ya soma
arin
sunce
belt
din dake kugunsa gani haka yasa
'yan'uwan musa
suka fara neman hanyar guduwa
aiko ya hau zuba musu belt
ta ko'ina gabadaya
haukace dukansu kawai yake
kamar zai kashe su
alaja mutia ta rarrafo ta rike wa Aliyu kafa " kayi hakuri
dan girman
Allah
karka kashe min ya'ya
za'a fito muku da yarinyarku
ba dai yarinyarku kuke son a fito daita ba
to za'a fito
daita ? "Ku bude kofar ku fito musu daita mu huta
muradi
ya fixge kafarsa
tare da tureta
tayi
baya dabas ta zauna
ya hau zabga mata
belt
sai faman tsosa jiki take tana bashi hakuri yaran suka kamota suka rungume belt din na sauka ajikinsu
"kunga
bala'in da musa ya jawo min kou
ina zaman zamana ?
dole
ne ya rabu musu da yarinya
mana nifa na gaji da wannan wahalar
ta karasa maganar tana rushewa da
kuka tana kokarin kamo Aliyu kafafuwan Aliyu amman ina sake tureta yayi yana haci tamkar kumurcin
maciji
.."
mumy
kuwa
tuni numfashinta
ya soma
barazanar
daukewa
ya badamasi dake kanta ya dinga
kokarin
numfashinta
ya daidaita
sai
dai har lokacin numfashin
yaki daidai
sai haki take tana huci
kwayar
idanunta
nayin sama a matukar fusace muradi yace
"waye
stupid goat
din
dake
damun rayuwar
sister dina
who's that animal
ya tambaya a tsawace
yana
kaiwa bango nashi
dan
shi
ko a hanya ya ga musa zai wuce
wuce
dan
bai sanshi ba
Zainab tace
"ga dan iskan can kaci
ubansa ya Ali
"what wannan dan yaron
? Zainab
ta gyada masa
kai "wannan
snal
din
take so ?
yayi magana
yana kallon Musa
tare da nuna shi da yatsa ..."
Take
Musa
ya shiga
girgiza masa
dan
ya bala'in tsorata da ganin yanayin
Aliyu dan a yadda yake kallonsa zai iya kashe
mutun har lahira
sosai
Aliyu
ya daura idanunshi
akan
Musa dake rike da hannunsa daya
karye , ganin irin kallon da
Aliyu ke masa yasa musa
soma ja da baya
domin guduwa shi kuwa baban musa tuni ya lalla'ba ya shige daki ya kulle
kofarsa tun
kafin Aliyu ya gama da musa
ya dawo kanshi dan ya
lura babu wanda
Aliyu bai doka ba a gidan ."
Aliyu
gama
kallon Musa
yasa
afarsa daya yayi wani irin
kwallo dashi
Musa
yayi sama ya
zube kasa yana haki kamar ransa zai fita "kai ! kai !! kai!!!
kake dagulawa iyayenmu
lisafi
dinga kwallo da musa yana takashi
take
gidan ya
kaure
ihu neman taimakon za'a yi kisan kai
kusan
yoroba da
ihun akan fa
a idan abu
yayi
bala'in , gida ya sake
cika
makil
da mutane yan bada hakuri yayinda wasu
daga cikin mutanen dake tsaye agurin
suka fara magana "amman wannan soja ne dai
ko kalli yadda yaki dukansu kamar ya samu dabbobi ,wanda ke tsaye kusa dashi yace "wallahi yayi min daidai Allah yasa yayi masa laga laga shegen yaro mai nacin
tsiya
yana neman bata rayuwar yarinya
kisna
kuwa da
iyakacin karfinta take buga kofar tana kiran sunan musa hawaye na bin kuncinta ,cikin dacin rai ha
e da bakinciki
Aliyu ya kai kafarshi ya daki
kofar dakin
duka daya sai ga kofar ta balle kisna ta fito a gigice
idanunta
bai kai ga kowa ba sai kan
musa Wanda ke kwance
baya motsi , da gudu ta karasa gurinsa ta zube
bisa g
wiwowinta ta kife kanta a jikinsa taji baya motsi nan
ta soma jijiga
shi tana kuka tana kiran sunansa
kuka take sosai mai matukar cin rai
"waye
ya masa haka ?
"Bolaji tace wannan yayan naki ne "ta bata amsa tana
kukan
zugin belt din Aliyu ,
kisna
ta d'ago idanunta
ta kalli
wanda aka nuna mata Aliyu ta gani
idanunta na tsiyayar da ruwan
hawaye sam idanunta sun rufe ko inda mumy take bata kalla ba ta mike da
sauri
ta
auke Aliyu da mari Wanda yasa take numfashin mumy ya dauke
ta daina numfashi gabadaya , yayinda zuciyar Samir da madu da ya badamasi suka tsaya cak suka daina aiki na wani lokaci kafin daga baya zuciyoyinsu ya soma bugawa da karfi hatta zuciyar afra ta
kusan
tarwatsewa
saboda tsananin tashin hankali da firgici abinda kisna tayi
, abu
kamar a mafarki
wai kisna ta mari Aliyu akan Musa ?
sam firgicin marin da kisna tayiwa
Aliyu bai sa sun lura da daukewar numfashin mumy ba . "me yasa ka dokesa har ya daina motsi
zaka kashesa ne ?
" ni ya kamata
Ku kashe
tunda bakwa soma bashi ba , "me
ya maka da zaka kashesa ? ta sake daga hannu zata sauke masa wani marin Samir yayi saurin mikewa ya
rike hannunta ya soma gaugaura
mata mari hagu da dama , ta fixge hannuwanta tana kuka "wallahi
kun
damu rayuwata ku kyaleni
mana dole
sai kun hanani soyayya da Musa
,ni musa nake so bazan
taba rayuwa babu shi ba
kuma babu wanda zan aura sai Musa
......"
Tunda
kisna
ta mari aliyu
yayi mutuwar
tsaye yana dubanta q'irjinsa na wani irin bugawa da
matsanancin karfin gaske , a zahiri ake iya
kallon yadda zuciyarsa ke tafasa , jijiyon kasa gabad'aya sun
yi rudu rudu , Kallonta
kawai yake zuciyarsa na
mamakinta , bai bata
expecting zata iya kai hannuta jikinsa ba ,duka
guda nawa kisna take
yarinyar
da loma daya zai yi daita ya gama
da ita
amman
ta Iya karfin halin marin mutun irinsa ?
gabad'aya jikinsa yayi sanyi karfinsa yayi kasa yaji kamar zuciyarsa zata buga wani irin bakinciki ne daskare da zuciyarsa yana jin kamar ya zube kasa saboda sanyi da kafafunsa sukayi
, yan uwan musa kuwa
babu Wanda bai ji dadin marin da kisna
tayi wa Aliyu ba Samir ya sake dauketa da wani marin sannan
shiga dukanta yana kwallo daita
madu ya samu sanda ya
dinga maka mata
tana ihu "zasu kasheni wayyo zasu kasheni
shi kam Aliyu ya
kasa hanasu dukanta
yayi shiru kawai
saboda
zuciyar dake zafi .
zainba ce ta lura da mumy bata numfashi tasa ihu
"mumy bata nufashi fa ku rabu da kisna take suka yo Kan mumy suna rige rige
har Aliyu shi kadai ya dauki mumy ya fito waje
daita sai lokacin hawaye ya zubo masa har akan fuskar mumy
kai tsaye
gurin mota
ya nufa ya badamasi da Samir
suka sa
hannu suka
saka mumy a bayan mota Zainab da afra suka
zagaya suka shiga
Aliyu ya shiga mazaunin direba
cikin zafin nama hawaye na gangaro masa ya juya
motar madu da samir
na rike da hannu kisna dake kuka
suka bar unguwar
,Aliyu
kalli ya badamasi
ta mirrow ina muka nufa da mumy ?"Muje gida a kofar gida suka iske dady
goye da hannuwansa duka a baya
zuciyarsa na zafi dan
mai gadi ya sheida masa abinda ya faru kamar yadda ya sheidawa Aliyu
ganin ana
arin fito da mumy
gabansa yayi mummunar
faduwa
ya saki hannunsa yayi gurin motar yana tambayarsa "me ya faru babu wanda ya yi bashi amsa saboda gabad'aya a rud'e suke suka shiga cikin gida ya badamasi ya nufi bangaren sa cikin sauri domin dauko kayan aikinsa tare da Afra suka dawo ya shiga bawa mumy taimakon gaugauwa cikin haka Samir suka shigo da kisna ai kuwa dady yayi kukan kura yayi kanta ya dinga dukanta "zaki kashe uwarki ko ? "Kina son ta mutu ko ?
"A'a dady ku kyaleni karku kasheni wallahi bazan sake fita ba na tuba ku kyaleni "karya kike kullum haka kike fa
a kai madu dauko min sansar can na karya kafar fita da sauri madu ya dauko dady ya dinga makasa kakafuwanta sanda Afra ta dinga bawa dady hakuri tana kuka Zainab t cikin kuka ta karaso ta dungure mata kai "bakya jin magana kisna kina son kashe mumy daga zubar da shafa kika sa kafa kika fita wallahi dady ko Musa nada laifi laifin kisna yafi yawo tunda ita na waya gareta ba idan bataje gurinsa ba bashi da hanyar da zai nemeta "ai yau sai na balla kafar fita nemansa tun kisna na ihu ana iya jinta har aka zo ba'a jin muryarta yayinda Aliyu ke zaune yana Kallonsu ya kasa dakatar dady gashi kukan da yake yasa ya
badamasi dake dakin mumy domin
arin dawo da numfashinta yace fito
da kyar ya samu ya dawo daidai sai dai bata bu
e idanunta ba ya daura mata drip ya fito tana kallon kisna dake nad'e shi ya ma rasa abinda zai mata dan idan yace zai taba kasheta zai yi bayan dady da Samir sun mata lilis sun tabbatar da bazata iya daga kafafunta ba suka kyaleta "kwanto min igiyar shan madu da sauri ya yaje ya kwanto ya dawo "ku daure mata ita kafin gobe na daba mari wallahi dana rasa salaha akanki gara ki damgwama a kulle shasha dabba damsulbasee ,ban da ke kidahumace ma zaki yi da wannan da bai da mutunci yaron da ko ganina yayi sai dai ta daga min kafada saboda kin bashi damar ta raina mu yana tsaye aka daureta yayinda Aliyu da Afra har da zainab ke kuka "dan Allah karku daureta dady ku bata last chance bazata sake ba inji cewar Afra ko saurararta bai ba ana gama daure kisna aka jefe ta bq aka kulle ranar kwana suka yi akan mumy sai cikin dare ta farka da sunan kisna Aliyu ya rikota yana mata sannu dady ya talla'bo Kanta ya bata ruwa tasha tana cewa "kisna ?
"Ki kwantar da hankali mumy bamu barta tana gida "muje ku kaini na ganta "salaha kinsan ba baza yi miki karya ba tana bq daga yau matsalarmu ta kare
ki kwantar da hankali gobe da yarda Allah mari zan sa mata wasu hawaye masu zafi suka zubo mata Aliyu ya tare "kiyi hakuri mumy ki daina zubar mata da hawaye maseefa ne a gareta kiyi mata addu'a zata daina ta jijina masa kawai zainab ta shigo da plet din abinci Samir ya amsa ,shima ya Aliyu ya amsa a hannusa ya soma
arin bawa mumy "bazan iya cin komai ba muradi yau ni aka watsawa kalanzir har ana neman a shana irin wannan zaka dauki d'anka ka bashi takarashe maganar tana kuka har washegari kuma mumy take wanda hakan yasa jinita ya hau ya wuce ka'ida yayinda zuciyarta ta dinga mata ciwo ko mikewa bata iyayi gabad'aya ciwon mumy yasa aka manta da kisna har bayan kwana biyu mumy
dubesu gabad'ayansu harssu zahra da mufeeda da aunty ummi
suna zaune a gabanta banda
kisna ,tace "kun manta
da kisna
ko ?
Sukayi shiru cike da takaici a"kuyi hakuri ku duota karta ,kuyi hakuri nasan zan mutu na barku da aiki kuyi iya yinku ko bayan raina ban yarda ku bar kisna ta auri wannan yaron ba duk suka gyada mata "inshallahu mumy ai idan muka bari sunyi galaba akanki ki kwantar da hankalinki bazamu taba yarda ba inji cewar madu duk hirar da'ake hankalin mumy na gurin kisna lura da hakan da Aliyu yayi ya tashi ya shiga Kitchen ya zuba abinci a plet ya dauko goron ruwan ya nufi
dakin tana nan a daure,duk
kafafuwanta sun kunbura haka fuskantar duk sun kun bura ya durkusa a gabanta ya ajiye plet din abinci ya
soma
arin kwance ta, ta zuba masa ido tana kallonsa har ya gama batace masa kalla ba haka shima bai ce mata ba ya kai spoon din abinci bakinta saboda yasan bazata iya daga hannunta ba sai dai juyin duniya taki ci ta soma motsi da bakinta yayi kokarin fuskantarta domin jin abinda zata ce a hankali ya fahimci abinda take fada "me yasa
ka kwanceni gara ku barni na mutu nafi son mutuwa da rayuwar duniya ".
Ya kura mata ido yana kallon karamin bakinta "lallai wannan yarinyar tana da mugun taurin kai ga kafuwar zuciya kamar ta arna tunda ta fadi abinda ke ranta ta kife kanta
Hannunshi daya ya kai kan suman kanta dake zube har gadon bayanta yana shafawa a hankali yana tunanin kalar rarrashin da zai mata wanda zai natsar da zuciya , wani irin tausayinta yake ji yana ratsa jinin jikinsa , zuciyarsa ke kwabarsa akanta sai dai har lokacin matsayinta na nan na diyar mumynsa shi yasan da wata ce tayi masa abinda tayi masa da ya kulle daita har duniya ta nade amman ita din dabam ce hannunsa ya cigaba da yawo dashi akanta kafin daga baya ya fara magana cikin sanyi murya "ya kamata zuwa yanzu kiyi tunani mai kyau duk dai har yanzu akwai kuruciya acikin lamarinki ,wannan yaron mai kama da tana sam bai dace da mace irinki ba me yasa bazai canza tunaninki ba ya dawo irin namu dan ...."A fusace ta katseshi tana buge masa hannunsa dake kanta sannan ta zuba masa idanunta muryata a shake tace " tunanina ba irin naku bane kuma bazai ta
a dawowa irin naku ba saboda haka har abada bazan taba daina son Musa ba " ya tsareta da kyawawan idanunsa da suka dawo jajayen tsabar damuwa "ka fita a dakina bana kaunar ganinka saboda na tsaneka na tsaneka i really hate you tayi maganar tana kuka " ya watsa mata wani kallo wanda ya tabbatar masa da wasu abubuwa tsakaninta da Allah ta tsaneshi kamar yadda ta fada tsana kuma bata wasa amman shi bai taba jin zai tsaneta ba ko dan darajan mumy ita din uwa ce ta dabam a zuciyarsa komai yana yi ne darajan mumy da sunan Hajiya kayi if not ko kallon arziki bai kamata yayi mata ba bare tausayawa, a hankali ya mike ya bar daki zuciyarsa cike da wasi wasi tunda ya fita ta kife kanta take kuka bata d'ago ba har bacci yayi awon gaba daita...
Mumy da Aliyu
sai da suka kai
ruwa rana da dady aka sakawa kisna mari kuka suke suna
rokonsa karya sa mata mari maganar har gurin hajiya Aysha sai data tako da kanta sannan dady ya hakura sai dai yace bata sake fita babu zuwa boko babu zuwa islamiyya ta zauna anan muddin rai Hajiya Aysha tace "hukuncinka yayi daidai jairar yarinyar so take taga bayanku da ikon Allah sai Allah ya kunyatata bari
naje
na ga mara jin magana
suka tashi tare da aunty
Afra
dady ya basu key tana zaune ta d'aura
kanta akan gwiwowinta kamar koda yaushe ta bushe ta rami tayi wani irin baki tamkar ba kisna ba saboda rashin cin abinci da kulawa dan yadda aka kawo mata abinci haka ake zuwa a tadashi ,aunty
Afra na
d'aura idanunta akanta ta k'arasa da sauri ta durkusa a gabanta ta
rungumeta "baby
nah ......"
Kisna
ta runtse idanunta gam
dan bata qaunar ganin kowa daga cikin ahlinta hajiya Aysha tace" sannu shugaban marasa jin magana Allah dai yasa kiji magana yarinya kamar mai kunne kashi ,ina ke ina jikan oduduwa masu fitsari a tsaye ? " duk da cikin yoroba muka taso amman me zamuyi
dasu
wallahi kikayi kuskuren da kika gurbata min zuri'a bazan taba yafe miki ba ,ke yanzu rayuwar yayyenki da kika taso kika gani a gidan nan bai isheki misali ba ? "gabadayansu babu wanda yayi saurayin kansa sai wanda aka zaba musu amman ke dan rashin jin kece sai dan
gurguwa
aunty afra ta d'ago tana duban hajiya Aysha fuskarta da alamar tambaya "daman mahaifiyar yaron gurguwa ce ? "Ke da kukaje gidan baki ga alama ba "Ai bata da maraba da gurguwa baki ga kafafunta ba hagu a dama ba ai sai da aka kwantata min ita sosai sannan na ganeta na san kakar yaron wacce ta haifi ubansa gabad'aya daginsu marasa mutunci ne acikin yoroba , Allah dai ya shiiryeki sakina yasa ki gane daga fa
a Hajiya ta dawo yi
mata addu'a akan Allah yaye mata abinda ke damunta anan
ta tafi ta bar aunty
Afra
rungume da kisna dake kuka a tun sanda Hajiya ta soma zaginta ..."
Aunty afra ta kira sunanta cikin sanyi murya
"kisna ina son tambayarki wani abu kuma ina bukatar ki fa
a min gaskiya
kun ta
zuwa wani guri
da musa kunyi
imole ne ma'ana (cin maganin soyayya ) ?Ta girgiza mata kai alamun a'a " ki
a min gskiya idan kun taba zuwa sai an san yadda za'a yi a karya
kin san
dai babu wanda zan fadawa wannan maganar
"Allah aunty
Afra bamu ta
a yi ba mun dai taba zuwa gurin wani malami amman shi cewa yayi zamuyi aure amman sai mumy ta mutu "ya rabbi yanzu ke zaki auri wanda sai mahaifiyarki ta mutu "? Kisna tayi shiru taki cewa komai ba "ki daina wannan tunanin duk abinda zaki mallaka muddin zaki rasa wani naki ba mahafiyarki ba na banza kema har da kuruciya bancin haka ko fada wani yace kiyi baza kiyi ba ni dai ki fa
a min gaskiya bayan bayanin malamin bai baku wani abu kunci ba "? "babu idan mun taba yi kinsan zan fa
a miki
",to kun taba
shan jinin juna
? Kisna tayi shiru tana tunani
dan tasan sun ta
a sha
"kun taba sha ko ? Kisna ta gyada mata alamun" eh "subuhanallahi
shiyasa kuka kasa rabuwa da juna wallahi " dan Allah
aunty afra ki taimaka
min na auri musa sannan ki taimaka kije min gidansu ki duba min shi wannan azalumin
yayi masa dukan mutuwa ko
ina ruwansa da rayuwata ?
"Abinda Aliyu yayi masa daidai ne baki ga har kalazir musa ya watsawa mumy ba ke yanzu zaki
iya auran
mutumin da ya iya watsawa mahaifiyarki kalanzir har yana cewa a bashi a shana suka jiyo Muryar mufeeda
a bayansu ."Wallahi ban taba jin na tsani wani halitta a rayuwata ba kamar yadda na tsani ke da wannan yaron ,ke ko mu da ba mumy ce ta kawo mu duniya ba bazamu iya ganinta cikin damuwa ba bare ke wallahi ki guji fushin mahaifiyarki idan nan gaba duniya ta juya miki baya Allah yasa muna raye mu karar da abinda kika shuka da karanshin shekarunki yar banza yarinya kawai mara imani ta k'arasa maganar tana barin dakin ...
Kisna ta rushe da kuka "kowa ya tsaneni a gidan nan ,me yasa bazu fahimceni ba?
"Karki
damu ki kwantar da hankalinki zan
san abunyi afra na gama fadar haka
ta mike ta bar dakin tare da kullewa kamar yadda suka iske ta kaiwa mumy key ta nufi bangarenta a lokacin
ya badamasi na zaune akan kujera ya daura kafafunsa akan center table yana tunanin matsalar kisna da taki ci taki cinyewa , Afra ta karasa
shigowa
ta zauna
"baby Ina son magana mai mahimmanci
da kai ya waigo
ya dubeta tare da cewa "uhmmm ina jinki "daman akan maganar kisna ne da yaron nan ,yadda kuka
auki lamarin yarinyar nan ya wuce haka, mai zai hana ku hakura ku barta tayi soyayyarta da
yaron nan ya badamasi karkata kai yana Kallonta cike da mamaki jin maganarta "yadda kuke ganin aibunsa ita fa bata ganin hasalima bata ganin makusansa ku barta tayi soyayyarta har sanda zasu auri juna
idan Allah ya kaddaro
hakan shi
fa so babu ruwansa da wani kudi ko galihu ko yare ko addini
ko kankata tunda ta soma magana yaji wani abu ya tokare masa makoshi , ya jima yana mamakinta kafin daga baya ya soma magana cikin fushi "ke yanzu ina ruwanki
da matsalar gidanmu ? "Idan dai wannan ne gudumuwarki garemu to mun yafe dan Allah ki adana shawararki
ko zai miki amfani a wani guri
amman agurinmu bashi da wani amfani ,
kuma karki sake zuwa min da makamanciyar wannan
maganar
idan ke baki da hankali mu muna dashi mu rasa wanda zamu dauki kanwamrmu mu
bawa aure
sai wannan tantiri kuma dan shaye shaye wallahi gara ta mutu mu binne gawarta akan mu barta ta auri
yaron nan ,karma kiyi kuskuren fa
ar wannan shawara taki a gaban Samir ko Aliyu Dan zasu miki abinda bakiyi expecting ba ,ya mike ya shige daki ya barta sake da baki
tana kallon kofar daya shiga " a she akwai sauran kallo a gidan nan
kenan tunda bazaku dauki shawara
ba ,kuma
kuna tare da aiki dan yanzu kuka fara ganin bala'in , ni
meye nawa daga bada shawara za'a nemi cinyeni
? Kowa yaji da damuwarsa ni tawa damuwar ma ta isheni ta mike ta shige d'akinta ."
******
A daren wata ranar talata bayan dady ya idar da Sallah isha'i yana zaune yana addu'a kuka ya tsarkeshi ya kasa ci-gaba da addu'a yana cikin wannan halin aka turo kofar dakinsa aka shigo muradi ne a gaba sai Samir dady yayi hanzarin tashi zaune yana kokarin mayar da kukansa ciki tare da sanya hannu yana goge wanda ya bata masa fuska cikin dabara wai dan karsu gane amman ina tuni muradi ya fahimci kuka yake dan suna hada ido dashi sai jikinsa yayi sanyi kuzarin jikinsa ya sake yin kasa ya tsani yaga dady ko mumy suna zubar da hawaye akan matsalar kisna cikin tsanye jiki ya koma ya jingina bayansa da bangon dakin yana ma dady kallon tausayawa cikin tsananin damuwa Samir yace "plz dady me yasa kake hasarar hawayenka dan Allah ka bar komai a hannunmu zamu yi iyakar kokarinmu cikin kakalo murmushin dole dady ya fito muradi yana cewa "zo nan dana kai kuma wa ya fada maka kuka nake yi ?muradi ya karaso ya kai hannu a idanun dady yana goge masa guntun hawaye da bai rigada ya goge ba tare da cewa ",ga hawaye nan a idanunka sannan idanunka sunyi ja dan Allah dady kuyi hakuri wallahi kullum cikin tunanin mafuta nake akan matsalar nan banaso wani abu ya taba lafiyarku akan wannan matsalar Samir ya ja doguwar ya zauna suka tasa dady gaba suna kwantar masa da hankali dady ya sake kurawa yaransa ido da suka dawo kalar damuwa adalilin nashi damuwar "na fada muku ba kuka nake ba ......"
Manage not edit
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 39
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
......Idon
muradi
ya cicciko
da ruwan hawayen
tausayin
dady
saboda ganin
yadda
dady
yayi
shiru
tare da
tsura
musu
idanu
wanda yake nuni daya
cikin
tsanani damuwa
sai dai
yayi
dabara
mayar
dasu
yana
cewa "ka
sani
dady
rayuwa na
tafe
jarabawa kala kala
kuma
hakan
yana
nufin
Allah
manta
kai
ko baya
sonka
bane
sai
Allah
sonka
ma sannan
zai
jarabeka
sannan
cikar
imaninka
zai
cika,
kowane
mumini ya
yarda
da qaddara
mai kyau da akasinsa
sannan
dady
zababbun mutane
ake
jarraba
kada
ka sanyawa
zuciyarka
damuwa
yin
Allah
damuwar
zai taba imaninka
kayi
hakuri inshallahu Allah
zai bar
rayuwarta
haka ba muddin
muna duniya
baza
mu bari ka
cigaba da
kuka
akanta ba, ita kanta
nan
gaba zatayi ingantacciyar
rayuwa
a duniyarta
da izinin Ubangiji
amman
halin
da kuke
jefa
kanku kai da mumy
a sanadiyyarta
yana bala'i d'aga
hankalina
dana
Samir
ka taimakemu
dady
ka cire damuwar nan
koda
ba duka
kaci
abinci
domin
ka samu
karfin jikin da zaka yi
addu'ar
nemammata
shiriya a gurin Allah
dady
ya daure
zuciyarsa
cikin
jinjinawa d'ansa
muradi
wanda samun
d'a
irinsa ke da matukar
wahala a wannan
lokacin
sai an tona
ma kafin a samu ,yana
matukar
son shi
gashi
dai
shi din daga
wani
tsatso ya fito wanda
har
lokacin
babu
tabbaci
akan mahaifiyarsa
sannan babu
nagartaccen
uba na
gari
sai shi daya dogara
dashi
wannan shine
matacce
fitar da
rayayye
ina
zai
amshi
auren kisna a wannan halin
da suke ciki
wallahi da babu abinda
zai
hana
bai aura
masa ita da
karancin
shekarunta dan yasan
shine
mutumin
zai
kula daita da rayuwarta
sannan zai
sota da irin
tawayarta
da lalurarta na rashin
jin
magana ,sai
dai
ina
kowani
rai yana
son
abu
mai kyau ko
iska
yana
son
natsatse
dan iska dan'uwansa ba
kar
ta zo tana
bashi
ciwo
kai
, a hankali ya dinga
tunanin wanda
zai bawa auren kisna
a cikin danginsa
ne , zai nemi alfarma
agurin ahlinsa su rufawa juna
asiri
sosai
dady yayi zurfi
cikin
tunani kafin daga bisani sautin muryar muradi ta dawo dashi
"Plz
dady
daina
dogon tunani
haka
zai
iya
shafar lafiyarka "inshallahu
daina
d'ana
daga
yau
zan rage
muradi
yaji
dadi
sosai har
da murmushi
yace "na gode
dady sai ya janyo
kular abincin da'aka
kawo
masa mai cike
da lafiyayen abinci ya
bude cike da girmamawa
"Bismillah dady
ka daure kaci abinci
a hankali
shi da samir
suka
dinga lallaba
dady
har yaci abinci
yana ci yana kallonsu
tare da alfahari dasu ..."
misalin
karfe
goma na daren ranar
afra na kwance
akan
makeken
royal bed dinta
ita kadai kasancewar
badamasi na gurin aiki bai dawo ba sai zuwa shadaya , gabad'aya
nemi natsuwarta ta rasa ji take kamar
zuciyarta zai buga akan tsananin tunanin muradi juya kai kawai
take zuciyarta na sake harzuka
kamar ta daura hannu aka ta saka kuka ko taji sau
in zafin da take mata
tashi
ta zauna ta janyo
pillow
ta rungume a
qirjinta tana jin tamkar shi ne a qirjinta
tana cigabanani
da nazarin hanyar da
zata
shawo
kan muradi
cikin sauki batare daya bata matsala ba
sannu a
hankali
yarda da
wasu
daga cikin shawarwarin
zuciyarta ta bata dan haka
a hankali ta
mike
zira
silipas
dinta
ta fito cikin
sand'a ta shiga parlour'n mumy taci
sa'ar babu kowa sai karar tv dake aiki
dan haka ta sanyawa jikinta kuzari da jarumta
tayi hanyar step
ta karasa
jikin kofar dakinsu har zata yi knowcking
sai ta fasa
ta murda handle
din
kofar
ta shiga ta maida kofar
ta rufe har da
murda
key bata iske
kowa a parlour'n
ba dan haka ta kutsa
cikin uwar daka anan ta hango shi
kwance
tayi shiru na yan mintina
tana
kallonsa
kwance
sanye da farar
singlet
da farin wando iya
cinyarsa
kallon
kuralla
take masa kamar
zata
cinyesa
shi
kuwa gogan
bai san da shigowarta
ba sai
faman
aikin shafa qirjinsa yake yana lissafin
shafukan
rayuwarsa
data gabata
tamkar a mafarki
ya ganta tsaye
tana kallonsa ya zabura ya mike zaune
gabansa na wani irin faduwa "Me ya kuma
ya kawoki dakin nan maza
maza
ki kama hanya ki fita tun ban miki rashin mutunci ba kina son ki sani cikin bala'i ko me kuke nufi dani
?"na rokeki
karki
yi sanadin da zamu samu matsala da dan'uwana
"I don't
care about that da ku samu matsala da karku samu wannan ba damuwar
afra bace damuwar afra ta samu gurbi a zuciyar Ali saboda soyayyar Ali ta rigada tayiwa
rayuwarta kamun kazar kuku idan babu
shi bazata iya cigaba da
rayuwa ba
"ai kuwa sai dai ki kare rayuwarki
a haka dan har abada nayi miki
nisa
ke ko matan duniya kaf sun
kare sauran ke afra
wallahil-azim
bazan
yi rayuwa
dake ba "ni
kuma gashi burina mu rayu tare ba har ma na haifa maka kyawawan baby's masu
matukar kama da kai ta
kara taku biyu zuwa inda
yake
batare da wani tsoro ko fargaba abinda zai faru ba
suna fuskantar
juna "ina sonka gadanga dan
nasan
you so different
daga cikin
tarin mazan duniya kana da kamalawa
da kamewa forget all the
..... "Yayi
saurin katseta yana ja baya
saboda
kusancinsu yayi yawa dan har yana iya xukar numfashinta
a hankali ya
furta "azubillahi mina sheidanir
raji
saurin zaro ido waje
tayi "ni kakewa uziyya ?"tayi
maganar cikin tsananin fushi
tana nuna
qirjinta "fiyye da haka ma zanyi saboda
kin zama sheidaniya "tunda kace haka kuwa tabbas zan
tabbatar maka
da hasashenka wait lemme prove
it to you unexpected yaji
ta zubo
jikinsa
gabad'aya
ta rungumeshi
tana kokarin hade bakinsu guri daya yayinda
hannunta daya ke
daidai
gefen fuskarshi dake kwance
kwantaccen
suma sai sheki suke zubawa saboda gyara
saurin
kawar da bakinsa yayi yana
zaro
idanunsa
cike da matsacinan mamakinta
bai dauka isksncinta ya girmama
haka ba a hankali ta soma shafa
gefen
fuskarshi
tana tura masa brest
dinta
cikin
zafin nama ya hankadata
tayi
wani irin
juyi tayi baya
taga
taga
sannan ta tsaya bisa kafafunta
tana kamkame jikinta guri daya
idanunsa da suka sauya kala yake kallonta dasu
tana son ta sake matsowa garesa sai dai hakan ya faskara saboda tsoron daya ziyarceta,
numfasawa
yayi
cikin tsananin fushi ya nuna mata kofar fita
daga dakin batare
da yace
uffan ba dan ko yace zai yi magana bazai iya ba saboda zuciyarsa tazo wuya
ita kuwa afra tana
nan tsaye kamkame da jikinta tamkar gunki tana kallonsa tamkar mutum mutumi haka ta koma saboda tsananin tashin hankali kusan minti goma daya
auka yana nuna mata kofar fita sai dai ita din ta kasa kwakkwaran motsi wani irin ajiyar zuciya take sauke tana jin duniyar tayi mata zafi dame yake son taji da
shi
son dake azabtar daita ko kuma da wulakacinsa suna nan tsaye suka ji ana buga kofar dakin da
karfi
shiru dukkaninsu
sukayi kafin daga baya muradi ya kewayeta ya fito zuwa falon inda
Samir ke
sake kwankwasa kofar
yana cewa "muradi ka bude min
kofa me kake yi ne
ka kulle kofa ?
Yayi shiru ha
e da juyowa zai koma dakin sukayi karo da afra yayi saurin
baya
yana kakkabe jikinsa da hannu muryarsa a fusace yace "sai ki san yadda zakiyi da kanki dan duk abinda kike nufina dashi da yarda Allah kanki zai koma bai yi shiru ba ta soma magana cikin sanyi murya ta yadda daga ita sai shi zasu ji
"bana
nufunka da komai Aliyu
sai alkhairi ka yarda dani sannan ka yarda zaka aureni
na kashe aurena ko kuma muyi soyayya
"wannan ne kuma bazaki
taba samu ba har duniya ta nade ko kinga nayi miki kama da irin wadan nan
yan iskan mutane
?"tun wuri ki san
yadda zaki yi ki bar dakina
tun baki jefa kanki cikin matsala ba "I don't
care about that matsala
ko wani ya
ganni anan zai barni ya wuce babu inda zani ta karasa maganar tana sake jin wata irin zafafan soyayyarsa na taso mata tun daga cikin kasan zuciyarta tana jin kanta in har babu shi a rayuwarta tabbas mutuwa zatayi a hankali ya juya ya fara tafiya cikin zafin nama
domin
komawa
cikin dakin tamkar bashi da laka dan ya lura afra nemanshi
take da bala'i
yayinda Samir
ke cigaba da buga kofar ya zube
akan katifa idanunsa na ganin duhu
babu abinda zuciyarsa take sai faman
bugawa baya son wani tashin hankali a rayuwarsa a bar da yadda rayuwarsa ke tattare da cuwuka kala kala
har kusan shabiyun dare yana kwance
bai sanda
afra ta bar d'akin ba
da shigowar Samir
tun daga lokacin
muddin yasan shi kadai ne a dakin
zai
kulle ...."
******
Kullum
kisna
bata
da wani
aiki
sai na
tunani
yadda
zatayi
ta fito daga
d'akin
ta bar rayuwar
gidansu gaba-daya
huta da takura
wani
shigowa
da ya badamasi
yayi
dakin ne
yace
suje
asibiti a duba
lafiyarta
saboda
ramarta
tayi
yawa
gashi duk abinda taci sai ta
amayar
da kyar
ta mike
tsaye
ta zira hijab dinta
soma d'aga kafafunta
iska na dibarta
saboda
rashin kuzari
a bakin motarsa yace
tsaya saboda ganin baba mai gadi zaune
ya shiga
bangaren mumy ya
sheida
mata , tayi masa
addu'a muradi dake zaune kusa daita
gaishesa yace
"yaya bari na mike
muje tare
"mumy tace "a'a
ka zauna ga breakfast
za'a kawo maka
bai
so karyawa mumy gwiwa ba
amman dole
ya bata hakuri dan sam hankalinsa bai kwanta
dan yasan ya badamasi da sakaci za'a iya neman kisna
a rasa
muryarsa
a sarke yace "mumy
kiyi idan na dawo naci
nafi son nabisu Kinga idan ya gama daita
sai
mu dawo
tare ko a motar haya ne
basu tsaya
bata lokaci ba suka fito tare ya badamasi na gaba
muradi yana
biye dashi cikin jc
wando da riga
yellow mai
ratsin baki
Suna
fitowa
falo
ya bawa
masu aiki umarnin gyara dakin da kisna take
killace
sannan suka sa
kai
suka
fice tana nan tsaye a jikin motar rungume da hannuwanta kallo daya tayi musu ta dauke kanta tana tsinewa muradi dan babu ranar da bata tsine masa akan abinda yayi wa musa
wanda har lokacin bata san a wani matsayi
yake ciki ba yana raye ne ko ya mutu ya badamasi ya danna key din dake rike a
hannunsa sannan ya bude mazaunin direba ya shiga shiru tayi ta cigaba da tsayuwa har sai da yayi mata
magana a fusace "ki shiga mana kin wani tsaya dan rainin hankali kina kallon mutane jiki a sanyaye ta bude gidan baya ta shiga ta zauna tana daddaure fuska tare da shan kamshi
sannan ta
kawar da fuskarta gefe tana kallon glass din motar
ko shigarta mota
bai sa ya badamasi ya daina zazzaga mata ruwan
maseefa ba
kasa muradi yayi da murya yana cewa "haba ya badamasi ka bita a hankali
dan Allah ku daina nuna tsanarta hakan zai sake tunzura zuciyarta "zuciyartata ta dade bata tunzura ba itace zata kare rayuwarta cikin
wahala
har
suka karasa asibitin bata kalli inda suke ba haka zalika ya badamasi bai daina magana
mai kamanceceniya da nasiha
bincike
farko ya
badamasi ya tabbatar
lafiyar kisna
lau tsabar
damuwa ce kawai tayi mata yawa da rashin cin abinci
tana
zaune akan daya daga cikin kujerun dake office din
yayinda muradi ke zaune
akan gadon duba marasa lafiya
rike da waya
yana danne danne wanda zaka
auka
wani abu mai mahimmanci
yake nan kuwa game yake bugawa sai dai gabad'aya hankalinsa na kan kisna duk motsinta yana hankalce
dashi
wanda zaka dauka sonta yake
dan a fili yake nuna kulawarsa gareta, bashi
wani
damuwa sai nata
ita da mumy da dady farinciki da walwallarsu shine
nashi
babu ruwanshi da
tsanar
da take
nuna masa a gaban kowa
wani lokaci idan yaga yadda take masa kallon tsana sai ya tsura mata ido yayita kallonta
har baya son
d'auke
Idanunshi akanta
kiran
gaugauwa
ya samu
ya badamasi
dan haka ya mike
tare da cewa "zan dan fita na
duba
wata mara
lafiya muradi
amman ba dadewa zanyi ba
ka jira zan hada wa kisna wasu
magunguna
sai ku wuce muradi
ya gyada masa kai
alamun yaki
badamasi ya
fita cikin sauri suna nan zaune
tamkar kurame har tsawon minti goma sannan yaga kisna ta mike tsaye fuskar nata a hade
tamkar hadari ta nufi kofar fita
"ina zaki ? taji
sautin muryarsa daga
can kasan
makoshi
tamkar mai koyon magana ta tsaya cak tana dubansa tana
harararsa tare da cigaba da
masa
kallon tsana a fili
a hankali
d'ago
Idanunshi
zuba mata "tambayarki
nake
ina zaki ko kina bukatar wani abu ne akawo miki
? Tayi shiru
taki cewa komai har kusan minti goma yana mata
kallon
sama da kasa
komai nata mai kyau
ne hatta yatsun kafafunta abun a
alla
a sake
kallo ne sai dai damuwa
tasa sun sake sirancewa
illarta daya tsokana
da wannan bala'in da tasa
kanta
Ya furzar da iska mai zafi ya cigaba da magana
"tunda bakya
bukatar komai ki
koma ki
zauna har sanda ya badamasi zai dawo ya
sallamemu
ya k'arasa maganar yana dauke Idanunshi
akanta sai lokacin ta soma magana cikin fushi "wai ina ruwanka dani ne
ka kyakeni
na tafi duk inda nake so ni wallahi na tsaneka
saboda kafiye
shishigi
ya sake d'ago Idanunshi da suke a Lumshe
ya saukesu akanta
sannan ya budesu fess
yana watsa mata wani kallon ta shiga hankalinta
"ban taba
damuwa da tsanarki
ba saboda nima ba
sonki
nake
ba saboda
damun
iyayena da kike baki cancanci a soki ba tsanace tafi dacewa dake
sai
dai duk da
hakan bazan kasa saka
ido akan gurbatattaciyar rayuwar da kike son jefa kanki ciki
dan haka ki koma ki zauna
tun raina bai
aci ba ya karasa maganar yana dauke Idanunshi akanta tare da
controlling din
fushinsa dan idan ya cigaba da kallonta fasa mata kai zai gabad'aya da
irin kallon tsanar da take masa
kin zama tayi kamar yadda yace
har sanda wata nurse ta shigo office din
ta dauki wasu file ta fita da sauri
batare
data tsaya kulle kofar
cikinsu babu wanda yayi yunkurin isa ga kofar har ya badamasi ya dawo ya iske su haka hankalinsa a matukar tashe yace "ba dai guduwa zatayi ba ?muradi ya girgiza masa kai alamun a'a sannan ya mike
tsaye yana tura wayarsa cikin aljihu "muje ka sallamemu
muce gida
"okay muje suka fito tare har kisna suka tsaya a bakin kofa ya kulle suka karaso reciption
shiga dakin magani shi kuma muradi ya daga wayarsa dake ringing
yace "ya'akayi Samir ?"Okay kaje
kawai
ina hospital tare da Hajiya kayi
yana fara magana
ta juya
cikin sanyi jiki ta fito zuwa haraban
asibitin tana waige waige
shi kuma ya cigaba da wayarsa "kuyi komai da jahid idan na dawo zanyi handling din komai da kaina
katse kiran
yayi
cikin sauri
juyowar
nan da zai yi
yaga wayam babu ita babu alamunta
waige waige ya soma bai ganta ba yayi saurin kwankwasa kofar dakin da ya badamasi yake ciki
da sauri ya
bude yana tambayarsa "ya'akayi muradi ina kisna ?
"banganta ba da sauri ya fito suka yo waje
tare suna nemanta
cikin tsananin tashin hankali
ita kuwa tana fitowa haraban asibitin cikin sanyi jiki
tunanin komawarta gida take
dan idan akwai abinda ta tsana bai wuce kulleta da aka yi
ba kamar wata barauniya
tare da hanata rawar
gaban hantsi gashi ita a
halin yanzu babu abinda take ji sai radadin
rayuwa
su barta tayi
life dinta mana saboda
me z
asu takura rayuwarta ta durkusa kasa tana kukan zuci tana kallon kasa inda idanunta ya sauka akan wani karfe ta dauka tana kallonsa "idan ma sun kulleni zan iya amfani da wannan karfen
gurin bude kofar na fito na kama gabana bazasu sake sakani aciki rayuwarsu ba tana cikin zance zuci taga tsayuwar mutun a gabanta yana haki ta mike tsaye tana hura hanci a ranta tace Sarkin shishigi kawai "muje
ko yayi maganar yana damko tsintsiyar hannunta
ya soma tafiya daita
yana neman layin ya badamasi
ta damke karfen hannunta sosai tana biye dashi tana zaginsa
jikin mota
ya iske ya badamasi
tsaye "a ina ka
ganta ?
"bani key kawai
kayi tafiyarka zan dawo maka da motar
kasa aiwatar da hakan yayi yace
"no muje na saukeku
suka shiga motar
akan hanyarsu ta dawowa
gida haka kisna tayita
sake sake yadda zata gudu har suka iso gida tunani take kai tsaye
akinta na bq
suka nufa ya bude ta shiga an sharesa fess sai kamshi yake
ta zube kasa ta soma rera kuka mai
ban tausayi qirjinta na wata irin zafi ya badamasi ya bita da kallo "kukan me kike yiwa mutane ai irin rayuwar da kika bukata
kenan gashin nan kuma kin samu
tunda bazaki zauna lafiya
ba ki cigaba da zaman cell
Kinga ko yanzu kin cuci kanki shi wanda kike gudu saboda shi yana can
.."no ya badamasi bani key kayi tafiyarka
babu mutsu ya mika masa ya
fice shi kuma ya shigo cikin filin dakin yana kallon yadda hawaye ke tsiyaya a kuncinta "me kike so ki fa
a min duk abinda kike so wallahi a shirye nake nayi miki shi dan ki kwantar da hankalinki dana mu ? ta d'ago
idanunta dake cike da kwalla "ka kai ni gurin Musa shi kawai nake son gani ina son sani halin daka jefa shi ya mutu ne ko yana raye
ya tsugunna a gabanta
yana kallonta zuciyarsa na tafasa "ki kwantar da hankalinki yana raye har ma yana yawonsa ko'ina bayan dukan danayi masa na kai shi hospital shida dan'uwansa na biya kudi Naira
dubu dari uku dan a duba jikinsu ta dinga kallonsa tamkar mutum mutumi a gabanta zuciyarta ta cigaba da bugawa da sauri da sauri wani irin mutun ne shi yayi barna ya gyara ? "Ki ciresa a ranki
ki cigaba da rayuwarki dan ko kin koma garesa babu abinda zai yi dake saboda ya tabbatar min da haka
yanzu haka ma ya manta dake jin maganarsa ta karshe yasa
ta soma tsine masa da mayar da kalmarsa ta karshe akansa "bazai
taba mantawa dani ba
saboda yana sona tayi maganar cikin kuka "sai ki cigaba da son sa a inda kike ya juya yayi tafiyarta tare da kulleta .."
Daren
ranar
bata runtsa ba
ta dauko
karfen data zo dashi daga hospital
ta soma kwakule karfen kofa
sai
dai har kusan biyun dare
batayi nasara
ba a
haka har bacci ya dauketa
a cikin kwananki
kullum sai
kisna
ta kwakwale kofar sai
dai
karafen
kofar suna nan
daram babu alamun
motsi yau tsawon kwana biyu muradi bai shigo inda kisna
take ba saboda ayyukan
office da suka sashi gaba shi da samir sai dai shi duk abinda yake hankalinsa na kanta da kula da abincinta
wani lokaci ma har fada mumy da dady suke masa kan yadda yake nuna kulawarsa gareta shi kuma sai ya fada musu itace zata sa ta kwantar da hankalinta har ta fahimci cewar lallai ahlinta na sonta ba wai kiyayya ce tasa ake son rabata da yaron da take so ba .
a hankali
ya bude
kofar dakin ya shigo
tana kwance tana ganinsa ta mike zaune
idanunta a kasa har ya karasa shigowa dakin ya durkusa a gabanta ya daura hannunsa a saman kanta "hajiya kayi ykk fatan kina
cikin
koshin lafiya ? Shiru tayi taki cewa komai illa hannunsa datayi kokarin cirewa daga saman kanta "kada ki cigaba da sanyawa ranki damuwa akan qaddararki
wanda ke karya min
zuciya
kullum na fita ina jin babu dadi a cikin raina
saboda na baro kanwata
kulle cikin matsanancin damuwa hakan na karya min zuciya har na zubda hawaye a duk sanda na tunoki ta kalleshi da sauri cikin waro ido sannan taja tsaki a ranta "kullum baka rabo da sabon shishigi
ya kura mata ido yana son karantar wani
abu daga gareta amman ya kasa "ina son ki cigaba da karatunki da rayuwa
kamar kowa wani alkwari zaki min nasa baki a sake ki
? Tayi shiru tsabar miskilanci tana kallonsa
"kinyi
alkwarin zaki zauna lafiya bazaki damu kowa ba ?tayi saurin
gyada masa kai
ganin ga damar fita zata samu "shinkenan zan samu dady muyi magana dashi cikin satin nan yanzu me kike so ? Tayi shiru a qalla na minti goma sannan
cikin sanyayyiyar muryarta tace
"a fitar
dani daga
dakin nan yau saboda dakin na bani
tsoro
"idan an fitar dake bazaki ko'ina ba ? Ta sake gyada masa kai
alamun "eh ya saki murmushin farinciki "nayi murna sosai ko babu komai hankullan iyayenmu zai kwanta zasu yi farinciki sosai idan kika kwantar da hankalinki zamuyi alfahari dake zan fadawa abokaina ina da kanwa mai hankali da jin magana
da tausayi
duk maganar da yake ta bayan kunneta yake bi burinta ya fitar daita kawai
"kin yi shiru fatan zaki cika alkawari ta kakalo murmushin dole tace
" nayi"
ya mike tsaye tare daita yana rike da tsintsiyar hannunta yana tafiya yana magana cikin sanyayyiyar muryarsa
"kece komai na rayuwarmu fadar matsayinki agunmu abune mai
matukar wahala da bata lokaci abinda nasani kin tafi a kashi casain a cikin dari na al'amuran rayuwarmu a fili yake mata
maganar dan kwantar mata da hankali mumy na zaune a falo taga shigowarsu sai da taji gabanta yayi wani irin mugun faduwa take jikinta ya kama rawa muradi ya karaso da sauri tare da zaunar da kisna gaban mumy "dan girman Allah mumy kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki
nasan nayi laifi amman babu abinda zai biyo baya sai alkhairi
kulle da muka taru mukayi
wallahi bashi ne mafuta ba sannan tayi min
alkawarin bazata sake aikata abinda tayi ba mu bata dama har yanzu yarinya ce da bata san ciwon kanta ba haka
ya dinga kwantarwa da mumy hankali
ta numfasa tana sauke ajiyar zuciya mai karfi ya kalli kisna ki bawa mumy
hakuri
tare da tabbatar mata bazaki sake ba "kiyi hakuri mumy bazan sake ba "Allah yasa mamana Allah ya yaye miki yasa karshen wahalar kenan nima ba'a son raina kike kulle ba ta karasa maganar tana janyota jikinta ta rungume tana kuka muradi yayi shiru yana kallonsu sai suka tuna masa data shi uwar daya rasa wanda har lokacin bai daina jin radadin ciwon rabuwa daita ba dan'uwan
daya daura rayuwarsa akansa shi kuma yabi sawun mahaifinsu bashi nan yau bashi can kullum addu'a yake Allah ya kawo masa shi dan ya inganta rayuwarsa kamar yadda mahaifiyarsu ta bukata rayuwarsa akwai ciwo mai radadi mumy
ce kawai ke sanyashi farinciki shi kuwa me zai mata ya biyata daya wuce kyautata mata da dawo da diyarta cikin haiyacinta cikin kwana biyun da aka fito da kisna ta soma neman hanyar gudu
sai dai babu hanya
saboda takunkumi da'a ka sa ta ko'ina sosai ta saki jikinta da muradi
kamar gaske hakan kuwa yayi masa dadi har ma da kowa dake cikin gidan afra ce kawai ta fahimci ba dan Allah take abubuwan da take ba ,sosai muradi yake ji da kisna ya dinga mata abubuwan da yasan zai kara kwantar mata da hankali da iyakacin karfinsa daya ga tayi shiru zai
auketa ya fita daita yawo
yayi mata siyayya mai yawa ya dawo daita gida yau ma kamar kullum
ya ganta tayi shiru ya kalleta sosai ya gano tana cikin damuwa dan haka ya dauketa ita da zee sai wani hadadden boutique ya siya musu
kananun kaya masu yawa sai dai na kisna yafi yawa
yayinda a
zuciyarta take tsine masa dan son mantar daita muradin zuciyata haka ta dinga daurewa tana musu biyyayar karya
da bin umarninsu yanzu har waje take fita ta zauna ta sha iska a base dinsu muradi ita da kawayenta
gabad'aya kowa ya sakankace daita cewar babu batun gudu ta bar gida
kowa murna da farinciki yake kisna ta shiryu
taimako kuwa har lokacin mumy ba daina amsar mata ba ...."
******
Zaune
kisna
suke a babban
falo gidansu ita da
kawarta
zinnira sai ga muradi ya shigo ya wuce dakin mumy zinnira ta kalleshi "yayanki na matsefar burgeni idan na girma irinsa zan aura "ki dai ce kina son shi kawai ?"a'a idan na girma nace fa nan kisna ta hau zaginsa "ni wallahi babu abinda zanyi da irinsa ya fiyye shishigi gashi shege ne fa zinnira ta zaro ido "ki daina fadar haka babu kyau suna cikin
hira
can kisna
muskuta
tace
" zinnu mu bar wannan hirar tashi
muje
kofar
gida wallahi
yau
tsokana nake ji "tsoka kuma kisna
? zinnira ta fada tana
waro ido waje tare da dubanta dan tasan halinta
"gaskiya bazani
gara
muyi zamammu
anan kawai yafi
"to sarkin tsoro na
fasa muje
mu sha iska "babu
wani
tsoro dan duk
tsorona
ban
kai
naki ba tunda ke common
kyankyaso
tsoronsa kike
har yanzu "
da wayo da
dabara
kisna ta janyo zinnira suka fito
dan ita tana da manufarta na fitowa a ranar lokacin
da suka fito babu kowa akan bancin
dasu muradi suke
zama
kalli tarin robobin
dake
jere da fanfon kofar
gidansu
lokacin ba'a kunna ruwa ba
taja tsaki "kai wadan akwai yan wahala
fa jefa tun ba'a kunna ba sun wani yayyabe fanfo suna nan zaune har aka kunna ruwa
ya soma zuba sai gasu
rahma
da kanneta hadiza da aysha
makaftansu ne
da wani yaro
yinka
shi kuma
opposite din gidansu yake
rahma ta karaso inda kisna take ta bata hannu suka gaisa dan tasan halinta da tsokanar bala'i muddin ta shareta bata mata magana ba akwai matsala dan zata iya janyo abinda mai gadi zai fito ya koresu bayan sun gaisa ta koma gurin fanfo
nan su
rahma suka tara botikansu
suka fara diban
ruwa bayan su diba
suka ce wasu su diba
kafin su dawo kasancewar botikansu nada
yawa
da suka jera akan layi da zarar sun dawo zasu janye kowaye akan layi su diba dan yawon botikansu ke samar musu ruwa da wuri
bayan sun dawo sai ga yinka
da gudu zai dibi ruwa alhalin yasan da tarin botikansu rahma ,rahma tace" a'a yinka ai ka iske botikanmu ne a nan You can't
fash water
oooo nan suka fara diraging dashi ai kisna na ganin haka ta mike tsam ta isa gurin tana kallon yinka a yatsine kafin daga baya ta karfi bawon rahma ta ture na yinka ta tara shima bai duba wai fanfon gidansu bane ya tunkude bawon rahma dake rike a hannu kisna nan suka shiga tunkude bawon juna
suna cikin haka nan
take zuciya ya zo ma kisna ta kai masa mari Shima bai tsaya wata wata ba ya kai mata mari
jin zafin mari yasa kisna ta cukumesa suka fara dambe take sauran yara suka shiga ihu da kururuwa neman dauki bata san ta iya naushi ba sai ranar yana kai mata naushi tana kai masa data ga alamar yafi karfinta kawai ta silale kasa ta suma
aka zuba mata ruwan duniya amman taki motsi alhalin nomal dinta take da gudu zinnira ta shiga gida dan sanarwa mumy tare suka fito
gabad'aya da
mutanen
gidan
har muradi
mumy ta tsaya a bakin get shikuwa muradi yana zuwa ya girgiza kuncinta shiru sai ya juya yana tambayar zinnira bata boye masa komai ba ta fada masa yana gama ji kawai ciccibeta ya saba a kafadansa ya nufi gida daita
take
mumy ta razana ta biyo bayansu
kamar ma
bata motsi nan kisna ta sake sake jikinta kafin kace me gidan ya cika da mutanen unguwa har iya yinka tace "yeeeeee yinka oti pomo lomo oti she leshe
surutu kawai take tana dukan yinka tana bada hakuri aka sake kwarawa kisna ruwa amman still taki tashe a zuciyarta tace sai na sha madara kuma sai kun biya kudin asibiti
sannan na gudu
mumy
tace "muradi kira badamasi "a'a bari muje asibiti ya fita cikin sauri ya
juya kan
mota Samir ya cicibota aka kaita asibiti Victoria
saboda shi yafi kusa dasu
ana zuwa asibitin ba'a wani bata lokaci ba ta farfa
o washegari sai ga iya yinka da kayan shayi niki niki bayan tasha tea ta kwaba madara ta sha sosai sannan tace likitan da yazo duba da rana "dan Allah kayi discharging dina plz na komai gida likita yace "a'a har kin samu lafiya ke da aka kawoki kin fita haiyacinki ya fada yana dariya dan shima yaso ya
gano suman karya tayi tun jiya amman ya share kwanata daya da yini da yamma aka bata sallama daga asibiti ta faki idanun mumy ta
gudu
bata tsaya a ko'ina ba sai gidansu musa kallonta yayi cikin bakinciki ganinta duk da ba wai ya daina sonta bane amman ba zai cigaba da soyayya daita saboda yana shan wuya ganin irin kallon da yake mata ya sata qarasowa daf da shi wani sabon mummunar tashin hankali ne ya sameshi ,wani daci rai me tsanani ya rufeshi kamar ya rufeta da duka haka yaji amman ganin ta zube kasa tana kuka a gabansa yasa zuciyarsa shiga rudani yayi tunani gara ya lallabata ko kudantarta yayi tunda yasan ko sama da kasa zasu ha
e baza'a bashi aurenta ba dan haka ya kamota jikinsa babu alama jin kunya atare daita ta rungumeshi
bayan kamar minti goma suka bi ta kofar baya suka bar unguwar basu tsaya a ko'ina ba sai a omole estate gidan wani kanin babansa dake zaune a Canada mai gadin ya sansa Musa sosai ya barsu suka shiga kusan awa daya
suna tare daita suna abinda suka saba kafin daga bisani ya barta ya dawo unguwa
dan gudun zargi .."
asibiti
kuwa bakaramin tashin hankali yan gidansu kisna
suka shiga
ba a lokacin da suka nemeta suka rasa
wasu
aryata guduwa
tayi
yayinda wasu ke cewa
guduwa tayi
shi kuwa muradi tuni ya
yarda
ta gudu din ne dan babu inda basu duba ba acikin hospital din ba ko taje Shan iska ne sai dai wayam babu ita babu alamunta "ai sai dana fada maka kuskure kayi gurin fito da wannan mara jin magana na rantse da Allah wannan karon sai na balla mata kafa sambatu kawai Samir ke faman
suna tafiya da muradi wanda ya rasa me zai ce illa furzar da iska " kenan
duk
plan ne sumar da
tayi
"? Ya tambayi kanshi a daidai lokacin da suka dawo inda su mumy suke, runtse idanunwansa yayi da suka sauya a take yana controlling natsuwarsa
na wasu sakwanni kafin ya budesu akan inda ya barta
gabad'aya ya rasa da wani kalma zai yiwa mumy dake gefensa tana girgiza kai da furta kalmar "Inna lillahi was Inna ilaihi raji'un bayani dan kuwa shine silar faruwar komai "kiyi hakuri mumy ban ..."babu komai muradi muje gida Allah ya shiryeta ranar kowa a gidan jikinsa yayi sanyi sukayi jugun jugun suna jimami tamkar an yi musu mutuwa ko girki ba'a daura ba ranar mumy da dady sun yi juriya dan ko dady ya samu labari "Allah ya kyauta yace tare da cewa
rayuwarta zata cuta duniya ce tafi bagaruwa iya jema wanda bai zo ba tana nan tana jiransa yasa kai ya shige dakinsa da daddare yasa aka siyo masa nama yaci ya
hayewarsa gado yayi kwanciyarsa
ban da mumy
data kasa shan ko ruwa ta
zabga uban tagumi
hawaye shabe shabe na bin kuncinta
da muryar kuka tana addu'a
"ya Ubangiji kana ganin halin da nake ciki
ka tausaya min kayi min maganin damuwata da
karfin
ikonka ina rokonka Ubangijin al'arshi mai girma ka saisauta mana
ka hadamu da abinda zamu iya ka kawo mana sauki cikin lamurramu ka duba rayuwar kisna ka yanke mata wannan
wahala ina jin tausayin yarinyata dan tayi kankanta da irin wannan rayuwar idan
da rabon sake haduwarmu
ka dawo mana daita ka karkato da
hankalinta zuwa gida Allah ka kubutar da ita daga wannan haramtacciyar rayuwar daka jarabeta
sai wani kuka ya tsarketa ta kasa cigaba da fadin sauran abinda tayi niyyar fada ta dade zaune batare da bacci ya dauketa ba koda ake cewa bacci barawo ne a she marasa
damuwa yake iya samun nasarar dauka
washegari suka bazama neman kisna har gidansu Musa babu ita babu labarinta kowa a unguwar ya sheida musa ya daina kulata juyin duniya yace shi rabonsa daita tun ranar da abun nan ya faru amman zai tayasu nemanta duk inda ya ganta zai sanar dasu jiki a mace suka koma gida kowane na fadan albarkacin bakinsa .."
Washegari gari da rana Musa bayan ya gama abubuwansa ya bar unguwar zuwa omole
kisna na ganinsa ta soma kukan ita tsoro take ji ya canza mata guri bazata iya cigaba da kwana ita kadai ba "bazai yiwu na kwana anan ba akwai idanu akaina abu singul mistake za'a iya fahimtar muna tare dan yan gidanku sunzo ta zaro ido "me suka zo yi kuma bayan sunsa mun dade bama tare ?"sun san baki da inda zaki daya wuce gurina shiyasa suka zo ni dai nace musu na dade banganki ba Allah ya taimakeni mutanen unguwa suka tsaya min ina ganin lokacin da kika shigo babu wanda ya ganki tayi saurin gyada masa kai alamun eh "to shine taimakon da Allah yayi min dan nasan wanannan yayan naki mai bakar zuciya sai ya kusan kasheni da duka suka sa dariya suna rungume juna a hankali suna hira yana romancing dinta ganin ya soma wasu abubuwa ta zaro ido tana kokarin fadin ",ifemi please mana dan Allah kada kamin banason kana samin hannu zafi nake ...."bai bari ta karasa maganar ba ya kara hade bakinsa da nata ko kadan baya ji baya gani dan wani iri yake ji a sansar jikinsa Musa
ya fara wuce ka'ida
dan yana kokarin shigarta kamar wacan ranar kin yarda tayi saboda tsoro ta
turesa dan ko kadan bazata yarda ba tana son jikinta ta rasa dalili
tana iya jurar wasanin da yake mata amman bata iya jurar ya shigeta gashi tana matukar bukatar kasancewa tare dashi kalonshi tayi ganin bai masan abinda take ba sai kokarin kamota jikinsa yake tausayinsa ya kamata shi kuwa burinsa ya kusanceta dan tabbas wannan shine damarsa akanta idan ya bari wannan damar ta subce masa a wannan shekarun nata sai yayi dayasani gaba dan a yadda ya lura danginta sun tsaneshi zasu iya komai
,sabon romancig ya fara aika mata dashi dan sake birkita mata brain ita kuwa duk lokacin da yayi yunkurin shigarta wani irin zafi take ji hawayen da suka fara sauka akan kuncinta ne take
ya ji duminsa a hankali ya bude Idanunshi ganin tana zubar da hawaye ya fara
arin controlling din kansa
an mikewa yayi ajikinta ita kuwa babu abinda take sai kuka ya zauna tare da mikar daita zaune ya matso jikinta ya manne mata yana tambayar ta "kin daina sona ko shiyasa bakya son na kusanceki ? "babu komai ai na dade da sanin kin daina so
"no ina sonka mana ni dai zafi nake ji mu tsaya iya romancig kawai har sanda zamu yi aure "wani
duniyar ke yanzu kina wannan tunani bayan yan'uwanki sun tsaneni ?"karka damu da tsanar da suka maka zan yi confused dinsu dole su yarda romancig juna suka cigaba da yi har la'asar ya fito ya siya mata abinci ya koma unguwarsu ranar ma haka ta kwana ita kadai shi kuma yana bayan uwarsa yana bacci..."
washegari a
unguwar madu da wasu abokansa suka wuni Musa babu halin zuwa ko'ina dan da alamun suna timing dinsa ne har yamma ganin shiru shiru bai zo ba ga yunwa daya addabi kisna ta fito koda ta fito bata ga mai gadi ba dan haka ta dane get din gidan kasancewar yana da huji huji tana kokarin durowa mutanen unguwa suka hau ihun "ole !ole!! da kyar ta sha ta gudu gidan wata kawarta wacce itama budurwar abokin musa ce ramota ,ramota kam har ciki tayi as age dinta ya zube tace ta kira mata musa batare da bata lokaci ba ta kiransa sukayi magana yace ta zauna gurinta zai dinga aiko mata da kudin abinci kwanata biyu agurin ramota madu ya samu labari angata tana bin ramota kasuwa suka shirya dan kamota da magrib lokacin gurin yayi
duhu suka shige cikin bukkan yan kasuwa wadanda suka tashi da wuri suka la'be bayan wani lokaci sai gata ta taho rike da leda sanye da wando da riga kamar wata iyamura muradi
ne yayi nasarar cafketa aiko tana ganinsa tasa wata razannaniyar kara da
ihu
"yeeeeeeee egbami oooooooo ofe jimi gbe zai
saceni ooooo
sai ga mumy da madu da zee sun
fito ganinsu bai sa ta daina ihu ba tunda ta fara ihun mumy ke tsaye tana kallonta cike da matsanancin mamaki
tana zubar da
hawaye
gashi ta hana Madu dukanta
kafi
kace me mutane sun cika akansu har ana
arin
janyo taya a sakawa muradi mumy tayi saurin rike tare da Samir wani mutumi ya fito da gudu yace "saboda me zaka sace ta ka kyaleta ko nasa a konaka da taya yanzu sai da mumy taji abinda yace sannan tace "yata ce ta cikina ta gudu daga gida ne akan wani dalili ya haska fuskar mumy ya haska na kisna nan yaga tsantsar kamanninsu sannan mutane suka juya aka nufi gida daita ana zuwa gida ,kwanata biyu ta kitare katanga ta sake guduwa shima aka kamota da kyar aka kulleta a dakin mumy shima mumy na fita unguwa
ta ciccire karfe kofa ta gudu shima da kyar aka kamota nan fa akace aljanu gareta ba yin kanta bane mumy ta tashi tsaye da neman magani haka dai mumy bata nan bata can neman magani duk inda akace ana bada taimakon masu aljanu zata wani lokaci tare da muradi suke zuwa......"
*******
Bayan shekara biyu wanda yayi dadi da shekarar kisna shabiyar a duniya abubuwa
sun faru sosai ciki
har
da girman da Kisna tayi
,ta
kara girma sosai
qirjinta ya dan ciko da nono dan sun fi lokutan baya sai dai nonuwanta sun kasance masu gindin tasa ne gashi har lokacin bata fara period ba abun yayiwa mumy dadi sai dai da akwai alamun idan ta kara girma zatayi tsawo sosai komai
bai gama
ji ajikinta ba atakaice dai da sauranta da zama cikakkiyar
budurwa kuma
har lokacin zuciyarta na makale da soyayyar
musa dan duk yadda
mumy take taka tsantsar
daita da yadda ake
mata
addu'a da yadda ake amso mata rubutu duk
hakan bai sa zuciyarta ta saduda akan musa
ba kullum zuciyarta cike da begensa take saboda
lokaci suna waya dashi da
wayar zainab duk sanda zainab
tayi kuskuren ajiye wayarta
zata
dauka ta shige bayi su sha soyayyarsu .."
Mubarak bubakar tafida
dan
abokin
dady yana
yawon zuwa gidan dady saboda kisna tun da aka soma tashin hankali
yake jin tausayinta
kafin daga baya
abun ya zama gagarumar soyayya a zuciyarsa , haka yaya nazir
shima dan
abokin dady ne dukkansu suna mata soyayya a karancin shekarunta na shabiyar
a duniya kuma suna mata
hidima
sosai sai yaya taufiq
shima yana zuwa
shi kuma
an kawar mumy ne su
dukkansu idan basu
zo ba
zasu kira mumy su gaisa sannan su bukaci a bawa kisna wayar, tuni muradi da Samir har ma da mumy suka fahimci manufarsu
mumy
tace ina
kisna zata amince da
daga
cikinsu
wallahi da aure za'a mata mu huta da zaman datake a gidan nan ,muradi
dake zaune yana
sauraron mumy
yace "aure
kamar
ya mumy
? " wai duka guda nawa
take dan Allah ki share
wannan maganar kowannensu
yaje gaba
nemi matarsa karatu zatai yi , ni so nake ma a canza mata school ina tunanin ko bording za'a
kaita
a yaba ta rubuta weac
naunayen ajiyar zuciya mumy ta sauke sannan tace
"bari dadynku
ya dawo
muji abinda zai ce akai dan yace bazata cigaba da karatu ba a barta a gida har sanda zata samu miji , ko idan yaga wanda ya dace daita ya bashi samir yace "wannan mai bakar zuciyar ai karku soma aurar daita ga wani wallahi matsala zata bashi kar tazo tana guduwa dani har yanzu ban gama yarda daita ba Kallonta kawai nake yi" kamar kasani Samir kisna na bani tsoro kaga dai shekaranta biyu tsare a gida
amman har yanzu jikina na bani
duk randa ta fita daga gidan nan wani abu zai faru inji cewar madu .. Muradi ya nunfasa yace "ku fadi alkhairi ko kuyi shiru inshallahu babu abinda zai faru a
an mata sakin
talala mu ga takunta sai lokacin mumy ta sake yin magana "kai muradi rufaana asiri a dai barta nan suka ci-gaba da tautaunawa akan kisna yayinda muradi yake ganin ai ya isa ta manta da wani musa a rayuwarta mutumin da gabadaya rayuwarsa ta kara burkicewa shine wiwi shine codin da kwaya ."
da daddare da dady ya dawo mumy ta fada masa irin sintirin da samari keyi akan kisna ya sha mamaki yace "shine baki fada min ba da tuntuni na aurar daita "to amman muradi yace abarta ta cigaba da karatu a maida ita boarding school "sai dai idan aurenta zai yi sai ta cigaba a gidansa ..." ? "Wa zai aura kenan wai kisna kake nufi ? Itama ta masa tambaya a rude ya gyada mata kai alamun "eh "a'a baya so kowa ya nemi mahadin rayuwarsa haka kawai baza'a hada dana da ciwon kai ba "to shinkenan zan tuntubi masu zuwa wanda ya shirya ayi dashi babu wani batun karatu "yafi sauki inji cewar mumy duk yadda taufiq nazir da
mubarak Abubakar tafida
suke
zuwa gidan
babu wanda ya ta
a mata
maganar soyayya sai
dai kowa
gane take
takensu har ita kisna
sai dai a zuciyarta tace
" babu wanda
zata
iya amince ma ,zuciyarta ta musa
ce ..."
Muradi
na zaune a kofar gida tare
da abokansa suna hira
dukkaninsu sanye suke
cikin kanana kaya
masu
kyau da
aukar hankali
mujahid na
arin
tashi
ya shiga
cikin gidan
sai ga
wasu
yammata su
uku zasu shiga gidan sanye da nikaf haka kafafunsa sanye da safa cikin zumbulelen hijab
yace " yammata mutun
aya ta juyo
idan kin shiga ciki
kice
zainab
ko kisna
wata daga cikinsu
su kawo mana ruwan roba
wani sanyi farinciki ya mamaye
zuciyarsu dan sun dauka za'a hanasu shiga gidan ne , yayinda zinnira dake gaba taso ace muradi ne yayi mata
maganar dan tana kwadayin sake jin muryarsa dan tuna yariya rabonta da jin muryarsa duk zuwanta gidan bai ta
a daga ido ya kalleta ba bare magana ta sake shiga tsakaninsu gashi ita yana bala'in burgeta ko ma tace tana maseefar sonshi suna
shiga gidan
sala ta fada dakin kisna ,kisna na ganinta ta mike "har kunzo ?
Sala ta daga mata kai sai dai kamar kofar gidanku da mutane yanzu ya za'a mu fita kin koyi musu amfani da magani ?"nayi tuni ma bacci ya kwashesu dan mutane kofar gida mai sauki ne ki bani nikaf dinkin da safa da hijab d'inki nayi amfani dashi "okay an gama ta fara cire kayanta tana mika mata "naso ko
islamiyya su barki kina zuwa daga nan ku dinga haduwa dashi "ke bari shekara biyu fa ban saka shi acikin kwayar idanunta ba sai ta waya
zinnira
bata
shiga dakin kisna fa
mata
sakon mujahid
taje ta dauko ruwa mai sanyi
guda uku
ta fito sai dai bata
ga wanda ta sake fitowa dominsa
ba tayi shiru tana
tunanin mujahid yace "kawo mana
jiki a sanyaye ta bawa mujahid ta koma ciki ta iske kisna ta gama shiryawa "kisna karki manta da alkwarinmu fa "karki damu tunda kin min yadda nake so nima zan haduku da Aliyu aure ke kamar ya soki fa ya gama "ban son cika baki mutumin da bawani shiri kuke yi ba
."akanki zamu fara dan yadda kika faranta min nima zan faranta miki da zarar na dawo ku muje kawai Allah Allah nake mu bar gidan kar tsautsayi ya gitta ..."
Fitowa suka yi yayinda kisna ke sanye
cikin
hijab har kasa tasa
safa da nikaf suna fitowa gabanta yayi mummunar faduwa sakamakon ganin
Aliyu tsaye yana
arin
kulle kofar
dakinsu
sanye yake da gajeren wando niker
da yar
rigar kwallo
kafarshi sanye da
safa da takalmi
canves
na buga
kwallo
da alama zai je
motsa
jiki ne ko kuma zai je buga kwallon daya saba
duk satin duniya sun zo
zasu
wuce ya dan
kallesu
yana jin faduwar gaba
,wani
atuwar harara ta banka masa
ta cikin nikaf tana dauke kanta take
ya gane harararsa tayi
cikin nikaf
ummana da zinira da sala ne suka gaishesa ya amsa mata da "lafiya atakaice Itama Kisna bude baki tayi tare da canza murya tace ina wuni ?shiru yayi yana nazarin murya yayinda kisna ta dinga Allah Allah su bar gidan dan kallon da yake mata yana sa gabanta na faduwa har sun
gota shi ka
ya juyo
da sauri yace
"ku ......."Take gaban kisna yayi mummunar
faduwa dan tasan dasu
yake
,bai fiyye
kiran sunanyen mutane ba daga "ke ku kai
jikinta na rawa
a ranta tace
"kunga dan matsalar ko a fili tace " kuje ku kuji me zaice
"mu dai je tare zai fi
idan ba haka ba zai fahimci wani abu
a hankali suka jero
kan kisna na kallon
kasa ummana da sala da zinnira da fuskarta ke bude sukayi karfin halin cewa " gamu
bai yi masu
magana ba har
ya gama rufe kofar
dakin ya matso daf da kisna ya tsaya
suna fuskantar juna
sannan ya zuba
duka hannuwansa
cikin
aljihun wandonsa
yayinda idanunshi
ke Kallonta
fuskarshi
daure
ya tsira mata ido yana kallon onexpecting taga ya daga
hijab d'inta cikin matsanancin tsoro ta zaro ido waje
tana dubansa cike da matsanamcin firgici
shi kuma
ya kura mata ido kawai yana Kallonta.."
Sai Monday zamu hadu inshallahu
Mmm Sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 40
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
matukar
gigice
kisna take
kallonsa
cikin tsananin
tsoro da firgici sam
batayi
tsamanin zai
daga
nikaf dinta ba ganin
asirinta
tono no
going
anywhere
yasa ta
rushe da matsanancin
kuka
an batasan
menene zai faru daita
ba idan Samir ko madu suka ji
sannan batasan
abinda zatace dan kare
kanta ba agurinsu
dan ta muradi
mai sauki ne
zai iya kyaleta taci bulus batare daya taba lafiyar
jikinta ba
gabad'aya
jikinta ya kama
rawa kamar mazari a zahiri yake iya hango tashin hankalin data
shiga
bata ce masa
komai
illa ta durkusa
kasa
bisa gwiwowinta
dan
tasan na
lahira sai ya fita jin dadi
gurinsu
samir
idan suka ji abinda tayi kokarin yi
sai sunci ubanta , hakuri take son bashi amman ta kasa magana ."
kugunsa
rike da hannu
daya
yana cigaba da mata kallon mamaki yayinda
tawagar tafiyarta
kowacce tashiga
rawar jiki da neman
hanyar
gudu yayi
saurin
kallonsu
yana zare
musu
idanunsa yace "duk
dawo nan ke kuma
zinnira
har dake
a saka hannu gurin fitar
kisna
gida bayan kinsan
komai ? "uhm ammm
wallahi .... " ya daka
mata wata razannaniyar
tsawar data
hargitsa ya'yan cikinta
"yi min
shiru
stupid
bana
son jin komai
daga
bakinki na dauka kina da hankali a she kema ol the same ne daita
nan
zinnira ta fara kuka wiwi tamkar ance
uwarta da ubanta sun
mutu
"ke kuma ina kike shirin zuwa ?ya tambayeta yana tsareta da idanunshi masu matukar
firgitarwa
a rikice tace "gidansu zinnira zamu ko zinnira ki fa
a masa gidanku zani wani gigitaccen mari ya kifa mata sai da jinta da ganinta ya tsaya na wani lokaci
"you are very stupid ni
zaki
yiwa
karya
you better
tell
me where are
you
going to
kafin na tatttakaki ?"Cikin
Muryar
kuka tace " gurin musa
zani ..."
"What ? Ya furta da karfi qirjinsa
na luguden bugawa
take wata irin zufa ta shiga tsatsafo masa a gabad'aya ilahirin jikinsa kamar an watsa masa ruwa ya kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa da karfi ko zai rage jin bugawar da zuciyarsa ke yi fuskarta dake tsiyayar ruwan hawaye ya cigaba da kallo "wannan wace irin maseefa ce ?"yaushe zukatansu zai hutu da matsalolin kisna ?shiru yayi na tsawon mintina yana tunani da kallon fuskarta yayinda kawayenta kowacce cikinta ya duri ruwa jira suke ya gama daita ya dawo kansu cikin haka sai ga Samir ya shigo da sauri
dan shirin
zuwa buga wasa turus yayi yana kallon muradi daya tasa kisna gaba da ido gefe guda gasu zinnira sun hada uwar gumi suna juya hannu kallo daya yayi masa ya fahimci yana cikin tsananin
acin rai kuma yasan ko yayi masa magana a lokacin da wuya ya bashi amsa dan haka ya sa kai ya shige cikin gida yadda muradi
ya dauke kisna da mari haka ya juya ya dauke sauran yace duk su cire nikaf din fuskarsu
tsab ya gane sauran biyu din ummana da sala ne daman kuma ya lura suna da dan rawan kai har gara zinnira.
tasa keyarsu
zuwa cikin gidan suna kuka suna rokonsa banda kisna da haushi ya taru yayi mata
yawa
har saman dakinsu ya kai su simi simi suka shiga yayinda kisna taki
shiga
aiko ya cicibeta ya shiga dakin daita ya direta "maza ki kama kunnenki kafin nayi miki ruwan kyankyasai take tayi saurin kamawa suma sauran sukayi tun kafin ya waigo ya tsare kisna da ido "kinsan Allah ko da wasa naji kin sake ambar sunan yaron nan zan mugun
baki mamaki kinsan tunda kike wulakancinki a cikin
gidan
nan ban taba sa hannuna ajikinki ba tsakanina dake nasiha ne wallahi
karki bari na nuna miki tru colour dina shekarunki shabiyar a duniya amman har yanzu kina hauka yanzu haka shi yana
can ya manta dake a rayuwarsa me kike son maida rayuwarki yau shekara day day har biyar ana kan abu daya wannan wani irin naci ne ? fada sosai yayi mata
kisna banda kukan bakinciki babu abinda take tana jan kunne
,zama yayi ya fasa zuwa inda zata shi dan tuni ya cire takalmin
afarsa
da rigar jikinsa ya saura daga shi sai
singlet
da gajeren wando
ya ja karamin table din glass din
dake tsakiyar dakin ya daura kkafafunsa ya fuskanci su zinnira
"ku kuma kananun yan iska har kun
san kuyi wa
yon fitar daita kou ? a tare
suka girgiza
masa kai
hawaye shabe shabe a fuskarsu suna bashi hakuri "you are very stupid da hakuri da kuke bayarwa
maza ku canza
zuwa frog jump marasa kamun kai kawai
babu mutsu suka canza har kisna "dan
Allah
kayi hakuri "inji cewar zinnira "shiiiiiii kiyi abinda nace
samir ya gama shirinsa ya fito "halan wannan uwar yan rigimar tayi halin nata yayi shiru yaki yin magana "ya zamu fita kuwa naga ka cire kaya ? "wallahi ina ganin bazani ko'ina ba Samir yace "shinkenan mu bari gobe kawai bari naje na fadawa jahid wai me kisna tayi ne ? "ka fa daina
goya mata baya
sam bata
da mutunci duk yadda samir yaso jin abinda tayi kin fada
yayi, muradi ya bala'in wahalar dasu jikinsu sai rawa yake ko'ina ciwo yake musu
Samir kuwa sai kara zuga yake dan yasan duk abinda yasa muradi punish din
kisna da kawayena abu ne mai girma
suka masa dan haka ya dauki din madu ya shiga zabga masu ta ko'ina suna ihu suna susa duk inda belt ya sauka sannan
ya fita.
kai tsaye
dakin mumy ya nufa yana shiga yaga abun mamaki dan tarar da mumy
kwance rashe rashe akan gado ga zee kusa daita ko wadataccen numfashi bata saukewa
karasawa yayi cikin sauri ya kai hannu gurin hancinta
yaji babu numfashi haka ma zee shi abinda ya daga masa hankali bai taba ganin mumy tayi bacci bayan sallahr
la'asar ba da sauri ya juya ya bar daki jikinsa na rawa Yayi hanyar sama
"tun daga kan step
yake ihun
kiran
sunan muradi cikin
tsananin tashin hankali " kazo
na shiga dakin mumy na gansu gaba-daya a kwance kamar basa motsi wata irin zabura
muradi yayi ya mike tsaye shi kuwa Samir tuni ya juya ya bar dakin da sauri , kulle kofar muradi
yayi ya bar gurin da sauri cikin kankanin lokaci aka kira ya badamasi nan ya tabbatar da suna raye anyi musu amfani da maganin bacci mai karfi ne nan da nan yace a hada musu coffe har asabe dake zaune a kitchen tana bacci
a basu
cikin knkanin lokaci aka hada aka
basu sai dai basu dawo haiyacinsu ba muradi ya juya ya nufi dakinsu domin jikinsa ya bashi aikinsu kisna ne
yarinya kamar aljanna
ya tsura mata ido yana hadiye wani kulli daya tsaya masa a makoshi kisna ta
an tsaya
tare da
bude idanunta da yayi mata nauyi taga shi ne wani sabon marayan kuka ta fashe dashi tana shesheka
dan ya tausaya musu kawayenta na tayata murya a shake yace "duk ku biyoni suka mike da kyar suna rike kafafu har dakin mumy nan take gabansu ya buga ganin an cika a dakin har dady
"kune kuka bawa su mumy maganin bacci ko
gabad'aya suka yi tsuru tsuru tare da nuna kisna
dake tsaye "wallahi itace itace tasa mata
mu babu ruwanmu mu dai tace mana mu taimaka mata ita kuma
zinnira wai sonka take shine kisna tace idan ta taimaka mata taje gurin musa itama zata taimaka mata
ta hadaku aure
inji cewar sala
"ya subhallah muradi ya furta yana kallonsu daya baya daya, takaicinsu
bai bari yabi ta kan maganarsu ba yace "ke ....a ina kika
samu maganin bacci gashi kin illata
mumy
dasu asabe
? yayiwa kisna
tambaya yana kallonta
"cikin Muryar kuka tace "wannan makira
ce ta kawo min"
tayi magana
tana nuna ummana da yatsa
take
jikin ummana ya dauki rawa
ta fashe da kuka
tace "ai kece kika ce
na .."tsaya tsaya ya dakatar dai ta
ta hanyar buga mata tsawa "me yasa da tace ki kawo mata
baki fadawa daya daga cikinmu
ba kika biye
mata
sai na police sun kamaku yau
Kuma kinga rayuwarki
"kina cewa wata makira bayan gaki
atuwar
makira
dan
har yanzu mumy bata motsa ba a sanadiyyarki
idan wani abu ya sameta sai kinga yadda zamuyi dake
da kuka kisna takarasa inda mumy take kwance tana kuka "dan Allah mumy ki tashi karki mutu wallahi bazan sake ba ina
sonki bana son ki mutu ki barni
Samir ya cakumo wuyanta zai buga kanta da bango muradi
yayi hanzarin
hanashi dan yasan yana buga kanta ta tashi aiki
"barta
kawai Samir
dukanta bazai sa mu huce bakincikinta ba
da kyar muradi ya
amsheta a hannun Samir dake tsuma
sannan ya
kora
zinnira
zuwa
gidajensu da kyar aka samu
asabe
zee sun
farfado
a ranar amman mumy kam
sai da'aka danganata da
asibiti
da kyar aka samu ta dawo daidai
lokacin data tashi taji abinda kisna tayi ta rushe da kuka "wayyo Allah kisna zaki kasheni
wannan wacce irin yarinya ce .."?" wallahi dana san irin kisna zan haifa da na cire cikinta a lokacin dana samu kuka take sosai tana zuba surutai yaranta suka zagayeta suna share mata hawaye , "wallahi mumy ko nan gaba kisna ta baki abu karki ci dan zata iya kasheki inji cewar madu .."
daga
ranar dady bai sake samun sukunin
ko walwala
ba haka itama mumy yayinda dady ke
mamakin nacin
irin na kisna
yasa aka kira masa ita tana zaune a gabansa idanunta na kallon tayis din
dakin" sakina ya kira complete name dinta ta d'ago kanta da kyar tana kallonsa
"kina bukatar rayukanmu ko ? ta girgiza alamun a'a ",to me yasa kike son daga mana hankali da dagula mana lissafi ?"kin fi
son yaron nan
akan rayuwa damu ko "?ta sake girgiza kai " karki ce a'a kin fi sonshi mana
tunda kin fi jin magabarsa akan tamu sosai ya dinga mata fada da nasiha daga karshe ya sallameta .."
fari
dady
kanwarsa
Hajiya
ummah
ya soma tunanin
samu da
maganar
kisna
bayan kwana
biyu
da faruwar lamarin ya shirya direbansa ya kai shi gidan inda ya isketa
tare da mijinta
kasancewar weekend
suka
gaisa a
mutunce
Alhaji
tijjani
muhamud
adam ya mike dan basu guri ya koma
can nesa kadan dasu ya zauna yana duba magazine
hajiya ummah tasa aka
kawo dady ruwa
lemun chivita mai sanyi aka ajiye agabansa
dady ya numfasa
sannan
fara magana
a tsanake "ummah
nazo ne akan ifitila'in
daya samemu gabad'aya" jiki a sanyaye tace" Allah
ya kyauta ya shirya mana kisna koni abun
dameni addu'a dai zamu cigaba da yi "haka ne muna kanyi yinta na
dade
ina tunani yadda
zan
shawo kan matsalar dake faruwa da kisna
sai
gashi cikin sauki aka fada
min cewar
dana
nazir
yana
cikin
wadan da suka nuna suna
son kisna
abun
yayi min dadi
kwarai
da gaske yanzu dai atakaice
nazo ne na sheida miki idan da
gaske
yake ya fadawa mahaifinsa
azo
neman aurenta
bana bukatar komai nashi sai sadaki kai
sadakin
ma zan biya cikin
tsananin
firgita da tsinkewar zuciya Alhaji tijjani muhamud adam ya juyo
ya fuskanci inda
suke
zaune
dan duk yana jin maganarsu
cikin
tsuma
karkarwa
ya mike
tsaye yana nade jaridar
hannunsa ya soma
takowa a hankali tare
da murtike fuska yace
"kayi
hakuri Alhaji realwan
dana nazir bazai auri wannan yarinyar ba sai
lokacin
hankalin Hajiya
ummah ya kai garesa tace
"saboda me zaka fadi wannan kalmar kuma
a gaban dan'uwana kana son
'bata mana zumunci ne
bayan
kasan kusan auren
da'ake yi kenan a cikin
family dinmu gashi da alamun naxir din yana sonta dan ya fada min da bakinsa
kuma
naji dadin
haka
jira
nake
kisna
ta dan kara
ayi maganar aure
shine zaka ....."
"nazir danki ne ko nawa ? Ya katseta ta hanyar fadan haka tayi shiru tana dubansa kamar
yadda dady yake kallonsa
cike da mamakinsa tunda shi din ma kusan
danuwa ne
kakaninsu
uwa daya uba daya
jiki
a sanyaye tace "dan ka ne "
"Alhamdullahi da kika ce dana ne
na dade da
samar masa
matar da zai aura nima lokaci kawai
nake
jira
"da ina da wani dan sai ya aureta amman kiga shi kadai gareni Allah yayi mata zabi mafi alkhairi."
juya maganarsa
take a zuciyarta
taji wani abu ya
tsaya mata rai
ta tsaya sosai tayi masa duban tsanake sannan tace "me yasa tun farko baka sheida min ba sai yanzu da kaga yaya yazo da bukatarsa sannan zakace ga zance ga magana
?"babu wani ga zance ga magana nayi haka
saboda dana ne idan lokacin yayi zaki
kisani
dole
ranta yayi mugun
aci ta soma
magana
cikin daga murya
da zafin zuciya nan
suka shiga
fadawa juna magana
ganin
rayuka zai
aci a banza kuma ba'a samu biyan bukata ba
yasa
dady ya
sauke naunauyen ajiyar zuciya yace
"Alhaji
tijjani ka zauna duk abun bai kai
tashin hankali ba d'a dai kamar yadda ka fada danka ne kuma inshallah
baza'a sake maganar
akanshi ba kuskure
na ne
sai dai
na dauka
a halin da nake ciki
kana
cikin mutanen da zasu rufa min asiri su tallafawa rayuwata amman babu komai Allah
zai nuna min yadda zanyi
"dady na
gama fadar haka ya
mike tsaye cikin sanyi jiki
yayiwa
hajiya ummah
sallama
wuce
Alhaji tijjani
ta'be baki ya zauna bisa kujera ya cigaba
da magana "ina wallahi
bazata
sabu ba"
"Gaskiya ban ji dadin abinda kayi
ba ai ba kai kadai
ka haife nazir ba "muddin dai
kinsan dana ne nazir ba shegensa kikayi ba
gama magana
babu batun aure
tsakaninsa
da wannan yarinya
mara jin magana
yarinya da ko aurar daita akayi sai ta gudu taje gurin saurayin da take so ke yanzu kinga
dacewar su
dan Allah ? "Duk mutumin daya san ciwon kansa bazai soma amsar auren wannan yarinyar ba shi kuma zai zo ya sameni sai naci mutuncinsa idan na sake jin labarin yaje gidan da sunan zance zai ga abinda zan masa Allah ya nuna masa yadda zai yi ya aurar daita amman muddin ina raye nazir bazai aureta ba "amman ka cika butulu wallahi ba yaya ya kamata kayiwa haka mutumin da ..."dakata gori zaki min ko me ?"shi din ma ai sai ayi maka fada sosai sukayi sannan ya fice daga gidan ,a kasalance ta koma
akinta ta kwanta dan ta huta ko ta samu zuciyarta da gangar jikinta su samu natsuwa ..
Daga gidan hajiya ummah
gidan abubakar tafida
shima dai the same thing ya iske abinda ya faru a gidan Alhaji tijjani muhamud adam shi ya faru
jiki a sanyaye
dady ya dawo gida tare da matsananci ciwon kai yaji kamar yayi kuka da kyar ya fito daga cikin motarsa yana tafiya babu laka, da sauri muradi daya shigo domin ganin shigowar motarsa ya biyo bayansa har ya kai daki
"lafiya dady?
ya fada sanda yake fuskarshi sai yaga kamar Idanunshi yayi ja tamkar garwashin wuta "babu komai dana kaina ne yayi dum
muradi bai sake yin magana ba amman ya mika masa dukkan attension dinsa yana bukatar
arin bayani dan zuciyarsa bata yarda iya ciwon kai ke damunsa ba
da kyar ya bude bakinsa ganin dady bashi da niyyar cewa dashi komai "dady nasan ni din dan riko ne a gurinka sai dai ban taba jinka amatsayin marikina ba ina jinka ne tamkar uban daya kawoni duniya dady baka taba boye min komai ba duk damuwarka na sani tun a can baya adalilin soyayya da yarda tasa damuwarka ta zama tawa saboda ka cancata kai din nagartaccen mutun ne ka cancata a shiga cikin lamarin damuwarka dan Allah kayi hakuri dady ka fada min damuwarka " ya karasa maganar cike da tausayawa .."
Dady ya nunfasa sannan ya fara magana cikin tsananin tashin hankali "damuwata bai wuce akan kisna ba nan take dady ya warware masa komai labarin daya tsuma zuciyar muradi saboda tsananin tausayin dady ya sake kamashi
har kuka muradi yayi yana kallonsa cike da tausayawa tausayinsa ya mamaye zuciyarsa
yaji tozarcin da'aka masa yayi yawa dady bai cancanci haka daga yan'uwa da abokan arziki ba ya cancanci su ji tausayinsa su kaunaci bukatarsa hannusa ya kamo ya zaunar dashi akan kujera yaje ya bude fridge ya dauko masa lemu mai sanyi ya tsiyaya masa a cup ya bashi "ka sha dady ya amsa ya rike kawai yana nazarin rayuwa batare daya sha ba " abinda bazai taba yiwa Abubakar tafida da tijjani ba a rayuwarsa shi suka masa sun nuna masa iyakarsa sannan sun fahimtar dashi kowa kansa ya sani Idanunshi suka sake rikedewa suka yi jazur muradi ya kwantar da kai ya fara magana cikin sanyi lafazi "dady kasanyawa zuciyarka hakuri duk abinda ya faru da bawa a rayuwarsa da sanin ubangijinsa tun daga haihuwa har zuwa mutuwarsa a tsare yake a rubuce a allon lauhul mahfuz bawa bai isa ya tsarawa kansa rayuwa ba iyakacinsa bin umarni duk inda aka kai shi da rungume komai aka jefa masa da hannu biyu biyu hakika Ubangiji na jaraba bayinsa mafiya siyowa a gurinsa ta fannoni da dama kuma yana murna da masu godiya a duk halin daya barsu da rungumar kowacce qaddara, Allah yana son bayinsa masu tawakalli da hakuri domin har yana fada acikin Alqur'ani mai tsarki cewa "innallaha ma'assabiri wato lallai yana tare da masu hakuri dan haka ka kara
hakuri Allah na tare da kai ka manta damuwar da suka kunsa maka dan zai iya cutar da kai baka isa ka daukewa kisna rayuwar da take ba sai Allah ka cigaba da yi mata addu'a kana mai yakinin ubangijinmu na jinka kuma bazai wofitar da lamarinka ba kayi hakuri babana da sannu Allah zai bawa kisna miji wanda yafi abubakar nazir da taufik
ina son ganinka kamar da , hakan zai mana dadi tun daga lokacin da abubuwan suke ta faruwa bana bacci dady kullum cikin addu'a nake yiwa kisna a duk sallarta Allah ya zama gatanmu ya yaye mata gabad'aya ya karasa maganar yana mai daura kanshi akan cinyar dady yana siyayar hawaye tunda ya fara magana dady ya tsura masa ido cikin matukar yabawa harshensa da dogon tunani da jinjina fikirarsa
ya iya tsara lafazi mai sanyi da kwantar da hankali bawa ko shakka babu maganganunsa sun shigesa sun zauna masa a inda bazasu goge ba domin duka gaskiya ya fada masa dan haka yaja doguwar ajiyar zuciya har da murmushi sannan ya ajiye cup din hannusa da yake ta faman juyawa
ya daura akan sumar muradi tare da tsura masa ido "hakika dana ina alfahari da samunka a matsayin dana na godewa Allah kaima na gode maka kuma inshallahu zanyi iyakar kokarina na manta komai
zanyi amfani da duk abinda ka fada min
na gode Allah yayi maka albarka cikin murna da jin dadi muradi ya goge hawayensa ya d'ago yace "amen dady .." Shiru sukayi dady na kallonsa yana jin tamkar ya nemi alfarma auren kisna agurinsa sai dai yasan da wuya mumy ta yarda tunda ta nuna masa a fuskarta da kalaman bakinta bazata yarda ba yaje ya nema cikin danginsa ya bawa "ya'akayi dady akwai abinda kake son cewa?
"uhmmmm kawai ina neman wanda zan bawa auren kisna ne sam zuciyata tafi bukatar na aurar daita kaje kayi tunanin wanda za'a bawa ita ko acikin abokanka wanda ya yarda ka sanar min"no dady zan dai yi tunanin mafuta "shinkenan sai naji daga gareka ya mike ya fita ya bar dady zaune yana tunanin rayuwa daren sam muradi ya kasa bacci sai juyi yake yana tunanin hanyar da zai kawowa dady sauki acikin lamarinsa har gari ya waye bai samu mafuta ba
dan haka ya shirya ya tafi gidan aunty ummi a gajiye ya shigo falonta
yana shigowa ya zube a
kan kujera
ya cire hullar dake kanshi ya ajiye a gefensa ya daura hannunsa a daidai mararsa yana shafawa a hankali yana furzar da iska
kusan minti goma yana
rigingine a zaune
sannan ya zaro wayarsa a daidai lokacin aunty ummi ta fito tana tari tana cewa "a'a muradi ne da safiyar nan ? " Ni ne lafiya meke damunki ?"wallahi mura ce gata nan ta min mugun kamu ya gida yasu mumy da dady
?"qalau qalau kowa yake "ya wannan mara jin maganar ?"saboda ita ma nazo dady yace na bincika ko cikin abokaina idan da mai son aurenta ,ni wallahi kunya nake ji kamar tallarta fa za'a yi ? "To me za'a yi da wuce haka ka tallata musu ita kawai mai son arha ta kwasa take ya hade rai "ke da nazo neman shawara gurinki shine zaki bata min rai "to me zance ni bari na kira maka auta ku gaisa "karki soma wallahi dan ko kallon arziki bazata samu ba "yarinyar nan fa tana bala'in sonka yana jinta yayi mata banza tamkar bai ji abinda tace ba "kana jina fa ina magana ? "Uhm me kika ce ?"nace auta na bala'in shekaranjiya wasu yan'uwansu hajiyarsu suka zo su biyu suna nan masu kama da juna wai daya
yana sonta sun zo kasan me tace yayi mata banza tasan yana jinta dan haka ta cigaba "wai ce musu tayi ita tana da miji wai har da cewa idan wanda zata aura ya kamasu sai sun gane basu da wayo nayi nayi ta kulasa tace sam wallahi tallahi bazata kulasa ba ita aliyu take so na fada maka babu wanda zai sace zuciyarta
ita kai take so karta kara ganin kafarsu a gidan nan.
shegiyar yarinyar bata da kunya ta iya fada miki wai ni take so "yayi maganar yana jan tsaki "ikon Allah me tayi daga tace tana sonka sai zagi "me zan ce da ma ta kama kanta dan babu abinda zanyi da wata soyayya yanzu ban tashi aure ba bazan bata wa yar kowa time ba idan na tashi aure zan duba daidai da rayuwata daga yau ki bata shawara ta dinga kula masu sonta Aliyu bashi da lokacin aure a sheakaru uku masu zuwa "amman tana sonka "to ni bana sonta "to to shinkenan maida wukar sai dai bazan iya fada mata ba da kaina taje ta hadiye zuciya ta mutu "kinga muyi abinda ya kawoni sun dade suna neman mafuta a karshe dai yace zai ma kisna registration ta rubuta weac kafin a san abun yi sannan suka ci-gaba da tautaunawa kafin daga bisani sukai sallama kofa yaje gida ya fadawa dady shawararsa kin yarda yayi da kyar ya shawo kansa ya amince .."
****
Bayan wata biyar a hankali kisna ta bude
murfin bayan
mota
ta fito sanye da uniform din takuwa international school
dake ogba tana taku cikin sanyi jiki bata tsaya jiran muradi daya rakata ba ta wuce sai babban falon gidansu
sannan ta tsaya a tsakiyar parlour'n kasancewar ganin dady da wani bako ta duka har kasa ta gaishe da bakon da bata san ko waye ba ya fadada murmushi akan fuskarshi yana fadar "zo nan sakina mu gaisa a she haka kika girma ?"
Ta karasa gaban mutumin sosai tana murmushi ya shafa kanta tare da cewa "kun gama exam lafiya ?"
"Lafiya
"ta bashi amsa "da kyau may God help you yanzu in result ya fito me zaki karanta ? "a'a aure zan mata inda ka ganta din nan bazan bari ta kara gaba ba masu natsuwa
da hankali wadan da basu dameni ba ban bari sun kara gaba ba sai wannan ina ai ma nayi kokarin barinta rubuta weac shim wallahi darajan Aliyu taci if not haka zata kare rayuwarta "kisna
ta ha
e rai jin abinda dady yace sannan tace "to ni
karatu zanyi" "mutumin ya riko hannuta"me zaki karanta ?" banker
nake so na karanta ya gyada ", that's gud my daughter Kinga sai mu tafi London dake kiyi karatunki a can tayi tsalle ta fada jikin dady tace "dan Allah dady ka yarda Allah
da gaske zanje zan tsaya nayi
karatu "murmushi dady yayi yace" a'a aure zan miki ga duk wanda ya yarda zai aureke nan take ta bata rai "sadaka zakayi dani kenan"? tayi maganar kamar zatayi kuka "itace tafi dacewa dake ai".
"a'a dady tafi
arfin sadaka wannan da kake gani nan gaba sai ta dinga firgita maza uncle bash ka shirya tafiya daita inji cewar muradi daya shigo a lokacin ya karaso kusa dady da uncle bash ya durkusa har kasa ya gaishesu sannan ya samu guri ya zauna kisna ko kallon inda yake batayi ba illa jin haushin abinda yace dan ta sam bata son shi ya fiyye shishigi "bari naje na cire uniform madadin ta wuce sai ta duka gaban uncle bashi "dan Allah karka fasa zuwa dani yayi dariya "inshallahu zan tafi dake Allah yasa result dinki yayi kyau "ameen ta
fada tare da mikewa ta nufi hanyar dakinsu toilet ta fada ta watsa ruwa ta fito ta tsaya gaban madubi tana tsane jikinta da towel .."
Alhaji realwan ya kalli abokinsa Alhaji bashir yace "yau dai kaga yar albarka diyarka mai jin magana gata nan muna ta fama daita yau lafiya gobe akasin haka abun dai sai addu'a "sakina auta amman duk shirmen yan fari aka bata but har da shagwaba seriously ina son ka bani ita tayi karatun digiri dinta agurina ko babu komai za'a samu saukin al'amura idan bata nan komai zai daidaita da izinin Allah "ban son tafiyarta saboda bana iya nesa da ya'yana amman damuwar kisna tayi yawa kullum sai ta saka uwarta kuka
har yanzu salaha tana cikin damuwa da kuka gaba-daya bata haiyacinta
akan kisna watakila barin kisna kasar nan zai kwantar da hankalinta bugu da kari muradi ya dade yana wannan tunanin akanta Alhaji Bashir ya dafa kafadan dady "kayi hakuri kowa da yadda kuruciyarsa take wata rana zakayi mamakinta "Allah yasa a tare suka amsa da muradi wanda ya mike "dady kasa a ranka karshen wahalarmu yazo da zarar ta kara girma zata san ciwon kanta wani abun idan an tuna mata sai taji haushi ya karasa maganar yana tafiya dady ya bisa da kallo har ya daina ganinsa"kaga yaron nan hankalina yafi kwantawa dashi nafi son na bashi auren kisna akan wani sai dai ina jin tsoron halinta kartazo ta dagula masa lissafi abinda bazan lamunta ba kenan a taba min Aliyu
ina raye "kana da gaskiya duk uba na gari zai yi alfahari ace Aliyu sirikinsa ne koni na dade ina masa kwadayin mata a gidana saboda hankali da nagarta uwa uba natsuwa a hankali suka ci-gaba da tautaunawa akan rayuwar duniya har sanda mumy da zee suka
karaso hannunsu
dauke da manya manyan
kuloli '"ranka shi dade ga abincin gargajiya dan nasan har ka manta da tuwo dan haka sai a tuna baya Alhaji bashir yayi murmushi irin nasu na manya "haba uwar gidan realwan ai idan na manta tuwo zan manta da asalina ya karasa maganar tare da janyo kulolin abinci
ya bude miyar kuka wanda yaji kayan kanshi ne da naman karamar dabba ,dayar kuma kamshin farfesun bindin sa ne ke tashi ya saki murmushin a hankali suka soma cin abinci."
kisna ta shirya cikin doguwar riga baka mai adon duwatsu grenn ta daure gashinta da kyallen rigar yan kunneyenta kalar rigar jikinta ta saka takalmi plat kai tsaye gurin mai aikinsu ta nufa a kitchen ta tsaya gaban asabe mai aiki rike da kugu "asabe hadin
salad din dankali da kwai zaki min sannan ki hada min da fruit tana gama magana bata tsaya jin mai zata ce ba ta juya dakin mumy ta nufa saman kujera ta sameta gefenta ta zauna ta
ora kanta a saman kafadar mommy tace "mom waye wannan mutumin dana ji ance uncle Bashir ta
an kalleta "abokin mahaifinki ne da sukayi karatu tare tun suna yara bayan sun gama karatu ya wuce kasar London a can ya ha
a karatunsa bayan ya gama kasar ta nemi ya zauna yayi mata aiki a can
a kasar London yayi auri
tun kina yarinya da yazo bai sake zuwa ba sai yanzu kisna tayi dariya "mumy yace dani zai tafi kuma wai na cigaba da karatuna a can mumy tace "ai sai dadynki ya amince "zai ma amince inshallahu ni gabad'aya kasar ne ya fita min raina kisa baki ya barni "Allah yasa idan kin tafi ki manta da wannan yaron "ba ameen ba ta fada tana mikewa tsaye "bari naje naga ko asabe ta gama abinda na sata ta soma kokarin barin gurin "ai soyayyar Musa a zuciyata mutu ka raba yana nan tamkar rai da ajali yanzu zanyi wannan tafiyar ne dan na inganta rayuwar mu dashi tana wannan maganar ta shiga kitchen "..
******
Bayan wata biyu
jarabawansu kisna ta fito ana aka fara shirye shiryen tafiyarta London
tare da uncle bash duka yan gidan suka yo musu rakiya har bakin mota kasancewar ranar asabar ce ba aiki kowa yana gida har zata shiga mota tayi tunanin ta tafi da waya kodan kiran musa dan tasan da wuya a bata waya tunda ta lura har da son ta manta shafukan rayuwarta aka barta , a hankali ta fito daga cikin mota "ina kuma zaki mumy ta tambayeta ?"akwai abinda namanta dashi ta shige falo da sauri ta soma kokarin cire wayar mumy a caji dake parlour sai ga muradi
turus tayi taja ta tsaya saboda ganinsa da tayi tsaye yana kallonta sanye da kanana kaya masu matukar kyau da tsada
kallon sama da kasa tai masa sannan taja tsaki ta cigaba da cire wayar daga caji sautin muryarsa taji "me zaki da wayar ?" Da hanzari ta mike tana kallonsa idanunta cike da
acin rai kamar tayi masa rashin kunya sai kuma ta kasa bata so ya shigo ba ya isketa ba a hankali ta fara magana "number zan dauka "number wa zaki dauka ?ta sake yin shiru tana dubansa da zaginsa a zuciyarta "ina ganin lokaci yayi da zaki manta komai ki fuskanci rayuwarki dan zuwa yanzu kinsan inda ke miki ciwo kece zaki gargadi kanki ba sai an zauna ana tunatar dake ba dan yanzu idan akace ki saka hannunki a wuta bazaki saka ba , wannan shine lokaci na karshe da wata muamula ko halaka dazata sake hadaki da wannan yaron mai kama da katantawar mutukar kina son zaman lafiya a rayuwarki dani ,ki lura sosai kin kalli kanki fi karfin wannan mai siffar katantawan ko maciji zan ce I don't know ,"idan lokacin da zaki rike waya yayi nayi miki alkwarin da kaina zan siya miki duk wayar da kike so koda ta kai million daya ce dan haka ki dawo taitayinki ". tsaki taja a ranta ta
ajiye wayar ta sakar masa harara ta
juya tayi gaba abinta har airport suka rakasu sai da suka ga tashin su sannan suka dawo kowa na murna kisna zatayi tafiya mai nisa zata manta Musa a rayuwarta gabad'aya suna zaune kusa da mumy akan kujera suna farinciki mumy ta dubi
anta cike da farinciki most especially muradi
kaunarsu
na cigaba da ratsa zuciyarta ta shafi kansu daya bayan daya tana mai yiwa Allah godiya daya azurtata da kyawawan ya'ya wadan da suke qaunarta fiyye da komai a duniya
.."
Misalin
arfe shadaya na dare
suka sauka a filin jirgin
London
isarta kasar ta haifar mata da farinciki mara misaltuwa musamman lokacin da suka iso tangamemen gidan mai kama da aljanna duniya isarsu parlour'n ta shiga zare idanuwa tamkar ba dare ba saboda hasken fitilu da gudu kyakkyawar yarinyar uncle bash ta iso ta rungumeta tana fadar" You Are welcome my sis matar gidan wacce suke tsananin kama da yarinyar ta janyota jikinta duk cikin harshen turanci suke mata sannu da zuwa sannan suka nufi katon falon , kisna ta gaishe su cike da girmamawa tamkar dama can tasansu haka suka hau hira kafin daga bisani aka kawo mata abinci iri iri
sai data natsana sannan kausar tajata zuwa daki dan nan zata
zauna tun a daren data sauka ta sheidawa Musa yayi murna sosai sun dade suna tsara yadda zasu yi aure idan ta dawo har biyun dare .
rayuwar kausar da kisna
gwanin ban sha'awa a London idan kagansu tamkar sun shekara da sanin juna sun saba matuka har kisna ta labarta mata soyayyarsu da Musa tana hawaye kausar ta goge mata hawaye tana bata hakuri duk da dai ita bata san meye so ba dan bata ta
a soyayya ba balle tasan azabarta amma tana da yakinin kisna na cikin wani mawuyacin hali wanda ya zama wajibi a tausaya mata . mutanen gidan suna nuna mata kulawa da so da qauna yadda ya dace shiyasa ma kewar gidan bata dameta da yawa ba bugu da karin tana hira da musa da wayar kausar tana jin dadin gari sosai , karatun kisna ya kankama sosai kullum
uncle bash zai kai su
makaranta mumyn kausar
ta dawo dasu
gida babu ruwan ta da kowa karatunta kawai take sai dai zuciyarta na Nigeria gurin dan
oduduwa,
sai dai ta dawo shiru shiru babu yawon hayaniya
natsuwa ta fara zuwa mata
batun tsokana babu dan bata da wanda zata tsokana kausar ce ita kuma ta
an ja baya da lamarinta saboda yadda taga tana biyewa Musa dan wani lokaci sai dai kaji kisna tana nishin a cikin bargo manne da waya, sam bata sakewa samari fuska idan kaga tana murmushi to tana waya da Musa ne
yau ma kamar kullum suna wayarsu ta iskanci da Musa takaici ya rufe kausar ta mike a kufule tana fadar "gaskiya al'amarinki
da akwai gyara sai ki dinga biyewa namiji haka wallahi zai kaiki ya baro gaskiya ni banason irin haka idan ba haka zan fadawa dady ya fadawa dad dinki ni wallahi bani da lokacin soyayya ta juya ta fita ta bar mata dakin ita kuma kisna cigaba da wayar ta"jeki wahalliya baki da rabo ne , da kin samu kamar Musa da gudu zaki mika wuya al'amarin kisna yana bawa kausar mamaki ta yadda bata damuwa da kowa sai kanta dana saurayi hatta mahaifiyarta bata nemanta sai dai ita ta kira wayar mumy tace a bata waya su gaida komai dai musa idan kina son kuyi hirar arziki daita to dole sai ya zamanto na shi ne ..."
Akwana atashi babu wuya a gurin Allah sai ga kisna ta share shekara uku a kasar London kuma har lokacin bata taba zuwa hutu ba ko tace zata zo sai iyayenta suce ta zauna idan ta kare gabad'aya uncle bash ya siya mata dan kareriyar waya ya bata saboda a wannan shekara zata rubuta jarabanwarta na karshe wanda daga shi sai naija
, bayan kwana biyu da gama karatun kisna ta fara shirye shiryen komawa
asar haihuwarta kananan kaya ta siyawa Musa masu yawon gaske duk abinda ta gani indai ya burgeta kuma tasan zai masa kyau sai data siya masa kusan tsarabansa yafi na yan gidansu yawa ana gobe zata wuce kuwa baccin kirki ta kasa a kagare gari ya waye washegari da misalin karfe tawas tuni ta gama shirinta wasu riga da windo ne jeans and t shirt ta saka rigar fara sai jan wando wanda ya dameta sannan ta daura gyale ta yane kanta shima ja ne gashin kanta ya matukar shan gyara ta daureshi da jan rebon ta manne idanunta da bakin glass ta janyo karamin akwatin dake cike da tsaraban musa ta dubi kausar dake kallonta tai murmushi "to ranki shi dade tashi ki jawo min dayar akwatin lokaci fa na kurewa
yau dai zakiyi baccin lafiya babu wata damuwa kisna zata koma ga Musa gabad'aya kausar ta mike idanuwnta sun yi ja tana duba agogon dake daure a tsintsitar hannunta tana
maseefar kaunar kisna a ranta matsalarta dai wannan soyayyar data daurawa kanta suka fice gabad'aya su suka dunguma har filin jirgi a lokacin sauran minti talatin jirgi ya tashi kisna ta mike lokacin da zata shiga jirgi suka rungume juna hawayen da kausar ke faman boyewa ya zubo tace "zanyi missing dinki yaruwa zaki tafi ki barni da kewarki itama kisna taji hawaye ya zubo mata" bancin lamarin soyayyarta da Musa babu abinda zai maida ita naija
a hankali suka saki juna suna tsaye jirginsu ya tashi zuciyar kausar sai bugawa yake dan sai lokacin ta tabbatar da sun shaku da juna suna sauka a filin jirgi wani farinciki ya kamata ji take tamkar tayi shekara goma rabonta da gida bata kira kowa ba sai musa cikin kankanin lokaci sai gashi yazo cikin
ananan kaya jajayen
Idanunshi manne da glass cike farinciki ya karaso inda take bai tsaya wata wata ba ya rungumeta tsam ajikinsa yana furta "i really miss you my baby " itama ta rungumeshi cikin sansar farinciki a hankali yake sha
ar wadataccen kamshin turarenta Dior yayinda ita kuma take sha
ar kamshi turarensa mai gyaraye da warin wiwi da kyar suka saki juna suka fara
hirar yaushe rabo kafin a fito mata da kayanta lokacin da kayanta suka zo hannunta lokacin ta kira dady tace a turo mata direba ko cikakken minti a shirin bata yi da gama waya da dady ba sai ga wata zankadedeyar ferari fara sol sai kyalle take ta shigo cikin mm2
ita kanta batayi tunanin ita aka zo dauka ba a cikin motar har sanda mai motar ya zuro kyawawan kafafunsa fararen tassss nasu jire da zara zaran yatsu kowane kwance da gashi a hankali ya fito cikin sanyi jiki idanun mutane dake kan motar ya koma kan mamallakin motar a natse taga ta juyo tare da ciro waya a aljihunsa muradi ta gani tsaye yana kalle lalle da alamun ita yake nema yayinda wayar hannunta ke ruri .."
"Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,
kaza,zakara ,jigida
dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 42
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
.... Kisna ta tsurawa mumy idanuwanta tana jin zallar
acin rai mara misaltuwa gaba-daya kwakwaluwarta ta cunkushe ta shiga tunanin muhallin da zata ajiye zantuttukan mahaifiyarta masu daci tattare da sansar tsana kamar yadda take iya hango tsanarta a cikin kwayar idanuwanta , kallonta ta cigaba zuciyarta na matukar zafi tana sauraron mugayen kalaman mumy akanta da musa wanda take jin duk duniya babu wanda ya isa ya rabata dashi ko datse soyayyar dake tsakaninsu duk runtsi duk wuya ta kudurta a ranta zata jure, komai zai faru this time around sai dai ya faru amman zata jure ta jajurce duk wata azaba har ta kai su ga yin aure idan kuma ya tabbata aura mata wannan mara galihun za'a yi to cikin biyu za'a yi daya k
o ta tattara ta bar musu gidan ta koma can wani bagiren dabam ita da musa su cigaba da rayuwarsu ko kuma ta aika shi makirin kinibanbi lahira idan kuma bata sanarar kudinri ba "a she kuwa za'a yi gagarumin tashin hankali dan ko sama da kasa zasu ha
e bazata zauna dashi ba akan dai tayi rayuwar aure da aliyu wallahi gara tayi daya acikin biyu , sosai taji zuciyarta na bugawa da matsananci karfi cikin kankanin lokaci jikinta ya dauki zau zazza
i na neman rufeta ... . "
Sautin muryar mumy ta sake ji a cikin dodon kunneta " mahaifinki ya baki wanda zai kula da rayuwarki haka nan ya daure ya amshi aurenki batare daya fallasa abinda ke karkashin zuciyarsa ba shine saboda ke dakikiya ce mara mutunci zaki watsawa mahaifinki kasa a ido ,"abinda baki sani ba shara ma ya fiki kima da daraja a idanun muradi babu dai yadda zai yi ne yasa ya amince tayin aurenki "take fargaba tayi burki a tsakiyar qirjin kisna "kenan ma har ya amince da aurenta ? Tayiwa kanta tambayar data nemi tarwatsa mata zuciya da kwamwaluwa yadda zuciyarta ta kasa sukuni haka gangar jikinta , dan wani irin kyarma jikinta yake hankalinta na sake tashi ."
" duk rashin galihun muradi shi namiji bare ma da me kika fishi ?" kuma da me ake ido bare ki muzantashi ? "Kisna taja tsaki acikin ranta zuciyarta na sake hausinewa da kalaman mumy yayinda qirjinta da jikinta ke wani irin tafarfasa a zahiri ake iya kallon yadda qirjinta yake up and down alamun ta kai kololuwar
acin rai "kin
auki soyayya wani dakiki da ko secondary school bai tsaya ya kammala ba kin maidata gabanki kina kokarin bada matan duniya saboda har yanzu kanki na cikin tukunya gaki kamar Yes sai dai banza har yanzu no kike , da kinsan mata nawa ke bibiyar rayuwar muradi da kukan ya taimaka ya sanyasu akarkashinsa da dakikiyar kwakwaluwarki bata cutar dake ba gurin kin amsar aurensa , duk inda ya shiga mata da zama hirar sa ake ana son kyakkyawar mu'amala dashi , babu wanda bai sanshi ba daga kasar nan har zuwa kasashen duniya saboda nagartashi , shi din mutumin kirki ne ga aji ta ko'ina mumy ta karasa maganar da cewa "yadda bakya son shi haka shima baya son sauran wani ....."
Wani irin luguden bugu qirjin kisna yayi ta zaro idanuwanta waje cike da matsanancin mamakin jin furucin mumy na karshe "duk abinda kike samu agurin wannan
an iskan yaron zaki samu fiyye dashi agurin muradi
an yafi shi komai bama za'a hada ba samir ya fada yana kokarin sanyo kai cikin filin parlour'n dan tun daya daso kofar yake jiyo maganar mumy kasa kasa "shi kuwa dady shiru yayi tun sanda mumy ta soma magana yana kallonta ya kasa tsaidaita saboda ya fuskanci ranta yayi koluwar tashi dan ita din macece da bata fiyye nuna damuwar ko fada akan abu sai da rayuwar da kisna ta dauka ta canzata daga mai shiru shiru zuwa mai tsanani fushi ,zai barta ta fadi son ranta amman abinda ke ransa shi dai bazai taba fasa bawa muradi auren kisna ba sai dai mumy tayi hakuri tunda har yaron ya rigada ya amince masa yasan kiyayyar mace mai sauki ne da zarar ta shiga gidan mijinta shinkenan inshallahu sai zaman lafiya mutuwar daya daga cikinsu ne kawai zai hana wannan auren ..."
"yar iskar yarinya kawai mara mutunci da tausayi ana taroki kina hauka me zakiyi da wani musa yaron da har yanzu bai dauki nauyin kansa ma ba bare har ya dauki naki ? sai lokacin hawaye ya zubo a kuncin kisna tana kallon mutanen dake parlour'n daya bayan daya Samir na surfa mata zagi cin mutunci zee kuma na bawa mumy hakuri har zuwa sanda uban gayyar ya shigo bakinsa dauke da sallama cikin shigarsa ta ko yaushe hadaddun kanana kaya ne sanye ajikinsa masu matukar kyau da tsada ganinsu tsaye cirko cirko ga kisna na zubar da hawaye yasa gabansa yayi mummunar faduwa dan yasan akwai matsala "yauwa muradi karka kuskura naji ka amshi auren nan kaji na fada maka yadda bata kaunarka kai ma ka nuna baka sonta dan......." muje uwar marayu dady ya katseta tare da riko tsintsiyar hannunta ya juya "samir ka kula da wannan yarinyar dady yayi magana yana tafiya rike da hannun mumy ...."
"Babu wani kula da za'a yi daita idan ta isa tasa kafa ta fita a gidan nan wallahi idan ban balbalaki ba kece shege nake , dan Allah ki fita ga hanya nan ,ba dai kin iya gudu ki bar gida ba bismillah this time around I will surprise you shashar banza kawai shashar wofi muradi ya kalli Samir kawai dan ba sai yayi masa karin bayani ba ya fahimci komai ita kuwa zee waskewa tayi dan bazata iya kallon tsabar idanun muradi ba saboda tausayinsa, dan duk mutumin da aka hadashi da kisna wallahi an hadashi da babban aiki
karasawa tayi gurin kisna dake kuka har lokacin "ki daina kuka ki kwantar da hankalinki nasiha sosai zee ke mata mai nuna mahimmanci iyaye da hakkinsu daya rataya a wuyan
ansu amman sam duk nasihar zee basa ratsa gangar jikin kisna hasalima ta bayan kunneta suke bi tare da daure fuskarta tamau .
cike da sanyin jiki muradi ya biyo bayan su mumy bai tsaya tura kofar dakin dady ba kasancewar a bude kofar yake ya shiga a hankali bakinsa da sallama har ya karaso tsakiyar filin daki inda ya iskesu zaune dady na rike da hannuwan mumy sai faman rarrashin yake tana botsare masa zama yayi dirshan a kasa yana sauraron maganar dady "kiyi hakuri salaha ki min wannan alfarma dan girman Allah , halin da muke ciki zaki duba sannan aurar da kisna ga Aliyu shine kwanciyar hankalinmu gaba-daya nasan bai sonta Bama su dace da juna ba amman mu zai taimakawa yanzu idan kin dage akan bai son ......"
"dad mum wai wa yace muku bana son kisna ? " a tare suka d'ago suka tsura masa ido suna kallonsa zuciyarsu na dogawa " dan Allah daga yau ku daina wannan tunanin cewar bana son kisna "kisna fa jinina ce na dade ina nema mana mafuta akanta kafin dady ya zartar da hukuncinsa ," mumy dan girman Allah ki daina damun kanki akan wannan yar matsalar dukkaninmu fa akarkashin ikon dady muke ko ban son kisna dady ya zartar da hukunci akaina dole nayi masa biyyaya bare ina sonta ya karasa maganar qirjinsa na dokawa da sauri sauri dan tabbas ba abinda ke zuciyarsa ya fada ba ya dai fada ne dan kwantar da hankalin mumy kuma duk wannan maganar da yake Idanunshi na kasa ya kasa ha
a ido da iyayen goyonsa dan karsu fahimci zahirin gaskiyarsa wanda shi kwata kwata bai taba kawowa zuciyarsa auren kisna ba a kasalance ya cigaba da magana muryarsa na rawa "inshallahu wannan auren zai kawo mana karshen matsalarmu na tsawon shekaru , har kullum mumy dady bazan gaji da godiya da alfahari daku ba kun min abinda bazan iya biyanku ba , wallahi ko auren kisna ban biyaku da abinda kuka min ba Allah qara girma ya kara muku lafiya da nisan kwana ina sonku ......." "ameen summa ameen muradi muma muna sonka Allah yayiwa rayuwarka albarka "muradi ya numfasa yana danne zuciyarsa tare da furta "ameen " mumy kam kasa cewa komai tayi illa hawaye da suka shiga turereniyar zubowa daga cikin manyan idanunta a hankali d'anuwanta haroon ya fada mata "ko yana ina yanzu ? "Har gara sadiq tana dan jin labarinsa lokaci zuwa lokaci agurin Inna jamila idan Allah yasa yaje ilo amman haroon kam yanzu ko labarinsa bata dashi tun tana kiran numbersa yana shiga har yazo baya shiga, shi kansa muradi gaba-daya ya kasa daurewa sai daya zubar da kwalla ,sai dai yayi dabaran gogewa dan kar ya sake daga hankalin mumy , dady ya mike ya shiga uwar dakansa yana zance zuci "tabbas idan mutun yayi alkhairi kanshi yayiwa haka akasinsa yau da bai amshi rikon muradi tare da kyautata masa ba wa gari ya waya ?" Zama yayi a bakin gado tare da jingina bayansa yana tunanin matakin da zai dauka akan kisna da irin tsaron da zai sake sakawa a bakin gidansa.. ."
ganin dady ya shiga ciki yasa a hankali muradi ya rarrafo ya dawo gaban mumy yana share mata hawaye "dan Allah kiyi farinciki da wannan auren , ki kuma sanya masa albarka kiyi min addu'a akan matsalolin rayuwa yayi magana cikin sauti mai sanyi "Allah ya sanya alkhairi , Allah yayi maka tsari da duk wani sharri dake tattare daita , Allah ya kara maka hakuri ,nasan baka son kisna muradi wallahi na sani ka dai amince da wannan auren ne ," Allah yasa auren ya zamo sanadiyyar daidaituwar al'amura addu'a sosai mumy ta dinga yi masa yana amsawa da "ameen a karshe yace ",mumy kin amince da auren ...?" na amince muradi ya zanyi har cikin zuciyata na yarda na amince nama zamo mutun ta farko da nake son auren nan ta karasa maganar tana shafa kansa "yauwa mumy haka nake so jin daga bakinki saboda amincewarki shine kwanciyar hankalin gaba-daya ..."
Duk wannan tashin hankali da muradi da kisna suke ciki na afra ya ninka nasu dan tamkar zatayi hauka lokacin da ya badamasi yake sanar daita hukunci dady ,dawowa tayi tamkar mahaukaciya sabuwar kamu nan ta hau sambatu da surutai "aure kuma ?" "wani irin aure kuma auren ma da kisna ?" kisna tawa kai dan Allah ka natsu ka fada min abinda kwakwaluwata zata dauka "ke yanzu meye damuwarki da wannan matter din da zaki wani daga hankalinki ? "A'a babu komai kawai dai sai kuma ai ....." sai kuma tayi shiru ta nufi
akinta da gudu ya tsurawa bayanta ido yana dubanta zuciyarsa cike da tunani iri iri ".
****
Daren ranar muradi tunani da fargaban auren kisna bai bar kanshi ba duk inda ya juya yanayin zamansu yake gani duk Samir na hankalce dashi har sanda ya mike ya zira silipas ya fita daga dakin kai tsaye saman gidan gaba-daya ya nufa ya shiga shawagi rungume da hannunsa a qirji yana sake tunanin yadda zai yi rayuwar aure da kisna tafiya yake a hankali yana kallon gabas ,a hankali yaga mutun a gabansa sauran kadan suyi karo da sauri suka ja baya da sauri suna sauke naunauyen numfashi shiru dukkaninsu sukayi kowannensu babu wanda numfashinsa bai fita da sauri ba saboda ganin dan'uwansa a daidai wannan lokacin kisna ce ta soma juyawa tana jan dogon tsaki saboda ciwo da radadin da ta ji a zuciyarta data fahimci ko waye , tafiya take tana rausaya kunneta manne da waya tana magana kasa kasa , shi kuma kokarin fincikota yayi dan ya tsani tsakin da take masa a duk sanda suka ha
u amman saboda kar ya zubar da aji da kimarsa yasa ya danne zuciyarsa dan damuwa da tsakinta zai sa ta dauka da gaske ya damu daita alhalin taimakawa rayuwar kawai zai yi ..."
"Yanzu me kake ganin za'a yi ifemi nifa bazan iya wannan biyayyar ba ka nemo mana abun yi sati daya ne kawai ? "Okay yanzu naji bayani tana waya muradi yazo ya raba ta gefenta yana matse jikinsa dan kar jikinsu ya hadu , itama matse jikinta tayi ta manne da step amman hakan bai hana hancinta zuko daddadan kamshin turarensa ba tsaki ta sake ja tare da cewa " wallahi mutun zai gwammace mutuwarsa da rayuwa dani ,dan gara mutun ya je ya rungumi transformer da rungumar aurena da yayi me ma yasa nake wannan hasashen abinda bazai taba faruwa ba ? "Dan Iya church kawai masu galihu ma ba'a aauresu ba sai marasa galihu wanda ubansa ya nuna baya qaunar ganinsa " duk ganganunta suna shiga kunnensa daya bayan daya sai dai duk cikin kalmarta kalma daya ce ta sotsa masa rai wato "dan iya church dan ta mahaifinsa wannan baya gabansa dan har mancewa yake yana da wani uba a raye , bai juyo ba ya cigaba da tafiya haka zalika bata daina zaginsa ba tana rike da waya har ya sauka akan step .."..
Zaune afra take a tsakiyar gadonta ta rafka uban tagumi a daidai wannan lokaci da take jin tana gaf da rasa ranta gaba-daya ta hargitse cikin damuwa da zullumi da rashin sanin madafar tunaninta abu daya tasani shine tana tsananin qaunar muradi da dukkanin rayuwarta fiyye da son da kisna take wa Musa dan da za'a daura soyayyar kowannensu akan sikili lallai wanda takewa muradi zai ninka wanda kisna takewa musa," wayyo Allah na shiga uku " ta furta da matsanancin karfi tare da daura hannuwanta duka a saman kanta qirjinta na mata wani irin azababben zafi , a firgice ya badamasi ya farka daga baccinsa ya tashi zaune lokacin qarfe biyu daidai ya nufi
akinta da sauri inda ya isketa tana kuka tana ihu ya tattara jallabiyarsa sannan ya hau gadon ya rungumota jikinsa yana tattara gashin kanta daya baje ya rufe mata fuska "menene baby love ?
Da wani irin karfe ta fixge jikinta tana kuka ""Ka sakeni bana sonka bana qaunarka kuma bazan taba sonka ba har duniya ta nade ,ka cuceni ka tauye min zuciya ka tauye min rayuwa mai yasa ka aureni ? tayi maganar a firgice tamkar mahaukaciya "bana yin auren wallahi yau sai ka sakeni idan ba haka ba zan kasheka na kashe kaina kowa ya huta "me ya kawo wa
an nan maganganu "? yasan afra bata son sa amman bai dauka zata iya furta masa a zahiri ba wasu abubuwa yaga tana yi kamar mai aljanu har dasu sadarewa kunfa na fitowa a bakinta yayi tunanin lallai kodai aljanu sun shigeta ne ya kamkameta yana kiran layin dady kafin kace me tuni dady ya hallara kallo daya yayi mata yace "iska ne dan haka ya shiga yi mata addu'ar nan kuwa afra tana jinsu radau fahimtar dady tayi ne yasa ta
an dawo daidai sai gurin uku da wani abu bacci ya dauketa . washegari gidan ya cika makil da yan'uwa har mahaifiyarta tana ganinta ta rungumeta ajikinta tana kuka "shinkenan mumy na rasa shi kisna zai aura wallahi mutuwa zanyi mom ki taimakeni ..."mahaifiyarta ta dinga shafa bayanta "hakuri zakiyi afra wa yace miki kisna zai aura ?"ya badamasi kuma ya tabbatar da wannan hukuncin dady ne ni dai kiyi duk yadda za'a yi na rabu da wannan auren na aureshi "bazan iya ba afra bazan iya kashe miki aure ba saboda wani banza can ki natsu ki sanyawa zuciyarki natsuwa me kika nema rasa me mijinki ya rasa da zaki dauki son wani namiji ki sawa ranki ?
"bari kiji na fada miki bai zama lallai idan kin kashe aurenki wannan yaron ya au...... saurin katse maganar mumy tayi sakamakon inuwar ya badamasi da mumy ta hango a jikin labulen kofa take ta soma gogewa afra hawayenta jin sun yi shiru ya juya cikin tsananin tunani da tashin hankali "me maganar mum din afra yake nufi ?"waye idan wannan yaron da idan ta kashe aurenta bazai aureta ba ?iya abinda yaji kenan daga bakin mahaifiyarta kenan afra akwai wanda take so ne bai sani ba ya aureta ? idan kuma akwai waye shi wannan yaron ?"yayi wa kanshi tambayar da bashi da mai bashi amsar tambayoyinsa sai afra ko ita mahaifiyarta gidan ya bari gaba-daya ya koma office saboda zuciyarsa dake tafarfasa .."
*****
Bayan kwana
aya da faruwar lamarin dady ya canza mai gadi sai dai ya bar tsohon mai gadinsa, ya bawa sabon mai gadin umarni kuma a gaban kowa a gidan" kada ya kuskura ya bar kisna ta karaso ko bakin get din gidan bare fita idan tayi masa mutsu ko taurinka yayi mata duka idan ya dawo ya ganta kwance a sume zai ninka masa albashinsa yayi murmushi kawai yana girgiza kai shi dai muradi bai ce uhmmmm bare uhmmmm sai idanu daya zuba kisna ta rushe da kuka har da cewa "an tsaneta , zuciyarta haushin kowa take ji a cikin gidan hatta mum dad su kansu haushinsu take ji ta mike tsaye sai dai tarasa inda zata taji sanyi duk da suna waya da musa amman hankalinta baya jikinta ta rame sosai saboda damuwa idanunta sun yi ja saboda bakinciki ta fito kamar wata zautacciya tana isa falon daidai lokacin da suka dawo daga masallaci kowannensu rike da casbaha har muradi dake sanye cikin jallabiya ta gabanta suka gifta babu wanda yayi mata magana jikinta yayi sanyi komai ya sake kwance mata kai tsaye sama suka nufa bayan kamar minti goma suka sauko sai dai batare da muradi ba , kan table suka nufa kowa yaja plet din abinci yana zuba kansa abinda zai ci ita kuwa tsura musu ido kawai tayi zuciyarta kamar zata buga ...."
Zee ta fito daga dakin mumy ta karasa inda kisna take "tashi muje kici abinci kinji yar kanwata "bazan iya cin komai ba tayi maganar a sanyaye kamar zatayi kuka dan bata jin dadin zuciyarta da bakinta hatta miyon baki daci yake mata "Ki koyi hakuri kisna karki bari ki samu matsala da iyayenki akan namiji namijin da bashi da tabbas yanzu ka auri wanda iyayenka ma suka saka albarka a auren ma ya aka kare bare wanda suka ce basa so ?"ya Aliyu mutumin kirki kema kin sani sai dai idan zaki ki fadar gaskiya mutun ne da mata suke bala'in sonshi baya sauraransu" Allah wadan mata da tarin mutanen dake son sa ," ayi mutun ba fara'a ba annushuwa banza mara galihu dashi amman ku zauna kuna yaba masa ta fada a fili tana gyara zamanta dan bata ki duk su dady suji ba " sam bana kaunar ganinsa tuntuni bare yanzu da tsanar ke da dalili "na tsaneshi bana son ganinsa ta fada kamar zatayi kuka idanunta na kan su dady dake zaune a dining ya madu ya zuba ferfesun hanta da koda bayan ya gama cin tuwon shimkafa ya shiga aikawa cikinsa dan shi bashi lokacin wani rarrashin kisna dan gata ta samu ..."
Babu yadda ta iya haka zee ta takura mata suka karasa dining table gabadaya ta kalli abinci dake kan table duk bata ji shawar komai ba dan haka ta shiga bin plet din mutane da kallo sautin Muryar dady taji yana cewa "wai ina Ali ya shige ne ?yayi maganar yana kallon Samir "yana daki nace ya taso muje muyi dinner amman yace ya gaji bazai iya tasowa ba dady ya girgiza kai dan yasan abinda ke damunsa ya maida kansa ga kallon kisna "tashi maza kije ki kai masa nasa abinci take ta zunburo baki ",'dady ai ni bansan abinda yake son ci ba " eh nasani ai ki zuba masa abinda ya dace tunda ba abinci kala daya bane agurin .
ranta a bace ta soma kokarin zuba masa "kirki zuba masa soyayyen masa saboda bai fiyye son cin abinci mara nauyi ba Samir ya fadi haka ganin masa take kokarin zuba masa a ranta tace " giwa kenan komai sai mai karfi babu yadda ta iya ta juye wanda ta fara zuba masa ta zuba masa tuwan shinkafa da miyar wake abinda tasani ne tun tasowarta baya gajiya dashi da wake da shinkafa amman dangin taliya da tsurar shinkafa duk basa gabansa saboda basa rike masa ciki ta jera akan ture ta nufi hanyar sama" ina ma zan samu shinkafar bera wallahi da barba masa zanyi ya ci ya mutu kawai na huta babu sallama ta shiga dakin dan a ganinta yin sallama a dakin bai zama dole ba saboda mutumin dake dakin ,dakin tsit baka jin sautin komai sai na ac yana kwance a saman carpet daga shi sai dogon wando babu riga ajikinsa yana ganinta ya zabura ya mike yaja bargo ya lullube jikinsa dashi yana kallonta dariya ta kusan kufce mata duk da
acin ran da take tattare dashi "kai wannan akwai dolo ,wannan irin gidadanci fa ?
"to meye ma abun boyewa anan ?tayi maganar tana jan tsaki amman kuma ilahirin qirjin nasa suna da kyau daga kwantaccen bakin gashin dake kwance a qirjinsa zasu yi laushi sai dai ko daya basu burgeta ba ta ta'be baki ta dungura masa abincin ta juya abinta tana sake jan tsaki .."
"Ke zo nan ya fada a harzuke da sauri ta juyo saboda bakinciki kalmar ke din da ya fada "kwashe kayan ki bana bukatar komai daga gareki wani tsaki taja masa ta duka ta dauki tire tayi gaba "ji mana ya fada a kasalance ta tsaya cak batare data juyo ba sai dai idanunwanta a warwaje suke "daga yau karki kuma shigo mana daki batare da izinin ko sallama ba " a hanzarce ta juyo idanunwanta akanshi "kai kuma a suwa kenan kare da gudun layya ? "Ka tsaya matsayinka kai ma kasan baka isa ba kuma baka kai matsayin dani kisna zan maka sallama ko neman izininka ba saboda nan gidan ubana ne ko yau dady ya mutu dole a raba gado dani kai fa "..
"Abu na gaba mutun nawa ne muslimai acikin dangin iya church ?" "Mutun shi ba kowan kowa ba sai kutirin kinibibi da dagawa da nuna kai Allah yasa an hasali balbela ta taalbaleshi da bala'i da harara "banza mai kwadayi yaga fresh body shine har da wani saurin amsar aure kolelenka wallahi nan gani nan bari tayi gaba tana zaginsa "da kinsan yadda matsayinki yake a zuciyata da kin sausaurawa kanki yayi maganar a zuciyarsa tana dawowa ta dire abincin tana cewa yace"kar a dame sa baya ci " da sauri dady ya mike "dauko abincin ki biyoni dashi "a'a ya fa ce baya ci "a'a din kaniyarki ki dauko ki biyoni nace " babu yadda ta iya ta dauka ta biyosa haka suka samesa sai dai yanzu idanunwansa sun kada sunyi ja dady ya duka ya shafo wuyansa da bayan hannunsa yana cewa "meke damunka dana ? Ya yunkura ya tashi zaune yana fadar "babu komai dady kawai gajiya ce "ai na lura , na sanka da rashin son hayani nasan duk hayaniyar maganar auren nan ce ta maida kai hk ka daure ka tashi kaci wani abu ka sha magani "ban iya cin komai dady dady ya dubi kisna ",meye a cikin nan ? "Abincin gado ne ?"ban gane abincin gado ba ke wai wasa ake dake ne da kike wa mutane magana a tsaye haka ?
Dady da kanshi ya bude yaga abinda ke ciki ya dubeshi "zaka iya cin abincinka ne ko kuma a dafa maka wani ? Ya girgiza kai alamun "a'a dan iya gaskiyarsa ya fada baya bukatar cin komai dan baya jin dadin bakinsa "me kake so ci ? Idan zan samu coslow da rice and beans"
Dady ya juyo ya kalli kisna maza tashi ki samo masa abinda ya bukata ta zaro ido waje "dady a ina kenan za'a samu ya dan kura mata ido yana kallonta kafin daga baya yace "yi hakuri kije kiyi masa kinga bashi da lafiya " to ni ina ruwana da rashin lafiyarsa ya ma mutu na hutu "? ta fada a ranta a zahiri kuwa idanuwanta ne suka yi raurau tace "dady ai bamu da komai na hadin coslow muradi yace "akwai a kitchen dinmu ki shiga baza'a rasa komai ba ya fada yana runtse idanunsa "dady yace "yauwa maza tashi ki hado masa ki kuma zauna ki tsareshi yaci sosai kinji "wallahi nifa ban iya ba "tayi maganar kamar zatayi kuka "nasani ai baki iya amman ki daure kiyi masa ta mike ta baro dakin tana tsinewa muradi karo sukayi da madu "ya Aliyun kike tsinewa haka ?tayi saurin girgiza masa kai "shi kike tsinewa mana bayan na jiki "Allah bashi bane " tayi maganar tana hawaye "Okay na dauka shine yanzu na soma kutubal dake da Allah bar gurin wawiya kawai ..."
ta ha
a coslow da abinci ta kai masa karshe dai
asa yaci yayi daman kuma yasan ba wani abun kirki zatayi ba saboda kwanciyar hankalin dady dan yasan muddin bai ci wani abu hankalinsa bazai kwanta ba "
Dady na zaune aunty ummi ta samesa akan Samir yace a hada bikinsa zee dady yace "babu damuwa zai nemi mahaifinta , koda ya samu mahaifin zee cewa yayi "ai diyarsa ce dan me zai samesa da maganar ,ai ya taimaka masa da yanzu tana hannunsa shi zai yi komai yanzu da yake fama da kanshi na abinci ma sai mumy ta taimaka masa dan kamar ya sani ya turo rabi ta nemi alfarma dawowar zainab ..."
*****
Ana sauran kwana biyar daurin aure dady ya buga iv ya fara aikawa yan'uwa da abokan arziki ciki har da alhj tijjani muhamud adam da Abubakar tafida sun sha mamakin ganin wanda kisna zata aura ,yini muradi na tare da dady su shiga nan su fita nan abinci ma basu samu damar ci ba sai bayan la'asar suka dawo gidan da kyar muradi yake hadiye abinci saboda azabar damuwar da take zuciyarsa yana iya kokarinsa dan kar su fahimcesa saboda yasan basa son damuwarsa yana zaune shiru a dakinsu yana tunani sai ga mumy ta shigo sam bai ji motsin shigowarta ba sai jin hannunta yayi a saman gishinsa "kayi hakuri Aliyu nasan aure irin wannan da zakayi da ciwo " a firgice ya ta shi ya zauna yana kallon mumy zata cigaba da magana yayi saurin cewa "ki daina damun kanki mumy sau nawa zance miki ina son wannan auren ina wa kisna son da ban taba zaton zanyiwa wata diya mace a rayuwata ba ta numfasa tace "amman ni ina tsoron abubuwan kisna ne bana son ta cutar min da kai "karki damu babu abinda zai faru sai alkhairi a yadda nake jinka a zuciyata ina burin muyi doguwar rayuwa daita ki daina damun kanki dan Allah ."
Abinda ke tayarwa mumy hankali bai wuce ramar da yaranta guda suka yi ba badamasi da muradi ,ramarsu ta fito fili sosai da an kallesu an san suna cikin tsanani damuwa , ta kalli badamasi dake zaune a gabanta "meke damunka "? "Idan ciwon matarka ne yasa ka damu kanka wannan ai lalura ce kayi fatan Allah ya bata lafiya tunda mumy ta soma magana yayi shiru ya kasa cewa "uffan saboda shi kadai yasan abinda ke damunsa neman wanda zai tattauna matsalar yake yana son afra tamkar ransa Amman bazai iya jurar tana kwakwan son waninsa ba ,yanzu damuwarta tayi yawa ta kara lalacewa daga kuka sai kuka gaba-daya ta zauce a hankali ya mike cike da sanyi jiki ya fita ..
Ya badmasi na fita ta fito ta nufi dakinsu muradi sabon tashi hankali ta iske dan kuwa hawaye ta gani yana zubowa daga Idanunshi gaba-daya ta rude itama ta kama kuka tana tambayarsa dalilin kuka cikin sanyi murya yace "kwantar da hankalinki mumy babu abinda ke damuna kukan dadi ne "kukan dade ? mumy ta tambayesa tana riko hannunsa "eh ya girgiza mata kai " ban taba tunanin anan duniya rayuwata zata dawo haka ba mumy ,kin min komai a rayuwa wadan nan hawayen dake zuba na tsantsar kaunarki ne mumy da farinciki kasancewata a karkashinki gashi kuma zaku mallaka min abinda zuciyata ke so mumy ta dinga masa addu'a Allah ya sanya alkhairi a rayuwar aurenka muradi jikinsa yayi sanyi yana fatan auren ya zamo alkhairi a gareshi yana jin zafin yadda kisna ke nuna tsanarsa
arara da muzanta mahaifiyarsa da kalmar daya fi tsana a rayuwarsa ,shi fa har lokacin bai yarda mahaifiyarsa tayi ridda ba har ta koma ga Allah kullum cikin kyakkyawan zato yake mata "...
"Musa alkwarin zuciyata ne ,bani ba wani namiji sai Musa anan duniya bazan iya karya wannan alkawarin dake tsakaninmu ba gara ku barni haka babu aure dan wannan auren daidai yake da rasa rayuka , duk tsawon lokaci zan jira naga aurena da Musa jikina na bani zamuyi aure dashi bazan taba karyawa zuciyata alkwarin dana yi mata bazan cutar daita ba in hadata da wanda bai dace daita ba , bazan so wannan auren ba har abada dan Musa kadai zuciyata take so take muradi "wadan nan sune kalaman da kisna tayita maimaitawa a gaban iyayenta mumy da dady tana kuka kamar ranta zai fita Take mumy ta rufeta da fada bayan mumy ta gama fadanta tayi shiru kisna ta cigaba da bayyana musu sirrin zuciyarta akan Musa da alkwarin datayi masa ta basu hakuri akan suyi hakuri su hakura su barta ta auresa dan bazata iya bawa wani namiji kanta ba , da gari ya waye wanda yayi sauran kwana biyu a daura mata aure da muradi ta samu dady a dakinsa hawaye shabe shabe akan fuskarta ya mike zaune "uhmmmm yau kuma dame kika zo Sarkin marasa kunya kuka take sosai har ta ta
a zuciyarsa "ku aura mun Musa dan darajan Allah wallahi kamar yadda mumy ta fada Ni din sauransa ce babu abinda wani namiji zai samu gareni baya ga sauransa ta karasa maganar tana rufe idanunta da tafukan hannunta hawaye na siyaya "kiyi hakuri kisna ki lallashi zuciyarki ki amince da auren Aliyu shi bazai damu da komai naki ba ,nasani kina son musa nasani da haka amman ina jin ciwon tarrayarki dashi saboda ba yaron kirki bane yana sonki ne saboda wani manufa kuma ya samu tun da gashi kin fada da bakinki amman duk da haka bana sonki dashi , duk qaunar da kike masa kiyi hakuri da sauyin da Allah yayi miki dan wallahi ko haihuwa kika yi dashi karewar kanki da kika bashi bazan taba sonshi ba kuma bazan yi farinciki ba zan dangwama cikin bakinciki .
ta share hawayenta "kayi hakuri dady wallahi Musa bashi da wani abu dan Allah kada ku aurar dani ga wani ku kyaleni dashi dady ya jima yana kallonta daga bisani yaja dogon numfashi "kisna kice kika fi cancanta kiyi hakuri bamu ba ki auri zabinmu bazan yi hakuri na aura miki wannan yaron ba aurensa fitina ce gaba-daya gareni "dan iskan yaro mayaudari ba wai kaji dady kisna har kudi ta dauka tabawa yaron nan ya siya mota gashi can sai famtamawa yake da mata a gari ya barta da wahala inji cewar Samir madu yace bar wahalliya banza ni wallahi dasu dady zasu iya da sun hakura ta auri shegen yaron nan " Samir yace ",illar abun dai ko ta auresa sai ta dawo ni ba boka ba ni ba malam ba amman nasan sai ta dawo kuma lokacin da zata dawo din karshenta da zuri'a a tsakanisu haka za'a zo abashi hakuri ace ya amsheta "wannan kuma haka ne inji cewar dady ,kisna ta mike tana kuka "duk wanda ya sake cewa da musa mayaudari ne ban yafe masa ba ta nufi kofar fita a fusace Samir ya fito daga dakin ya damkota tare da daga hannu zai kwada mata mari daga bayansa yaji an rike masa hannu kada ka mareta rabu daita me ma tayi maka?"
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
addu'ar Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 41
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
.....Take
jikin
musa
ya
auki
rawa
sakamakon
idanunsa
suka
sauka
akan
muradi
tsaye
dan
bazai taba
manta
irin
wahalar
daya
sha a hannunsa
ba ,a
matukar
gigice
ya waigo
kalli gefensa inda
kisna
ke tsaye
tana
kallon
muradi
ranta a matukar
bace
dan
ba tayi tsammani
shi
dady
zai turo mata
ba a matsayin wanda
zai
auketa
ta dauka
direba zai
turo mata kamar yadda sukayi
dashi
a waya
,su
sauke
musa
a unguwarsu
kuma su k'arasa
gida
wayar
hannunta
data
dauki
karar
yasa
hankalin
musa
sake tashi
dan yasan
duk
yadda akayi
kiran
daga mutumin
daya
fi jin tsoron haduwa da shi ne fiyye da kowani halitta a duniya
, ita
kuwa kisna ko ajikinta babu wani alamar tsoro a tattare daita
illa
cigaba da kallon muradi take
yana
kokarin nemanta
har lokacin
kamalarsa
da tsananin kyawunsa
na nan
sake fita dabam
acikin
mutane
sai dai ita duk wannan nagartartashi
basa
burgeta bare
d'ad'ata da kasa ."
cikin
tsananin
tsoro musa
yayi
kasa da
muryarsa
sosai
ta yadda
daga shi sai
ita zasu
iya ji
sannan
soma
magana
"yanzu
ya zamu
yi kenan ifemi
" ya kamata
na bar
gurin nan
tun kafin
ya ganmu mu hadu da
acin
rai
gashi
banason
haifar
miki da
damuwa
daga dawowarki . "karka
damu
babu abinda
zai
faru
sai alkhairi
da yanzu
dabam ,
yanzu fa sheakaruna
shatakwas
duniya
nasan abinda nake
,kuma
nasan abinda
damuna ,
ina da
yancin
kaina ina da damar da
zan zabarwa kaina
wanda zanyi rayuwa
dashi
dan haka ka
natsu
kwantar da hankalinka
babu abinda zai faru ta wannan
da kake gani mai sauki ne
zo muje ifemi karka
zama matsoraci mana
"ta
k'arasa
maganar
tana daukar wayarta
dake
kara ta manna a kunneta
" na
ganka
gani
nan " ta fada a takaice
tare
katse kiran
batare
da ta bari yayi
magana
ba "ifemi
janyo
wannan
akwatin
idan
mun
sauke ka
dashi
zaka
wuce gida
dan
tsarabanka
ciki , zuciyar musa
cika
tsananin
mamaki
mara
misaltuwa
rasa
wani
irin
kisna
take masa
"da
me ya kamata
ya biyata wannan
tarin
soyayyar da take masa
?" ya tambayi kanshi
yana
sanyawa jikinsa
kuzarin
biyota
sai
suka kusan karaasowa
daf
da muradi
sannan
lura
da kisna ce
ke tahowa tare
da Musa take qirjinsa
yayi
wani mahaukacin
bugawa
da karfi
yana
matukar
mamakin ganinsu
a tare a daidai lokacin , idanunsa ya musisika
domin
tabbatar
da su di
n yake gani
kuwa
gizo suke masa ?
koda ya sake
kallonsu ya tabbatarwa kansa
tabbas
su din ne suke
kokarin karasowa inda
yake
zuciyarsa ce gaba-daya
ta tsaya ta daina
aiki na wuncin gadi kafin daga baya ta soma
bugawa da matsanancin
karfin gaske
"wannan wacce irin zazzafar soyayya ce
ta afkawa rayuwar
kisna "? "Kenan duk nisan da tayi da kasar suna tare ne ?
tambayi zuciyarsa
tare da sauke wani wahalallen
numfashi
yana gyara tsayuwarsa
a daidai lokacin
da suka
wuce
gabansa
ko kallon inda
yake tsaye
kisna bata yi ba ta karasa bayan
mota
tana kokarin
bude
boot
zata
saka
kayan
a zuciye muradi ya kasaso inda suke "me wannan yake yi tare dake
? "Kice min mafarki ne bashi bane tare dake
? " a hankali
ta d'ago idanunta
tayi masa kallon banza sannan tace
"I don't understand
you
what are you try to say ? "shiru yayi ya kasa cewa komai
dan kwakwaran motsi ma kasawa
yayi ya zuba mata ido yana dubanta har ta sa akwatin ta
bawa musa umarni saka na hannunsa ta rufe boot
ta nufi murfin mota zata budewa musa
muradi ya karaso
ya rike
hannunta
"bazan bari wannan
katantawar ya shigar min mota ba kisa mutuncina ya zube " fixge
hannunta
tayi
a fusace tana daga masa
hannunsa "sai me idan bai shiga ba
? "Tayi maganar tana masa kallon sama da kasa
a wulakance sai lokacin muradi ya tabbata da gaskiyar da yake nema
tabbas dai ba mafarki bane musa da gaske a gefenta "ya Salam
...." ya furta yana furzar da iska hankalinsa idan yayi dubu to ya gama tashi ...
hankali Musa ya karaso kusa daita ya marairaice fuska da murya kamar zai mata kuka "ifemi kiyi hakuri ki bishi ke daya ni zan samu mota na koma gida , banason ki shiga damuwa a sanadiyyana plz do what I said before everything could have miss up to us
kallonsa muradi yayi duk da tsananin bakinciki da takaicin da yake ciki
"bana fatan wani abu ya
sameki
,"kalli yadda surar jikinki ta
koma ? muradi ya dubeta sosai fatar jikinta tayi
luwai luwai ta maseefar canzawa
tamkar tana wanka da madara sai sheki take zubawa " bazan so a taba min
lafiyar jikinkinki ba ki
taimakeni ki
shiga
kinji ifemi babu mutsu bare gardama ta shiga bayan mota ta zauna ya maida murfin kofar ya rufe , sannan
ya dawo ya bude Boot ya fito da jakar kayansa ya soma ja take masu texi dake paturo a gurin suka yo kansa ya mikawa daya daga cikinsu
jakar ya shiga bayan mota shima direban ya saka jakar a bayan motar ya shiga
suka wuce ..."
Muradi
furzar da iska mai zafi
yana takaicin hali irin na
kisna na rashin kamun kai
yarinya sai taurin kan bala'in kamar na
mutanen farko shi dai this time a round babu
ruwansa
ya yi iyakacin kokarinsa akanta
bashi da wani sauran dabara tunda duk bata ga kokarinsu na son inganta rayuwarta ba, hasalima musa bashi da laifi kamar yadda zee ta Sha fada itace mai laifi dan data hakura dashi tabbas zai hakura daita
ya cigaba da rayuwarsa tunda yasan ba ajinsa bace naunauyen ajiyar zuciya ya sauke sannan yayi kokarin sanyawa
jikinsa jarumta ya bude bangaren da take zaune muryarsa a dake yace
"ki fito ki koma gaba ki zauna dan nan babu direbanki "tayi masa banza tamkar ba mutun ke mata magana ba
shima kallonta ya tsaya yana yi ta bala'in hade fuska tare da kamewa guri daya tana cizan lip's dinta na kasa ganin bata da niyyar fitowa ya danko
tsintsiyar hannunta
"you very stupid fito ki koma gaba cikin
bakincikinta ya fito daita ya bude gaban motar ya shigar daita ya rufe ya
zagaya
kafin tayi yunkurin fitowa
ya shiga ya rufe ko'ina na
motar
sannan ya figeta da gudu ...."
Tashin
motar da gudu yayi daidai da tarwatsewar
zuciyarta
,kanta
ya sara
matsanancin
karfi
saboda yadda
yaja
motar ,a hankali
kalli
gefen
da yake
zaune
fuskarta cike da
maseefa
niyyar sauke masa abinda ke
kanshi
yayi
daidai da shima
ya waigo idanunsu suka tsarke cikin
juna
a tare zukatansu ya buga a dalilin yanayin fuskokinsu
ko wannensu
fuska
daure
,duk da yaso
dauke
kwayar
Idanunshi akanta
amman
kasa
kisna
tayi
masa
kwarji
wani
kyau
na musamman
da fuskarta ke dauke dashi
ta dawo tamkar
wata buturiyar
Ingila
gabad'aya
jikinsa yayi
bala'in
sanyi daga
kallon tsanar da take masa,shima
take yaji
kasalar
tsanarta
ta sauko masa ta mamaye ilahirin jikinsa
abinda
bai
taba
ba kenan
a iya tsawon rayuwarsa
yasan dai
baya tsanarta haka zalika baya sonta
komai yana yi mata ne
darajan iyayenta da bai san da abinda zai saka musu dashi ba
itace
ta fara
janye
idanunta ta maidashi
gefen
titi
yayinda shi kuma
cigaba
kallonta
saurin kallon
gabansa
yayi a dalilin
hon din
wani
mai
mota
jep
yayi masa
hade
ihu muradi
yayi saurin
juya kan stearing
motar
ya kaucewa
motar
gabad'aya
kisna ta zubo
jikinsa
tana kwalla wani
razannaniyar
kara
cikin tsananin tsoro,
tsaida motar zuciyarsa
wani
irin
dokawa da matsanancin
karfi , mutumin dake da jep
tsaya yana
masa magana
cikin
zafin
rai
muradi yayi warning din glass yana bashi hakuri dan yasan kuskurensa
dana
makirar dake zaune
gefensa
tsaki ya ja yana kallonta makale
ajikinta "makira
yarinyar kawai ga
tsoro ga ban tsoro wallahi baba
mai
gadi
baki sunan daya dace
dake yayi maganar a cikin zuciyarsa
, a hankali
sihirtaccen kamshin
turarenta mai sanyi
yayiwa zuciyarsa
diran
bazata
ya runtse idanunsa
gam
yana sauke zazzafan ajiyar
zuciya
tare da jin haushin kansa da bai yakiceta daga jikinsa ba yana
arin janye jikinsa
tayi saurin
janye jikinta
daga nashi cikin jin haushin
haduwar da jikinsu yayi tana
jan
dogon tsaki
tare da dafe kanta "wash
ya dai kamata ka maida hankalinka
akan abinda kake yi dan rayuwata
nada matukar muhimmancin
gareni
ta karasa maganar
tan a sake jan wani
tsaki
lokacin
da taji
kanta ya sara fiyye da ka'ida
domin kuwa wani irin sara yake mata kamar ana sassara mata guduma , lumshe idanuwanta tayi
sannan tayi
baya da kujerar
da take zaune
ta kwantar da kanta saman kujerar
tana sauke numfashi
a hankali tsaki
yaja
mata
fiyye da wanda tayi sannan yaja motar suka hau
kan titi .."
suka
iso gida bata sani ba
sai da taji
yana
waya da Samir "Samir ai
mun iso
gida
yanzu zan
taho plz
ka bani wasu yan mintuna "
ta bude idanunta
yunkura ta fito daga cikin
motar
ko ta kan akwatin kayanta
bata
bi ba
haka zalika bata kalli
inda yake ba illa muryarta da yaji yo
a lokacin da yake kokarin fitowa
daga cikin motar "ka karasa aikinka ka shigo min da akwatina dan baka da maraba da dan aikin gidan nan
"tana gama fadar haka ta soma
tafiya a natse shima bai ce mata uffan ba
dan bashi lokacinta ya raina duk wani ajinta da isa tunda zata iya makalewa mutun kamar musa
fito
ya bawa sabon direbansu lawan umarnin
ya jingina jikinsa da mota yana kallon yadda take rausaya
har
kusa kai cikin parlour'n
gidansu tana shiga ta
hango mumy
ta saki kara
tare da kwalla mata kira ta karasa da gudu
ta rungumeta tsam
tana dariyar murna gefe guda kuma zuciyarta
na cike da tsoro duk da tasan
da wuya muradi ya fadi ya ganta tare da musa
mumy ta zareta a jikinta tana
kallonta
kawai
saboda ganin yadda
ta kara girma da kyau ta zama
cikakkiyar budurwa komai yaji ajikinta suna tsaye lawan ya shigo da akwatinta ta yatsina fuska kamar tayi magana sai kuma ta fasa tunawa datayi a gaban sahebarsa take ."
Jan akwatinta tayi
ta nufi
dakinsu ta shiga
sai
dai
bata iske
zee
,dan haka
ta fada
toilet ta
watsa ruwa sannan
ta sanya
wata doguwar riga mara nauyi ta nufi shashin mumy
tana tambayarta zee "tana makaranta zuwa anjima zaki ga "kisns ta yatsina fuska wanda ya rigada ya zame mata jiki sannan tace "gaskiya naija akwai ci baya mumy
yanzu har na kare karatu na bar aunty zee ?"
tayi
fa kusan
2 year's kafin na bar kasar nan
koda yake
da taso da kun turata wata kasar itama
". haka ne zee ce akwai kulafin gida "kulafucin
gida ko kulafucin son ya samir ? "Ban sani ba muje kici
abinci,
abinci kusan kala hudu taci suna hira da mumy sai bayan
la'asar
zee
ta shigo da murnarta
tun daga haraban
gidan ta samu
labarin
dadowarta ta tsaya
bayanta ta
rufe mata idanuwa tana fadar "canki ?" Kai tsaye kisna ta kira sunanta
cike da doki tayi dariya ta bude mata ido
suna
cikin
haka sai ga aunty afra wata irin Kara
ta saki
sannan ta rungume kisna itama ta
rungumeta "kisna kice haka ? "Kin ganki kuwa ? Kamar wata
balarabiya ko
?"inji cewar zee "wallahi babu wani
bambanci suka sa dariya gaba-daya har kisna afra ta ja hannun kisna
zuwa ainihin
parlour'n gidan yayinda zee ta shiga daki dan watsawa jikinta ruwa
hira ta
balle tsakanin aunty afra da kisna suna
cikin
hira kisna ta kalli afra tace "aunty afra ya naga kin Kara lalacewa fiyye da
lokacin da nake kasar nan"?
"wai meke damunki ne haka
"? " Ko dai kina da matsala da yaya badamasi ne kika barwa cikinki kina azabtar da kanki a banza ?".. tayi mata tambayar ajere tana sake kafeta da idanunta domin jin abinda zata ce ganin tayi shiru ga yanayinta gbdy ya sauya alamun dai tana cikin damuwa yasa kisna kamo hannunta "plz tell aunty afra ki fada min damuwarki dan Allah
ban
dadin yadda naganki ba" "damuwata tana girman da bazan iya fada miki ba
amman karki damu da sannu zan shawo kan komai ai dai kinsan auntynki babu sanya gurin dabaru "? Kisna ta gyada tana murmushi .."
Bayan
aunty
afra ta koma bangarenta
zee ta fito ta
shiga kitchen ita kuma ta
koma daki ta kwanta ta soma
tunani musa tsawon wasu awannni ta dauka tana tunaninsa ita kanta wani lokaci tana mamakin yadda
girman son shi yake a zuciyarta ta yadda bata ita
hadashi da kowa dan tana jinshi kmr rayuwarta ne a haka har bacci ya dauketa mai cike da mafarkinsa kala kala hayaniyar jamar gidan ne da suka
dawo
aiki
ne ta tayarda ita daga naunauyen baccin
daya sureta tun byn sallahr la'asar ga shi yanzu har an idar da magrib,
madu ya shigo yana cewa "mutanen London kenan an dawo lafiya
?dariya tayi tace "lafiya
ya madu na sameku lafiya ""
"Alhamdullahi
kije
inji mumy ta mike
"ina zuwa" Toilet ta nufa ta dauro alwala tai sallar magarib da isha'i sannan ta fito zuciyarta na wani irin tsinkewa a lokacin data hango muradi a saman dining yana cin abinci qirjinta yayita bugawa
kujerar da mumy ke zaune
ta raba
ta zauna
ayangance
tana fadar "mumy yauwa
na manta daman ina son nace mai
yasa ba'a turo ya Samir ko madu ko direba daukata ba
sai wannan sauran kadan fa yau da gawata za'a kawo miki
"na sha fada miki muradi ya wuce wannan agurinki
yayanki ne fa
"nifa yayyayena guda
hudu ne
fa ki daina sakashi
a sahun yayyayena sannan shi ai yasan matsayinsa kece dai kike kai shi inda Allah bai kai shi ba
"karki fara da bani ciwon kai kisna
daga dawowarki
,yanzu ke ba yarinya bace "bari na sake tuna miki matsayin muradi
an yayana ne da muke ciki daya
kamar yadda na sha fada miki "yaakayi har tsawon lokacin nan bamu ta
a ganin yayan naki
ba wanda ya kasance mahaifinsa
? Wata tsawa mumy
ta daka mata " kinsan banason tambaya ko maza tashi ki bar gurin
nan
tsorace ta mike ta nufi hanyar
shiga dakinsu
"ina zaki
hajiya kayi ? yayi dauriya fadar haka dan kar mumy ta fahimci damuwarsa ta galla masa wata
atuwar harara . "dawo
ki ci abincinki "
yatsina fuska tayi a ranta tace baza'a dawo
uban yan iyayi kawai
ta koma ta
zauna kan kujera kasa cigaba da cin
abinci
yayi
tsura mata ido zuciyarsa
na raya masa al'amura da dama sai
da ya mike
ya dawo kan kujera
sannan
ta dawo taci abinci..
Dady
yayi
matukar
murna da dawo war
kisna ,ganinta zaune akan kujera ga alamun
natsuwa a tattare daita yasa zuciyarsa samun natsuwa "auta ya furta a hankali jin muryar dady ya sakata tsalle ta nufo inda yake a guje tana kiran "dady nah !dady na!! Ta fada jikinsa tana faman kyalkyala masa
dariya yace "mamana sannu dawowa fatan an kare karatu lafiya ? A shagwabe "tace lafiya lau dady tun dazu nake jiran dadowarka "to yanzu gani na dawo bari naje na watsa ruwa maza ki fito min da tsarabata kafin na dawo tayi murmushin jin dadi tana gyada masa kai ,daki ta koma cike da doki ta fito da akwatin data zo dashi a lokacin Samir madu muradi har ma da zee suna zaune ana chapter
ta zauna
bude ta soma raba tsaraba
ta bawa
Kowa nashi ta cire wa masu aikin gidan ta kirasu ta basu hatta baba
mai gadi ta cire masa nashi amman
banda muradi duk suka tsura mata ido har ta gama sannan samir yace "ina tsaraban muradi naga kin bawa Kowa ban dashi ta dube shi sosai fuskarta a hade "wane ne haka kuma
ya Samir ? "Kina hauka ne ni zaki tambaya waye shi ?
Yayi mata tambayar a kufule kamar zai wanka mata mari "ni ban san shi ba dan haka banyo tsarabata dashi ba kamar jira suke ta fadi haka gaba-daya suka dawo mata da tsarabanta suka mike tsaye
suka barta daga ita sai muradi wanda
kallon inda take bai yi ba, harkokinsa yake akan system
dan kallonta ma
na sashi jin matsanancin faduwar
gaba
tsaki taja ta mike "aikin banza sai me idan kun dawo min dashi me zai dameni ? "Babu abinda zai dameni sai ma wasu da zasu mora ta kwashi na dady ta nufi bangarensa a daidai lokacin daya gama shirinsa yana ganinta ya fadada fuskarshi da murmushi "duk tsarabata ce wannan mamana
?kisna ta gyada masa kai
sannan ta zube kayan
akan kujera "gaskiya mamana na gode nima kuwa zan miki kyakkyawan tukuici tare da neman alfarma agurinki
ya kamota ya zaunar daita shima ya zauna "maman kin kara girma kinyi kyau tayi murmushi tace "haka kowa yake cewa "wannan gaskiya
idan na natsa akwai magana mai mahimmanci da zan yi dake nasan zaki fahimceni da kunnen baseera tunda ga dukkanin alamun mamana tasan ciwon kanta yanzu "ta sake gyada masa kai kusan minti goma suna magana su Samir kuwa suna dakin mumy babu wanda bai zage kisna
ba ",wallahi mumy har yanzu kisna na nan da mugun halinta sam zuciyarta bai da kyau na rasa abinda muradi yayi mata data dauki karan tsana ta daura masa inji cewar madu "babu abinda ya mata da ikon Allah mugun halinta akan zai kare duk ku fita harkar shegiya ta karasa maganar tana fitowa .
a nan dakin
dady
mumy ta biyosa
da abincinsa tana zabgawa kisna harara
take tasha jinin jikinta "ya da hararar min uwa
kuma daga dawowarta ? "ai tasan abinda
tayi kuma wallahi idan bata canza manufarta akan muradi ba kowa zai ji mu daita a gidan nan
"ta fadi haka tana sake zabga mata harara ",wani abu ne ya faru ? "Gaskiya nima akan Aliyu zamu samu matsala mamana
ganin
sun hade mata kai sai fadar yadda suke qaunar muradi suke yasa
simi simi ta bar musu dakin suje su karata bata masa tsaraba kuma babu wanda ya isa yasa ta bashi
.."
Yau kwana uku da dawowar kisna amman babu mai shiga lamarinta duk wanda tayiwa magana baya kulata kowa ya dauke mata wuta akan abinda
tayi itama ta sharesu amman samun kiran musa da tayi
yana son ganinta a
waya
itama kuma tana son ganinsa
wannan
dalili yasa ta saki fuskarta sosai da kowa
amman still babu wanda ya waiwayeta
ta bawa zee
hakuri
"kiyi hakuri aunty zee daga fushin da kuke yi dani "to ke din ce baki da kirki ai ba'a yin haka ya Aliyu na matukar kula da rayuwarki tun kafin ki bar kasar nan har zuwa sanda kika dawo duk kudin da za'a aika miki London
daga aljihunsa yake fita shine mutumin daya
tsaya bisa lamuranki ta ya zaki bawa Kowa abu ki hanashi muji dadi bayan har masu aiki
kin bawa?"
"naji nayi kuskure ni yanzu bana son na samu matsala da kowa a gidan nan muje ki rakani na bawa ya Samir hakuri da kyar ta lallaba zee
ta tajata
dakinsu
ta bashi hakuri yace "muddin kina son na hakura sai kin bawa muradi hakuri "muryarta a raunane tace "kayu hakuri "yayi kamar bada shi take magana
ba har sai da ta sake maimaitawa
"wuce " ya fada atakaice
batare daya kalleta ba kai tsaye daga dakinsu na mumy
suka shiga dan bata hakuri itama fada tayi mata sosai
sannan
tace
ya wuce amman ki canza "naji mumy
.."
******
Washegari
gidan ya hargitse da farinciki
kowa ya saki ranshi sai chapter suke a tsakaninsu
har dady dake kokarin fita office tare dasu Samir
kisna ta mike bari naje na shirya zanje gidan granny
ta shirya ta fito cikin wata
hadaddiyar doguwar riga bata ga dady ba da su ya Samir da alamun sun fita zuwa office "mumy bani mukulin motarki zanje gidan granny na dawo " mumy ta girgiza mata
kai "ban yarda ba kuma kice zakiyi diraving da kanki sai dai ki bari direba ya kaiki
idan kina so kenan cikin jin haushi tace "na yarda mumy ta kira lawan
ta bashi umarnin ya kai kisna gidan Hajiya aysha kuma ya tsaya har ta gama ya dawo daita
ya amsa mata da "to"
yayi gaba ta biyo bayansa har haraban gidan ya bude mata baya a natse yake yin komai saboda yana da labarinta agurin mai
baba gadi daya zama kamar dan'uwa yanzu a gurin Alhaji realwan
suna
fita
daga
gidan tace "dauki hanyar agege ogba
yayi
mamakin jin abinda tace Idanunshi ya dago
ta glass din
cikin motar ya kalleta sosai
domin jin karin bayani "kallon me kake min
ko bazayi abinda nace bane ? Muryarsa a sanyaye yace "zanyi sai dai Hajiya ......"shiiiiiii muje kawai inda nace
kwarjininta ya hanashi musamata ya cigaba da tuki yana mamakinta
ta ciro wayarta
ta kira number musa tace su hadu dashi a ogba garding
, basu dade da zuwa ba ya karaso akan
mashin
mike tsaye
daga zaunen da take suka rungume
juna har da manna mata kiss
a baki
rayuwar yoroba dai sak kisna keyi da musa tana biye masa ga abinda yake bukata
sannan suka zauna tsuru
lawan direba yayi yana kallon daga inda yake
lamarinta yafi karfin tunaninsa yar muslima daita take irin wannan
rayuwar "?
cikin wata irin kasala Musa ya riko laulausan tafin hannuta cikin nashi
yana murzawa a hankali tare da tsura mata Idanunshi itama tsura masa ido tayi har bata son kiftawa wani Murmushin jin dadi ya sakar mata itama bata san sanda ta sakar masa ba
" yaushe zamuyi aure ifemi
?" ina son
muyi aure
saboda bana son wani ya kwace min ke dan jikina ya soma
bani saboda wannan kyaun da kikayi da wuya ace tun dawowarki wani bai ce yana sonki da aure ba, kinyi kyau sosai kamar wacce ta fado daga sama ya karasa maganar yana shafa saman kirjinta
kuma duk akan idanun direba daya dawo tamkar wawa a inda yake labe
yana lekansu wani irin yanayi ta tsinci kanta gaba-daya tsigar
jikinta
suka
mike
ta Lumshe masa ido tana sake jin kaunarsa "naji dadi sosai ifemi da kai yi nasarar hasashen abinda ke zuciyata ina son muyi aure very soon
"ya numfasa sannan yace "to da farko dai a shirye ni yanzu
nake damin abinda zan rikeki Allah ya hore min
aikina na bogilari
zai ishemu idan bai ishemu ba
ga karatunki wanda nasan saboda ni da yaranmu
kika yi shi " ta gyada masa kai alamun haka ne
maganarsa.
sun dade suna tautaunawa akan yadda zasu yi aure
daga karshe ta ciro dalolin kudi
masu
yawa
ta bashi "gashi kaje ka siya mota domin nan gaba kadan zamu daina haduwa a waje zaka dinga zuwa gidanmu
kamar
zai
hadiyeta dan murna sai da batun zuwa gidansu ya dan razanashi tare suka jero suna magana "ifemi ina jin tsoron nufar kofar gidanku "be a mana ifemi nima na tattara tsoro na watsar bare kai boye boye bazai kai mu ba gara asan muna tare "wannan kuma haka "dan haka ka sanyawa jikinki jarumta ka kuma cire tsoro muddin kana son aurena "angama ifemi ina alfahari dake
har jikin mota ya rakata
tare da bude mata ta shiga ya sanyo jikinsa ya kamo bakinta ya tsotsa
son
ranshi
sannan ya
fito ya rufe
mata murfin motar
ya hau machin
ya wuce tana jiran lawan
direba bayan yazo
suka dauki hanyar
gida
akan hanyarsu tace su wuce gidan hajiya aysha
da sallama ta shigo parlourn
Hajiya aysha
" a'a sakina ce ? Kisna tayi murmushi tana fadar "nice tunda baki zo
min sannu da zuwa ba gashi ni nazo nuratu jika ce ga granny diyar mace ce
ta fito daga daki a guje tana ihu murna suka rungume juna
da kisna hjy tayi murmushi "yar nema anki anzo din " nuratu
ta jata suka shige daki saman gado suka haye nan fa hira ta balle ta yaushe gano nuratu ta dinga bin kisan
da kallo har ta tsargu ta zungureta tana cewa "ya dai mutuniyar na canza miki ne da kike kallona "allahumarzukuni
fi miji na gari wallahi sakina kinyi kyau kin kuwa ga yadda kika hadu ?" Kisna taja tsaki in dai irin wannan maganar ce har tagaji da jinta a bakin mutane har ta dawo bata jin dadinta
nuratu
tace "ai kinyi ne wallahi ina ma namiji ce ni da wallahi sai na aure ki wata irin dariya kisna tasa suka tafa tace "gaskiya nuratu baki dama ana ta bata lokaci sosai sannan suka wuce gida haka duk bayan
kwana biyu zata shirya tace zata gidan hajiya aysha
alhalin
ba gidan
take zuwa
kai tsaye ba sai ta gama da musa zuwa
guraren shakatawa sai su dauki awanin kafin su rabu
sannan ta nufi gidan granny
A wata
safiyar monday tafiya ta kama
muradi
zuwa Abuja kwananshi
biyu ya dawo da misalin karfe goma na dare
yana
sanyo hancin
motarsa unguwarsu idanunsa suka
ci karo da mugun abu domin kuwa
wata kyakkyawar fuska ya
hango cikin mota Camry
tana
manne da fuskar namiji da bai san kowaye ba suna tsotsan bakin juna da fari har zai
rage hasken motarsa
sai ya fasa
ya sake kara haske sai da
yayi kusa dasu sosai sannan ya fahimci kisna ce da Musa suke makake da juna suna shan bakin juna ,hasken fitilar motarsa yasa suka dawo haiyacinsu ta gefen motarsu ya wuce gabansa na faduwa sannan yana jin babu dadi tare da tausayin iyayenta sai dai ya kudurta bazaa ji komai a bakinsa ba yayi mata addu'a yayi hon aka bude masa ya shiga babu kowa a parlour'n ya shiga
akinta mumy
bai ganta ba
da alamun tana dakin
dady ya leka dakin su zee tana kwance itama bacci take ya fito ya haura sama nan ma madu da Samir suna cikin kowane yana lamarin gabansa nan take ya fahimci rashin su a parlour'n ya bawa kisna damar fita a lokacin ya shiga wanka ya fito ya sauya kaya ya fito yana bawa mai gadi umarnin kar ta sake barin
kisna ta fita da zarar isha'i ta wuce yace "an gama dan albarka "
kisna na zaune dady yayi mata kyautar mukulin mota yace idan zataje gidan hajiya ba sai an kaita data mumy ba tayi farinciki tare da yi masa godiya ta fito haraban gidan
ta duba motar taga irin wacce take so ce 4mart ta dawo parlour'n da sauri "dady gaskiya ka burgeni yaakayi kasan irin motar da nake so ? "nifa babanki ne duk abinda zai min nasan zaiwa mamana ta rungumeshi ajikinta "thank you my dad Allah ya Kara budi "ameen kisna fatana ki zauna lafiya har zuwa sanda zee zata karasa karatunta a saida maganar aurenku ta sake rungumeshi saboda jin dadi ga dama ta samu da zarar an tambayeta miji Musa zata kawo ta sausata rungumar da tayi masa
"dady
kace akwai magana mai mahimmanci da zamuyi har yanzu ka min shiru "kaiki damu nan kusa zan yi miki fatan bazaki zuba min kasa a ido ba ? ta girgiza masa kai ya shafa fuskarta tare da nufar hanyar step ..."
A cikin wannan satin direba ya tuka kisna
zuwa gurin musa sun dauki lokaci sosai basu dawo ba har
dady
ya dawo
gida ya
kira direba
a waya ya tambayesa
inda suke
yace
"suna wani guri
a ogba yayi shiru ya
kasa cewa komai sai wajen karfe takwas da wasu mintuna
suka dawo
gidan
tayiwa mumy sannu da gida ta shige
daki
ta afka
toilet mumy ta mike ta fito dady dake tsaye a bancoly dinsa ya mike ya sauko kai tsaye haraban gidan ya nufa ya kira direba "karka boye min komai ina ka kai kisna yau ?"direba bai boye masa komai ya fada masa gaskiyar inda yake kaita a duk sanda suka fita da zumar zuwa gidan hajiya aysha dady ya zuba masa ido kawai yana kallonsa yana jin wani zallar
acin rai na ratsashi hawaye na bin kuncinsa ji yake a duniya kisna ta gama tozartashi ta gama wulakantashi duk abinda yayi mata bata
gani ba me take so yayi mata idan ba rayuwarsa take son dauka ba, yanzu ya sake yarda da
cewar kisna bata qaunarsu bata son ganinsu cikin kwanciyar
hankali
tunda
har yanzu ta kasa rabuwa da wannan yaron da kyar ya iya mikewa yana layi direba yayi saurin riko shi
suka nufi hanyar parlour'n cikin haka motar
muradi ya shigo gidan ganin dady na daga kafafunsa da kyar yasa yayi saurin fitowa ko tsayawa rufe motar bai yi ba ya biyosu da sauri
ya amshi dady a hannun lawan
"lafiya lawan me ya sa meshi nan ya shiga koro masa abinda yasa dady ya dawo haka nan take muradi ya waska masa mari cikin zafin zuciya yace "me yasa ka fada masa baka jira na dawo ka fada min ba ?"kayi hakuri yallabai bazan
iya masa karya ba "tari dady yayi wanda ya sake dagawa muradi hankali "sannu dady plz take it easy everything will be okay suna shiga dakin ya zaunar dashi ya bashi ruwa yasha
sannan ya tasa shi gaba
jikinsa a sanyaye yana kallonsa qirjinsa na bugawa da karfin gaske har tsawon minti goma yana zaune a daki batare da yace komai ba dan ya rasa da wani kalma zai yi amfani dashi cikin haka dady yayi karfin halin gyara zamansa hawaye na gangarowa ta gefen fuskarshi "plz dady karkayi hasarar hawayenka a banza ka fada min me kake son ayi ? "wani mataki kake son a dauka akanshi idan cewa kayi a batar dashi a garin nan zan maka dady dan Allah ka fada min bazan juri ganin hawayenka ba ya karasa maganar yana kai hannunsa domin goge hawayen dady "bana
bukatar komai
Aliyu na gode bisa kulawarka gareni ka damu da damuwata ina sonka bana son rasaka a cikin ahlina "bazaka rasani ba dady saboda ina tsananin
sonka tamkar rayuwata.
dady ya runtse Idanunshi sai ga
wasu
hawaye sharrrr a hannun muradi "ya rabbi dady ka daina kuka haka" dady ya
damke hannun muradi jikinsa na rawa kamar mazari "ka min wata alfarma dan Allah
"ka fada min dady kowace irin alfamarce wallahi
zan maka idan ta kama na baka rayuwata a shirye nake
zan maka "ka... ka taimakeni ka
auri kisna ......" dady yayi maganar cikin rawar murya .
Wani irin shock zuciyar muradi
tayi tare da tsintar kanshi cikin, yanayi mai sarkakkiya da wuyar fassarawa ya ziyarci zuciyarsa dama gangar jikinsa take duniya ta tsaya masa cak ta daina juya masa hatta ac dake aiki a cikin dakin yaji ya daina aiki qirjinsa ban da dokawa babu abinda yake "kayi hakuri dana ba dan bana sonka bane ,ban san yadda zanyi bane duk da na dade da wannan burin acikin zuciyata idan kana ganin akwai damuwa shinkenan abar shi kawai
" cikin tsanani tsoro muradi ya dawo haiyacinsa tare da sanyawa jikinsa jarumta
yace "meye haka dady
? "dan Allah ka daina min haka dan wannan ai
mai sauki ne ba dai auren kisna kake son nayi ba ?" dady gyada masa kai "karka damu a shirye nake ko a yanzu kake so ni mai bin umarnin kane ya karasa maganar zuciyarsa na tafarfasa kamar zata tarwatse a yadda yake maganar kasan zuciyarsa ta shiga rudeni mara misaltuwa dady ya bude baki zai yi magana "karka ce komai dady magana ya kare kace abinci idan baka ci ba bari naje na kawo maka ya mike "ina zuwa dady "
Dady yayi saurin riko hannunsa
hawaye ya gani a idanunsa wanda tun bayan barin kisna kasar nan
bai sake
ganin ba sai yau shima yau din a dalilin matsalarsa daman kuma so tari matsalarsa ce ke haifar da zubar hawayensa hankali dady ya tashi ya mike ya rungumeshi ajikknsa yana kuka "kayi hakuri dana kukan da muradi baya son yi shi yayi dole a dalilin kukan dady sai da sukayi mai isarsu sannan sukayi shiru suka zauna suna fuskantar juna " mumy dake tsaye a bakin kofa tana kokarin shigowa
ganin
shiru har
kusan tara
dady bai dawo daga fitar da yayi haraban gida ba ta fito ta tambayi baba mai gadi yace mata ya koma shine ta biyosa anan taji duk abinda suke tautaunawa tayi mutuwar tsaye agurin ta dawo tamkar mutun mutumi da kyar ta sanyawa jikinta jarumta har sanda suka dawo haiyacinsu ta juya jiki a sanyaye tana goge hawayenta ta daura kular abincinsa akan tire da plet da spoon ta dawo ta shigo dakin bakinta dauke da sallama muradi yayi saurin mikewa ya amsa tiren hannunta ya ajiye, shi da kanshi ya zuba musu abinci jiki a matu
ar sanyaye yace "dady sauko muci "babu mutsu dady ya sauko ya zuba masa ruwa ya wanke hannunsa sannan suka fara cin abincin da suke jinsa tamkar suna cin magani mumy ta tsura musu ido kawai tana kallonsu cike da tausayawa ,a ranta tace "wannan auren bazai taba yiwuwa ba sai dai a bada ita acikin danginka amman bazan yarda ba , ina son muradi nasan yadda kisna ta tsaneshi zata iya kashe min shi idan ya mutu ya zanyi? tayi wa kanta tambayar tana kukan zuci ta mike ta bar dakin ta shiga
akinta ta kwanta shiru .
har kusan shabiyun dare muradi na tare da dady har yayi wanka ya bashi maganinsa ya sha ya juya zai bar daki ya kira sunansa "Aliyu ..."
"Na'am dady shiga bayina kayi wanka ga jallabiyata can kasa kazo ka kwanta a bayana "babu mutsu yace "to dady ya dauki jallabiyar dady ya
shiga bayi
yayi wanka
ya fito sanye da jallabiya ya hau gado ya kwanta a bayan dady sai dai duk yadda yaso ya runtsa ya kasa tashin hankali iri iri yake hangowa a rayuwarsa idan ya auri kisna sai dai a ransa ya kudurta
duk abinda zai faru sai dai ya faru amman bazai taba bujirewa umarnin dady ko kashesa kisna zatayi zai daure a rayuwarsa har kusan daya da rabi Samir bai ga muradi ya shigo ba ya sauko ya shiga dakin mumy ya isketa zaune akan abun sallah tana lazimi ta d'ago idanunta da suka canza ta kalleshi "mumy lafiya ? Ta gyada masa "muradi fa har yanzu na kira wayoyinsa suna ringin bai dauka ba "sai lokacin ta bude bakinta "yana dakin dadynku "Okay ya juya ya fita ..
kwana biyu muradi baya fita ko'ina tambayar duniya Samir yayi masa amman babu kaukwaran dalili haka zalika dady ko nan da kofar gida baya fita nan hankalin Samir ya sake tashi ya damu sosai ya tambayi dady bai boye masa komai ba ya fada masa abinda ake ciki,Samir ya jinjina girman al'amari dady ya numfasa yace " ka dinga bawa Aliyu lokacinka kaji dan yana cikin damuwa ,dan Allah ka kwantar masa da hankali "inshallah dady karkayi ji komai kai ma ka saki jikinka ,hakan ma shi yafi wallahi ayi mata aure Allah ya tabbatar da alkhairi dady yace "ameen "duk mumy na hankalce dasu itama kisna mumy ta hanata zuwa ko'ina hatta mukulin motarta ta kwace abun bai bata mamaki ba dan tafi tunanin direba ya fada mata suna haduwa da Musa ne bata damu ba tasa aranta babu wanda ya isa ya hanata zuwa inda yake ,kuma babu wanda ya isa ya hana aurenta dashi a rana na uku ta shirya ta fito ta shiga dakin mumy ta iske tana bayi ta bude dirowarta nan taci karo da mukullin motarta tasa hannu ta dauka ta fito haraban gidan tana bawa mai gadi umarnin budewa "Alhaji fa yace kar abude miki get "akan wani dalili kenan ?"dan Allah tsoho ka bude kafin na tada mota nabi ta kanka kaji min Tsoho da shishigi tsiya wallahi duk laifin dady ne meye ma zai barka ka cigaba da aiki a karkashinsa bayan ka gama zama taushe ka rube har kana wari "yau sakina ni ne na rube ? "sosai kuwa "to bazan bu
e miki ba "aikuwa ina tada motar zan bi ta kanka wallahi ta karasa maganar tana shiga motar ta tayar ganin da gaske kansa tayo
ya dakatar daita da hannunshi "dakata dakata zan bude miki "da dai karka bude kaga yadda zan tarwatsa kanka yanzu babu yadda ya iya ya bude mata ta fita ita ta dawo gidan ba sai karfe shida na yamma dady na tsaye rungume da hannuwansa duka a qirji ta shigo ta paka ta fito "daga ina kike ? daga gurin musa ta bashi amsa kai tsaye da haka babu wani alamar tsoro ko fargaba "daga gurin musa dady ya maimaita amman kafin ki fita me baba mai gadi ya fada miki ? "bai ce miki nace karki fita ko'ina ba "?"eh yace sai dai zuciya bazata iya wannan hakurin ba ni wallahi dady da zaka taimaka da ka aura min Musa kawai , wai wahalar ban da kuke guje min bani zan sha kayana ba ? "
Yayi shiru yana kallonta cike da tsananin mamaki kafin daga baya ya daga hannu zai
auketa da mari ta goce ta nufi falo ya biyo bayanta "dan ubanki bazaki auri wannan shegen yaron
ba saboda na rigada na miki mijin da zaki aura a tsakiyar parlour'n gidan ta tsaya tana duban dady qirjinta na bugawa saboda jin maganar yayi mata miji "kin dai ji abinda na fada miki kar na sake ganin kafarki a waje inshallahu rana ita yau zan daura miki aure ..... "da wa kenan dady kake kokarin daura min aure ? "Aliyu
yaron kirki yaron arziki "waye ma Aliyu
zee dake zaune tayi tsigil tace "ina ganin muradi dady
yake nufi amman gaskiya kisna
da kinyi sa'a ya Aliyu sukuntu guda "dan Allah dan
Annabi malama
enough ta dakatar daita tana daga mata hannu "akan wannan shegen mara galihu kike cewa nayi Sa'a ?" sa'ar me nayi kenan
idan na aure shi?" Suna cikin wannan halin sukaji sautin muryar mumy "Wallahi kisna ki kiyayi kanki kuma kiji tsoron Allah kibi Allah ki bini nida mahaifinki idan bakya son rayuwarki tayi wani iri , ke ba'a kya tare da wasu yara marasa jin magana bare ace su suke koya miki halinki dai yana kokon ranki kina nan kina gina r
aminki ne wanda zaki fada ciki a watsa miki kasa saboda ni nafi karfinki ,ban uwata ban yiwa ubana ba haka kuma nasan dalilinki bazaki kasheni ki rabani da sauran ya'yana ba sai kwana ya kare duk da kin daura min hawan jini amman bazaki taba ganin bayana ba akan idanunki zan rayu na more sauran yarana ".
"mumy kice Allah
shiryata "inji cewar zee "bazan ce ba zainba kudi nawa na kashe akan wannan yarinyar da Allah kadai yasan irin kadarorin dana mallaka amman akanta duk na karar batare da sanin kowa ba ina ne banje ba wani kauyukan yarbawa ne ban shiga ba akanta ,nice nan nice can yar burouba shegiya yarinya "kalmarki bata dace ba mumy kiyi hakuri ki cigaba da yi mata addua kiyi hakuri dan Allah dan Annabi har yanzu da sauran kisna "babu wani saura tunda tasan tayi soyayya har ta tsaya tana fadawa mahaifinta abinda ta gadam akan shege yaro kazami yaron da ko a mai gadin gidanta yayi kadan a dauke shi amman ta tsaya tana wahalar da kanta kuma ai ta wuce a kirata da kalmar yarinya wallahi gabad'aya bana yin kisna yanzu kuma babu wanda ya isa ya aurawa muradi ita a hadashi da wahalar duniya me zayi daita ? wallahi ko ganni kisna bana qaunar yi wallahi na tsaneta kamar yadda na tsani mutuwa......."
Wata killa zan kara page daya kafin ramadan
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 43
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
....nan
take
ya fada masa abinda ya faru
, naunauyen
ajiyar zuciya
muradi
ya sauke
tare da
runtse Idanunshi
yana
mai tsanani
jin
bakinciki
da takaicin
yadda
kisna ke jaraban kwakwan
son wannan katantawar
yaro
a hankali
bude Idanunshi
da kyar ya tsura
mata
ita kuwa banda
mugun kallo babu abinda
take
masa zuciyarta
na bugun tara tara
wanda yasa
gaba-daya
dauke Idanunshi akanta
babu shiri
kawar
da kanshi
gefe ba dan tsaro ba
sai
dan
kwarjininta
dake
gareta a cikin Idanunshi
kallonta kawai na
haddasa masa jin faduwar
gaba .."
"barta
Samir
na dade
sanin
haukace
akan musa mayaudari
mun
fada yanzu
muka fara fada
kada
Allah
yasa ki yafe
mana
har abada
inji
cewar
mumy dake kitchen
tana
kimtsa kitchen
saboda
fara shirye shiryen biki
bazamu
daina
kiransa da
mayaudari
dan tasha
dan
iya gurguwa ba
...." mumy na gama fadar
haka
gaba-daya suka
kwashe
da matsanancin
dariya har da rike ciki banda muradi to shi
ina yaga ta wani dariya kisna ta tsareshi da mugun kallo
, mumy
ta koma kitchen
ta cigaba da aikinta
shi kuma muradi ya juya da zumar barin gurin dan bazai jurar irin kallon
banzar da take masa ba
kisna
juya cikin tsanani
fushi
ta koma cikin
daki
tana haki tamkar mai cutar asma ta
barsu
nan suna cigaba da
zagin
musa
madu
yace
"ita
wannan fa
gaba-daya
bata da hankali
har yanzu kanta na cikin
tukunya
da gaske
bata
san lalata
mata rayuwa
kawai
zai yi ya
barta da nadama ba
amman dan shashanci
ta wani
kwallafa
zuciyarta
akan
dakikin
yaro
har
akan shi
zata
tsaya tana
mana
Allah ya isa," inshallahu
wannan satin kawai
suka rage miki a cikin
gidan nan
batare da aure
ba,
zaki auri muradinmu
mu huta
ya karasa
maganar cike da
jin
dadi da
gudu ta fito
daga
daki
tamkar wata zararriya
"ba ameen
ba , kuma
bakinka
sari danye
kashi , kuma inshallahu
babu
wanda
zan
aura sai
musa
shi kuma muradi Allah ya tsine masa
kuwa
ko gama rufe bakinta
batayi ba
madu
rufe ta da duka muradi
daya
juya yana taku a cikin parlour'n hannunsa rike da waya
yana kokarin tura sako
ya juyo
da sauri ya karbeta daga hannunsa
yana masa fada cikin zafin zuciya
"haba
madu meye haka ne ?" me
yasa zakayi haka
yayi masa tambayar ajere yana furzar da iska
"dan girman
Allah yaya
ka barni
na
aryata ni zatawa rashin kunya
akan wani jaki can
?" dan
taga
kuna
kyaleta ne
shiyasa kullum iskancinta
ke gaba
wallahi
karairayata
zanyi
"ka
min daidai wallahi
madu
kara
mata
inji
cewar mumy data leko daga kitchen
yarinya
kamar
mai kunnen
kashi
kullum
rarrashi
ake
akan magana daya kina botsarewa
mutane idan kin
cika yar halak idan an
daura
aurenki
da muradi
kasheshi
kiga
yadda ba
zanyi
gunduwa
gunduwa dake
shasha
kawai
ta karasa magana tana koma
kitchen jin abinda mumy ta fada
yasa muradi ya nufi kitchen
tsaya
kusa da mumy batare da yayi magana ba
.."ya'akayi
ko akwai
abinda kake bukata ne ?ya
girgiza mata kai kawai zuciyarsa na masa zafi tamkar
zata kama da wuta
da kyar ya bude baki ya fara magana cikin kunnar
rai
"bana bukatar
komai mumy sai alfarma agurinki
" uhmmmm ina jinka"alfarma me kake nema agurina ?"dan girman
Allah mumy
daina wa kisna
abinda kuke yi
mata
akwai
ciwo
a aura maka
wanda
baka so "muddin
kina
son ganin
kwanciyar hankalina
mumy ki
daina mata abinda
kike
mata
kuma ki
fadawa su madu karsu sake
taba lafiyarta tunda ita ba jaka bace haba
su komai
duka
duka da abinda
kamata da wanda bai kamata ba duk duka ne agurinsu
gaskiya
ni banaso"har ya gama maganarsa mumy
bata d'aga
kai ta kalleshi ba
ya juya ya
fita wasu zafafan
hawaye masu zafi
suka
zubo mata na tausayinsa gashi dai kullum shi cikin kokarin kareta da tsare rayuwarta yake amman ita
sam ko
ajikinta
"kije ki rarrasheta a karo na farko ko zuciyarta zata saduda ta amshi aurensa
ayi komai cikin kwanciyar hankali ,
hannunta
wanke
ta fito zuwa
falon
inda ta iske
kisna durkushe
tana
kuka tamkar wacce akace uwarta da ubanta sun mutu
mumy
ta kamota
jikinta
sata gaba
zuwa cikin
dakinsu
zaunar daita
a bakin gado
tana
kuka mumy
tace "mamana fada
min
abinda
kike so
nayi
miki
ki hakura ki rungume
auren
muradi ? Kisna tayi shiru taki yin magana illa shesheka" me za'a bata anan duniya da wuce a aura mata musa suje
suyi rayuwarsu muddin rai ".
"meye
ban
miki ba a rayuwa
tun kina ciki nake wahala dake
har
zuwa
haihuwarki dan inganta
rayuwarki
nayi miki
komai tunda nayi silar zuwanki duniya
nima a
karo na farko kiyi min
alfarma". mumy ta karashe maganar da kyar tana jan
numfashi
kisna ta d'ago
kanta hawaye na sake zuba mata ta tsurawa mumy idanu kafin daga bisani tace
"mumy
uwace
kuma nasan
kin min komai a rayuwa amman nasan kin san yadda tasirin
soyayya
yake a zuciyar dan adam
?mumy
tace "kwarai da gaske kuwa
nasani sai dai ita kanta
soyayyar zai fi kyau
ka ajiye a muhallin daya
dace
ba kowa zaka
iya sadaukarwa da zuciyarka ba ,
kisna
ta rike hannunwan
mahaifiyarta
cikin nata
tana
wani irin kuka
yayinda jikinta ke karkarwa "dan
Allah mumy
rokeki ki min rai
taimakeni ki
fadawa
dady cewar
ya bar
zance aurena da muradi
saboda bana sonshi
...."
da sauri ta mumy ta d'ago ta
tsura mata
ido
tana kallonta tare zare hannunwata dake rike cikin nata
"Wallahi
mumy
da ina sonshi
koda
cikin cokali ne
zan
hakura na auresa
amman
banason
shi kwata
kwata
idan ma na
ganshi
ji nake kamar na mutu
......."
mumy
tace"subhanallahi
Kisna ta
goge hawayenta da bayan hannunta kana ta cigaba da magana cikin kuka "muddin
kina bukatar
ganinsa a raye ku
janye
batun auren nan
dan komai zai iya faruwa
"... mumy
ta sauke ajiyar
zuciya a daidai lokacin
aunty ummi ta
shigo
dakin bakinta dauke
da sallama "Assalamu
alaikum "
"Waalaikum sallam mumy
ta amsa mata
a can
kasan
makoshi
tare da cewa "gara da kika zo ki
ummi
tayani shawo
kan wannan
yarinyar
na rasa abinda ke damun
kisna
ana gabas tana yamma " aunty
ummi
ta zauna tana
huci
ita kuma kisna
ta cigaba da rera kukanta
mai ban tausayi qirjinta
na wani irin zafi mumy
ta bita da kallo
tana
share kwalla wani abu
takare mata a qirji adalilin kalaman kisna
"babu abinda zance
akan yaron nan musa
Ummi
sai
dai nace ubangiji
Allah yayi min
sakayya
akanshi saboda ya cuceni ya lalata min rayuwar
yarinyata
" tayi shiru
tare da sauke numfashi
gaba-daya mumy
ta nemi natsuwarta
ta rasa ji take
kamar
zuciyarta
zata
buga
ganin rarrashin da
ake mata ma sake tunzura
zuciyarta yake tayi
tunanin sauyashi zuwa
wani sabon hakuri
ta hanyar rusuna mata dan haka ta fara
magana cikin sigar rarrashi
"kisna
kiyi
hakuri
rungumi muradi a matsayin mijinki , muradi
zabin
mahaifinki ne
kuma zabinmu ne
gaba-daya ba zaki taba yin danasanin
idan kika auresa , zai
kyautata
rayuwarki
,kiyi hakuri
karki
bari wannan damar
ta subuce miki wallahi
idan
kika rasa wannan
damar har abada
kisna
bazaki
samu kamarsa ba mumy
ta karasa maganar
tana kuka tare da
zubewa kasa
a gaban
kisna ta rike
kafafuwanta " ni mahaifiyarki
ce gani a gabanki
durkusa miki
bisa
gwiwowina dana haifeki dasu
ina
neman alfarmaki
a matsayinki na
diyar cikina
ki amince
auren
nan zakiyi
alfahari
dashi wallahi
bazaki
ta'be ba muddin
kika
mana biyyaya
zaki ga haske a rayuwarki , kisna ta sake
rushewa
da wani gigitaccen kuka tare da tura
kanta
a tsinyar cinyoyinta
tana kuka ,aunty
ummi tayi saurin
durkusawa
kamo mumy
tana kuka amman
ina mumy taki mikewa
tsaye so take taji abinda kisna zata fada
,zuciyarta zata saduda ko kuwa zata wulakantata akan son zuciyarta ? Kuka aunty ummi
take sosai
kukan da bata
taba yin irinsa
ba a tsawon rayuwarta , kuka
mai cin zuciya domin
bata ta
a haduwa da abun tausayi ba a cikin
duniyarta irin mahaifiyarta,
ganin
abun take kamar a mafarki " wai mumy
ce durkushe
tana kuka tana
rokon kisna akan wani da nmj , kuka take sosai ta juya bayanta inda kisna ke rakube
ta soma dukan bayan
kisna a gigice "haba
kisna dan me zaki zabi
farinciki nmj
akan na
mahaifiyarki kalli kiga mahaifiyarki a durkushe a gabanki tana kuka tana rokonki kisna
sautinta ya hankarar da muradi cikin tsananin tashin hankali ya nufi hanyar dakin har zai shiga sai kuma ya fasa ya fito haraban gidan ya nufi jikin window dakin ya tsaya take qirjinsa yayi wani irin bugawa sakamakon ganin mumy durkushe a gaban kisna tana kuka yaji gaba-daya duniya ta tsaya masa shi kansa idan yace yana son rayuwa da kisna yayiwa kanshi karya bazai dai iya musawa dady bane sannan auren shi zai sake kwantarwa da mumy hankali kamar ya juya ya bar gurin dan kaucewa ganin bakinciki sai ya tsinci kansa da kasa daga kafafunsa dan haka ya cigaba da tsayuwa "zafa kiyi nadama
abinda kika aikatawa kisna
zakiyi dakinsani a lokacin danasanin bazai miki
amfani ba ina tausayawa ranar da hakin mumy zai bibiyeki ba'a nuna kiyayya
arara ga
bawa domin baki san me gobe zai haifar ba cikin
kuka aunty ummi
sake yowa kan mumy "dan
Allah
mumy kiyi hakuri ki
tashi
daina kuka kada zuciyarki
ta buga
ki tafi ki
barmu cikin tashin hankali , "hakika in haka ta faru nima bazan zauna
ba mutuwa zanyi
don Allah mumy
kiyi hakuri ", ke kuma
kinyi hasarar
rayuwa
wallahi , nan
gaba sai kinyi da kin sani dan
iyaye sun fi karfin haka "ki barni haka ummi har sai naji abinda kisna ta fada
zata auri muradi ta zauna lafiya dashi ko har yanzu tana kan bakanta ?" tsawon lokaci mumy na durkushe
a gaban kisna
amman kisna
taki saduda bare ta bude baki
tace
ta hakura
da musa mumy ta sake rushewa
da wani sabon
kuka don a ganinta shine ya kamaceta shima muradi hawaye yake zubarwa zuciyarsa na quna
sai da mumy tayi kuka mai isarta sannan tayi shiru, tunaninta yayi nisa cikin tunowa
kanta mafuta ,bazata iya bari a cuci rayuwar
marayan
Allah ba
shi kadai ya rage
mata a duk fadin duniya tunda zuciyar kisna taki saukowa tana kan bakanta na kin aurensa
gara
kawai a hakura
kada taje
ta kashe
dan mutane a banza tunda gashi
ta furta
hakan a zahiri ta
mike cikin zafin nama ta juya ta fice itama aunty ummi
na ganin haka ta mike ta fita
kisna ta bi kofar da suka fita
da kallo batare da tace uffan ba dan kamar an kulle
mata bakinta illa dai siyayar da hawayen da take ilahirin zuciyarta a kuntace ,muradi ya dade tsaye yana zubar da hawaye sannan ya juyawa window baya yana taku a hankali yana tunanin aibunsa da yasa kisna taki amsarsa a matsayin miji inda mata bilaadadin suke kuka akanshi ga afra macen da kaf family Alhaji lukman suke ji daita a kyau da izza da komai amman yau an wayi gari tana binsa tana kuka tana rokonsa akan ya sota kullum ya bude wayarsa sai yaci karo da sakonninta bilaadadin na yadda ta makance akansa "bazai ce hakin mata ke bibiyarsa yasa kisna taki shi saboda shi yasan bai yaudari diyar kowa ba tun tasowarsa bai taba tsayawa da wata mace da sunan soyayya ba shi dai yasan zai yi aure idan lokacin yayi jiki a sanyaye ya nufi dakinsu kansa na masa wani irin ciwo ya fada kan katifa tare da runtse Idanunshi ....."
yamma kisna na kunshe
a daki tana kuka
idanuwanta sun sake jemewa
zee
ta shigo
dakin
ita da kawarta naima da wasu kaya a hannunta dan ita tun da'aka ce aure a satin ta soma shirinta cikin tsananin farinciki
zee tace "a'a hajiya kisna
anan
kan sana'ar ? Kisna tayi mata banza tamkar ba da ita take ba "wai meke damunta ne haka
duk tabi ta
lalace inji cewar naima "barta kawai
naima damuwa tasanyawa ranta
wai
aure
za'a
hadata da ya Ali shikenan
ta damu rayuwarta
kan wani can banza wai
shi
Musa "wani
Musa kenan ?"na gidan olegele mana dan
yaron nan mai kama da (tana)
naima tayi saurin zaro
ido tana zama kusa da kisna
ta riko hannunta "haba kisna me zaki da wannan
tana ?kisna ta d'ago tana zabga mata harara.
"tana mana dan
anyi magana kina hararar mutane
"meye marabansa da tana ? "Allah ya baki giwa mai zaki yi da tana ?"wallahi ki zabi
Giwa ki bar tana
dan wannan tana babu abinda zai miki ?" Kisna
ta mike a fusace tana cewa
"ubanki ne tana ba Musa
kuma wallahi kika
sake ce masa tana sai muyi barauba dake
kafin ki bar gidan nan shegiya yar iskar ki tsaya matsayinki bana son shishigi
da neman suna ta fito tana zagin naima
"ba tana ba ko maciji
ne haka nake son shi kuma babu wanda ya isa
ya hanani aurensa
ta karasa maganar tana ihu
kamar wata mahaukaciya
gaba-daya mutanen
gidan suka fito har
mumy
da dady da uban
gayya
muradi
kowa
yayi
tsuru tsuru yana kallonta
tana surfa maseefa ta inda take shiga bata nan take fita ba
"banason aliyu na fada
na sake fada banason shi "kiyiwa mutane shiru da wannan haukan naki ," kisani ko mutuwa kika yi wallahi sai na daura aurenki da Aliyu karewar kiyayya kenan dan haka kiyiwa mutane shiru bana son jin komai daga bakinki "i have to talk
dady ,I really has to talk before everything could mess up with me dole na bayyana rashin son da nake
masa
musa nake so, i say it in from of him and
everyone
"ni Kuma bazan aura miki wannan yaron ba bare na
cigaba da ganinku kuna rayuwa tare , ke din diyar cikina ce ,kuma dole kibi umarnina
kuma dolenki ki zauna da Aliyu
......"
Suna cikin wannan halin suka ji
sautin muryar mumy "dady dan girman Allah " kayi hakuri ka hakura da wannan hadin saboda kasan halin kisna bana ji ta muradi ko wuta
mukace ya fada
zai fada saboda shi dan albarka ne ada can naci burin kisna bazata auri wannan yaron ba amman a yanzu
na yarda ta aureshi "
"Kin yarda ta aureshi mumy ?
Samir ya fada yana kokarin matsowa kusa da mumy "eh na yarda Samir tace ya turo iyayensa kawai a daura musu
aure sai dai akwai sharadi
muddin ta aureshi
wallahi babu ni babu ita har
karshen rayuwarta ciwo mutuwa
duk wani abu da zai sameta karta tako
kafarta zuwa gidan nan
babu ni babu ita har abada
kuma babu ku babu ita duk wanda ya taimaka
mata a rayuwa ban yafe
dady ya numfasa
yana cewa "ni kuma muddin ni ne mahaifinta bata da miji sai
aliyu magana ta kare lokaci kawai muke jira karki dawo da hannun agogo baya uwar marayu kowa yaje yayi abinda ke gabansa daya bayan daya suka juya kowa ya kama gabansa
dady cikin sanyi jiki ya juya yabi bayan mumy saboda lura da yayi ranta a bace yake da maganarsa ta dai
asa mutsa masa ne , koda ya shiga dakin kuka ya same tana yi "kiyi hakuri da hukuncina uwar marayu ban ha
a wannan auren dan musgunawa rayuwar Aliyu ba ko cutarwa garesa nayi haka kafin komai ya rincabe mana kema nasan kina son wannan hadin kina dai jin haushin yadda kisna ke nuna tsanarsa a fili ne ,salaha you really has to carry over the tears in my eyes rarrashinta yayi sosai da kyar ya samu ta saki ranta ta dawo daidai
yayi Murmushin jin dadi daga gobe za'a fara shirin buki duk da ba wani event za'a yi ba diner ne kawai shima dan Samir ya bukata ne "Allah ya rufa asiri yasa auren ya zamo silar kwamciyar hankalinm da muke fata
."dady ya numfasa tare cewa ameen ..
Da daddare Dady na zaune a dakinsa ya rafka tagumi yana tunani kisna ta shigo cike da sanyi jiki ta zauna a gabansa bai kyalleta ba ya juyar da fuskarsa wani gefe zuciyarsa na zafi a duk sanda ya tuna rayuwar da suke ciki lamarin na kona masa rai "wai yau shine yana fada diyar cikinsa na fada akan wani namiji "dady ta kira sunansa cikin raunanniyar muryarta mai shiga jiki "uhmmmm meye kiyi maganarki ina jinki ? " yayi maganar batare daya kalleta ba "dan Allah dady ka kalleni
ina son yin magana da kai "kiyi maganarki ba dole sai na kalleki ba "tayi shiru tana tunani maganar da zata fito daga cikin bakinta yayinda dakin ya dauki shiru yadda bata yi magana ba haka shima bai yi magana ba illa iskar da yake furzarwa qirjinsa na dokawa da matsanancin karfi saboda zuciyarsa cike take da tsoro abinda ya kawota tsawon minti goma sannan ta cigaba da magana cikin sanyi murya "dady ka min alfarma
barni naga musa
yau
ina son
zanyi magana dashi
mai mahimmanci daga nan shinkenan
na hakura kuma
zan yarda da hukuncinka
amman rashin ganinsa wani gagarumin maseefa ne atare dani yayi mata banza tamkar badashi take magana ba
"wallahi nayi maka alkwari zan bi umarninka "bafa zan yarda da wannan banzar uzurin naki ba zan aura miki Aliyu ina jiran naga abinda zai faru bayan aure maza ki tashi ki bar min daki shasha kawai simi simi ta mike ta fito daga dakin tana zance zuci "yadda kuka rusa min tsari kusani nima zan rusa muku tsari zan kwantar da hankalina ayi biki amman abinda zai biyo bayansa sai ya tarwasa zuciyar kowa
" tana shiga daki ta fada toilet ta kira number musa sun dade a cikin bayi suna waya
tana
masa kuka
shi kuma yana rarrashinta da daukar
mata alkwarin baza'a yi auren ba ..."
Tun ranar laraba aka fara gyara gidansu mumy da gidan da kisna zata zauna batare da saninta ba ,daya daga cikin gidan je dady ne dake cikin gra gida biyu ne a hade sai dai get din kowane bangare daban yake , ba zaka ga wanda ya shiga bangaren Samir ba haka zalika bazaka wanda ya shiga bangaren muradi ba dady ya kashe kudi sosai tamkar bai san ciwonsu ba duk da muradi yaso ace ya barsu sunyi komai a aljihunsa amman yaki ."
Washegari
mumy
na zaune
akinta sai ga madu da wasu abokansa su uku suna shigowa da akwatunan
lefe suka ajiye suka sake fita tun
tana kirgawa har ta dawo ta daina akwatuna kashi da kashi har kusan set bakwai
kowanne set kalarsa da daban sai dai
duk
iri desing daya ne babu wani bambanci sai na colours take ta fahimta wato akwanan auren kisna ne tana tsaka da kallon akwatinan muradi ya shigo sanye da bakaken kaya da facin cap baki hatta takalmin
afarsa baki ne kasancewarsa fari sai kayan suka amshesa fiyye da duk kayan daya saba sakawa
sai kamshi yake zubawa fuskarsa ta sake fitowa sosai saboda gyaran fuskar da yayi , ya karaso har gaban mumy ya durkusa yana cire facing cap dinsa cike da girmamawa ya gaisheta "mumy anyi lafiya ?"lafiya lau muradina ya fama da hayaniya ?tayi maganar tana daura hannunta a kanshi ,murmushi yayi sannan yace "alhamdullahi "wadan nan kayan
fa "kayan kisna ne " ya fada yana mikewa tare da zama
akan kujera idanu ta tsura masa
for two second tana masa kallo mai cike da tsantsar mamaki shima ita yake kallo
hawaye ne suka fara turereniyar zubowa akan fuskarta yayi saurin mikewa ya dawo gabanta ya
kamo hannuwanta duk biyu "no mumy farinciki ya kamata kiyi ba kuka ba wallahi bana son ganin hawayenki yana daga min hankali ganinsu yafi kiyayyar kisna
gareni ya kai hannu yana goge mata hawayen sannan ya mikar daita tsaye yana kallonta "bani da uwar da zan kaiwa kayan bare wasu dangin da zasu kawo dole kice uwar ango hannunki suka fi dacewa suzo kai tsaye saboda kece uwata kece komai na rayuwata sai ki nemowa amarya mamanta muje kiga kayan muradinki
abinda bai
yi ba a karo take fuskar mumy ta bayyana murmushi da tsananin farinciki "wai ma a yaushe ka soma hada kayan lefe ban sani ba
?"jiya zuwa yau ne fa
mumy ya karasa maganar yana Murmushin karfin hali cike da shagwaba ya zaunar daita akan kujerar daya tashi "ki zauna a nan ki huta zan bude miki akwatin daya bayan daya yana gama fadar haka ya karasa ya soma budewa shiru mumy tayi tana jinjina kai murmushi ya subuce mata a lokacin daya bude akwatin
kayan
bacci ganin duk ya zabo hadaddun kayan zamani masu matukar kyau da daukar hankali "da kanka ka zabo wadan kayan bacci ? sai lokaci ya fahimci kuskuren da yayi na bude su agaban mumy duk ya rude cikin saurin murya yace "no !no "ta kalleshi tace "no ? Yayi saurin gyada mata kai alamun "eh " batare da yace mata komai ba da yamma
sai ga Samir danashi shima kusan yanayin na muradi mumy tace akai gidan mahaifinta dan babu isasshen lokacin sai dai motar data kai kayan ita ta dawo dashi bisa umarnin hajiya rabi
tun daren ranar
gidan ya cika makil da makwafta da yan'uwa da abokan
arziki domin ganin lefe mumy ce ta kira a waya saboda babu isasshen lokaci
mumy ta dinga kaffa kaffa da kisna har daga karshe ta kulleta a daki haka mutane sukayita sawa auren albarka "Allah yasa auren yafi kayan albarka jamar mumy na
amsawa
da ameen har zuwa washegari
ranar Alhamis mutane na zuwa ganin kaya .
Daughter tazo tayiwa zee lalle bayan ta gama akace kisna ta zauna nan fa bala'i da kuka ya tashi juyin duniya tace "a'a
bazatayi ba kowa yazo yayi mata magana taki mumy tace abarta amman aunty ummi dasu mufeeda da zahra suka ce sam yadda ake kaiwa kowani ango amaryarsa da lalle haka za'a kaiwa muradi ita , suka ce tsaya ayi mata ko su kwaso mata kyankyasai
da kyar ta yarda jin abinda suka fada dan tasan bakaramin aikinsu bane tana zaune daughter na hada lalle a ledar pure water muradi
ya shigo hannunsa rike da matashiyar mage
mai
siffar
zakin daji ,kisna na ganin mage gaba-daya
ta rude
ta kame jikinta guri daya su aunty ummi suka
sakar ma muradi murmushi
suna "ga ango ga ango ,ango kasha kamshi yayi murmushi
batare daya kalli fuskar kisna ba ya cire mage a kirjinsa ya daura a kafadansa yana cewa "aunty ummi muje na ganki na minti biyu yana fadar haka ya juya ya soma taku a hankali
unexpected mage tayi tsalle daga kafadar muradi sai qirjin kisna aiko tana ganin haka ta gigice ta saki wata razannaniyar kara ta sandare aguri daya ta sume
gaba-daya suka yo kanta har
muradi ya kai hannunsa daidai hancinta
nan take ya fahimci suma tayi
ya kalli magen sannan
yace
su matsa ya dauketa cak tamkar babu ya nufi dakinsu daita ya kwantar
daita
tare da
tsura mata Idanunshi
saurin runtse idanuwansa yayi
saboda ganin tsayayyun
brest dinta
da suka dan bayyana
gurin
aukarta a hankali
ya kai hannu ya
janyo
rigarta sama sosai
sannan ya bude idanunsa akanta ya cigaba da kallonta
yana jin
wani irin yanayi ajikinsa , gaba-daya tsigar
jikinsa suka mike tsaye
yrrrrrrrr abinda bai taba
ba kenan
a iya tsawon
rayuwarsa sai a wannan lokacin
kallonta ya cigaba da yi gaba-daya ta rame saboda horon yunwa da kishiruwan da takewa
kanta
hatta bakinta
ya bushe sosai,
a natae
ya kawar
da kanshi yana mai
jan tsaki
a ransa yace "me zai sa naji wani abu akan sauran
wani ?
ya sake jan
tsaki yana furzar da iska
shiga bayi ya dibo ruwa ya shafa mata motsi kisna tayi tana sauke numfashi da sauri sauri , ya kai hannu yana shafa sumar kanta dan ta dawo haiyacinta tsawon minti biyar hannunsa na kan sumar kanta sannan sautin muryasa mai sanyi ta soma shiga kunneta "bayan tsoron kyankyaso har da mage ? ya fada a fili yana daure fuska ta fixge hannunsa dake kanta cikin matsanancin
acin rai ta mike zaune tana masa mugun kallo ta kasa magana sai hawaye ta nuna shi da yatsan hannunta "Allah ya isa ban yafe maka ba Allah ya saka min abinda kamin daman dan ka kasheni kazo da mage to ta Allah ba taka ba azzalumi banza kawai dan iya church kawai "shiiiiiii......." Kiyi min shiru ko naje na dauko magen
yanzu na kawo ki karasa mutuwar tunda daman kin shirya mata "da ikon Allah
kaine
zaka
mutu idan
kuma
baka mutu ba haka zaka kare rayuwarka cikin bakinciki da hasara
ba dai ka iya pretending ba muza mugani
dan halak ka fasa"
kafadunsa duka
ya daga ya nufi kofar fita daga dakin
yana cewa " Allah ya fiki kuma yana tare dani
da ikon Allah
duk mugun nufinki a kanki zai kare
sai
mun hadu a gidana zan
gani
idan rayuwata a
hannunki
take yana gama fadar haka ya fice gaba-daya "Ta rushe da kuka "dan iska kawai Allah ya ha
aka da bala'in iri iri
tun anan duniya
ta karasa maganar cikin sheshekan kuka karshe dai daki su aunty ummi suka kawo daughter ta tsara mata lalle mai kyau tana kuka tunda aka fara lallen take kuka har aka gama kowa yayi bacci ya barta zaune tana sheshekan kuka daga karshe bacci barawo ya sureta saboda ta tara bacci bayan kamar awa biyu da fara baccinta ta farka a gigice zuciyarta na rawa ta dafe qirjinta tana ambatar sunan musa ta dauki wayarta ta shiga neman layinsa bata samu ba nan fa hankalinta yayi matukar tashi ,karfe biyu na dare kisna ta fito daga dakinsu ta zauna a tsakiyar parlour'n tana sake neman layinsa sai dai har lokacin amsa daga computer ke bata layin a kashe yake tayi tagumi cikin haka mumy ta fito dan dama bawani bacci take ba lokaci zuwa lokaci tana fitowa duba kisna tace "ke kisna lafiyarki ?"me kike yi a daidai wannan lokacin ? Kisna ta matso hawaye tace "mumy mafarki nayi wai musa yayi sama yana daga min hannu yana min bye bye "gara dai yayi miki bye bye din kowa ya huta da jaraba tunda kullum ana rabaki da damuwa kina tsunduma kanki kan wani Musa ina dalili maza ki tashi kije ki kyauta Allah yasa rabuwar kenan "ba ameen ba ta amsa a zuciyarta sannan ta mike jikinta na rawa nam wayar ta fado a jikinta mumy bata ce komai ba tasa hannu ta dauki wayar ita kuma kisna ta koma daki ta kwanta ita kanta fatatan mutuwa ya dauketa don ta huta da bugun zuciyarta da radadin da take ji a qirjinta.."
Ranar juma'a akayi kamu amare kaya iri daya suka saka babu abinda ya bambanta ,kowa na murna banda afra da kisna dan duk wanda ya kallesu yasan suna cikin damuwa ranar asabar da yamma gidan ya cika makil da mutane saboda zuwa gurin dinner a hankali motoci ke diban mutane suna kai su hall yayinda kisna taki yin wanka da kyar da bala'i da maseefa aunty ummi tasa tayi wanka ta shirya a lokacin da me make up takeyiwa zee , koda akazo yi wa make up abu ya gagara babu damar a saka mata eyelashes saboda idanuwanta sun kumbura ga ruwan hawaye yaki tsayawa mumy tace a wuce daita haka shima ya isheta tarihi wata rana , gurin fitowa tace batasan da zance wani zuwa dinner ba ,juyin duniya tace " babu inda zata gashi tuni zee na cikin mota tare da angonta ,muradi na zaune acikin sabuwar motarsa LATEST BUGATY wacce aka bugata a shekarar 2000 kisna kadai ake jira Samir ya fito cikin light green din shadda wando da riga da yar ciki da hula kafafunsa sanye da haif covershoe sai kamshi yake zubawa komai iri daya ne dana jikin muradi ya bude gidan baya inda yake zaune rike da waya a hannunsa " lokaci fa na tafiya su obinna tun sun dade a can fa "kira aunty ummi muji abinda ya tsaida su ? Samir ya soma neman layin aunty ummi yana gama jin bayaninta ya kalli muradi "da alamun sai ka shiga da kanka ka cicibota wannan mai taurin kan "muradi ya kalleshi sannan ya girgiza masa kai alamun a'a "to ni naje na dauko amman fa idan naje wallahi sai na kumbura mata fuska kafin na fito daita da sauri muradi ya fito yana gyara zaman babban rigarsa ya nufi cikin gidan Samir ya koma mota yana shiga dakin mufeeda tace "yauwa muradi gara daka zo gatan sai fama muke daita taki fitowa ,dan Allah muradi karka sausauta mata idan ya kama da duka ma duk kawa shegiya inji cewar aunty ummi sannan ta nufi waje ku fito mu wuce nasan hall na can ya cika suka fita gaba-dayansu suka bar muradi da Kisna a dakin ya hau har kan gado inda ta kudundune kanta sanye cikin doguwar riga fara sol na mataria dinki da alamun zai ja kasa saboda har kasan tayis ga jelansa nan ya matsota sosai ya daura hannunsa akan hannunta "karo na farko da zan baki hakuri a tun fara maganar aurenmu dake "Kiyi hakuri ki taso muje mutane na can suna jiranmu kada kiyi abinda zai kunyata iyayenmu a bayyanan nasi ,dan Allah ina neman wannan alfarma agurinki ba dan na isa ba sai saboda Allah a fusace ta d'ago tana buge hannunsa sai da gabansa yayi wani irin mummunar faduwa a lokacin da idanunshi ke kallon cikin kwayar idanunsa gaba-daya fuskarta babu alamun sausauci bare rahama har ma yasa ran zata yarda "ka natsu da kyau babu inda zani muddin kaga na fita a dakin gawata ce kunya kuma sun dade basu ji ba tana gama fadar haka ta juya masa baya ya sauko daga kan gadon ya gyara zaman babban rigarsa bai tsaya wata wata ba ya cicibeta yayi sama daita duk yadda taso sauko ta kasa ya fito daita falo aiko su zahra na ganinsu suka ihu "zahra biyoni da takalmanta da gogoro yayi waje da jahid na hangosa ya karaso ya bude masa kofar baya nasir yace me zai yi ba dariya ba ita kanta Kisna tsananin kunya ya hanta bude idanunta har ya saka cikin motar ya rufe in takaice muku takalmin da jaka da gogoro dai a hall aka sa mata sannan aka bude taro da addu'a jahid ne ta bada tahirin ango tun daga matakin karatunsa har zuwa rayuwar da sukayi da Kisna "inda yace duk duniya babu mutumin da Kisna ta tsana kamar angonta tsabar tsana data masa har zawo tayi masa ajiki tana yarinya raf raf hall ya dauki tafi kowa sai dariya yake nasir ya bada tahirin samir, na'ima ta bada na zee ita kam Kisna babu wanda ya bada nata Duk kawayenta sun zo aka shiga tsabgar buki, komai na biki yayi tsari kamar daman an dauki dogon lokaci ana shiryasa abokan ango wadan da yawansu yan kwallo ne wasu daga gamany wasu span wasu Egypt dayawansu iyamaure da fararen fata hatta kayan jikinsu iri daya ne anko din blue din shadda sukayi kowannensu da babbar riga hula facing cap na yan kwallo shima blue haka matansu da hadadden kaya blue Sun yi watse da kudi , daloli suka dinga ballewa suna likawa amare da ango ,su kansu angwanen dala suka dinga likawa an ci an sha sai godiyar Allah duk wannan haduwar da bikin yayi Kisna bata saki ranta ba ko gurin daukar hoto ranta a hade koda aka gama buki mumy tace a soma kai amare gida .."
*******
Washegari ranar
lahadi
wanda yayi
daidai ga watan
june
shekara ta dubu
biyu
yan'uwa da abokan arziki
suka hallara a masallaci limin dan lami
dake unguwar agege domin sheida daurin auren
Samir realwan lukman da zainab Abubakar sani bisa sadaki Naira dubu dari biyu take gurin ya karad'e da lasfika domin sheidawa jama'ar da suka hallara an daura ,bayan kamar minti goma liman yace sai ango na gaba
mai suna
Aliyu realwan sani da sakina realwan lukman
an daura aurensu akan sadaki naira dubu dari biyu take
lasfika ya
sake karad'e ko'ina tun daga cikin masallaci har zuwa haraban waje ana shela tare da
addu'a da raba sweet da dabino bayan an gama daurin aure akayi hotuna sannan aka rankayo zuwa gida Kisna tafi
karfi minti goma a kasa inda tashin hankali ya mamaye zuciyarta jin an daura aurenta da muradi , cikin wata irin gigita mai gigita zuciya ta daura hannuwanta duka a kanta tana kuka , hankali gumi na tsatsafowa daga kowanne kafa a jikinta yayinda zazza
i dake jikinta ya karu "na shiga uku rayuwata yazo karshe dady ka kasheni ta fadi haka a fili game da rushewa da wani dan bazan kuka daidai lokacin da aunty ummi ta shigo tare da afra, atare suka rungumota jikinsu aunty ummi na damka mata sadakinta a hannunta ta fixge jikinta tana watse da kudin idanunta na tsiyayar ruwan hawaye "me zanyi dasu ?oho miki hakinki ne gasu nan kiyi duk abinda zakiyi dashi ta fada cikin takaicinta tana gama fadar haka ta fice daga dakin afra ta zauna tana fuskantarta tana kukan zuci abinda take nema ita kuma ta samu tana wulakantawa ",aunty afra ki taimakeni zan mutu wallahi banaso auren nan "nasani ki kwantar da hankalinki komai zai zo da sauki trust me my baby Kisna ta rungumeta "nasani ni dai ki taimakeni auren nan ya mutu "naji ki natsu ki kwantar da hankalinki sai kin kwantar da hankalinki komai zai daidaita a hankali suka dinga magana yayinda Samir da muradi ke dakin mumy tare da abokansu suna wa mumy barin kudu har yamma kuka Kisna take ,da misalin
arfe biyar ta daina kuka ta
an saki ranta mumy ta shigo ta mika musu kayan da zasu saka ita da zee ta fita kamar abun arziki Kisna ta shirya har ma ta tsaya aka mata make up tayi kyau sosai ana daukarsu hoto ,bayan kamar awa biyu aka ce amare su fito za'a kai su dakin mumy domin tayi musu fada sai dai abun mamaki zee kawai aka gani tare da kawayenta a dakin banda Kisna nan take hankalin mutane ya tashi aka shiga neman Kisna mumy kamar zatayi hauka jikinta na rawa amman sama ko kasa ba'a ganta ba .."
"Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 44
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
..Zaune muradi yake cikin abokansa a swm pool side a white hause hotel dake cikin ikeja , sanye cikin wani ratsatsen farin voyal kanshi sanye da hula baki haka ma kafafuwansa sanye cikin haif covershoe wanda kusan yanayin takalmansa kenan tsintsiyar hannunsa daure da magnet wach mai bakar fuska kamshi jikinsa yake fitarwa mai sanyi da sanya natsuwa da kwantar da hankali duk wanda ya shaka , ta ko'ina ajikinsa kamshi yake fitarwa yayi maseefar kyau kana kallonsa kaga ango sak
yayinda samir ke west wood hotel tare da wasu abokansu da suka zo musu biki ,a hankali muradi yake musu godiya saboda gobe wasu daga cikinsu zasu wuce suna tsaka da hira Samir ya shigo cikin tsananin tashin hankali ,kallo daya muradi yayi masa ya fahimci akwai matsala dan haka ya hanzatar mikewa tare da mimika musu hannu suka sake gaisawa hade da musu fatan alkhairi shima Samir shap shap yayi musu sallama suka bar gurin cikin sauri muradi ke daga kafafunsa bai tsaya a ko'ina ba sai reciption gaban wani makeken glass Wanda ya kasance kofar fita ne , tun bai gama tsayuwa glass ba kofar ya bude ya fita cikin sauri qirjinsa na bugawa fiyye da qaida ,Allah Allah yake Samir ya fito yaji meke faruwa cikin haka Samir ya fito cikin sauri ya riko hannun muradi ya nufi inda motarsa take "shiga muje gida ana nemanmmu" "lafiya ?" Kai dai muje "
"No ka fada min abinda ya faru ? "kai dai muje gida nace "idan baka fada min ba babu inda zani suna cikin magana kiran mumy ya shigo ya dauka gabansa na tsananta fad'uwa jin muryar mumy na kuka yasa hankalinsa sake tashi bai san sanda ya fada cikin motar ba Samir ya shiga ya tayar suka fice , tunda suka shiga mota babu wanda yayiwa dan'uwansa magana har suka karaso gida ya fito da sauri ya nufi cikin gida batare daya tsaya rufe murfin motar ba , burinsa kawai ya isa gaban mumy yaji meye matsalarta ?"
Ya shiga parlour'n bakinsa dauke sallama a lokacin da aunty ummi dasu zahra da mufeeda suna goge wa mumy hawaye suna bata hakuri suna ganin shi duk suka dare ya karaso ya durkusa a gabanta zuciyarsa na tsinkewa dan zuwa lokaci ko ba'a fada masa abinda ya faru ba jikinsa ya bashi matsalar Kisna ce "menene kuma mumy ?
"kinsan yadda kukanki yake daga min hankali kuwa ? Yayi magana yana goge mata hawaye da hannunsa "duk abun bana kuka bane duk abinda kika ga ya samu bawa nayi imani da sanin Allah Kiyi hakuri mumy komai mai wucewa ne "muradi Kisna na son ganin bayana ta karashe maganar tana kuka tamkar ranta zai fita gaba-daya kana ganinsu zaka fahimci suna cikin tsanani damuwa da tashin hankali mara misaltuwa especially muradi wanda idan ka kalleshi bazaka sake marmarin kallonsa ba saboda yanayin jikinsa yayi sanyi kamar ba Aliyu ba , a hankali ya mike tsaye ya koma kan kujera kusa da mumy ya zauna ya daura kafafunsa akan center table har lokacin an rasa wanda zai fada masa Kisna ta gudu a qalla ya kusan minti talatin zaune cikin tashin hankali yana girgiza kafafunshi batare da yayi magana yana tunani jikinsa sai tsatsafo da zufa yake ,a hankali ya d'ago Idanunshi ya dubi agogon dake daure da tsintsiyar hannunsa yaga takwas da wasu yan mintina sun wuce yaja tsaki a lokacin sako ya shigo wayarsa da kamar bazai duba ba sai kuma ya fito da wayar daga gaban aljihunsa ya duba ga abinda sakon ya kunsa .."
_aliyu haroon dan bazan taba hada sunanka dana mahaifina ba saboda baka cancanci haka ba a matsayinka na wanda ba kowa ba sai banza dan iya chuch mara galihu , ka daina murna da zakewa zaka tare da Kisna a daren farkon ka , wannan daren na musa ne dan yanzu haka muna tare dashi ,bana sonka aliyu kuma har abada bazan soka ba idan kaganni agidanka to wallahi gawata ce ,sannan bazan hanaka fadawa uwarka wannan sakon nawa ba , ka fada mata dan tuni na yafe maka ita_
Naunayen ajiyar zuciya ya sauke a lokacin daya gama karanta sakon ,a hankali ya dinga juya wayar hannunsa yana sake karanta sakon take kansa yayi wani irin mugun sara ya ajiye wayar yasa akan center table tare da cire hullarsa ya ajiye yasa hannuwansa gaba-daya
ya dafe kanshi dashi yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa madu dake tsaye a bayansa ya zagayo ya dauki wayar yana karanta sakon bayan ya gama ya mikawa Samir ,shi kuma Samir ya mikawa mumy cike da mamakin sakon Kisna mumy ta rushe da wani sabon kuka "daman na dade da yafeki Kisna a cikin Ya'yana ke ba 'yata bace saboda dan dana haifa bazai taba min haka ba," wallahi ke ba 'yata bace ku sheida na yafe Kisna acikin ya'yana aunty ummi da mufeeda da zahra har ma da afra da zee suka rungumota suna Kuka suna bata hakuri " dady kan dan tsabar bakinciki ya rasa me zai ce.
"ya ma a kayi Kisna ta gudu ta bar gidan nan wallahi duk yadda akayi na tabbatar da hadin bakin wani a cikin gidan da taimakon wani ta samu ta gudu kuma duk wanda yake da saka hannu cikin gudunta alhalin yasan zan shiga tashin hankali na barshi da Allah , Allah shi kawai zai min sakayya akansa ita kuma duk inda taje Allah kasa gurin yayi mata zafi , Allah idan mota ta shiga Allah kasa motar ta kife daita ta mutu a can na hutu da bakincikinta dukkaninsu sukayi kokarin rufewa mumy baki suna bata hakuri amman ina ran mumy yayi kololuwar tashi maganganu kawai take fada marasa daddi akan Kisna ".
"tabbas da sanyawa hannun wani a fitar Kisna to waye shi?" Dady yayiwa kanshi tambayar yana tsaye rungume da hannuwansa a qirji zuciyarsa na tafarfasa tamkar zai fasa qirjinsa ya fito bai taba danasanin haihuwar Kisna ba a rayuwarsa sai a lokacin , kafin kace me har zance gudun Kisna ya bazu acikin kunnen yan'uwa da abokan arziki nasir dake tsaye a haraban gidan shi da jahid wadan da zuwansu kenan a dalilin jin abinda ya faru yace "shi ma muradi dana shi matsalar me ya kai shi amsar auren yarinyar nan ?" ni fa daman nasan za'a rina wallahi bazata zauna ba , idan ma ta zauna bazata taba kwantar masa da hankali ba tunda wancan yaron ya gama kwakuleta taji dadinsa yaushe zata kwantar da hankalinta tayi zaman aure ?"ai nima abinda na dinga hango masa kenan amman ya kasa fahimtata mutun kamar maye idan an yi magana yace bai sonta kawai ya amsa aurenta ne darajan iyayenta inji cewar jahid haka dai sukayita tautaunawa a tsananinsu suna jiran suga fitowarsu ."
a hankali madu ya dauki number da Kisna ta turawa muradi sako ya soma tracking number cikin kankanin lokaci aka nuna masa number a royal hotel dake kusa da express din ladipo jection oshodi road cikin tsananin tashin hankali yace "ya Ali Kisna na royal hotel fa " gabadaya suka tsura masa ido suna nema karin bayanin "yanzu nayi tracking number data turo sako kuma abinda tracking ya nuna min kenan tana royat hotel tsabar rudewa tasa muradi manta ina ne ma royal hotel ,kuma a ina yake ? mumy kuwa wani sabon kuka ta rushe dashi tsawon minti goma muradi yana nazarin inda royal hotel yake can kwakwaluwarsa ta hasko masa bai san zaman me zai cigaba da yi ba dan haka ya zabura ya mike tsaye tare da surar mukullin motar Samir ya fito da sauri tamkar wani iska hakan yasa Samir ya biyo bayansa da sauri yana kiransa , dady ya badamasi mumy ma cikin saurin suka biyo bayansa kai har mufeeda da zahra da afra da zee duk suka fita aguje mumy na ihun kiran sunansa amman ina muradi bai tsaya jin mai zata ce masa ba haka ko ta kansu nasir bai bi ba ya shiga mota ya fige aguje ya bar gidan kasancewar get din gidan a bude yake dan tun safe ake shiga da fita mota suka shishiga suka bi bayansa har su nasir . "
gaba-daya muradi ya nemi duk wani natsuwarsa ya rasa ji yake kamar zuciyarsa zata buga hakan ne ma yasa baya ganin irin gudun da yake akan titi motoci kuwa sai kauce masa suke yayinda wasu ke zaginsa sakamakon mugun gudun da yake, a bangarensa kuwa gani yake tamkar ba gudu yake ba har gara ma ya fito ya tafi a kafa watakila gudun kafa zai fiyye masa akan na mota tsaki kuwa yaja yafi sau babu adadi ,duk ilahirin jikinsa tsuma yake yayinda kwakwaluwarsa ke sake hargitsewa kamar wanda sabon hauka ya kama "matata a hotel kuma karshenta ma tana tare da wannan yaron ya Allah have macy on me "wannan wacce irin mummunar qaddara ce ta afkami ? "Allah wani laifi nayi daka jarabeni da auren Kisna a rayuwata ? sambatu iri iri yake cikin fita hankali a haka har ya karaso bakin get din royal hotel yayi parking yana huci tamkar mayunwanci zaki sai dai ya kasa fitowa daga cikin motar kuma sai lokacin nadama zuwansa tazo masa "me ya kawoni ?"yayi wa kanshi tambayar sannan yaja zazzafan numfashi ya fesar yana gyara zamansa tare dasa tafukan hannunsa ya share hawayen daya biyo gefen Idanunshi bai dade da yin parking ba motocin su mumy dana nasir suka iso gaba-daya duk sukayi parking suka firfito sai dai har lokacin muradi ya kasa fitowa ,
baya yayi da kujera da yake zaune ya kwantar da bayansa tare da runtse idanuwansa yana addu'ar "Allah yasa Kisna bata cikin hotel din dan muddin aka ganta zuciyarsa zata buga " Samir da madu da ya badamasi da dady ne suka yi kokarin shiga cikin hotel din, kai tsaye reciption suka nufa inda suka nemi ganin manager batare da bata lokaci ba suka gansa sai dai yana gama jin bayaninsu yace "bazai yiwu a duba daki daki ba saboda sunyi baki Kano pilas ne da wasu tsirarrun mutane kuma hakan bai dace ba , ya badamasi ya janyo hannun manager suka kebe gefe da zumar zai bashi wani abu muddin ya taimaka musu da kyar ya shawo kanshi ya amince amman yace sai dai suje suzo da police da report din ana suspect din barayi ne , jiki a sanyaye suka fito cikin tashin hankali inda su mumy ke tsaye cirko cirko suna tautauna yadda zasu station bayan kamar minti biyar sako ya shigo wayar mumy ta dauka ta mikawa zahra dan bazata iya duba kowani irin sako ba, zahra na dubawa da sauri ta mikawa aunty ummi take aunty ummi tayi forwoding din sakon zuwa wayarta ta goge sakon a wayar mumy dan ganin sakon zai iya bugar mata da zuciya tayi nesa kadan dasu ta fara sakon tana kukan zuci ."
_Duk abinda kike fa
a a gidan ina nan inaji komai ,kince Ni sakina ba yarki bace naji na yarda ni ba yarki bace zaki ma manta da kin haifi 'ya Kisna a rayuwa kuma kince idan na dawo gida sai kin kasheni bama zan dawo gidan ba bare ku kasheni , gida kam na barshi kenan har abada dan babu gidan da zan dawo bijahidi rasulillahi ni bazan dawo ku kasheni ba kuma addu'ar mutuwar da kima min na mutu akan titi inshallahu mumy bazaki kasheni keda yayanki ba tunda raina ba'a hanunki yake ba sai kwanana ya kare kuma bazan yi mutuwar titi ba duk inda naga damar zuwa nan zani amman ni da gida har abada wallahi ko cewa kikayi na dawo wallahi bazan dawo gida ba dan babu abinda zai dawo dani Amman inshallahu yadda kika ce ni ba yarki bace na yarda! na yarda !! na yarda !!! ta maimaita har sau uku kince zaki manta cewar kin haifi ya kinsa na yarda amman daga nan inda nake duk inda nake so sai naje ko nan da birnin sin ne sai naje naga gari da dai na zauna tare da wannan mara galihun, sai abu na karshe karku bata lokacinku gurin nemana dan baza ku gani ba dan yanzu haka nayi nisa igiyar aurensa kuwa idan yaga dama ya saki idan bai ga dama ya cigaba da rikewa yama cinye idan zai iya ..."_
Aunty ummi na gama karanta sakon a wayarta hawaye ya zubo mata ta tsurawa mumy dake tsaye ido tana kallonta cike da tausayawa gaba-daya ta kasa samun natsuwa hatta zama ta kasa hawaye kawai take gogewa"abun bakinciki ma yadda Kisna tasan komai dake faruwa a gida ta juya ta kalli afra sannan ta kalli mufeeda da zahra sannan ta maida kallonta ga zee cikinsu babu wanda zai kira Kisna ya fada mata halin da ake ciki "to kodai cikin bakinsu ne wani ya fada mata ?"kai babu ta yadda hakan zai faru "ya rabbi kamana tsari da mugayen mutane da abinda mumy ta fada da wanda bata fada ba duk an kwashe an fadawa Kisna "
Dady dake jingine ajikin motar nasir kamar an tsikaresa ya kamo hannun madu ya nufi gurin motarsa dashi "shiga muje "babu mutsu ya shiga ya tayar da mota ya fito daga kan titin royal hotel xuwa kan express sannan yace "ina muka nufa dady ?"gidansu wannan
an iskan yaron zamu "madu bai sake cewa komai ba ya taka mota basu zame ko'ina ba sai unguwarsu Musa suna isa dady bai tsaya aika yaro ba ya shiga cikin gidan yana kwarara kiran sunan mai gidan da karfi kamar zai tsaga gidan alhj abdulganiyya ya fito da kyar yana dingisawa da tunanin kowaye wannan daya shigo masa gida babu ko sallama yana fitowa yayi harba da mahaifin Kisna yana huci da zaro masa ido duk bala'in irin na jinin olegele sai daya ji jikinsa yayi sanyi da ganin alhj realwan saboda ya gane fuska sosai dan yawon zuwansu ma ya isa ya kware gurin saninsa sannu da zuwa alhaji ya fada da kyar yana nuna masa dogon banci dake fasaje din gidan ,dady ya daga masa hannunsa cikin daga murya wanda wannan shine karo na farko da sautin muryarsa ya fito haka "ba zama nazo yi ba nazo ne in gargadiku sannan kujawa sheidanin danku kunne tunda shi
an iska ne wanda bai samu tarbiyya ba wallahi na kama shi tare da diyata yau wallahi wallahi kaji na rantse shariace zata rabamu dashi alhj abdulganiyya ya firgita sosai yana kallon dady cikin rashin fahimta dan shi a tunaninsa Tuni an gama wannan film din "Wai wani yaro kake magana akai ....?"
Dady yayi saurin katseshi "wani yaro kake dashi dan iska da wuce musa yazo har cikin gidana ya dauke min yarinya sannan yaki bari tarbiyar dana bawa yata ya zauna acikin kunneta kullum yana hure mata kunne yau aka daura mata aure kuma yau aka nema ta aka rasa wallahi bazan daga kafa ba ",na shiga uku ni abdulganiyya gaskiya bai kyauta ba amman kayi hakuri ...".Dady Ya katseshi cikin tashin hankali "ai banzo dan abani hakuri ba nazo ne dan a shiga daki a fito min daita tun da ba da ubansa mukayiwav uwarta ciki ta haifeta ba na rantse da Allah bashi ba har kai ubansa sai ka gwamace baka haifesa ba koda yake da gani gado yayi dan iskan yaro dan akuya dan matsiyata kaji na gaya maka mintuna kadan na bayar a fito min da yarinya ko mu hadu a kotu gobe da safe jagwab alhj abdul ganiyya ya zube akan hanci sororo da idanu taf kwalla tunda yake bai ta
a haduwa da damuwa irin wannan ba tabbas haihuwar Musa ya zame masa maseefa saboda duk shi ne yaja masa cin mutunci , a hankali ya ringa share hawaye sannan ya mike ya shiga ciki ya sanarwa alaja mutia data gudu ta boye tun jiyo sautin Muryar dady kada a maimaita irin na wancan lokaci ,itama tana gama ji ta hau sallallami batayi mamaki ba dan tasan danta zai aika fiyye da haka "tace ni kaina wannan bala'in ya isheni amman duk inda yarinyar nan take tabbas tana tare dshi alhj abdul ganiyya ya gyada kai "ai kuwa zan masa iyaka da yarinyar nan idan ba haka ba da kaina zan kai kararsa kotu tun bai jawo min magana ba ya karashe maganar yana tari ha
e da dafe qirjinsa kafin kace me Alhaji abdul ganiyya ya rikice idanunwansa suka fara juyewa dan hatta bakin Idanunshi sunyi sama cike da rawar jiki alaja mutia ta soma kiran number yaranta daya bayan daya tana sheida musu halin da mahaifinsu yake ciki number musa ne kawai taki shiga ,
ba dan number tana kashe ba sai dan matsalar network cikin kankanin lokaci sai gasu sun hallara tare da likita aka soma kokarin dubasa .."
Shi kuwa musa a wannan yana can fagba hanyar songo ota tare da Kisna ya tsira mata ido tana masa kuka da furta masa yadda take sonsa "ban taba son abu ba kamar yadda nake sonka ina son ka ajiye mahimman kalamaina a zuciyarka ina son kamin alkwarin a zuciyarka har abada bazaka barni ba ni kuma muddin ina raye komai wuya bazan cigaba da rayuwa da kowani namiji ba sai kai hankicinsa yasa ya goge mata hawayen idanunta sai dai hawayen yaki tsayawa" zan cigaba da sonka ifemi har karshen rayuwata daga lokacin dana tabbatar zuciyata tana maka son da ba wani da namiji data yiwa hk ,nayiwa zuciyata alkwarin in dai ina raye to bazan bari ka subuce min ba ,idan har Musa ya subuce min to mutuwa Kisna zatayi saboda ko na rayu bani da wani amfani saboda zuciyata bazata samu madadinka ba har abada idan har kana tare dani zan fi samu kwanciyar hankali kuma babu abinda zai rabu ka tashi mu gudu mu bar garin nan ,garin nan yayi min zafi bazan iya cigaba da zama cikinsa ba ..."
"sakina ..."?ta zuba masa ido tana kallonsa dan bai taba kiranta da wannan sunan ba kai tsaye haka sai yau nan take taji tsigar jikinta ya tashi taji kamar yafi kowa iya kiran sunan a duniya yace "Kisna ina sonki kuma zan cigaba da sonki har karshen rayuwata yanzu yaya za'a yi da auren dake kanki ba gudun bane matsala ?"
"Karka damu muyi tafiyarmu kawai sai muyi aurenmu dan ni wannan auren ba aure na daukesa ba "kina nufi zamu iya aure yanzu ?"ta gyada masa kai alamun "eh "kinsan aurenmu ciki ne fa ?"babu matsala a shirye nake ko yanzu ya jayonta jikinsa ya rungumeta tsam yana sakin numfashi yayinda jikinsu ya dauki zafin tashin hankali haka nan yau taji gabanta yayi mummunar faduwa a dalilin rugumar da yayi mata ya kamo fuskarta yana kokarin hade bakinsu ....."wayarsa ta katse shi yayi shiru tare da daukar kiran , a gigice ya saketa ya mike jikinsa na rawa itama ta mike tana cewa "lafiya ya naga yanayinka ya canza ?tafiya ya soma yi yana magana cikin tsanani tashin hankali "alaja ta kira wai mahaifinki yazo gidanmu bayan tafiyarsa babana ya fadi yanzu haka ana
arin kai shi hospital" cak Kisna ta tsaya ta kasa binsa illa bayansa data cigaba kallo hawaye na zubo mata har ya kusan shiga motarsa sannan hanlinta ya dawo gangar jikinta hankalinta yayi bala'in tashi sai lokacin tayi datasanin cewa muradi suna tare dashi hon yayi mata dan haka ta karaso da sauri ta shiga gaban mota suka dauki hanyar gida suna kawowa daidai pencimal ya tsaya "ki sauka anan ki samu inda zaki kwana zuwa gobe musan abun yi babu mutsu ta sauka shi kuma ya kara gaba cikin sanyi jiki ta soma takawa a hankali sai dai zuciyarta a bushe take babu alamun jin tsoro .."
Shi kuwa muradi yana cikin motar zuciyarsa cike da bakinciki yana faman hada numfashi ya kasa cewa "uhm bare uhmmmm Samir ya gaji da tsayuwa ya karaso ya bude murfin motar da yake zaune ciki "dan Allah ka kwantar da hankakinka ka rage sanyawa ranka damuwa akan wannan yarinyar kalli yadda duk kabi ka dawo cikin kankanin lokaci muradi ya d'ago da kyar yabi shi da kallo sannan ya sauke wani zazzafan huci Idanunshi sun kada sunyi jawur jiyoyin kanshi sun tashi sunyi rudu rudu "Samir taya kake exepecting zan iya kwantar da hankalina yau ko Kisna bata dauke da aurena dole hankalina ya tashe bare da aurena akanta kuma ace tana hotel " Ya karasa maganar yana zubar da hawayen bakinciki hankalin Samir ya sake tashi sosai ganin muradi yana kuka ya dafe kai yana cewa "kai wannan yarinya na saka mu cikin bala'in "matata a cikin hotel Samir kuma tare da wani kato ni kuwa wani gagarumin laifi na aikatawa Allah haka ?" yayi magana a hargitse, tamkar wani zararrre ya fito daga cikin motar "Allah ya tsinewa musa domin duk abinda ya samu Kisna shine sila har na koma ga Allah bazan manta wannan ranar ba wannan ranar ta zamo ranar bakinciki gareni kuma tashiga cikin ranakun bakincikina "dan Allah ka natsu karkayi sabo muradi hakuri sosai Samir yake bashi suna cikin haka sai ga ya badamasi da policewa guda uku zasu shiga ciki hotel din yayi saurin runtse idanuwansa tare da ha
e hannuwansa duka ya rufe idanunsa dashi "ya Allah karkasa aga Kisna acikin hotel din nan Allah ka min rai ka taimakeni kar a ganta a hotel tare da wani Samir ya rungumeshi ajikinsa yana shafa bayansa yana bashi hakuri tausayinsa ya kamashi shima bai san sanda kuka ya kufce masa ba gaba-daya sauran jama'a suka yo gurinsu a daidai lokacin madu da dady suka dawo daga gidansu musa suka iske muradi yana risgar kuka tamkar karamin yaro afra ta tsura masa ido tana kallonsa "a she dai kana sonta da gaske ?"tayiwa kanta tambayar qirjinta na bugawa da karfi idan kuwa haka ne shikenan karshen rayuwata tazo wasu zafafan hawaye suka zubo mata tayi saurin daukesu da numfashinta .
dady ya kamo muradi ya rungume shi yana dukan bayansa "dady ka min addu'a kar aga Kisna acikin hotel din nan wallahi komai zai iya faruwa dani idan aka ganta tare da wani " "ka sanyawa zuciyarka hakuri Aliyu yanzu haka daga gidan uban yaron nake nasan zasu nemeshi a duk inda yake iya abinda dady ya iya fada kenan ya zaunar dashi acikin mota, daki daki aka dinga bi da police ana dubawa sai dai har aka gama karad'e dakun nan sama da kasa babu Kisna babu alamunta suka fito tare da polisawa"ina ganin sai dai idan ta wuce akan machin ko mota a lokacin daakayi tracking numberta ya bada wannan location din " ya badamasi yace "duk hakan zata iya faruwa ya sallamesu suka wuce ya dawo gurinsu dady yana fada musu cewar ba'a ganta ba "alhamdullahi shine abinda muradi ya fara furtawav a fili nan kowannensu ya juya suka bubbude motocinsu suka shiga wannan karon Samir ne ya tuka muradi suka shiga neman Kisna yayinda madu ya wuce gida dasu aunty ummi yana saukesu shima ya bazama neman Kisna.
misalin karfe goma shadaya saura muradi suna kan titi neman Kisna har Samir ya wuce wani streee kasimu muradi ya ji yo sautin muryar muradi a kasalance "Samir kayi parking anan mu shiga street din nan mu duba ko Allah zai sa muganta babu mutsu Samir yayi parking a bakin titi muradi ya bude murfn mota ya fito zuciyarsa na rawa da tsinkewa suka jero tare cikin unguwar suna dube dube duk inda suka ga mace dana nmj makale sai sun duba idan sunga ba kisna bace su bada hakuri su wuce haka suka karad'e tun daga farkon Layin har zuwa karshe suka dawo inda suka yi parking suka shiga "sai ina kuma zamu ?"Samir ya tambaya "I don't know Samir ya fada zuciyarsa na matukar zafi "can you help your friend to get rid of this situation ?
a hankali muryarsa ta fito kana jin yadda yayi maganar kasan yana cikin matsanancin tashin hankali "karka manta nida kai abu daya ne muradi raina ne kawai bazan iya baka ba shima da ina da hali wallahi zan baka ya d'ago kanshi a natse yana ciza lip's dinsa na kasa da karfi yana tunanin inda zasu nufa dan yasha alwashin bazai koma gida ba sai daita , kamar ance ya kalli cikin street din dake kallon kasimu da suka fito yanzu yaga gilmawar mutun cikin sauri take gabansa ya fadi bai staya bata lokaci ba ya bude murfin motar da karfi ya fito bai ma tsaya rufewa ba cikin sauri ya shiga lugun daya ga ta shiga ai ko taku biyar bai yi ba daya shiga cikin lungun ya damkota a gigice ,wani irin razannaniyar kara ta saki tana kiran "wayyyohhly Allah " zuciyarsa na matukar zafi ya rungumeta gam aqirjinsa yana toshe mata baki da hannunsa daya dan yasan halinta bakaramin aikinta tayi masa ihun barawo ba , tana rungume ajikinsa Samir ya iskesu yana tambayarsa "karda Kisna ce ?"
"Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 45
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa ,getzner na cotonou da
chiganvy gold
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Happy Eid-el- Fitr Mubarak, May Almighty Allah accept our devotions and worship and purify us from our sins '"Taqabballahu minna wa minkum
...Take
jikinta
ya
auki
rawa
kamar
mazari
jin muryar
Samir " shikenan na
kamu
gaba-daya , komawa
gida
dole
ta furta
acikin
zuciyarta ,a hankali
ta fashe
da wani
marayan
kuka
mai cike
da tsantsar bakinciki " wannan
arniyar
ya rusa
mata budget
dinta
mugu
mai mugun
hali
kamani
amman
rantse da
girman
Allah
kota halin yaya
sai
ya bar rayuwata
dan
bazan
zauna
nayi
rayuwar aure
dashi ba
" ta sake yin
maganar a cikin zuciyarta
tana kuka , muradi
kuwa gbdy
ya kasa
magana
tsabar farinciki
bare ya samu
damar
amsa tambayar da
Samir
masa .
kuka
Kisna
take
sosai
tana
dukan
qirjin muradi
"ka
sakeni
ka wani
kwakwamini
ko numfashi
kirki
kasa Allah
isa tsakanin da
kai
bazan taba yafe maka ba har
duniya
ta nade
Samir
k'araso
zai kai
mata
rankwashi a tsakiyar
kanta muradi ya d'aura
ha'barshi
akanta
yana
sake
rungumeta tsam ajikinsa
dan
shi ka
yasan
irin farincikin
yake
ciki
a dalilin
ganin
da yayi mata
"you're
very stupid
baza
kiyi wa
mutane
shiru
shegiyar
yarinyar
mai
siffar aljanu
mara
jin magana" cikin
kuka
tace "ni ka rabu
dani
dole ne sai kun yi
rayuwa
dani
tunda
bakya sona bakya
son
farincikina
ku kyaleni mana
ai ba
dole sai muyi
rayuwa
tare
" tana
rungume ajikin
muradi
fito
daga
lugun
yana
jin wani irin
abu
ratsa
shi
duk da
yadda
take
turje
turjen
guduwa
tare da
cizansa
a hannu
amman
hakan
bai
sa ya
sausauta
rungumar da yayi
mata
har
sai daya karasa jikin motarsu
Samir
ya bu
e masa
bayan mota ya shiga
tare daita tana
makale
ajikinsa ko shigarsu
mota
bai sa ya saketa
ba dan yasan zata
iya
fallawa
da gudu ta
fita
ta d'ayan kofar
sai
da samir
ya kulle
ko'ina sannan
ya rabata
da jikinsa
yayi
shiru
for
5 second
yana
zaune
yana
kallonta da tsantsar
mamaki akan
fuskarsa
, samir yayiwa
motar
key yana cewa
"wai ya'akayi
kasan itace
?"naunayen ajiyar zuciya
sauke
yace " muje
gida
kawai
Samir
" tana jin haka wasu sabbin
hawaye
suka
shiga zubowa
daga
idanunta
muradi
ya riko yatsun hannunta
cikin
nashi
yana murzawa
a hankali
yana cigaba
kallonta
"me
nayi
miki
Kisna da kika
tsane
ni haka ?"
yasa
zaki
bata sunanki
a ranar aurenki ?" idan
kinyi
haka ne
dan ki kuntata
min
kisani
kanki
kika yiwa
domin
ko'ina maganarki ake
kin
gudu
a ranar aurenki zuwa gurin wani
kato ya karasa maganar
yana furzar da
iska
mai
zafi
sannan
yayi shiru yana
kallonta kafin daga baya ya numfasa ya cigaba da magana " yanzu
kike
son ayi
miki
dan ki kwantar da hankalinki ? "tsayawa ma tambayarta
kake
abinda za'a
mata
yarinyar da zaka shakewa
wuya ta mutu
huta
da bakincikinta
kasan kai da
kanka
kasheta da hannunka
kafin taga bayanka
"meye
ribata
a rayuwa
idan
na kasheta Samir ?" wani
bare
ma bazan
iya
kashewa
bare
ita kai common kuda
bazan iya kashewa bare mutun"
" tsaki
Samir yaja
sannan yace "wani gidan
zamu
yanzu tukunna
? "mu wuce
daita
gidanta
daga yau Kisna ba
zaki
sake ganin waje ba
"tunda
ubana ne kai ba
da zaka fadi haka ?
" Allah
dai
ya tsinewa danginka
rakakaf
albarka
wallahi
dan
kana damun
rayuwata zan kai kararka
wajen Allah saboda kana shiga rayuwata
dole ne sai kayi
rayuwa dani? Ko dole sai ka shiga lamarina ?
ya girgiza mata
kai "ba dole
bane sai
dai ke
ya zame
miki dole
ki rayu a karkashina tunda an rigada an bani ke
babu yadda
zanyi
ban da kuka da ca'bawa muradi bakaken maganganu babu abinda Kisna ke
faman aikin yi".
tun
akan
hanya
Samir ya
kira
gida ya sheida musu
anga
Kisna suma cewa
sukayi a wuce daita
gidanta gasu nan zuwa
zee , suna
isa bakin
tafkeken
get
din
bangaren
muradi Sanusi
mai
gadi
ya bude musu get
suka
shiga
muradi
kanshi ya fito daita ya riko
tsintsiyar hannunta gam cikin nashi
ya nufi kofar shiga
cikin gidan
yana isa bakin
kofar
yasa
hannunsa
jikin kofar
bude
yana gama
bude
kofar
saki hannunta
nuna mata
ciki da
hannunsa
ta cuge a bakin
kofa
taki
shiga ya tsura
mata
ido na second
biyu
yana sake bata umarni da
Idanunshi
amman
taki
shiga
On-execting
taji
ya sureta
yayi
ciki
daita
bai direta
a ko'ina ba sai a tsakiyar gadonta
tayi
wuri wuri
da ido
saboda duhun dakin
ya kwanto
jikinta
gbdy
kai
hannunsa
jikin
bango
kunna wutan
d'akin
kallon d'akin
ta shiga
saboda
tsaruwansa
lallai
mahaifinta
kashe kudi
sosai
acikin
sati
daya
kacal amman ita duk
banza
tunda
wanda
take so ya aura mata ba .
"duk
gudunki
da muradi
gashi sai
da kika
dawo
hannunsa me zaki cewa
Allah ?"tayi
shiru tana
kallonsa tana nazarin maganarsa tare da
e fuska
tamkar taga
mutuwarta
shi kuma
kallonta yake with
a broad
smile akan fuskarsa
auke
kai
tana
lissafin
rayuwarta da irin matakin da zata dauka
"karki
damu
kanki da dogon
tunani
komai yin Allah
, ni kaina idan akace
zan
auri
mace irinki
zan musa
dan haka ki dauki komai da sauki
kuma amatsayin qaddara kamar yadda na
auka , "mu din qaddarar juna
ne ban ce dole ki sone
tunda nima ba
wai
ina
sonki
bane
amman
least
mu mutunta aurenmu
"anya kuwa
zan
iya wani mutunta
aure ?
tayi
maganar
a kasan
zuciyarta sake
kallonta
taga
yayi
tayi saurin
kawar da fuskarta tana
jan dogon
tsaki
bai sake ce mata
Komai ba har sanda
muryar
'yan gidansu
ta karad'e
ko'ina
a gidan
har d'aki suka shigo suna kallonta
hade kafafunta guri daya
tare da
daura kanta akan gwiwowinta
taki
kallon
fuskar kowa. "ke
d'ago ki kallemu mara
mutunci har mu zaki tozarta akan wani jaki
can ?aunty ummi tayi magana cikin zafin rai
tana zuba mata rankwashi
amman tsabar
bakin
rai da miskilanci
irin na Kisna bata d'ago ba sai kuka data balle dashi
tana cewa "to wai
nayi miki
....?
"wallahi
dade banga yaro mara jin magana ba irin na Kisna abun nata ya wuce kuruciya ya dawo hauka .
" sa kai ne "
inji cewar mufeeda aunty
ummi
tace "sa kai ne
mana
da ciwa iyaye
mutunci
da nuna cewa basu
isa daita
ba " wanda
tayi na kuruciya wannan an san kuruciya ne
amman yanzu tasan ciwon
kanta ganganci takewa mutane
ita lallai sai
abinda take so shi zata yi
wallahi muradi idan baka ci min uban yarinyar nan ba
sai
naci
naka .
zahra tace "wallahi kuwa ka gyarawa shegiya
zama
tasan da da yanzu ba daya
bane"
haka
sukayita mata fada shi
dai
muradi yana tsaye a jikin
mirrow
rungume
da duka
hannuwansa a qirji ya harde kafafunsa
yana sauraransu
yana kallonsu
sai
kusan shabiyu
da rabi
suka bar
gidan
suka
wuce tare
madu muradi
kulle ko'ina
ya dawo d'akin
tana nan
takure a yadda suka fita suka
barta
ya hawo
gadon ya
kwatar
daita
ajikinsa ya kasa barinta
ita ka
dan
ji yake
tamkar zai sake
nemanta ya rasata , zuciyarsa
na wani
irin
dokawa da matsanancin
karfi
cire mayafin data
nade kanta
d'aura
hannunsa
bisa suman
kanta daya sha gyara
zubo har gadon bayanta
yana shafawa
yana
sha
kamshin
turarenta
da'aka
mata amfani dashi
na amare
mai tsananin
kamshi da ratsa
zuciya
, ita kuwa sai
kokarin zare jikinta take
nashi
tana sheshekan kuka bayan kanta ya kamo sosai ya manna a daidai
saitin qirjinsa
dake
bugawa da matsanancin
karfen
gaske
yana maida
numfashi , a hankali yake jin
wasu irin abubuwan
a gaba-daya ilahirin jikinsa
suna mishi yawo tare
bin kowani jijiya
dake
aiki
ajikinsa
kamshi
jikinta dake
kawowa
hancinsa
ziyara yasa shi Lumshe idanunshi
" duk
yadda taso
raba jikinta da nashi
kasawa tayi
hakan yasa
ta dai-dai ci daidai
qirjinsa ta gantsara
masa
cizo yana jinta ammman ko
kwakwaran motsi bai yi ba
har sai data
gaji
dan kanta ta hakura
sannan ya saketa ya
tsura mata ido yana jinjina
girman fitina irin
nata
fitannaniyar yarinya ce
ta bugawa a jarida "ki fada min me kike so zanyi miki
dan ki kwantar da hankalinki
ki daina wannan guje gujen
wallahi
kisna wata rana zakiyi nadama abubuwan da kike dan wannan rayuwar bata
dace dake ba ?"ka sakeni
shine kawai
bukatata wallahi muddin ka sakeni kaf duniya bani da
masoyi kamarka kuma bazan gushe ba gurin maka addu'a".
shiru
yayi kawai
yana kallonta
na tsawon lokaci
sannan
ya numfasa yace
"that's ol what
you want from me ? "ta gyada masa kai alamun "eh
"shikenan
ki kwantar
da hankalinki an gama idan dai wannan ne damuwarki
amman ki bani lokaci kadan dan kada
hankalin
iyayenmu
ya tashi
very soon zan miki abinda kike
bukata
yanzu ki kwantar
da hankalinki kiyi wanka ki kwanta ki huta
kinji
yana
gama fadar
haka
mike ya dawo
parlour
kwanta akan doguwar kujera
yana
tunanin irin
rayuwar da za'a gudanar acikin gidan farinciki ko akasin haka .."
Kisna
bata
runtsa ba har
sai da ta kira
musa
waya
ya tabbatar mata
yana asibiti tare da mahaifinsa
itama ta tabbatar masa a inda take
yaji babu dadi a ransa
har ma yace" me yasa
bai mata masauki
agurinsa "wallahi dana san zasu ganki dana kai ki ogba na boyeki "
sun
dade suna hira a karshe
yace karta kuskura
ta bawa muradi
kanta
domin shine mutumin
daya fi dacewa da
rayuwarta sun dade suna
yiwa
junansu
alkwaruruka
sannan sukayi
sallama
ta kwanta
zuciyarta fesss
washegari
gidan
ya cika makil
da 'yan'uwa amman
Kisna
taki fitowa hasalima
kulle kofar
akinta
tayi
juyin duniya mutane sukayi ta bude suga daki
taki bude kofar
har suka gaji
suka rabu daita
su aunty ummi
suka
kawo mata sauran
kayayyakinta
da frem frem
dinta datazo dashi daga
London suka duba
kitchen
abinda
bai yi
ba suka
sake gyara mata
dan
daman tun ranar
juma'a
aka
kawo kayanta ,
kayan
zata saka
biki
kawai
aka bar mata a gida
suna
gamawa da gurinta
basu bi ta kanta ba
suka shiga
gurin
zee daga nan suka wuce gida
,akwai
komai na
abinci a cikin store babu abinda dady bai zuba musu ba
daga ita har zee dan a qalla
kayan abincin
dake cikin store dinsu
zai kai shekara biyu basu
cinye ba
shiyasa muradi bai
damu kanshi da shiga
lamarinta
ba,
yasan
dai duk tsiya bazata
bar cikinta da yunwa
ba shi dai fatanshi
ta zauna lafiya
bayan
kwana biyu
da tarewarsu
birkila
dan
kara masa
tsawon
katangar
gidan
gaba-daya ,ana tsaka da aiki
Kisna ta
fito haraban gidan sanye da doguwar riga light purple
tana yatsina
fuska ,
ta kalleshi sama da kasa
a wulakance
daga shi har masu aiki taja tsaki tace "dama ka daina wahalar da kanka da kudinka dan Kisna ba mazauniya bace
ko ta kan
iska ne
sai ta bar gidan nan idan tafiyarta tazo
ba katanga
ba ta k'arasa maganar tare da
komawa
ciki
tana cewa" aikin banza kawai malam
a haka zaka kare a wahale".
Bayan
sallah
isha'i
yayi wanka
fito sanye da singlet
boxer
iya cinyarsa
zauna
akan
kujerar
dake zagaye
parlour'n ,ta fito daga ita sai
wata
yar
riga
wacce
ita da
babu
duk daya
wuce
gabansa tana kad'a
masa
jiki
ta shiga
kitchen
kunneta manne da
waya ga dukkanin alamun
da musa take
waya
dan ko bata ambaci
sunansa ba zai iya ganewa da kalmomin bakinta
,yasan za'a
rina
daga
irin rainin datayi masa da kuma rashin daukar
aurensa da daraja
da tayi ,
zuba mata
idanushi
yana kallonta
har ta
karasa shigewa
kitchen
bayan kamar
minti
uku
ta fito hannunta rike da plet da wani
farin laida wanda da gani abinci ne na order
ta zauna nesa ka
dashi
akan kujera kuma
har
lokacin Idanunshi na kanta ita kuma jin Idanunshi dake yawo a jikinta
bai sa ta daina wayarta da musa
ba, ta daura plet da laidar akan center table ta sake jawoshi
gabanta tana kokarin
bude laidar kuma still wayar na kunneta
ya kasa hakuri ya bude bakinsa ya
fara magana
tamkar mai koyon
magana cike
da jin
tsoro "da wa
kike
waya
haka "? tayi
masa banza
ta juye abinci a plet
duniya
bayan dogon
lokacin
daka
auka
kana
tarayya da mata
kala dabam dabam
cikinsu
babu
wacce
ta dauki cikinka bare
har
tayi niyyar haifa
maka
sai
da kake
jin tsanata fiyye da kowace
mace a duniya
, idaniyana
sun makance
akanka
haroon
duk
da kiyayyarka
gareni ammna
har yanzu
rayuwata
na kaunarka da
tillon
danka ko yarka
dana
fiyye da komai
a rayuwata
kai muslimi ne na zauna tare da
muslimai
suna da tawakalli
yarda
hukunci Allah
komai suna daukarsa a matsayin kaddama ina rokonka
yarda
kaddarar
cikin nan mu barshi
ya rayu
da........"
" Enough
dicter
ya katseta
matukar
tsawace
yana
mata gargadi
idanunshi,
gabad'aya
yanayinsa
ya canza
hatta
kwayar idanunsa
sun canza launi
ji yake kamar ya shaketa
mutu ya huta
"mai
yasa
kike da taurin kai da nacin bala'in ? Shin
kinsan duk wannan abinda kike yi baya
sauka
akan
zuciyata
bare
naji shi a jikina? ciki
dai
nawa ne ko
Tayi saurin girgiza masa kai tana marairaice fuska " to
nace
miki
banaso
bana
bukata
zubar
kuma ki zama
uwarsa
ubansa
wannan kalmar itace silar
bugawar
zuciyarta
"meye
farinciki ka
a rayuwa haroon da zaka nemi wulakanta
jininka ? "Ina tabbatar maka muddin ka wulakanta wannan cikin bazakayi farinci
ki a rayuwarka ba saboda baka cancanci samun haihuwa arayuwarka
bayan ka wulakanta ya'ya bilaadadin "ki
min shiru stupid
idan
ba haka
ba zan
daga miki hankali zan
baki
mamaki
ina ruwanki
da ko duka ya'ya na
wulakanta
ganin suna maidawa juna
magana cikin tsananin fushi da zafin zuciya
yasa
Abdul
matso ya
shiga
tsakaninsu
yana bashi
hakuri
da
arin shawo
kansa
amman taurin
kai
irin na zarma ya
matsowa
haroon
yaki
fahimtar
abokinsa
haka
Abdul
ya hakura ba
don
rashin
yayi masa
dadi
ba ,
suna kallonsa
tsaida mai mashin
haye ya barsu
tsaye
jigun jigun tamkar
an da aka yiwa
mutuwa , Abdul
dinga
kwantar mata da
hankali
da bata
tabbacin
zai shawo mata
kanshi a karshe ma
zai
dawo gareta nan kusa , da zantuttukan masu
sanyi
ya samu ya dinga
kwantar
mata da hankali
nufi gidansu
zuciyarta
na rawa
..."
Daren
ranar
dicter
bata
runtsa
babu abinda
kwakwalurwarta ke
sai
tunanin nemawa
kanta
mafuta
,kanta
kamar zai
tsage akan tunani gabad'aya
ta rasa abinda ke
mata
dadi
damuwa ta
samu
kyawawan mazauni
a cikin zuciyarta
idanuwanta kuwa
sun kankance saboda
tsabar
kuka har lokacin
ma hawayen idanunta
yaki
tsayawa akan
kyawawar fuskarta , ta
kai
hannu ta goge hawayen
a lokacin da wasu
zafafan hawaye suka
zubo mata , kuma har
lokacin bataji zuciyarta
ta amince mata
zubar da cikin jikinta ba
, har
goshin asuba
bata
samu
damar
runtsawa
ba, washegari
taki
fitowa
har kusan karfe
biyu
jin shiru yasa mahaifiyarta
ta shigo d'akin
ta isketa kwance
shiru
ta lula duniyar tunani , hankalinta a tashe
karaso
gareta ta
tambaye
ko lafiya bata
fito
tace "kanta ke
mata
ciwo "shine zaki
kunshe
kanki a daki
dan
rashin
sanin ciwon kai ,maza
tashi akai ki hospital
ta gyada mata
kai
tare da mikewa
zaune
ita
kuma
fito daga
dakin , bayan mahaifiyata
fita
daga
d'akin
komawa tayi ta kwanta
tana
fidda
numfashi
sama sama
yayinda
duka
hannuta
ke kan
cikinta
da taji yana mata
kugi
alamun
jin yunwa
ranar
haka ta yini da
zazzafan
zazza
i da
yunwa
ajikinta
falo
bata
fito
ba mahaifiyarta
sake
shigowa d'akin
wanda
lokacin
tare
suka shigo da likita ta
nuna
masa inda take kwance ,
ya ajiye jakar kayan
aikinsa ya soma dubata
tare da yi mata allurai
da rubuta mata magani
dan
bayi
tunanin
aunata
ya fita
...."
daga
ranar dicter
bata
kara
samun
lafiya
tayi
bankwana da farinciki
duk
abinda
taci
sai ya dawo
ga miyo laulayi
dai
tasa gaba
sai
aukar
hutu
tayi a
gurin
aikinta
Abdul
ma bai
zauna
a garin ba
ya tattara ya
kama
gabansa
saboda gudun abinda
zai
biyo baya, sai da
cikin dicter
yayi wata biyar
cikin na shida sannan
mahaifiyarta ta fahimci
ciki gareta tashin
farko tayi murna dan
su a yarensu bawani abu
bane
dan mace tayi ciki , amman
jin wai mai cikin
yaki
amsa kuma muslimi
yasa hankalinta
yayi
bala'in tashi
dinga zaginta tare
kiran
zata gurbata
musu zuri'a da muslinci , haka ma y'an'uwanta
sanda
suka ji
labari
suka hau bala'in tare da
zarta hukunci
akanta ko a zubar da cikin ko
tana
haifar abinda ke cikinta
ta bar musu gidan
yaron
basa bukatarsa
cikin family dinsu
hakan
ya sake haddasawa
dicter
shiga damuwa
kullum da tunanin
take
kwana take tashi
tunda ema yasan da batun cikin kullum
kafar
na gidan yana
surfawa dicter tujara
iri iri
yaki
yarda a daidaita komai
burinsa ta yarda a cire ciki
ko kuma da
zarar ta haihu ta bar musu gida "hawayen
idanunta sunki
tsayawa kalma
daya ce dai
fitowa daga bakinta
"kuyi
hakuri ku bar min cikina da zarar na haifa na yarda zan barku "wannan
kalmar
ke karyar
da zuciya mumy tayi
kukan zuci
babu halin yin magana dan
sai tayi
kamar zata yarda
zaman dicter
da cikin jikinta sai
ema ya sake harzuka ya dinga
zugeta
tare da sauke
mata kwando maseefa
da bakaken kalamai
ya nuna mata
itace ke
daure mata gindi
,fita
yayi daga d'akin
cikin bacin rai mumy ta bishi tana masa magana cikin harshensu "me kake son nayi
ema ? "Ni kaina ba farinciki nake da wannan cikin ba "to me yasa kike
zuwa
kina
tarewa a gurinta kina nuna tausayawarki gareta
alhalin
kinsan
babban
abun kunya
ta aikatawa danginmu
idan kin
yarda da zamanta mufa bazamu lamunta ba gara tun
wuri musan abun
yi ki zaba ko mu ko ita?
mumy tayi
shiru zuciyarta na zafi duk
maganarsu
tamkar a cikin kunne dicter suke yi sakamakon biyo bayansu datayi domin sanin
matakin da zasu sake dauka akanta
"daga yau karki sake
zuwa inda take matsawar kina son mu zauna lafiya,
mumy ta sake
yin shiru tana kallonsa "shirunki
kawai amsa ne ya sa kai ya fita ya barta da ciwon zuciya .
daga
ranar mumy bata sake shigowa
inda dicter take ba sai dai hankalinta
na kanta
tana tura mai aikinsu
ta Kai mata abinci tana lura da
duk wani motsinta rashin shigowar mumy
yasa
zuciyar
dicter ta fara
ciwo saboda
kadaici yayi mata
yawa ,
domin
dauke kafar da mumy tayi daga shigowa dakinta babban tashin hankali ne
gashi
bata
samun
mai kwantar mata da hankali ba , kullum cikin damuwa take .
wani yammaci ta kunshe kanta
a tsakankanin cinyoyinta tana kuka mara sauti mai tattare da
bakinciki halin da take ciki
mussaman
yadda Haroon
yaki
abinda
yake
cikinta bata
san yadda zatayi da rayuwarta da
cikin
jikinta
tana
jin
kamar ta
zubar da cikin
ta zauna da yanuwanta
lafiya ta huta da balai
sai dai
wankakkiyar
zuciyarta
na kwabarta
da aikata haka ,a lokacin ta sake
yin
baki ta Rame gabadaya ta fita
haiyacinta saboda rashin samun natsuwar
zuciya
da kwanciyar hankali , ita kanta mumy
zuwa lokacin
ta soma nuna
tausayin
diyarta
ta damu
sosai da ramar datayi
ga ciki gabadaya damuwa ta aureta kana ganinta kasan tana cikin damuwa
dan dai bata son nunawa ne kada
manya
yayanta
dauka da gaske
tana goyon bayan dicter ne, kuka take sosai tun daga lokacin da cikinta ya tsufa bala'in ema da sauran yan'uwansa ya karu
kuma a lokacin ta
hakikancewa kanta yanuwanta baxasu amince da zamanta da abinda ke
cikinta
gidan
sai
dai ta kudurcewa
kanta bazata rabu da cikinta ba ,zata
haifa kuma zata rayu dashi
ko bola ne taje su rayu amman bazata taba biye musu ba bare ta wulakanta abinda zata haifa , dan bata sani ba ko cikin jikinta kadai zata mallaka a rayuwata
sannu
a hankali ta cigaba
renon cikinta har
sanda
ta haihuwa ta samu
d'a namiji
kyakkyawan gaske
wanda
yaci
sunan abubakar
wato sunan yayan
haroon
tana kiransa
sadik
, limamin
unguwar su ta samu
ta koro masa bayanin
cewar uban yaron
muslimi ne dan haka
tana
atar a saka masa sunan Muslunci
bayan limamin ya
gama
jin
komai
ya tausayawa
rayuwarta
da yaron
sannan ya bukaci
sunan
da take bu
tare
da karanto mata
sunayen maza a Muslunci
har yazo kan Abubakar
sadiq nan ta tuna
haroon ya taba fa
mata
yana da yaya Abubakar , a
hankali ta cigaba
bawa yaronta kulawa
sai
dai
kullum da
abinda
take gani daga
y'an'uwanta
wanda bata
tsamaci
hakan daga
gare su ba, ta
auka
kaunar dake tsakaninta
dasu
zatasa zuciyarsu
tayi rauni su kaunaci
abinda ta haifa sai
gashi
a dalilin tilon d'anta
sun
sake tsanarta
da nuna mata
ita din
ba kowa bace
garesu
gashi shima
uban
an ya nuna
duk duniya bashi da
makiyiyar
data wuceta
,tun mahaifiyarta najin
haushin
yaron da bai
auko
komai nata
sai
na ubansa
ta dawo
ta soma
sausauta mata
fahimtar kowa da irin tashi
qaddarar ,bazata rabu
da tilon diyarta ba
amman dole a fitar da
yaron daga gidan dan ganinsa
nasata
jin bakinciki
mara misaltuwa
kuma hakan na hura wutan bala'in a gidan .
tana tsakiyar katifarta
a zaune
tana bawa
yaronta
wata hudu
zuwa
biyar
nono, yayanta
Emanuel
da mahaifiyarta
suka shigo d'akin
ta d'ago kanta a hankali
zuba musu ido
tana jiran taji abinda ya
shigo
dasu " yau ne
watanni
dana
baki suka
cika tun bayan haihuwar ki
ki
auki
wannan
yaron
ki kaiwa ubansa
ki dawo mu cigaba
da rayuwarmu kamar
yadda muka gabatar
a tun farko
idan kuma
kinki
amincewa da
tsarinmu sai
ki tattara
ki bar mana gida ki bi ubansa
dan
ba zamu
zauna tare da dan muslimi
kuma wanda ya nuna
baya
qaunarki
, bancin
ke
atuwar wawiya
ce ta yaya zaki shayar da
wannan dan
bayan ubansa
yaki amincewa dashi
sannan
nuna rashin
kulawarsa
gareki".
"yaya
zanyi da rayuwata
"?ta
fada cikin
raunin murya
"ku min uzuri dan Allah
ni kaina ban tsamaci
irin wannan rayuwar ba ,sai dai kusani
kai masa yaron
nan
babu abinda zai
dashi tunda ya nuna
baya bukatarsa a rayuwarsa
,sannan meye
ribar na
bayar da tilon
d'ana na dawo na cigaba
da rayuwa
tare daku batare
dashi ba? " ina son dana
Kuma duk runtsi
zan rayu dashi koda
kuwa zanyi rayuwa akan
bola ne, ina rokonku
kada ku bari wannan
al'amari ya
farraka
tsakaninmu ,ba kowace
uwa ce zata iya rayuwa
babu d'anta ba dukkaninku
iyaye ne ku misalta
haka akan kanku , "mai yasa zaku zama
makiyana akan abinda
bai kai ya kawo ba "? "Mommy
ke fa uwace
kin fi kowa sanin yadda
ya'ya suke a zukatan
iyayensu ke kanki
bazaki so rabuwarki
dani ba, Ki duba
kiga yadda kike jina
aranki ,yadda kike mutuwar
sona a zuciyarki
yadda kike ji akaina haka
nake jin soyayyar
dana
araina koma
nace
fiyye da irin son da
kike min saboda ni
na samu gatan da soyayyar iyayena wanda
d'ana
kasa samu daga
gurin mahaifinsa gabad'aya
jikin mommy yayi
sanyi
ta dukar da kanta
sai hawaye sharrrrrrr sharrrrrrr ..........
"ema
ya kalleta a fusace
"bafa
zamu cigaba
da zama dake
da wannan dan ba
, ai da
an iskan yaron da yayi miki ciki bai
gudu
ya bar garin ba
da sai yasan yayiwa
miki ciki
dan tuni zan sa bindigata na
harbe
shege
ko ya
kai wa uwarsa dan
goya ,
sati
daya
baki ki san abin
dan
mu fiki
shiga
kunci da bakinciki
wannan abun kunyar da kika
wai ki rasa wanda
zaki yarda kiyiwa ciki
sai
muslimi
duk fadin garin nan
kin
bani kunya
dicter
banyi exepecting
haka ba
yana gama
fadar
haka ya juya fuuuuuuuuu
ya fice daga
d'akin sosai take
kuka sai
dai
har lokacin zuciyarta
batayi
nadamar
haihuwarta
mumy ta zauna kusa daita ranta duk a jagule sai dai ta rasa me zata fada mata .."
Bayan kwana biyar din da ema ya bata ta soma shirya kayan Sadiq
a cikin jaka tana kukan zuci tana tunanin sauran kwana biyu kwanakin da
anta ya bata da
inda zata ga haroon
yayinda
mumy
ke rakube a gefenta
rungume da sadiq tana kukan zuci dana zahiri ta ya zata rayu batare da diyarta ba dicter na cikin hada kayanta ema ya bude dakin ya hankado labule ya shigo mumy na ganinsa tayi saurin ajiye Sadiq akan katifa jikinta na rawa suka zuba masa ido suna kallonsa gabansu na faduwa balle da suka ga ya tokare a bakin kofa sai huci yake, addu'a dicter
soma yi acikin zuciyarta "fatan
baki manta ba jibi
ne kwanankinki
zai cika a gidan nan ki tattara ki bar mana gida dan baxaki reni Dan musmulimi a gidan ubanmu ba idan kuma kinki zaki nacewa zaman gidan nan
zamu
kawar
dake da
wannan
yaron mu huta take mumy ta tsure tana cigaba da kallonsa "kisa
kake
nufi ema ko me ?
Ya watsa mata idanu "kisa kuwa ko zaki hana ne ? Ta girgiza masa kai
alamun aa"babu abinda ya dace daita sai mutuwa
,take dicter tayi luuuuu zata fadi akan Sadiq mumy tayi saurin tallabota abun haushi suma ta so tayi amman suman yaki zuwa dan haka ta zuba masa ido cikin wata irin gigitan
jin abinda yace
zuciyarta na dokawa
kuka ya kufce mata "yaya yanzu har munzo lokacin da zaka iya kasheni akan wannan matsalar?
a fusace ya d'aga mata hannu "dan ubanki
akwai
abinda yafi dace wa dake bayan mutuwa
? " idan mun kashe danki
zaki dangwama kina ganin bakinmu idan mun kasheki mun bar danki
zai rayu tare damu abinda
bazamu so ba kenan kinga gara ku tafi gabadaya
tunda kin zabi rayuwa dashi sai
lokacin
mumy ta sanya
baki cikin tsinkewar zuciya da tsoro
"haba
ema bai
dace kana fada mata
haka ba idan kayi haka kayi ..
Yayi saurin katse mumy "bazamu fa bar wannan munafukar ba,sai dai
ta zabi daya cikin biyu ta kaiwa mai da dansa ko suyi
mutuwar kasko mumy ta zaro ido tana dubansa jikinta na rawa
hawaye ya zubowa mumy a lokacin da dicter
ta zube gabanta tana kuka irin kuka a kausashe "kada ku min haka ko addinin muslinci babu inda akace zaa kashe mutun dan yayi ciki da Christan ,dan Allah
karkayi haka wannan
jahilce ne kai da zaka tsayawa rayuwata akan dana daya zamo qaddara a rayuwata kai ne .... "dakata ya daga mata hannu kenan kin zabi muslinci akan addininki tunda har kina ganin a muslinci bazaa iya yin miki
haka ba
? "Tabbas na zabi
muslinci akan addinina
kuma ina daf da amsa a fusace yace "ki min shiru wawiya makaryaciya kawai ki fita idona kafin na karyaki dan ubanki kin dade
baki amshi muslinci ba , kuka sosai take na bakinciki
wannan tsanar da yanuwanta suka mata "kada ka
cutar Dani Kai danuwana ne idan kayi haka Allah bazai barka ba haka dicter ta dinga furta masa magana cikin muryar kuka tana ajiya magana
zai dauka "anya kuwa yaya kana da digon imani a zuciyarka ?"kana tsoron Allah kuwa
?"idan kika sake furta min wata kalma sai na harbeki yanzu ya ciro bindigasa daga aljihunsa yana nuna sautin brain dinta da kyar mumy ta hadiye kukanta
dan ganin halin da yayanta suke ciki yau ta shiga tsakaninsu tana bawa ema hakuri saboda tasan halin
zuciyarsa zai iya aikata komai
hayaniyarsu tasa
Sadiq ya
barke
da kuka yana wuntsil wuntsil da kafafunsa ta dauki danta ta rungume
tana rarrashi shi kuma sai tsula kuka yake "yar iska ki tsaya kina bata
rayuwarki akan mutumin da bai san komai ba sai ashararanci mara cikakken ilimi ko ke mai kashe kanki ce ki huta akanshi bata sake tanka masa ba har ya bar dakin yana surutai mumy ta kamota ta zaunar daita tana kuka "dicter ki taimakeni ki kai dan nan gurin
ubansa ko dangin ubansa mu zaman lafiya bazan iya daukar wannan maseefar ba ,a hankali mumy ta dinga mata magana wanda Sam baya shigarta dan bataji zata bawa haroon karamin danta koda zai amsa bare ya nuna bai so ....."
daidai
wannan lokacin da al'amura
suka dagule
mata
ta kowani bangare
babu sauki daga
yan'uwa
ta ko'ina zafi
ta samu labarin inda
haroon
ya koma a bakin
wani
abokinsa commander
bata
yi sanya
a gwiwa ba ta amshi
full address din inda
yake
ta tattara kayanta batare da tayiwa kowa sallama ba
nufi
Abuja ta sauka
yanya
bata sha
wahala gano
inda yake
ba tashin farko
yayi
mata hauka amman
daga karshe dole
hakura ba dan ransa
yaso ba sai dan abokansa
da suka saka baki
tare
da kai maganar
gurin Chirman,
chairman na
gama jin dogon
bayaninta tausayinta
ya kamashi har kwalla ya zubar yace
"yanzu me kike son ayi ?muryarta
a raunane tace
"idan
da hali zan so ya aureni
dan a shirye nake dana
amshi
muslimci
chirman
ya numfasa kana
kalli haroon "kai yanzu wannan
ba abun alfahari
bane
agurinka ta sanadiyyarka
wani ya musulunta
"? Haroon Yayi
shiru yana tsotsa keya
sai dai zuciyar nan nashi
tamkar
ta kama da
wuta"kayi tawakalli ka yarda da hukuncin Allah
kasan baka shirya haihuwa ba mai yasa ka kai kanka ga aikata zina ? Muryarsa a dake yace "bani
na mata cikin ba
taje gurin wanda ya mata
dan
tasan uban danta
amman bani haroon ba
"kayi wa zuciyarka
adalci haroon
duk
wanda yaga yaron nan
yasan danka ne ka hakura
ka rungumi rayuwarta
ko dan darajan jininka , chirman ya
dauki
dogon lokaci yana
masa nasiha a karshe
ya muslintar daita
tara mutane aka
d'aura
musu aure , abokansa
isa
sule tare da
Usman
suka kaita madaidaicin
bukkansa
yake
rayuwa aciki a bayan
gari
,babban filli da
wani
ma'aikacin gwanati
ya bawa chairman
ajiya shine kowanensu
dibiba
yasa
aka
rufe da tambal aka
maidashi
daki
sai dai
shi
yasa an cire masa
bayi daga gefen d'akin sa
misalin
karfe shida
yamma
ya shigo dakin lokacin
daya
daura idanunshi
akan yaron dake
kwance a saman
cinyarta
gabansa
yayi mummunar
faduwa saboda
tsantsar kamaninsa
da yaron
dan
duk haukan da yayi bai tsaya yayiwa yaron kallon
tsab ba ,guri ya samu
a gefen katifa ya zauna
tare da rafka tagumi
ya zuba mata ido
yana
kallon kyakkywar fuskarta
tana jijiga yaron
lura
da tayi da irin kallon da
yakewa yaron yasa ta yunkura
ta d'aura yaron akan
cinyarsa ta fice daga d'akin
ta shiga bayin
dake manne da bukkan
tsaf an sumenteshi
da breaking tayis
hannu
kai ta jijiga
jarkan da ta gani a ajiye
bayin taji motsin ruwa
ta tsiyayya acikin wani
karamin botiki da ta
gani sannan ta durkusa
domin yin fetsari ,koda
ta dawo dakin
idanunsa na kan sadiq
riko yatsun hannunsa
yana kallonsa komai
nashi
ya dauko
babu
abinda ya dauko na
mahaifiyarsa sai duhun
fata
, wani irin abu
yaji
yana bin jijiyoyin jikinsa , zama tayi
ta fuskanceshi ya
d'ago kanshi ya kalleta
sannan yace "me zaki ci ?wani
irin yanayi ta
tsinci kanta , zuciyarta
tayi sanyi cike da
jin dadin maganarsa duk
da tasan bai ta
a sonta ba itace ke haukan sonshi
amman taji dadin furucinsa na yanzu ,murmushin jin dadi tayi tare
da sake
kallon inda yake
zaune a takure
rike da
sadiq gabansa na
faduwa ,matsowa tayi kusa
dashi ta riko hannunsa
daya, a hankali
tace " haroon
i love You ,i really love you haroon
tun daga lokacin dana
fara fa
a maka wannan
kalmar da gaske
nake yanzu ina sake maimaita maka ina sonka
ba dan kudi ko ilimi da dukiya
ba, ka soni karka dauki
alhakin
zuciyar da ke
maka
soyayyar gaskiya da gaskiya numfashi
ya fesar
cikin
tsananin
zafin nama ya zare
hannunsa ya daura sadiq
akan
cinyarta dan idan
akwai abinda yafi tsana
yaji daga bakinta bai wuce wannan shirmen
banza ba zuciyarsa
a dagule yace "baki
da wata amsar data wuce bana sonki kuma
bazan taba sonki ba
har abada sannan nan
kusa zaki nemeni ki rasa
bazaki
sake ganin koda inuwata bace a rayuwarki , gaban dicter
wacce
dawo rashida a wanin da suka gabata ya
dinga
faduwa bakinta ya kasa furta komai
tana kallonsa ya fice
daga dakin sai jin motsin
ruwa tayi hakan yasa
ta fahimci wanka yake
cikin mintunan da basu
wuce
goma ba , ya dawo
dakin daga shi sai dogon
wondo
baki ya dauki towel ya goge jikinsa
tana zaune tana kallonsa
har ya gama shirinsa
dauki
riga army
green
da wondo baki
ya saka ,ya d'auki wayarsa
yasa a aljihu
ya fesa
turare infenity
sannan
kalleta
cike da
tsananin kiyayya yace "ki fadi abinda zakici akawo miki idan dare yayi ki kulle ko'ina saboda
bazan dawo ba sai
gobe zuciyarta na bugawa kamar zai fito waje saboda firgici
ta yunkura ta saba danta a kafada wani irin tashin hankali ta sake shiga gabad'aya jikinta yayi sanyi
bai tsaya jin abinda
zatace ba ya sa kai
ya fita tabi bayansa da
kallon "da gaske dai haroon baya sonta
ta dinga
jin zuciyarta kamar
zata tarwatse saboda
tsabar zafi "dan Allah
ka soni zafin yayi min
yawa da me zanji
tuni
hawaye
suka wanke
mata
fuska ,a gurin
yan'uwansa babu sauki agurinka ma
haka
kusan wannan tashin hankalin yafi komai
ciwo da rad'ad'i
a zuciyarta ta kamkame danta ajikinta tana
wani irin kuka shima kuka ya fashe dashi
kamar
yasan uwarsa
cikin damuwa
, kuka
tayi sosai bayan
kamar minti talatin
taji motsi ana sallama
ta kwantar da danta
ta fito daga cikin bukkar
wani
matashin yaro
gani tsaye ya gaisheta
cike da girmamawa
sannan ya mika
bakar ledar
"gashi inji
oga tasa hannu ta amsa
tana masa godiya ya
juya ta dawo cikin bukkar
ta bu
e laidar takeway
ta gani da ruwan
Eva da pure water guda
biyar
masu sanyi ta
sauke
ajiyar zuciya sannan
ta zauna ta soma
cin abinci bayan ta
gama tayi wanka shi kuwa
sadiq sai
goge masa
jiki tayi saboda babu
ruwan zafi
gashi babu
risho a bukkar bama
risho
ba duk wani abun
amfani babu a gurin
,bukkar daga katifa sai
fanka da kwan lantarki sai school bag d'insa
da jakar kayansa dake
gefe ta ciro wayarta
ta jona cajin wayarta
ta kulle
kofar saboda
dare ya soma dan bakwai ta wuce da wasu
yan mintuna
..."
Kamar
yadda
ya fada mata
bai dawo ba sai washegari
ya dawo motsin
bugun ko'farsa ya tadata ta mike ta bude masa kofar tayi masa sannu da zuwa sannan ta
matsa domin bashi hanya ya raba ta gefenta yana cire facing cap d'insa
ya ajiye
ya fada saman
kafita ya soma bacci
bai
tashi ba sai kusan
azahar yayi Sallah ya
kira
yaronsa
isele ya kawo
mata
abinci shi kuma
cigaba
da baccinsa
bashi ya tashi
ba sai karfe shida na yamma
yayi wanka kamar
jiya ya fita a qalla sai
datayi kwana bakwai wata
mu'amular arziki bata shiga tsakaninsu ko motsa
bakinsa baya yi haka
baya kallon inda take
bare sadiq da yake ganin
shine babbar matsalarsa
a arayuwa, duk abinda yake yana damunta
amman
bata da
yadda zatayi
dole take yin shiru ranar data cike
sati biyu a bukkar
ranar ta
kudurta aranta zata shiga kasuwa ta siyo
abubuwan bukata lokacin
yaronsa asele
yazo
kawo
mata
abincin
tace
zata bishi
ya nuna mata kasuwa
tare suka fita ya kawota
kasuwa
tayi amfani
da atm
d'inta ta
siyo
kayan amfani tukunya
da slinder gas
duk abinda tasan zata
bukata haka ma ta bangaren Sadiq ta siyo masa Pampers da madara dan nono baya isansa , koda haroon
ya dawo gida domin
shirin fita muguwar kasuwancinsa
da yasa kanshi
firgita matuka
ya dinga
mata wani irin kallo kafin daga baya yace
"ke mene ne haka nake gani ance
miki zama kika zo ne
ko me
"Lokaci
na baki
fa yana cika
zaki
koma gurin iyayenki
kisan yadda zaki
daidaita dasu su amsheki da danki
dan zamanki cikin
rayuwar haroon daidai
yake da siyawa kanki
ticket din mutuwa cikin
tsoro tace "dan Allah
kayi hakuri ka
barni gara na mutu tare da
kai wallahi ina tsoron abinda
yan'uwana zasu yi
min sannan banason sadiq
ya taso yaga irin tsanar
daake masa adalilin
zunubin iyayensa
ta karasa maganarta
tana
kuka lumshe
kyawawan idanunshi
yayi
sannan ya
e ya daurasu akan sadiq
dake kwance yana wuntsil
wuntsil da kafafunsa "me kika ce sunan
yaron "?
"Sadiq
furta tana kuka
ya girgiza
kai
aranshi
furta" wallahi
dicter
kin haukace
a zahiri kuma yace " ubanwa yace kisa wannan dan naki suna to bari kiji ko sunan ubansa zaki saka masa bazan amsheshi haka zalika dangina bazasu amsheshi ba dan haka tun wuri ki kama gabanki dan bazaki yi rayuwa mai dadi
dani ba saboda da
gaske bana sonki "cikin tsoro tace "dan Allah ka daina cewa baka sona
kalli
irin kyautar da Allah
yayi maka adalilina,
kayi
hakuri kayi
alfahari dashi koda bazaka
soni
ba ka daure ka .."Babu abinda zaki samu agurina
fa hankalina bazai taba
kwanciya dake
wannan dan naki ba wannan dan naki na bar miki shi har abada dan
bani da abinda zanyi dashi
ya soma cire kayan
jikinsa
yana jifa dashi sannan ya fita tana
tsaye kamar an dasata
dade tsaye tana tunani
har sanda yayi wanka
ya shirya cikin jallabiya
brown
ya daura facing
cap
baki da takalmi
baki ya fice
washegari
ma haka ya
shigo da safe
tana zaune
tana karanta littafi addu'oi
mai fassara da
turanci ,duk da bata sallah
har lokacin amman
tana fahimtar wasu
abubuwa dangane da
addani , shi wanda zai
tsaya ya koya mata bai
natsu ba bare tasan yadda
zata tsaida addininta
gabansa na tsananin faduwa ya fada saman
katifa ya kwanta a gefen
sadiq yana kallon
fuskarshi photo capy
dinsa sak jikinta a sanyaye
ta rufe littafin hannunta
ta hau saman katifar
cikin tsoro tace" sannu
da zuwa banza yayi
mata ya runtse idanunshi
ta kai hannunta
jikinsa "bari nayi
maka massaging da
alamun ka gaji dayawa
nan ma shiru yayi
ta kai hannunta jikinsa
ta soma mammatsa
masa jiki zuwa
nipples
d'insa
wani
irin sanyi yaji yana bin
sansar
jikinsa saboda
dadin abun daman
kuma yasanta da yadda tasirin hannunta suke
gurin
iya
massaging
kafin kace me
tuni yanayinsa ya soma
sauyawa
jin idan bai yi wani abu ba komai zai iya faruwa yasa ya mike
daga kan katifar ya zira
slippers akafarsa ya shiga
wanka ya fito ya sake
kwantawa bata daddara
ba ta sake kusanto
jikinsa tun yana dojewa
sai gashi yayi balance
cikin kankanin lokaci
birkice mata zuwa wani
yanayi na dabam
bai
san abinda ya
aikata ba sai bayan daya
gama
sannan ya hankalta
aiko
ya rufeta da
ruwan bala'in zatai magana
yasa hannu ya d'agota
auketa da wani
gigitaccen mari har guda
biyu sannan yaja tsaki
tayi
dariya "banyi danasani
sannan ban
ji haushin marin ba da
sannu Allah zai min maganinka
dan banga dalilin
da yasa zaka dinga min irin wannan kiyayyar
ba ,ka gaugauta tuba
akan abubuwa da kake
min sannan ka canza
rayuwa
domin wannan
rayuwar daka daukarwa
kanka wata rana
zakayi danasaninta , ko kuma nace
zaka cutar da kanka
sannan mutane irinku
sune suke hana duniya
kwanciyar hankali
ina tabbatar maka
daga rana mai kamar
ta yau ka dinga kuskuren
kusantata kenan
ina addu'a
a dukkanin
shafukan rayuwata
ya zamanto nice
uwar ya'yanka a nan
duniya
duk
macen da zaka
kusanceta spam dinka
ya zamo ruwa mara
amfani
ajikinta "ai kuwa kisawa ranki kinyi bankwana
da farincikin sannan
zan ladabatar da kazamar
zuciyarki banza shasha
kawai mara mutunci
da kamun kai ana
gudunki kina naci "komai
zakayi
kayi a shirye
nake
kuma
bazanji
haushi ba
kai yanzu
nafi bukatar kiyayyar
akan
soyayyar dan tafi
dadi
,banza
yayi
mata yayi
kwanciyarsa
bai tashi ba sai
lokacin da fitarsa tayi ."
******
Akwana
a tashi babu wuya
agurin
Allah
sai gashi
har dicter
tayi wata
biyar
wanda yayi daidai da watan sadiq tara
duniya
yana gudunsa
ko'ina haka yana
gane babansa daya ganshi
zai yi ta daga masa
hannu
,wata
rana ya daukeshi wata rana yaki
kuma a wannan lokacin ta fuskanci ciki gareta
ta shiga damuwa sosai
sai
dai
tayi farinciki
sosai aikuwa lokacin data
gaya haroon taci wani
abu wai shi duka ,duka
yayi mata kamar
zai kasheta tare da
yi mata saki biyu
yana
furzar da
iska mai zafi daga bakinsa
"daman ni
ban
auki aurenki da wani daraja ba dan dashi da babu agurina
duk daya ne ,itama kusan hakan ce gareta sai dai ita ta yarda ta zauna karkashinsa
ko ta wani hali ya dawo gallaza mata hatta dan
abincin da yake bata ya daina wulakanci yau dabam na gobe dabam har bukkan yake kawo yamnatansa ya korota waje yayi iskancisa dasu duk ta kawo ido ta saka masa , kudadenta
dake cikin account d'inta kuwa sunyi kasa sosai sai manage take damuwa ta taru tayi mata yawa saboda rashin samu cikakken kulawa ga yaronta karami ga cikin wata uku , haka tayita rayuwa acikin bukka
a hankali har suka saba da isele gefe guda kuma
cikinta na girma ,wata tara cif ta haihu ita kadai kamar haihuwar sadiq ta samu danta namiji shima mai kama da ubansa sak har ma yafi kama dashi akan sadiq saboda shine ya dauko farinsa sosai da tsarin jikinsa wannan haihuwar babu abinda ya kara mata a zuciyar haroon kamar bakin jini da zalar kiyayya suna zaune a daki isele ya shigo bakinsa
auke da sallama ya dauki sadiq ya daga shi sama yana masa wasa shi kuma yana bulbulamasa dariya
"kayi kani sadiq ka rage kiriniya
ya fada yana kallon haroon oga wani suna aka sawa baby ne"?"Ban sani ba kuma karka dameni "esele ".
Dicter ta kira sunan
esele " me ye sunanka na gaskiya
?Yayi murmushi sannan yace "Aliyu ""Ka iya radawa baby suna a muslinci ? yace mata "eh "Okay rada masa
suna da Aliyu take esele yayiwa yaro
huduba da Aliyu shi kuwa haroon ko ajikinsa shirinsa yake hankali kwance ciki farar riga mai gajeren hannu da bakin wando yana gamawa
ya daura facing cap d'insa na gado ya fice.esele ya zauna cike da jin dadi , a hankali dicter ta dinga jansa da hira daman kuma sun saba sosai dashi tace "esele Wai aikin me haroon yake yi ne da bai kwana a gida
kullum yana garaji "?
Shiru yayi mata
har sai data sake magana sannan ya tsosa gaban goshinsa "a zahiri gaskiya aikin da oga yake ......nan ma ya sake yin shiru "ka fa
a min mana
karka boye min komai
ka
aukeni kamar yayarka nima kuma kamar kanina na daukeka aikin me haroon yake ?"A zahiri gaskiya oga dila coken ne wato
hudar
iblis ............."
MMN SUDAIS[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 19
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,
......." Koken ta furta a mutukar firgice tare da dafe qirjinta da duka hannuwanta , a tsoroce esele yace" ki rufa min asiri maman sadiq kada ki bari oga ya san na fa
a miki business dinsa zai iya ... .." saurin d'aga masa hannu tayi jikinta na kyarma "Karka damu esele babu abinda zanyi na gode sosai daka fa
a min gaskiya amman kaima shine sana'arka kenan "?Yayi saurin gyada mata kai alamun "eh " shiru tayi tana kallonsa zuciyarta na tsinkewa bata san sanda hawayen bakinciki suka zubo mata ba "ki daina kuka maman Sadiq da nasan zaki shiga damuwa a dalilin maganata wallahi ban fada miki gaskiya ba ,zan boye miki saboda bana son ganinki cikin damuwa, ni kaina nasan sana'ar da muke bata dace da rayuwarmu ba ko da yake ni nawa na wani lokaci ne , ina da burin barinsa a kowani lokaci domin tsiratar da rayuwata ." Tasa bayan hannunta ta goge hawayen idanunta wasu suka sake zubowa cike da sheshekar kuka tace "hakika wannan sana'ar taku akwai hatsari a cikinta, bayan haka ma kuna cutar da ya'yan al'umma ,me zaku cewa Allah "? "duk wanda kuka saidawa kun saka rayuwarsa cikin hatsari "
"wannan gaskiya ne mmn Sadiq shiyasa ma nake da niyyar barinsa saboda kazamar rayuwa ne kullum muke nan cikin fargaba da tashin hankali , yanzu idan akace miki dare yayi zaki sha mamaki yadda zaki ga manya mata da maza kala dabam dabam suna zuwa siya ,wasu allurar koken ake musu wasu kuma aininhin koken din suke siya , ya'yan masu kudi da yan film da manya mata wata a rana sai tayi allura sau uku koma fiyye da haka ni kaina ina tausaya musu wallahi nan kusa zan daina wannan business din sun dade suna tautaunawa dashi tana bashi kwarin gwiwar dainawa kafin daga baya yace tayi masa alkawarin oga bazai san da maganar ba tayi murmushin takaicin tarayyarta da haroon sannan tace "nayi maka alkawarin bazai ji komai a bakina ba suka yi sallama ya wuce .
tun bayan da esele ya bar bukkan batayi yunkurin mikewa ba ta tsurawa ya'yanta ido kawai tana Kallonsu cike da tsananin tausayawa rayuwarsu dan a halin yanzu tafi tausaya musu akan kanta ,haka tayi ta kallon haroon da aikin da yake batare da tayi masa magana ba, gabad'aya tashin hankalinta ya qara akan wanda take ciki bata runtsawa saboda kullum da abinda take gani daga garesa amman haka ta dinga hakuri har sanda Aliyu ya cika wata shida cif a duniya wanda a lokacin kusan tasan rabin mutane dake rayuwa a unguwar har shakuwa mai karfi ta shiga tsakaninsu sai dai idan ka ganta bazaka dauka yar mai arziki bace sannan cikakkiyar
yar gata mai yawon dangi bace gaba-daya ta fita haiyacinta ita da rayanta saboda rashin natsuwar zuciya da kwamciyar hankali uwa uba yunwa dan basa samun isasshen abinci daga haroon dan sai yayi ra'ayi yake badawa wani lokacin idan ya ga dama zai bawa Sadiq amman ita ko kallo bata isheshi ba ,yadda ta kame kanta da shiru shiru acikin mutane haka zaka ga yaranta basu da yawon magana dan da wuya kagansu a waje koda yaushe zaka isketa zaune a cikin bukka ita da yaranta tan
a koyar da Sadiq karatun boko, tana iyakacin kokarinta na gani yasan wani abu kafin shekarunsa su karu ta kai shi makarantar boko hatta magana batayi musu da harshen hausa sai dai da turanci saboda tana son su iya sosai "cikin wannan yanayin ta yankewa kanta koyan dinki a gurin wata makwafciyarta sala saboda ta gaji da zama haka gashi yaranta na bukatar taimakonta dan tayi kokarin ta samu aiki da takardunta amman hakan bai samu ba hatta koyarwa taso ta samu amman duk inda taje ba'a daukarta duk da tana ganin tausayawa a fuskokinsu wanda ta rasa dalilin haka , shi kuwa haroon da haihuwarta da barinta duk daya ne agurinsa dan bata gabansa ita da ya'yanta rayuwarsa kawai yake yana facaka da kudi son ranshi dan har lokacin bai ji zai iya rayuwa daita , kullum magana daya ce ke shiga tsakaninsu ta bar rayuwarsa ya huta baya bukatarta ,ita kuma burinta ya barta tayi rayuwa akarkashinsa koda bazai kula daita ba saboda darajan ya'yanta tun da bata yadda zatayi ..."
*****
Karfe
aya daidai na daren ranar wata litinin tana zaune a tsakiyar katifa ta kwantar da Sadiq a saman cinyarta yayinda Aliyu ke kwance a kafadanta tana shafa bayansa ta kasa runtsawa saboda tashin hankali,da irin rayuwar data tsunduma kanta duk akan soyayya ,sosai tayi zurfi cikin tunani rayuwarta data yaranta halayen haroon ya dameta kwarai da gaske sai tayi kamar zata ciresa a ranta ta bar rayuwarsa kamar yadda ya bukata sai ta kasa taga gara tayi hakuri dashi wata rana zai dawo daidai ya rungumeta ita da yaranta har ma yayi alfahari dasu babu abinda zuciyarta bata kisma mata ba akan zamanta dashi ..."
a hankali taji motsin bugun kofar bukkar take gabanta ya fadi tayi shiru har sai data ji sautin muryarsa a kausashe yana bata umarnin ta bude masa , ta kwantar da Aliyu da sadiq da sauri ta mike ta bude masa kofar wani dogon tsaki yaja sannan ya raba ta gefenta yana sake jan tsaki tare da aika mata da kallon wulakanci, bayansa tabi tana kallonsa a cikin hasken da bai gama wadata dakin ba namiji har namiji amman bashi da wata nagarta , ya 'bata rayuwarsa da mugayen halaiya dabam dabam shine neman mata, shine safarar miyagun kwayoyi tana kallonsa ya kunna wuta mai haske sannan ya zare rigar jikinsa ya rataye ajikin kusa ya zare agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa tana kallonsa ya cire komai na jikinsa ya saura daga shi sai boxcer iya cinyarsa da farar vest gashin jikin nan nasa masu matukar kyau da sheki suna kwance luf dasu abin sha'awa kowace cikakkiyar mace wani miyo ta had'iye saboda sha'awarsa data tsarga mata sannan ta gyara kwanciyar yaranta tayiwa kanta gurin kwanciya daga dayan bangaren, shima ya kwanta a dayan bangaren suka saka yaransu a tsakiya babu wanda yacewa d'an'uwansa komai, tana jin kamar tayi masa magana ta nuna masa tasan aikin da yake ta lalla'bashi ya daina ya canza wata sana'ar su cigaba da rayuwarsu cikin salama sai dai tana tsoro kuma tasan maganarta bata da wani amfani agurinsa , gashi ta daukarwa esele alkwarin bazata furta masa ba .
Bangaren haroon kuwa ya dawo gida ne a dalilin tsintar kanshi da yayi da matsananciyar sha'awa gashi cikin yammatansa babu wacce ta nemeshi shine yayi tunanin ya dawo gida ko dicter zata bukacesa ya samu ya biyawa kanshi bukata , ganin ta kawar da fuskarta gefe yasa ya ciro wayarsa ya soma danne danne yayinda a hankali feeling ke sake bijero masa har ya mamaye sansar jikinsa ,ilahirin gashin dake kwance a jikinsa suka dinga mikewa daya bayan daya gabad'aya komai ya tsaya masa iya dauriya da hakuri yayi amman ya kasa ya mike ya shiga bayi ya watsa ruwa amman stil bai daina jin abinda yake ji ba sai faman juyi yake akan katifa a lokacin da tuni bacci ya
auketa shi kuwa babu abinda yake so da bukata a halin da yake ciki wanda ya wuce kasancewarsa da mace ,tun da yake bai ta
a tsintar kanshi cikin tsananin sha'awa irin haka ba yana da dauriya sosai dan baya son kai kanshi ga mata yafi son kullum su kawo kansu garesa gyara kwanciyarsa yayi ya koma flat yana mika ha
e da runtse idanunshi yana sake jin reaction din jikinsa na sauyawa Kamar ance ta farka idanunta suka sauka akanshi yayi pillow da hannunwansa duka yana kallon tabul din saman dakin ta mike ta kashe wutar dakin ta matsar da yaranta ta dawo kusa dashi ta riko tafin hannunsa cikin nata tana murzawa a hankali take jijiyarsa dake mike ta harba cikin shaukin da bukutuwa "meke damunka haroon "? Yayi shiru yaki cewa komai sai ciza lip's d'insa yake da karfi "ka fa
a min damuwarka ko zan iya maka maganinsa "? ta karasa maganar tana shafa qirjinshi stil shiru yayi sai dai gbdy yanayinsa ya sake
aukar caji ya juya ya kwanta a kan hannunsa na dama yasa hannuwansa duka ya dafe jijiyarsa , jin yaki magana yasa ta kwanta a gefensa ta shige jikinsa kamar jira yake ta kwanta ya soma yawo da hannunsa ajikinta naunayen ajiyar zuciya ta sauke karo na biyu daya kai hannunsa jikinta da kashi ,wani farinciki taji ya bakunce tsokar dake makake da kirjinta ,ta sha tunanin zuwan wannan ranar da zai bukaceta da kanshi sake mannewa tayi ajikinsa cikin kankanin lokaci komai ya gudana a tsakaninsu sannan ya kwanta yana sauke numfashi bai dade ba bacci mai nauyi yayi awon gaba dashi zama tayi tana kallonsa tana addu'ar Allah yasa karshen wahalarta ne yazo tun daga wannan lokaci bai sake gangancin nemanta ba kwatsam sai ta fara laulayi tunda ta lura tana da shigar ciki hankalinta yayi mugun tashi sai dai ta dakewa zuciyarta ta cigaba da kula da yaranta da cikin jikinta, yayinda shi kuwa tsakaninsa daita ido ne idan tayi gigin shiga track d'insa zai rufeta da duka ko mari babu irin wulakanci da tozarci da bai mata, barin ma daya san tana da shigar ciki sai wulakacin ya karu ya daina basu komai hatta Sadiq dake mugun kulafucinsa ya daina bawa komai sai dai hakan bai damu Sadiq ba yana tsananin son shi
bangaren sana'arsa kuwa kullum cikin ntashin hankali yake da guje guje da boye boye domin tsira da kanshi daga ma'aikata miyagun kwayoyi , an sha kamashi sai abokan halkallarsa ne ke amso shi ..."
Tana zaune a dakin ya shigo hawayen son shi da tausayinsa da kanta dana yaranta ne ya shiga zubo mata ta rasa dalilin da yasa ya zabawa kanshi irin wannan rayuwar da bata dace dashi ba ,tasan ta cutar da kanta akan soyayyarsa dan bata cancanci rayuwa da mutun irinsa ba amman babu yadda zatayi ta dauki haka a matsayin qaddara har ya soma cire kaya jikinsa idanunta na kansa tana kallonsa tana jin yadda kauanrsa ke sake narkar mata da zuciya muryarta a raunane tace" sannu da zuwa wani irin kallon banza yayi mata " sannu da zuwa ubanki zaki min ance miki ina bukatar wani sannu da zuwanki ne ko wata kulawa daga gareki ? Abinda nake so dake ki tattara duk abinda kika san naki ne ki kama gabanki ina bukatar dakina zan saka wata acikinsa , idan kuma kinki zaki ga yadda zanyi dake wawiya jaka kawai da bata da tunani take gabanta ya fadi saboda jin abinda yace tayi tsuru tana dubansa ta kasa motsawa daga zaunen da take jikinta sai rawa yake ,saukan mari taji ta waro idanunta waje tare da dafe kuncinta "kunnenki na ciwo ne baki ji abinda nace ba da kika tsura min ido kamar mayya , ganin bata da niyyar cewa wani abu ya fixgota zuwa waje inda matan gidan ke zaune suna shan iska kasancewar yamma ce yayi wurgi daita bata ta
a tsintar kanta cikin yanayi na tsoro irin na yau ba, sosai ta soma kuka tana rokonsa ," yana da kyau ki daina wannan banzar kukan naki dan ko mutuwa zakiyi sai kin bar gidan nan yau ke har ma rayuwata gaba-daya bana son jinki kusa dani ko dole Sai mun rayu tare"? ya k'arasa maganar yana huci ..
Kuka take tana girgiza masa kai ,ya kai hannusa ya damki kafarta ya shiga ja domin fitar daita daga gidan gbdy ta turje da iyakacin karfinta tare da rike wani karfe " dan Allah kada ka min haka haroon , kada ka fitar dani daga gidan nan, ban san inda zan nufa ba , ka duba rayuwata ka duba rayuwar yaranmu ban san inda zan nufa dasu ba yanuwana bazasu amsheni ba ,kayi hakuri na rokeka kayi wa darajan Allah ka barni , wani razananniyar tsawa ya buga mata tare da jefa daita batare daya yi la'akari da cikin jikinta ba, ya tsura mata idanunsa dake cike da matsanancin kiyayyarta yana huci " ke dai anyi jaka mara hankali ,ki tashi ki
auke wa
an shegun ya'yan naki ki bar min gida banason ganiku , dicter taki motsawa sai kuka take tana bashi hakuri haushin naci irin nata yasa ya sauke mata wani mari guda uku ajere tare da jan hannuta a lokacin sadiq da Aliyu dake wasa hankalinsu ya dawo gurinsu suka yi kanta suna kuka da iyakacin karfinsu, tsayawa yayi tare ta ta'be baki yana kallon yadda yaran ke kuka " ki san Allah ke da wannan dakin har abada dole ki barshi ya koma jikin kofar ya rufe ya zare key bai tsaya wata wata ba ya daga
afarsa daya ya buga kanta da bango take ta saki
ara tana rike gefen kanta ya ja tsaki ya wuce , ta rungume yaranta ajikinta jikinsu na rawa tana kuka mai taba zuciya suna yaran suna kuka matan gidan suka yo kanta suna bata hakuri da bata shawarar ta koma gurin danginta babu abinda take sai girgiza musu kai zuciyarta na zafi har suka gaji da rarrashita suka kama gabansu .."
"Addu'a take son yi amman ta rasa wanne zatayi a ciki ta runtse idanunta gam Aliyu dake kwance ajikinta ya kai hannu ya goge mata hawaye shima kuka yake ta daura hannunta akanshi tana tsananin kaunar yaranta , babu abinda zuciyarta ke bukatar a lokacin kamar mahaifiyarta zantuttukan mahaifiyarta ne suka shiga dawo mata "A duk halin da kika tsinci kanki ki zamo mai hakuri da juriya tare da karbanr kowace irin qaddara daga allah Kiyi hakuri ki bi ra'ayinmu ki daina naci akan wannan yaron , ina rokonki da kibarshi ki ciresa aranki ki bashi dansa ko ki kaishi gurin danginsa domin kuwa babu abinda zaki tsinta a gurinsa sai wahala , wahalar dake zai yi ina rokonki da ki dinga zuwa church kina rokon Allah zaki ga sauki a cikin lamarinki babu komai a cikin muslimci da har zakiyi sha'awarsa, karki biyewa soyayya ki koma addinin Muslunci kaf zuriarmu babu muslimi me yasa zaki gurbata mana zuri'a ? ta janyo zaninta dake jikin kofar bukkan ta shimfida ta kwantar da Sadiq da yayi bacci ta zame ta kwanta sosai tana share kwallar dake zuba a idanunta sam alokacin da mahaifiyarta take mata magana hankalinta bai taba kawo mata zata tsinci kanta cikin rayuwa mai muni haka ta
auka idan haroon yaga abinda ta haifar masa zai sadaukar da komai ya rungumeta "yanzu me mene mafuta gareta tunda abubuwa sun rikice mata ta ko'ina babu dadi tana bukatar taimakon Allah wani
angare zata kama domin kaiwa Allah kukanta ,tana da sani sosai akan addinin Christian sabanin na muslinci da bata san komai ba hawaye suka cigaba zubo mata "ina son addininka haroon amman dole na fita daga cikinsa saboda ban san komai ba Allah kagani ko haroon ne silar komai ...."
"Allah ka saka min zalunci da haroon yayi min nida ya'yana , Allah idan ka tashi sakayya Karka saka akan yarana dan basu da laifin komai ka tsaida mugun halinsa akansa haka ta kasance kwance tana maganganu tana sharar hawaye ta kasa sabawa da rashin yan'uwanta da mahaifiyarta duk yadda suka tsaneta akan haroon da
anta zuciyarta na makale dasu wani sabon kuka ne ya kufce mata duk sai gidan ya fice mata a rai tana nan kwance sala ta kawo mata abinci da ruwa "ki tashi ga abinci na kawo miki dicter ta mike zaune da kyar tana gyara wuyan rigarta daya yage ta amsa tare da yi mata godiya "bazata taba manta sala a rayuwarta ba tana taimaka mata tana bata abinci a duk sanda ta fahimci tana tattare da yunwa haka ma
anta duk sanda suka shiga gurinta zata basu abinci, tashin sadiq tayi ta zaunar dashi ya zauna yana gyangyadi tasa kafarta daya ta bayansa dan kar ya fadi sannan ta tayar da Aliyu shima ta soma basu abinci a baki bayan su ci ta basu ruwa ta sake kwantar dasu ta dan tsakuri sauran daya rage tana da numfashi ..."zaman me kike yi dicter? " ki tattara ki koma gurin danginki ko ki tafi gurin danginsa ko bakinsa garinsu bane ? Sala Tayi mata tambayar a jere "na soma tunanin haka zanyi duk abinda ya dace na gode sosai da kulawarki gareni bazan taba manta alkhairinki ba "babu komai kowani bawa da qaddararsa amman karki bari qaddararki ta zamo silar rasa rayuwarki sun dade suna tattaunawa akan rayuwa da yadda zata je ga danginta dan can zuciyarta tafi karkata tasan zuwa lokacin sun huce zasu iya amsarta sala ta mike ta wuce ita kuma ta sulale ta kwanta a bayan yaranta ta zagayesu a jikinta ranar dai kwana azaba tayi zuciyarta kunshe da bakinciki ."
washegari gari ya shigo gida yana taku da kyar da daga kafada wanda ya zame masa jiki wani kallon wulakanci yayi mata tana ganinsa jikinta ya kama rawa ta rakube ita da yaranta tana jiran taji abinda zai ce ,ko wace irin azabar zai sake mata ,hannu ya zira ciki aljihun wandonsa ya ciro key ya bude kofar ya shiga ya cire kayansa sannan ya fito ya shiga wanka bai
auki lokaci ba ya fito ya sake shiga dakin ya soma shiri yana zance zuci da mamakin karfin hali da naci irinata, dan ya dauka zai dawo ya iske ta wuce ,fitowa yayi sanye da shadda light green da hula wacce tabi da kayan jikinsa kamar wani mutumin arziki ya kalleta fuskarsa a yatsine yace " Sai ki shiga dakin ai tunda kin iya naci, na koreki kinki tafiya saboda nacin bala'i...muryarta na rawa tace " na gode ai bani da inda zani da yafi nan din ne shiyasa ka dawo kasaneni ,ni dai kayi hakuri dani ta fada tana mikewa tsaye wani haushi da bakinciki ya caki zuciyarsa a fusace yace " hakurin uwraki da ubanki zanyi , kika sake bani hakuri sai naci daurin uwarki jaka kawai Aliyu ya tsura masa ido yana kallonsa ita ma dicter shiru tayi tana kallonsa har ya gama balainsa ya sanya kai ya fita yana wani irin taku kamar dan wani shege a Nigeria nan ko dan asalin kauyen ilo ne garin da ko wutan lantarki basu dashi har wannan lokacin , yana fita ta soma taku cikin sanyi jiki sadiq ya soma shiga daki sannan ita Aliyu daya kasance karami sosai kin shiga yayi sai data sake fitowa ta daukeshi ta saba a kafadanta ta koma dakin
ta soma kokarin samawar yaranta abinda zasu ci .."
Haka dicter tayita rayuwar kunci da haroon ,kullum haroon cikin gargadi yake mata da azabtarwa iri iri , gashi Allah yayita da tsananin hakuri da biyayya komai tana yi masa wankin kayansa da guga da tsaftacce masa muhalinsa saboda tasan yana da tsananin tsafta amman har lokacin babu wani cigaba daga garesa dan halin damuwar da take ciki bai sa ya saurara mata ba duk matsalar da zata sameta ko ya'yanta babu ruwansa ,
lokacin da cikinta ya shiga wata bakwai ciwon mara yasata gaba ta rasa ganen kanta dan haka tayi tunanin zuwa gurin chairman wanda kusan yana taimaka mata a duk sanda wata matsala ta taso mata ya bata kudi taje asibiti , tana jin dumin kudi ta dawo daidai tace babu wani asibiti da zata ta koma gida ta shirya kayanta zuwa mahaifarta tana fitowa daga office din chairman bata sha wahala ba ta samu mota ta fada masa inda zai kaita kai tsaye tasha suka nufa ta shiga motar benue tun cikin mota take fargaban abinda zata tarar farinciki ko akasin haka tana sauka ta dauki drop din mota zuwa unguwar su tana kwatanta masa gidansu sunyi tafiya mai nisa sannan ya ajiyeta a inda ta kwatanta masa ,cike da sanyi jiki ta tsurawa babban din gidan nasu ido wanda kusan yafi kowani gida girma da tsaruwa acikin unguwar tura karamin get din gida tayi ta shiga hawayen na zubo mata a lokacin data tuna irin kyawawan rayuwar datai acikin gidan tare da mahaifiyarta da y'an'uwanta kafin ta tsunduma kanta cikin soyayyar haroon tana shiga parloun suka ha
u da daya daga cikin masu aikin gidansu zata fita "kai wa zan gani haka maraba da manya baki yau dicter CE a gidan nan "?
Ganin yanayin dicter yasa matar yin shiru tana kare mata kallo duk ta lalace idan ba wani kyakkywan saninn ka mata ba bazaka ganeta ba cikin Muryar kuka tace" mommy joy Ina mommy "?
"Mommy tana .......
Bata kai ga karasa maganar ba sai ga ema ya shigo ya dakatar daita yana kallon dicter a wulakance mommy joy ta dauki jakar kayanta zata shigar dashi ciki ema ya sake dakatar daita "ajiye mata jakar kayanta ki kama gabanki sannan ya sake fuskantar dicter " ke kuma me ya dawo dake gidan nan da wa
an yaran ? "dan Allah yaya kayi hakuri ka barni na rayu daku tare da yarana tayi maganar tana durkushewa a gabansa "kinsan Allah muddin kina son rayuwa damu sai kin maidasu gurin ubansu ko dangin ubansu sai ki dawo kiga yadda zan canza miki rayuwa zan miki komai zan baki kulawa fiyye da ta farkon rayuwarki ,amman idan kika nace lallai sai kin rayu da wa
an nan yaran wallahi sai dai ki mutu cikin wannan wahalar dan baki ga komai ba karki
auka bamu da labarin irin rayuwarki da kike muna sane ,"muddin kina son ingantaccen rayuwar ki mayar dasu ki dawo yana gama fadar haka ya nuna mata kofar fita , dicter ta fashe da wani marayan kuka haka mommy joy shi kanshi ema din hawaye ne cike da kwayar idanunsa da hanzari ta juya rike da hannu sadiq ga Aliyu goye a bayanta ga ciki tana wani irin matsanancin kuka hakan yasa hankalin mommy joy ya tashi ta dinga jin kamar ta nufi hospital din da'ake jinyar mommy ta sheida mata zuwan tillon 'yar'ta dan tasan duk saboda ita take wannan cutur ... A ranar dicter ta juya zuwa Abuja a galabaice ta shiga gida aiko da asuban fari ta haifi d'anta dan wata bakwai wannan karon sunan mahaifinta ta saka masa nanyak haka ta cigaba da rayuwa hakuri da haroon dan har bukkan yake kawo sabuwar budurwarsa Aysha da yayi duk ranar daya san zasu hadu da Aysha zai sanar ma dicter da sharadin ta gyara musu dakin kuma tayi waje da yaranta kafin aysha tazo kuma karta yarda ta bar duk abinda tasan nata ne dana yaranta babu mutsu zatayi masa abinda ya bukata ta tattara komai nata ta yiwa waje dashi ta ajiye a bayan dutse , haka tayi ta masa na tsawon lokacin ita kanta ayshar bata san yana tare da dicter ba bare tasan yana da wasu ya'yan ,Aysha na matukar burgeshi duk da bai jin zai iyabaurenta wannan kalmar kawai ya fadawa maimuna abokiyar halkallarsa ta hada shi da Aysha dan tasan ba iya burgewa kawai bane a ransa har da soyayya , ai kuwa saduwar farko yaji bazai iya rayuwa babu ita ba saboda wani yanayi daya tsinci kanshi bai ta
a jin dadin da yaji a jikinta ba itama haka taji ta dinga zuba masa ihun dadi tana kiran" babakarami zaka aureni? da yake sunan daya fada mata kenan " dan Allah ka aureni Allah bazan iya rayuwa babu kai ba haka tayita zuba masa sambatu iri iri ita kanta da fari bata so kulasa ba saboda sana'ar da yake amman tunda ta dandanashi taji bazata iya rayuwa da wani ba zata iya aurensa da business dinsa ,tayi mu'amala da maza dayawa amman babu wanda taji shi har tsakiyar kanta kamar shi ...."
******
Bayan shekara biyar
Hajiya kayi na zaune a tsakar gidanta tana
arin d'aura sanwa taga shigowar dicter hajaran majaran rike da hannu yara biyu maza ga na uku a bayanta tana ganin yaran gabanta yayi wata irin mummunar faduwa saboda tsananin kamar da yaran suka mata da d'anta haroon barin farin wato Aliyu "sannu da zuwa, Ku karaso ciki barkan ku da zuwa ga guri ki zauna "dicter ta kwanto goyon bayanta ta sauke tana haki saboda gajiyar hanya data kwaso ta zauna tana haki, shima yaron sak haroun babu bambamci ko launin fata a tsakaninsu ta aika aka siyo mata sugar ta kawo mata ruwa mai gauraye da *komade* wanda ta zuba sugar a ciki ta mika mata sannan ta samu guri ta zauna akan tabarma kaba tare da kamo yaran ta zaunar dasu kusa daita tana shafa kansu tare basu kunu aiko tamkar suna jira suka dinga sha , a hankali dicter ta bude baki ta soma magana cikin rawar murya "Sunana Benedicter ni yar benue ce bata boyewa Hajiya kayi komai dangane da rayuwarta tare da haroon ba da irin matakin da y'an'uwanta suka
auka akanta har zuwa hukunci data yankewa kanta ta kawo mata yaran kuka Hajiya kayi ta fashe dashi ....."
Mmn Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
~TRUE LIFE STORY~
Page 21
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,
......Sun
dade
rungume da juna
tsam
suna
kuka
mai
matukar
cin rai da ban
tausayi
tana son ya'yanta tamkar
ranta
tana son y'an'uwanta
mahaifiyarta
bata
san
wanda
zata
zaba
bari ba a cikinsu
,a hankali
numfashinta
ya soma yin
kasa
dinga janyo sa
kyar tana fesarwa, ita
kanta mommy tayi nadamar
amincewa da tsarin
ya'yanta
data yi
a tun
farkon lamarin
,jin
yadda
numfashin dicter
fita da kyar yasa mumy
ta sausauta
rungumar
da tayi
mata ta talla'bo bayan
kanta tana Kallonta
a matukar tsorace ,
sosai
dicter ke kokuwa
da numfashinta dake
barazanar daukewa, take
kukan momy
ya soma tsayawa
ta soma mata magana
cikin tsananin tashin
hankali tana girgizata
da kiran sunanta "dicter
! dicter !! me nene ?" dan
Allah
ki natsu
idan wani
abu ya sameki bazan
taba yafewa kaina ba ,ki duba rayuwar
ya'yanki suna bukatarki a raye kada ki mutu kisa suyi rayuwar maraici nayi nadama abinda muka yi
kiyi hakuri ta karasa maganar cikin tsananin kuka ......"
suna
cikin
haka momy
joy mai aikinsu ta
shigo d'akin
saboda jin
shiru
yayi
yawa
har kusan
mintuna ashiri da wani abu da
madam ta shiga
dakin dicter
bata fito ba, idanunta na sauka
akan dicter
dake dafe da qirji
tana jujjuya kai
yayinda gabad'aya idanunta suka juye
tayi saurin
karasawa inda karamin
fridge
dinta
yake
bude ta dauko ruwa
mai
dan
sanyi ta
tsiyaya a cup
ta mikawa madam "ki
bata ruwa ta sha
sannan
mukai ta hospital
a dubata , jikin momy
rawa ta amsa
ta kafa
cup a
bakin
dicter
hawaye na zubo mata , da kyar ta kurbi
an ta kawar da bakinta
gefe tana sauke numfashi
da kyar
a hankali momy
joy ta shiga
kwantarwa momny da hankali
dan ta lura tana cikin damuwa har
zuciyarta
ya samu natsuwa
sannan suka tattara
dicter
zuwa asibiti domin duba lafiyarta dan yadda numfashinta keyi idan kagani sai kaji tsoro cikin gaugauwa likitoci suka rufa akanta da kyar aka samu numfashinta ya
dawo
daidai
washegari y'an'uwanta gaba-daya suka hallara har matansu domin duba lafiyarta
sai dai duk sannun da suke mata bata amsa musu ba
hasalima ko kallon inda suke batayi ba fuskarta na wani bangare idanunta na tsiyayar hawaye ita kadai tasan yadda take jin kanta , satinta
biyu
asibiti aka sallamota ta cigaba da shan magani a gida
.."
****
can
kauyen
ilo kuwa
wata kulawar
data dace
hajiya kayi nayi akan
yaran , tana sonsu tana
ji dasu a cikin zuciyarta
dan yadda take
jinsu a ranta yafi yadda
take jin sauran jikokinta duk abinda za'a dafa sai tambayesu abinda suke so sannan tabawa Jamila umarni
, tun da
dicter
bar garin
zuciyar aliyu ta kasa samun natsuwar zuciya duk da dare sai ya dauko diary data bashi
ya rungume a qirjinsa yana kuka
bakinciki mahaifinsu
wanda yasa kakkaifan alkamashin son zuciyarsa
ya guntile masu duk wani jin dadin rayuwa ta hanyar
rabasu da mahaifiyarsu farinciki su
mai kaunarsu yana hawaye yana Kai karar
mahaifinsu gurin Allah don ya zaluncesu ya rusa musu rayuwa ta silar abubuwa dayawa marasa dadi, ya kuntata musu
ya hanasu jin dadin duniya ya azabtar dasu da yunwa da kishinruwa
yanzu
Kuma
ya rabasu da mahaifiyarsu da suka fi so fiyye da kowa
a duniya ta yaya
zai iya yafe masa
abinda yayi musu har abada bazai yafe masa ba zai girma ne da daukar
fansa numfashi yake furzawa da karfin gaske
yake kamar ya hadiye zuciya ya mutu
wannan maseefar yayi musu yawa sadiq ya karaso inda yake ya kai hannu yana goge masa
hawaye "ka daina kuka kaima da alamun baka son zaman kauyen
nan kamar ni
kazo mugudu kawai
ai mumy tace a unguwar kankara
suke a benue
bazamu bata ba "bai ce masa komai ba ya juya masa baya tare da ajiye diary a karkashin pillow ya kwanta ya rungume nanyak yana cigaba da kukansa duk abinda suke akan idanun hajiya kayi bata musu magana ba ta wuce
taje
dauro
alwala ta dawo a
zaune ta zauna tana nafila saboda
jirin dake dibanta,bayan
ta gama ta dauki carbi tana tasbihi ga ubanginji
tana rokon Ubangiji
ya shirya
mata haroon ya karkato mata da hankalinsa
gida
sannan allah yasa
anta
su fahimceta akan yaran tana son sheida musu amman tana jin tsoron suce bazaa amshesu ba .."
Yau tsawon satinsu uku kenan a kauyen ilo amman sadiq
yaki
sakin
jikinsa da
kowa
kullum ya tashi
burinsa
yasan yadda
zai bar garin ya koma zuwa gurin mahaifinsa
yayinda Aliyu
burinsa ya girma ya cikawa
mahaifiyarsa burinta
,ya
bata kulawar data
rasa agurin mahaifinsu
bayan wata daya da kawo su Aliyu hajiya kayi tayi
kokarin sanarwar
ya'yanta maza dan su tayata
shiga cikin lamarin dan
rayuwar yaran ta inganta
sai dai
kalmar da suka fa
a mata ta bugar mata
zuciya
"wato babu ruwansu sannan
babu hannunsu
a cikin lamarin haroon
bare wasu ya'yansa
daya haifa a yawon duniya ,
wannan kalmar tayi matukar bakanta
ran Hajiya kayi tamkar
fadar mutuwa
haka taji maganar
a zuciyarta , duk yadda taso ta rinjayesu hakan
ya faskaran sai salaha
ce ta fahimceta kuma
ta bata kwarin gwiwa akan ta rikesu zata
dinga aiko mata da abinda
Allah ya hore Mata
dan kulawa da rayuwar
yaran , ta kara da cewa ayi kokari a saka
su a makaranta boko
da islamiyya
kafin ta shigo
, hakan yayiwa Hajiya
kayi dadi tayita saka
mata
albarka
"shi yasa
duk lalacewar ya
mace
wani lokacin tafi
ya'ya
maza tausayi da
jinkai iyaye
ai kuwa cikin satin aka saka su a makaranta boka da Arabic, bangaren boka basu da wata matsala tunda sun fara tun a Abuja
islamic ne dai babu
..."
rashin
dicter
na dan lokacin nan
yasa
zazza
mai
zafi
ya kama
nanyak ,
acikin kwana
biyu
cakal da soma
jinya yace ga garinku nan
, wannan mutuwar ta ta
a zuciyar Aliyu
yayi
kuka sosai hankalinsa
bai tashi ba sai
daya ga an haka kabari
an saka nanyak ciki,
ranar
kwana yayi
zazza
da firgita haka bangaren dicter
jikinta yayi sanyi gabanta ya dinga faduwa zuciyarta ta dinga mata ciwo da tsinkewa
ta mike tsaye tana tunani abun yi
dan saisaita kanta
,momy
ta shigo ta dafa
kafadanta
ta zauna jagwab akan gado jiki babu kwari tayi saurin kamota jikinta
"take it easy dicter
"mommy jikina na bani wani mummunar abu na faruwa da ya'yana
"ba kin ce kakar yaran nada kirki ba? ta gydawa mommy Kai alamun "eh "
"to me yasa zakiyi iri wannan tunanin"? " i dont know mommy ni dai ina ji ajikina something is wrong "kiyi fatan alkhairi ne kinji, kwanta ki huta ta kwantar daita ta lullu'be mata jiki da bargo sannan
ta fice daga d'akin
tare da kullo mata kofar
Yadda dicter ta kasa runtsawa haka
hajiya kayi tayi
kwanan
zaune
tana tofa
ma Aliyu
addu'a ,cikin runtse ido Aliyu ya juyo ya rike hannu
hajiya kayi gam cikin nasa
jikinsa
na sake
daukar zafi
ransa
kamar zai bar gangar
jikinsa yana kiran sunan mahaifiyarsa , sai dai
cikin
ikon Allah kafin wayewar
gari jikinsa
yayi
dama ,shi kuwa sadiq kayansa ya ha
a yace bazai zauna ba
tafiya zai yi ,a hankali Hajiya kayi
ta riko hannunsa ,aiko ya ha
e rai
ya fixge hannunsa yace "bazan zauna ba
wajen babana zan koma , nanyak
ya mutu ga
Aliyu bashi da lafiya shima
nasan mutuwa zai
yi , idan ya mutu sai
ni Allah bazan zauna ba, ganin
haka yasa Aliyu sanyawa
jikinsa kuzari ha
e da
jarumta domin
baya son rasa d'an'uwansa daya sauran masa a duniya
, kuma baya son ya koma
gurin mahaifinsu da sunan neman taimakinsa duk da bashi da tabbacin zai taimaka masa din
, da kyar Hajiya kayi
samu ta shawo kanshi
yace
ya hakura wanda
a zahiri ne ya hakura amman
a badini bai hakura ba
,dan ya rigada ya
shiryawa
barin garin ta kowani hali
bayan
sati daya da mutuwar
nanyak
aka nemi sadiq
sama ko kasa aka rasa
daga zuwa gona hankalin
Hajiya kayi ya tashi
tayita nemansa daga
karshe ta samu labarin
ya bar garin, ranar
kam tayi kuka kamar
ranta zai bar gangar jikinta
har tayi data sanin haihuwar haroon
arayuwarta ta rungume Aliyu ajikinta "Karka barni Aliyu ina tsananin sonka Karka gujeni
"zaka rayu dani muddin rai ?
"bazan gujeki ba yayi maganar muryarsa a dashe "zakayi
hakurin zama dani acikin kauyen nan da babu wuta babu network
babu jin dadin rayuwa ? "zanyi bazanje ko'ina ba zan kasance tare
dake ta sake rushewa
da kuka rayuwar yaron tamkar ba daga tsatson haroon ya fito ba kama ce kawai zai sa a dangantasu "na
gode
saboda kai muradi ne a zuciyata
zan kula da kai da rayuwarka tana kuka yana goge mata hawaye
, bayan
kwana
biyu
tattara
komai ta watsar ta
maida hankalinta gurin
kula da
rayuwar Aliyu
wanda a lokacin bai
wuce shekara shida
duniya
,amman Allah
yayi sa da kaifin
baseera
hankali natsuwa
uwa uba ilimi ta kowani bangare
********
Cikin
fushi da tashin hankali take Kallonsu daya bayan daya hankalinsu kwance suke
bawa
likita umarnin dubata ,kullum idan ta Kallesu haushinsu take ji acikin zuciyarta
batasan lokacin da zasu qaunaci ya'yanta ba , ya'yan da bata da kamarsu a duk fadin
duniyar nan ,
kullum da karyar da suke mata bayan umarni kawai zasu bata taje ta dauko ya'yanta tunda tasan inda suke , abinda ya faru ya rigada ya faru ya kamata ace komai ya wuce
dan me bazasu hakura ba ,su barta ta rungumi yaranta
, taja numfashi tana cizan lip's d'inta ta
ara jingina bayanta da abun gado ranta na mata kuna, jira kawai take su sake cewa wani abu ta sauke musu abinda ke cikin ranta , likita ya soma
arin daura mata drip har ya ha
a komai
tana kallon wani gefe zuciyarta na zafi
yana gama aikinsa ta fixge allura
ta duro d'aga kan gadon tana huci kamar wata zautacciya , momy dake zaune a bakin gado
ta mike jikinta
na rawa ta kai hannu zata kamota ta zame "don't don't touch me momy
,mutuwar tsaye momy tayi tana dubanta a tsorace , dicter
ta ha
e fuska
tamau babu annuri
acikinsa
huci kawai take
kafin ta fara magana
cikin fushi da
harshen yarensu "wallahi na tsaneku gabad'aya , kuma bana sonku acikin raina ,
ina mai
tabbatar muku
sai kunyi nadama mara amfani akan abinda kuka min
,kun nuna isarku
kun
rabani da ya'yana,kun gwamaci suyi rayuwar kauye babu wuta babu network babu komai na jin dadin rayuwa
alhalin ina raye ,babu komai ta goge hawayen daya zubo mata "
nasan inda na kaisu kuma zan koma na d'aukosu , daman nice bakwaso ba yarana ba, ku din yan'uwana ne amman
kuka nuna bakwa son ya'yana wadan da nasha wahala reininsu , muddin baku lamunce min na daukosu ba, nayi muku alkwarin duk wani abu daya danganci jin dadin duniyarku sai na rabaku dashi koda kuwa ya'yan ku ne
"kina hauka ne waye sa'anki anan "? " ko dan kinga ana lalla'baki ,bari kiji kije kiyi duk abinda zakiyi gidan nan ne baki isa kiyi rayuwa da wadan nan
yaran ba sai dai ki koma ki karasa rayuwarki gurin wancan dillalin koken din ....."
Wani irin zummmmmm taji a gabad'aya ilahirin jikinta ,take zuciyarta ta soma
bugawa da sauri sauri ta dinga Kallonsu daya bayan daya tana jin maganar eze
wata iri cike da mamakin yadda suka san sa'ar uban ya'yanta
"kin
auka bamu san aikinsa bane
"?"ana
arin rabaki da wahala kina tura kanki lokaci nake jira da kaina zan tama masa akamashi yaje ya karasa rayuwarsa a jail ,har yanzu babu wanda ya hanaki koma masa ga hanya nan ki ....
Tasssss tasssss eze yaji yatsun mahaifiyarsu akan fuskarsa wanda yasa take bakinsa ya mutu ya dafe daidai inda marin ya sauka
"ka min shiru ,maganar dawo da yara ake ina ruwanmu da wani sana'ar ubansu , kar na sake jin ka fa
a mata kalmar da zata d'aga mata hankali ."
Wani mummunar ajiyar zuciya
dicter
ta sauke kana ta soma motsa bakinta alamun son yin magana amman ta kasa
sai t
ta soma yi da karfi
duk sukayi kanta suna kiran sunanta ta saidasu da hannuta tana dafe daidai saitin zuciyarta ,
suka tsaya tamkar an dasasu suna Kallonta a matukar tsorace , likita ya
bukaci su matsa
sai dai babu wanda yayi kokarin matsawa ,har sai da
suka taimaka masa
ya kwantar daita ahankali tarin ya dawo
yana fita da numfashinta ,kafin kace me ta fara aman
jini
,nan take sukayi asibiti daita ko cikkaken awa biyu basu yi ba likitoci suka fahimci
zuciyarta ta tashi aiki, gaba-daya
hankalin likitoci ya tashi dan sun
san da wuya ta rayu sai dai suka kasa fadawa y'an'uwanta aka kwantar daita a wani kebantaccen daki aka daura mata ruwa
Bayan sati daya , tana kwance
akan gadon marasa lafiya duk ta rame sai idanuwa ,ta motsa bakinta a hankali alamun magana , momy ta kawo kunnenta daidai bakinta dan bukatar jin abinda take bu
"momy ki jingina bayana
ina son na dan zauna
tayi
mgnr da kyar mommy ta tayar daita tasa mata pillow a bayanta
suna kallon juna "sannu ya jikin "?
"Ai naji sauki anan asibin babana ya rasu ko momy
"?Tayi
tbmyr tana huci , mommy tace "Mai Kuma ya kawo
maganar mutuwa yanzu"?
"Saboda nima mutuwa zanyi
take momy ta
rushe mata da kuka" dan Allah karki min haka, karki mutu ki barni, ta riko hannuta cikin nata
tana kuka babu inda zaki tafi ki barni muna tare sai dai ni na tafi na barki ahankali dicter
ta shiga
shakuwa babu kaukautawa
mommy ta
mike da sauri
ta kawo mata ruwa ta bata tana mata sannu ,kamar kar ta sha ruwa sai shakuwar tafi ta farko ,da sauri mommy
ta nufi kofar fita dicter
ta d'aga hannu tana kiranta
alamun ta dawo , amman ina hankalinta baya jikinta burinta kawai ta isa ga likita
tare da likita suka dawo dakin
yana Kallonta yasan
numfashinta ya dauke a gangar jikinta ta zama gawa ,
amman
sai ya kwantar daita ya fara gwaje gwaje irin nasu na likitoci
har na tsawon minti goma sannan ya bukaci mommy ta biyo bayansa ,ta biyosa tana waiwayen dicter
dake kwance..."
yadda momy
taso jin wani abu daga bakin
likita
ya kasa
yiwa mommy bayani
komai illa ya kira number ema ya sheida masa halin da ake ciki ,a matukar haukace suka karaso asibinti , gabad'aya an rasa mai rarrashin wani sannan an rasa wanda zai fada wa mahaifiyarsu sai wata doctor ce ta sanar
mata , tana gama dogon nasiha da fa
a mata abinda ya faru mommy ta zube kasa tana birgima
tana kiran
sunanta
"shikenan komai ya kare min
ema eze James kun sa na rasa tilon diyata ,ta mutu ta barni
,na tsaneku na tsaneku bazan taba yafe muku ba, ta mike a matukar haukace ta nufi dakin da dicter
take kwance ta kwanta ajikinta tana wani irin kuka mai taba zuciya tana kiran sunanta "ki tashi karki tafi ki barni am bad mother
,mai yasa
nayi miki
haka "?
"Mai yasa ban tsaya miki ba
tunda nice responsibilty dinki ,Mai yasa ya nemi shawarar yanuwanki a tun farko am bad mother for you
tana gama fadar haka ta had'iye
zuciya ta zube kasa
shikenan bata sake motsi ba , take su ema suka yo kanta suna girgizata "mommy! mommy !! suna kiran sunanta da karfi plz mommy wake up don't do this to us we are really sorry mommy look at me eze ya fada yana ha
e fuskarshi da nata ,"mommy plz open your eyes ya fada yana sheshekan kuka ban da sautin kukansu baka jin komai acikin dakin likitoci suka yi cirko cirko suna Kallon irin haukan dasu ema suke yi tunda suke basu taba ganin mutuwa irin wannan ba ,a rana daya awa
daya
ne tsakaninsu ,
excuse me wani likita ya fada yana kokarin dagasu
akan gawar mommy "
plz live us like this "kuyi hakuri mahaifiyarku
ta rigada ta mutu ,ha
a baki sukayi gurin kiran "mommy wake up .........kamar wasu kananan yara "shikenan mommy kin tafi ki barmu why mommy Mai yasa kika mana haka alhalin kinsan muna tsananin sonki ? "mommy you can't just live us like this
Kafin kace me asibinti ya cika da yan'uwa da abokan arziki aka
dauki gawarsu zuwa gida ,a tare
aka kai
su kabari
kasancewar dicter
na ciki
,da mommy ce
kadai
ta mutu sai an yi bikin mutuwarta
sannan a binneta ,ga kabarin
dicter
gana mommy zagaye da fulawas
kowa ya watse aka bar ema James da eze a gaban kabarin mommy da dicter
suna kuka
cikin bacci Aliyu
ya farka da misalin karfe biyar
na yamma bunkasa an binne mahaifiyarsa daman tun safe yake jin faduwar gaba sai dai rashin son magana yasa ya kasa fadawa Hajiya kayi
yayi shiru yana jin tsananin faduwar gaba
Hajiya kayi
ta kalleshi cike da tausayawa "duk taga yayi wani
irin
,duk sanda ta ga yayi irin wannan shirun to ya tuna da mahaifiyarsa ne
"sannu muradina ka tashi ....."? dake sunan dake kiransa kenan
ya gyada mata kai kawa "tashi kaje kayi sallah kaji ka kara
sakawa ranka hakuri wata sai labari inshallahu zaka sake daura idanunka akan rashida ai kana son ganinta ? da sauri ya gyada mata kai hawaye na zubo masa . bayan gigin mutuwar ya sake su
ema suka fara tunanin
inda zasu
nemo yaran dicter
dan sai lokacin sukayi
nadama, nadama mara
amfani
dan babu wata sheidar
inda zasu samesu, dan har inda haroon yake a garin Abuja sunje sai dai an tabbatar musu da tuni ya bar garin ya koma ibadan da zama
haka suka dawo benue jiki a sanyaye
......."
*******
sannu a hankali
rayuwar Aliyu ta cigaba
a hannu Hajiya
kayi har
cike
shekara
biyu agurinta
komai nata muradi
ne , komai ta samu tace
na muradina ne
,duk abinda taci
sai ta rage masa wanda zuwa wannan lokacin salaha tazo yafi sau uku duba mahaifiyarta tun zuwanta na farko taji Aliyu
ya shiga ranta taso tafiya dashi amman yaki yarda
saboda Allah yayi sa da gudun mutane gashi bashi da saurin sabo da mutane, kowa dari dari yake dashi sai dai bashi da tsoro kana kallonsa kasan namijin duniya ne
,kin amincewarsa yayiwa Hajiya kayi dadi dan itama bata son yin nesa dashi yana
ebe mata kewa ta sanyawa zuciyarta mutuwace kawai zata rabata dashi
,a hankali
tunani haroon yasa ciwo ya kama hajiya kayi tana son sake daura idanunta akanshi kafin ta koma ga Allah tun tana kirga shekarun datayi rabonta dashi har ta daina burinta dai ta gansa kullum cikin addu'a take masa akan Allah ya juyo mata da hankalinsa amman shiru
ciwo kamar wasa sai gashi ya zama gaske sai kwantar sai an tayar hakan yasa Hajiya salaha ta
tattaro ta dawo gurin mahaifiyarta ta
auke sai asibitin
sir yahya dake birnin Kebbi
gwajin farko likitoci suka tabbatar da ciwon zuciya ne nan aka daurata akan maganin ya'yanta na iyakar kokarinsu
haka surukinta Alhaji realwan
na turo kudi domin lafiyarta kullum hajiya kayi sai tacewa salaha " muradi ...."
"Karki damu zaki tashi ki cigaba da rikonsh watansu daya tace ga garinku
Allah ya amshi rayuwar
hajiya kayi a hannun tilon diyarta ,mutuwar data gigita Hajiya salaha tayi kuka kamar zata bita gbdy ta dawo abar tausayi , bayan an gama zaman makoki hajiya salaha ta nuna zata wuce da Aliyu
idan zata koma Lagos amman y'an'uwanta
suka hanata , garba yace" muddin ta kuskura ta dauki yaron babu shi babu ita har duniya ta nad'e
,mai zatai da jinin haroon
mutumin da yayi sanadiyyar rasa iyayensu ina tabbatar miki yadda haroon yake haka ya'yansa zasu kasance ".
"kada ku manta jinin dake yawo ajinin haroon shi yake yawo ajinmu ,mutuwa kuma dole ce idan kwanan mutun ya kare ina da tabbacin kwanakin iyayenmu ne suka kare ba wai haroon
ne ya kashesu ba ,dan haka
babu abinda zai hanani d'aukarsa
dan babu wanda zai rikeshi anan
daya wuce mu ,"ki daukeshi amman babu saka hannuna aciki kuma duk abinda ya biyo baya babu ruwana wallahi". "naji zan sheidawa Alhaji muddin ya yarda zan daukeshi ta juya ta kalli Aliyu dake rakube ajikin kofar
dakin yana saurarensu daya bayan daya
tace "muradin Hajiya kayi zaka bini Lagos ?yayi shiru kawai yana Kallonta cike da tausayawa ta janyo hannunsa ta zaunar dashi saman cinyarta "zaka bini ko zaka zauna gurin Jamila ya
an gyada mata
kansa alamun zai bita dan ya
an saba daita kasancewar tana zuwa gurin Hajiya kayi akai akai sa
anin fuskarsu Garba
da tun zuwansa sau
daya kawai suka kawo
ziyara "yauwa muradi ta furta tana shafa kanshi," zaka zauna gurin jamila
idan an kwana biyu zan sa azo a tafi da kai kaji yarona ya sake
gyada mata kai watanta
daya ta bar garin
zumar zata sa a zo a dauki Aliyu
idan mijinta ya yarda .."
Koda Hajiya salaha ta tari mijinta da batun dauko Aliyu kin yarda yayi abun yayi matukar bata mamaki ,abinda batasani ba y'an'uwanta ne suka zuga shi kar yarda a daukosa ,wannan rashin amincewarwa ya tsaya mata arai har ta dinga masa wani irin kallo saboda a lokacin tana rike da zahra mufeda yaran
d'an'uwansa da ya rasu ya bari ,bata ta
a nuna gazawarta akan yaran ba yadda take kulawa da yaranta haka take kulawa da zahra da mufids amman shi dan d'an'uwana kwaya daya zai hanata daukowa tayi kukanta ta hakura ,sai dai ta dauki alwashin zata inganta rayuwar yaron cikin wannan lokacin ta samu labarin dawowar sadiq abun yayi mata dadi sosai tace shima ya zauna gurin jamila kafin tasan abun yi ,kullum sai tayiwa mijinta naci da rokon ya amince mata ta dauko Aliyu
har tsawon shekara biyu wanda a lokaci kauyen
ilo ya samu network din glo
, kuma sai a wannan lokacin
ya amince mata
yace a tawo har da sadiq
aiko
ranar yaga abun mamaki dan
har da sadakar wake da shinkafa
tayi
tsabar murna ya dinga mamaki irin farinciki da take da irin soyayyar da takewa yaran, hatta ya'yanta sunga sauyi atare daita, batare da bata lokaci ba ta kira
Jamila tace
ta biyo mota ta
kawo sadiq da Aliyu tunda ita tasan hanya dan kusan a Lagos tayi
rabin rayuwarta da mijinta kafin ya rasu
washegari gari alhaji realwan ya shirya zuwa
kano bikin wani yan'uwansa
,Hajiya salaha ta
shirya masa kaya har gaban motarsa ta rakosa sai data ga ya shiga
sukayi sallama direba yaja motar zuwa airport sannan ta komai ciki tana masa addu'ar ta kira number Jamila tace su shirya zata tura musu da kudin mota ranar monday tazo da sadiq da muradi . "Suna gama waya ta sanarwa sadiq take yace mata bai zuwa ko'ina shi ta bashi kudin motarsa zai koma abuja ko zai samu labarin inda mahaifinsa take ita kuma tace sai dai ya zauna amman bazata bashi sisi ba yace "to bai zuwa kuma bazai zauna a ilo ba ta kira Hajiya salaha ta sheida mata tace a bashi waya tayi masa magana yaci yaji amman tun ranar Lahadi aka nemishi aka rasa .."
********
Zaune mutane suke a acikin mota kirar bus Mai cin mutun goma shabiyar Jamila ce zaune a gidan baya da Aliyu da bai wuce shekara goma da haihuwa ba ,tayi shiru tana tare da zabga uban tagumi a tun sanda suka taso daga kauyen bagudo dan suka samu mota mai zuwa lagos direct tun taso warsu babu abinda take sai tunani a cikin zuciyarta gabad'aya tunaninta ya yafi ne akan sadiq
aya ce bazai biyosu ba shi neman ubansa zashi
alokaci da bai wuce shekara 11 da wani abu ba wai bata son zuwan nasa bane aa bakunta a ko'ina yana da matukar wahala ,tafiya mai tsawo motarsu tayi Amman har lokacin basu ci rabin tafiyar ba a hankali ta janyo Aliyu ta kwantar ajikinta tana shafa laulausan sumar kanshi mai kama data ainihi zarma , tana
jin Aliyu aranta
tamkar dan data haifa dan akwai shakuwa mai karfi a tsakaninsu ,ko kwana uku kayi da Aliyu zai shiga ranka bare shekaru masu yawa ,a hankali bacci ya dinga fixgarta dan haka ta lumshe idanunta domin ta
an runtsa tunda zuwa birnin iko ba yanzu ba har sai garin Allah ya waye ......"
direba yayi saurin taka burki , sakamakon katon gungume daya tarar akan hanya an gicciye shi gaba-daya mutanen dake cikin motar suka fara salati da sallami tuni masu bacci suka wastake ciki kuwa har Jamila da Aliyu ta kwakwame Aliyu ajikinta tana furta "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun cikin rawar jiki tsayawar motar ke da wuya sai kuwa suka ga wasu mutane sun fito daga cikin
dajin su goma sun kewaye motar .... "
Mmn Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 20
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,
....Kuka hajiya kayi ta fashe dashi tana furta kalmar "Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun tana sake maimaitawa
jikinta na wani irin rawa
, gabad'aya
tsigar jikinta suka mike tsaye kanta
kamar zai tsage gida biyu , wani ya dinga
wani irin bugawar da bata
a jin irinsa ba saboda tsananin
tashin
hankali da kyar tasanyawa jikinta jarumta
tace "yanzu ina shi
baban
yake "? Ta tambayi dicter hawayen tausayinta na zubo mata dan duk rashin imaninka sai ka tausaya mata muryarta cike da tashin hankali tace "Yana
garin Abuja tare da wata yarinya
Aysha data zo daga
Lagos , gbdy
idanunsa sun rufe akanta
ba yaji baya gani sai abinda tace ni ba sonta da yake yi mata yafi damuna ba kamar yadda yaki amsar yaran ya'yan cikinsa "meye laifinsu da zai dinga nuna musu kiyayya ? "Idan ni baya sona su fa jininsa ne ta karasa maganar tana zubar da hawaye .
Hajiya kayi
tayi shiru kawai
tana
sauraronta tana
nazarinta cike da tsananin tausayawa
yayinda dicter ke kuka sosai tana tausayawa yaranta dan sune abun tausayi yanzu "Allah ya
kyauta Allah ya shirya
mana zuri'a shiri na addinin musulunci ,Allah yasa ya gane ,Allah ya
karkato min
da hankalinsa zuwa gida
murmushin
takaici dicter
tayi mai idanunta na zubar hawaye
dan
tasan wannan
an nata da take yiwa addu'a
yayi nisan da bai jin kira, rayuwar duniya ce kawai a gabansa babu wani zancen dawowa gida dan tunda take dashi bata ta
a jin ya bukaci ganin iyayensa ko yan'uwansa ba shi dai rayuwa
.."
Mike kafafu hajiya kayi tayi zuciyar sam babu dadi gaba-daya ta nemi natsuwarta ta rasa kawai zaune take amman ita kadai tasan Yadda take jin a zuciyarta "wai dan cikinta ya dawo haka "? Allah ya shirya ta sake furta wa a fili tana kwallawa Jamila kira "Jamila wai har yanzu bacci kike ? " Ki tashi munyi baki
kusan kira uku tayi mata tana shafa kan aliyu sannan ta amsa tare da fitowa ta bi dicter da kallo da yaran kafin daga baya tayi musu sannu ta durkusa a gaban hajiya kayi dake cigaba da shafa Aliyu tunda ta daura idanunta akan yaran taji sun shiga ranta amman soyayyar Aliyu dabam taji a zuciyarta kwatankwacin wacce takewa ubansa ne saboda shine ya dauko komai na haroon dinta babu abinda ya bari " d'aura
musu abinci
Jamila tayi magana zuciyarta cunkushe
da bakinciki saukinta
ma mijinta baya raye da tasan tashin hankali da za'a fuskanta sai yafi wannan, dan bazai yarda da yaran
ba , tunda ubansu ma ya haramta masa zuwa
garesa bare wasu ya'yansa
cikin sauri Jamila ta daura abinci dan ko ba'a fada mata su waye ba tasan suna da matsayi a gurin hajiya kayi bayan ta daura ta dawo ta tsaya tana jiran karin bayani kafin tace wani abu hajiya kayi tace "Kaita tayi wanka sannan kiyiwa yaran wanka kafin abinci ya nuna ta juya ta dauki botiki ta isa bakin rijiya ta cika botiki da ruwa ta nufi hanyar bayi "tashi rashida ki wasa ruwa kinji Allah zai kawo mana sau
in lamarin ta mike tsaye ta bi inda Jamila ta shiga tana maganar zuci "wannan sunan ya zamo tarihi a rayuwata domin na bar muslinci har abada duk da ina tsananin son addinin musulunci amman dangina bazasu yarda ba ".
Jamila ta gama
abinci
ta zubo musu ta bar kwano
a bude da miya ta kawo gabansu inda suke
zaune akan tabarma kaba "ga abinci amman
ku bari ya
dan sha
iska kunji ta fada tana kallon fuskar
sadiq da Aliyu
gyada mata kai suka
sannan ta nufi gurin randar kasa ta zuba ruwa a buta
tayi alwala ta soma
arin
gabatar da sallah itama Hajiya kayi mikewa tayi tayi alwala
Tana yiwa haroon addu'a a zuciyarta
bayan ta idar ta dade zaune tana addu'a da tunanin duniya
.."
Bayan sun gama cin abinci sun huta
Hajiya kayi da kanta ta sake yi musu wanka ta
sauya musu kaya
sannan
tayi musu shimfida
tare da kulla musu
gidan sauro suka kwanta
amman ita
da dicter suka
kasa kwanciya
suna zaune yayinda
hannu hajiya kayi ke rike da mafici tana
su Aliyu fifita dan su samu damar runtsawa , shiru gidan baka jin motsin komai sai na tsuntsaye a hankali zuciyarta ke
aiyana mata abubuwa da yawa , da akwai
network a garin da babu abinda zai hana ta kira tillon diyarta ta sanar mata da halin da danuwanta yake ciki ,ta dinga
jin
kamar ta fice a daren
taje inda suke samu network
ta fara sheidawa yaranta maza
sai dai wani bangaren na zuciyarta na gargadinta akan aikata hakan domin komai zai iya faruwa gara
ita salaha
zata fahimceta akan mazan
dan matsalar mace sai mace ita zata kawo hanyar gyara sa
anin mazan , ranar dai bata samu isasshen bacci ba har gari Allah ya waye da safe
itace da kanta tayiwa yaran wanka dicter da Jamila nacewa ta barsu
zasu yi musu
amman sam hajiya kayi taki sosai ta dinga basu kulawa da jikinta da aljihunta har sukayi kwana biyu suka saba daita sosai tana nuna musu kauna da kulawa fiyye da tunanin mai karatu
har zuwa
lokacin babu wanda ya san da zuwan dicter
acikin ya'yanta sai Jamila hatta mutane gari basu san takamaiman abinda ya kawo dicter
ba sai dai duk wanda yaga yaran sai ya dasa ayar tambaya akansu ".
Abunka ga kauye kafin kace me tuni
an soma gutsiri
tsoma cewar haroon yayiwa yarinyar ciki shege ne bata hanyar auren ba
aka kawo wa hajiya kayi shegu yaran
da aka haifar masa wannan kalmar itace
tafi komai
konawa Hajiya kayi
rai ta dinga ji haushi mutane bisa rashin dalili
sai dai babu yadda ta iya tunda tasan gaskiya suka fada , duk wanda ya tare da maganar kuwa cewa take karya ne ya'yan sunah ne ba shegu ba "..
Ranar da
dicter ta cike sati
biyu a kauyen ilo
ta soma
shirin tafiya benue
sai dai zuciyarta tayi rauni sosai
dan haka ta sanya
yaranta gaba
dake kwance akan gadon hajiya kayi
tayi tagumi
tana Kallonsu daya bayan daya, tsawon lokaci ta dauka tana Kallonsu cike da tausayawa
sannan ta mike ta fito hannuta
rike da jakar kayanta inda ta iske
Hajiya kayi tsaye a tsakar gida
zaune akan kujera ta karasa ta durkusa a gabanta muryarta a raunane ta soma magana
"a yau zan
bar garin amman ban san me zan ce akan zaman yarana agurinki ba ,sai dai na bar komai
a hannun allah da
hannunki dan nasan zakiyi abinda ya dace akansu ,a
an zaman da nayi dake
na fahimci yadda kike son haroon
Kuma hakan yasa kike jin qaunar yaran nan
ina da tabbacin
zaki so jininsa fiyye
dashi da kika haifa
amman duk da haka zuciyata na cike da rauni da
alhinin rabuwa da yarana
ta goge hawayen da suka gangaro bisa kuncinta sannan tasa hannu ta ciro farar envelope wanda tayi tanadinsa domin
bata
,ta mika mata a matukar tsorace Hajiya kayi tace
"menene haka kikeyi
bazan amsa
komai daga hannunki ba
an nan yaran dole na ne na dauki nauyin su, karki damu
zan kula dasu kamar yadda zan kula da kaina, nayi na wasu ma
da bansansu ba bare wa
an nan da suka kasance jinina
kuma daga dan dana fi so a rayuwata, karki wulakantani ta hanyar bani wa
an nan kudaden da babu abinda zasu min sai karin bakinciki
"ba haka nake nufi ba Hajiya
na fahimci yadda kike jinsu a zuciyarki , bana
baki kudin nan dan kulawa da rayuwarsu bane , a'a
wannan kudin nasu sadiq ne saboda zasu bukace siyan sweet da wasu abubuwan yara ki siyan musu abinda suke so
daga hannun mahaifiyarsu dan allah ki amsa ki ajiye musu
agurinki bani da wani abinda zan basu tayi maganar cikin zubar da hawaye ......"
"bafa zan amsa ba duk abinda suke so zan siya musu da kudina na fa
a miki zan yi musu komai muddin ina raye bai kamata ki damu ba tunda kema kinyi iyakar kokarinki akansu zai fi kyau ki
auki hanyar komawa saboda nisan dake tsakaninmu da inda zaki
"shikenan na gode bari na shiga na sake dubasu
ta ajiye jakarta ta bude ta dauko kyakkyawan diary dinta ta rike tana tunanin wa zata bawa acikin ya'yanta domin adanawa idan sun girma su fahimci halin rayuwar da tayi dasu a hankali ta
juya
ta soma tafiya zuciyarta na karfafa mata gwiwa akan ta bawa Aliyu har ta
koma ciki
d'akin zuciyarta na rawa da bugawa wanda zuwa lokacin tuni
sadiq ya farka yana zaune a tsakiyar gadon yana tunani
inda ta shiga ta barsu "kar dai mommy ta wuce ta bar mu anan ne
"? ya fadi a haka fili hankalinsa a tashe dan shi sam baya qaunar zaman kauyen gara Abuja sau dubu agurinsa .."shigowarta yasa shi
sauke numfashi yana dubanta, ta zauna a gefen gadon idanunta na kansa
a hankali ya sauko
daga kan gadon ya tsaya a gabanta yana yatsina fuskar
ta kamoshi
jikinta ta rungume
tsam "fatan kayi bacci mai dadi yarona "?Shiru yayi yana jin wani iri ajikinsa " mommy kamar akwai abinda kike son fa
a min tun jiya
"Yes I do my son
naso na fa
a maka tun jiya sai dai fargaban halin da zaka shiga kai da kannenka ya hanani furtawa amman yanzu ya zama dole kasani
ina son komawa gurin yan'uwana da mahaifiyata
domin karasa rayuwata
tare dasu zan yi haka ne saboda bani da wata damar data sauranmu baya ga komawa garesu tana cikin magana idanunta ya
sauka akan Aliyu
a she Shima
ya Dade da tashi miskilanci ne ya hanashi mikewa
ta kai
hannu ta riko hannunsa cikin nata
ta mikar
dashi tare da kwantar
dashi ajikinta tana shafa kwantaccen sumar kanshi mai taushi " sadiq
kaine babba ka kula da kanka da
kannenka ka dai ga irin rayuwar da mahaifinku yake yi da irin wahalar da muka sha a hannunsa, ka jajurce domin inganta rayuwarku
zan dinga kawo muku ziyara lokaci zuwa
lokaci zan so
ka karfafa zuciyarka ta bambamta data mahaifinka , zaku cigaba da rayuwa anan
tare da kakarku kuyi hakuri
da rayuwa yarana ,zan barku anan ne
ba dan bana sonku ba sai dan babu yadda zanyi
amman zuciyata na cike da matsanancin damuwa akan nisan da zanyi
daku abinda nake so
daku ku cigaba da zama
anan tare da kakarku zata kula daku zata soku fiyye da babanku
ta karasa maganar tana rungunesu ajikinta tana jin kamar numfashinta zai bar gangar jikinta "mommy ni dai gaskiya karki barni anan
gara ki maidani gurin
babana ni ina son zama tare dashi tayi shiru tare da sausauta rungumar data masu ta tsura
musu ido na wani lokaci
sannan tace "kaima Aliyu kafin son zama da babanka akan grandma "?Yayi sauri
girgiza mata kai
alamun baya
so "nafi son zama anan karki damu mommy
kiyi tafiyarki
kawai idan muka
girma zamu zo har inda
kike a kankara
ya furta muryarsa a raunane " really
my boy
zaka zo gurina "?ya gyada mata kai alamun "eh
"Idanunshi suka yi raurau alamun yana son yi kuka kawar da fuskarsa gefe yayi yana
arin danne kuka
ta juyo da fuskar gareta "tsaya haka
yarona karka boye min damuwarka
da kukanka "no mother karki damu dani I really want to you to go zan cigaba da rayuwa anan shiru tayi cike da tausaya masa dan
tasan ya fa
a ne kawai dan karfafa mata gwiwar tafiya
amman yana da kulafucinta sosai ba kamar sadiq ba wanda daman shi
tana kallon tsantsar qaunar da yakewa mahaifinsa
"ka gani ko sadiq kaninka ya fika wayo
da hankali kuyi zamanku anan kunji yarana Allah yayiwa
rayuwarku albarka karku damu zakuyi farinciki anan nima zan dawo gareku
nan bada jimawa ba da zarar na koma bakin aikina
alamura suka daidaita zan zo na maidaku inda nake
ta karasa
maganar tana fashewa
wani sabon
kuka, suka soma rige rigen goge mata
hawaye cikin tsananin soyayarta suna cikin wannan yanayin Hajiya kayi tayi sallama ta
shigo ta
auki Nuhu dake bacci ta goya a bayanta tace "tashi ga mota can zata kwantagora sai kibita
zai fi miki sauki ,babu mutsu ta mike tsaye jikinta na rawa suma jikinsu duk rawa yake ,hawaye na sake gangaro mata suka nufi waje da baya da baya ta dinga tafiya har ta bar dakin
idanunta na zubar da hawaye kewar yaranta
jikin yaran yayi mugun
sanyi barin ma Aliyu da kana kallonsa zaka fahimci irin tashin hankali da yake ciki duk da
arancin shekarunsa
suna kuka dicter na Kuka
har da shesheka , Hajiya kayi ta rungumesu a
jikinta tana rarrashinsu cikin harshen zarma dan tunda suka zo shi take musu yayinda mahaifiyarsu ke musu turanci , suka kamkame Hajiya kayi
suna
ganin mamansu zata shiga mota
suka zare jikinsu da sauri
suna Kallonta Aliyu kam kana kallon yadda yake janyo numfashi da ajiyar zuciya da kyar
dan har kana iya hango tashin hankalinsa a makoshinsa dake lobawa yana tashi, hawaye na gangaro masa zuciyarsa cike da bakinciki kuma tun a wannan ranar ya dasawa zuciyarsa tsananin tsanar
mahaifinsa a zuciyarsa
bancin mugun hali irin nasa da zasu
rayu tare da mahaifinyarsu koda kuwa bazasu ci bazasu sha ba kasancewarsu tare zaifi dacewa akan nesanta juna...
Dicter ta kamo hannu Aliyu ta saka diary aciki "kayi masa adani tamkar yadda kasan zaka adana mamanka duk runtsi Karka yi kuskuren rabuwa dashi domin shine rayuwar mahaifiyarka tana gama fadar haka ta juya ta shiga mota bayan ta zauna ta waigo tana kallon Aliyu dake zubar da hawaye ta daga masa hannu " gud bye
ta furta masa a hankali
"mommy zanyi kewarki sai dai
zan yi kokarin
ganin na girma da burin daukar miki fansar abinda mahaifinmu yayi miki kinyi hakuri matuka, kinyi komai dan ki rayu tare damu amman mahaifinmu yaki baki wannan
dama "karka damu yarona just take care of yourself
wasu zafafan
hawaye suka gangaro mata ka girma da zuciya mai kyau da
arin inganta rayuwarku
kai da yanuwanka kada kazama loser
irin mahaifinka I will try mommy
karki damu zan zame miki yadda kike buri tana hawaye tana d'aga masu hannu suma suna d'aga mata hannu a hankali motar ta soma tafiya suka biyo motar da gudu suna kuka ta juyo tana Kallonsu tana sheshekar kuka "bazan taba yafe maka ba haroon tunda kayi sanadin rabani da farincikina
tana kuka tana
tsine masa ,na dinga tsine maka kenan a dukkanin shafukan rayuwarka nadama da danasani zaka yisa a lokacin da nadamar bashi da amfani , sai rayuwarka ta kaskanta a duniya sai kaga kudi kace kashi da yarda Allah sai kazama abun tausayi a idanun duniya
har ta isa benue hawaye bai daina zuba daga idanunta ba tana shiga gidansu da mahaifiyarta ta soma cin karo a parloun zaune tana ganinta ta mike jikin ta na rawa ta rungumota jikinta tare da zaunar daita "daman zan sake ganinki dicter?" A she idanuna zasu sake ganin sanyin idaniyanta ? Ina yaranki suke ? kuka take sosai a jikin mahaifiyarta batare da bata amsa ba "taso muje ciki diyata mai ya faru da dake haka ina yaranki suke ta sake jeho mata tambayar zaunar daita tayi a bakin gado har lokacin kukanta yaki tsayawa "hankalin mumy ya tashi " ki fa
a min idan wani abu ya samesu ne ......"?Cike da Muryar kuka tace babu abinda ya samesu na maidasu gurin dangin ubansu na dawo gareku kamar yadda kuka bukata naunayen ajiyar zuciya mommy ta sauke ta sake rungumeta duk da bata ji dadin hakan ba ,cikin kankanin lokaci y'an'uwanta suka samu labari ta maida yaran sunyi murna kamar wa
an da akayiwa albishir da rabin duniya washegari gari aka gyara mata d'akinta komai sabo aka saka mata ema ya amshi takardunta "kina son cigaba da aiki a inda kika fara ko a canza miki "?
"Duk yadda kukayi ta fada zuciyarta na tsinkewa cike da jin haushinsu a ranta dan duk abinda zasuyi mata ba zai saka zuciyarta farinciki ba kuma baya gabanta kuma bazai burgeta ba ."
******
Tunda dicter ta komai gidansu bata samu kwanciyar hankalin da take bukata ba saboda zuciyarta na gurin yaranta gangar jikinta ne kawai a gidansu
bata cin wani abincin kirki
duk yadda yan'uwanta suka son kwantar mata da hankali kwanciyar hankalin yaki samuwa tun dawowarta yayyaneta suka
ji daita
babu abinda basu mata ba, fanin sabbin sutura zuwa lafiyar jikinta , duk abinda suka san zai faranta ranta suna yi mata ,ammna duk a banza take kallon abun,
wani irin kallo take musu da basu matsayin makiyanta na hakika
,yayinda su kuma zukatansu ke cike da farinciki ,hatta
mahaifiyarta na tayata jimamin yaranta ,gabad'ayansu sun hallara a parloun har matansu domin cin abinci weekend
ita kadai ce
bata cikinsu
, ema ya dubi sauran yan'uwansa
yace "wai
ina dicter ne tunda na shigo gidan nan
banganta ba "?Shiru mommy tayi sannan ta mike tsaye ta nufi
hanyar d'akinta tana tsaye a jikin window tayi zurfi cikin tsananin tunani yayinda da zuciyarta ke bugawa fiyye da sauran lokuta ta kai hannu ta dafa kafad'an dicter ,ta juyo a hankali idanunta cike da ruwa hawaye
jikinta sanye da riga fara mai gajeren hannu da wando jeans baki
wanda suka matukar amsar jikinta tayi kyau sosai .
"Dicter diyata banason zaman dakin nan da kike kar
wani ciwo ya tsarke min ke dan Allah
ki saki ranki ki bani lokaci zansan abunyi ."
"wani
abun zaki iya yi
bayan da hadin bakinki aka rabani
da farincikina , Ki
bari na cigaba da
kadaice kaina a nan dan ina bukatar kadaici arayuwata har sanda zan koma ga mahalincina
ina son yarana
Amman yau suna wata uwa duniya
cikin kauyen da babu wutan lantarki babu network babu rayuwa mai dadi , kalli muhalin da nake mommy da Kinga kauyen dana baro su sadiq wallahi kema sai kin tausayawa rayuwarsu, mommy ke uwa ce kinsan ciwon ya'ya kuma kinsan Ina son rayuwa da ya'yana Amman na hakura saboda farincikinku shiru tayi zuciyarta na tsinkewa ,take mommy ta ji nadama mara iyaka ta janyota
jikinta ta rungumeta tsam tana shafa sumar kanta "ki kwantar da hankalinki zan samar miki farinciki nan kusa ,amman ki zauna kiyi farinciki tare da yanuwanki na zuwa wani lokaci ."kinsan yadda nake ji a zuciyata kuwa mommy da kike tunanin zanyi farinciki alhalin bana tare da ya'yana "?"na sani diyata kuma zan taimaka miki amman sai kin
natsu ki fahimceni..."
"Ni dai ki min alkwarin zaki dawo min da yarana nan kusa
dani zaki sanya hannu cikin basu kulawa ,ta rike hannun mahaifiyarta gam
tana gunjin kuka
da kyar mommy ta iya d'aga mata kai tare da
rarrashinta ,
sannan
ta
tsaida sheshekar kukan da take
dan irin kukan da ba'a son mai tarin
damuwa yana yi ne kuka daga kasan zuciya "muje parlou'n cikin yanuwanki kiyi walwala tayi saurin girgiza mata kai ,duk yadda mommy tayi naci amman taki yarda ta fita falon kamar yadda mommy
ta bukata ta kwanta
lamo a saman katifa hawaye na tsilalo mata tana ji ajikinta nan kusa zata bar musu
duniyar gabad'aya adalilin rashin ya'yanta ..."
Jiki a sanyaye mommy ta koma falon inda kai tsaye ta kasa zama ta wuce d'akinta
ganin haka yasa gabad'aya yaranta suka mike suka biyo bayanta, tana tsaye a tsakiyar dakin rungume da hannunwanta suka karaso suka
zagayeta cike da matsanancin tashin hankali kowanensu na kokarin tambayarta damuwarta , tayi shiru tana Kallonsu daya bayan daya "menene mommy suka sake
hada baki gurin fadar haka "ina cikin damuwa kuma bani da masu cireni cikin damuwar nan
sai ku tunda kune silar damuwar
gaba-daya tunda dicter ta dawo gidan nan batare da yaranta ba take cikin damuwa
da tashin hankali wanda nake ganin zamu iya rasata , karku
auka ban san ciwonta bane kawai dai ina biye muku ne
saboda gudun
acin ranku da matsayinku na manya ya'yana
ta karasa maganar cikin kuka "nasan kuna iyakacin bakin kokarinku akan kula daita
amman mai yasa bazaku magance mata matsalarta ba
ta hanya lamunce mata ta dawo da yaranta kusa daita , indai har da gaske soyayyar da kuke mata na
gaskiya ne
to ku dawo mata da ya'yanta ta cigaba da kulawa dasu a matsayinta na uwarsu, ina da tabbacin muddin tana tare dasu zata samu farinciki , ruhinta zai samu salama zata karasa rayuwarta
tare da yaranta cikin farinciki dukkaninku kuna tare da matanku da ya'yanku sai ita zaku rabata da yaranta idan wani abu ya samu yaranta adalinlinku bazata taba yafe muku ba ,ina umartaku ina baku shawara da ku amince ta koma ta dawo da ya'yanta kusa daita ,ta mika musu hannuwanta ku min alkwarin zaku dawo mata da ya'yanta nan kusa ,kuma ina son idan an dawo dasu ku sosu ku qauncesu kamar ya'yan cikinku, ku maidasu cikin addininmu na Kiristoci , bazasu ki ba tunda yara ne har yanzu zasu dawo addininmu mu cigaba da rayuwarmu dakin ya dauki shiru suna sauraron maganar mahaifiyarsu ema ya kamo hannunta ya zaunar daita a bakin gado ya janyo karamar kuj
era ya zauna a gabanta sauran suka cigaba da tsayuwa
"ki kwantar da hankalinki mommy kin dai san baki da isasshen lafiya har yanzu kina karkashin kulawar likita ne ,to kada ki bari wannan dan karamin matsalar ya daga miki hankali ki bamu lokacin zamu shawarta a tsakaninmu
akan lamarin idan zai yiwu a kawo yaran za'a yi
yana gama fadar haka ya mike ya bar dakin sauran yan'uwansa suka mara masa baya suka dauki matansu suka bar gidan ..."
Har dare dicter bata fito ba ta dinga hauka a cikin daki duk abinda ta dauka sai ta buga shi da kasa tana kuka a matukar firgice mommy ta shiga dakin tana kiran sunanta "dicter menene kuma "?"Ya'yana ya fada numfashinta na kokarin
aukewa mommy ta rungumeta tsam karki kasheni Idan kina daga hankalinki irin haka komai zai iya faruwa dani zan mutu na barki kafin ki mutu ki barni ta soma girgiza mata kai "baxaki mutu ba "to ki daina wannan kuka am sorry mommy na daina kuka karki mutu ki barni "cike da shesheka tace "bazan iya rayuwa ba idan babu ke dukkaninku kuna da mahimmanci a rayuwata kuka sosai mommy take kamar karamar yarinya "dan Allah mommy ki daina kuka "ta yaya kike expecting zan samu kwanciyar hankali alhalin ke kina cikin damuwa ina sonki bana son wani abu ya sameki ina bukatarki a raye dan Allah ki daina kuka nayi shiru bazan sake nuna damuwa ta akansu sadiq ba na hakura dasu mommy "no karki ce haka yaya dabam suke acikin zukatan iyayensu nayi miki alkawarin zaki rayu da yaranki muddin ina raye ...... "
Mmn Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 22
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
Da zuwansu suka umarci direba da sauran fasinjoji dasu fito cikin tsananin rude'wa suka fito daya bayan daya yayinda kowanne daga cikinsu ke kyarma amman banda Aliyu da idanunsa ke tsaye kyam akan 'yan fashin yana Kallonsu ,lokacin ne wani mutumi mai kimanin shekaru hamsi da matarsa da 'yarsu yar shekara bakwai suka fito suma suka tsaya cikin sawun mutane suna masu fargaba abinda zai faru , Kowa ya kwanta flat akasa bisa umarnin ogan 'yan fashin ban da Aliyu da yayi tsaye kawai yana cigaba da duban su daya bayan , dan shi a wannan lokacin bindigar da suke rike daita ya dinga bi da kallo dan wannan lokacin shine karo na farko daya ta
a ganin bindigar gaske a rayuwarsa ,sai dai yana jin labarinta dan ko a shirin film to a Ina ma zai gani shi da yayi rayuwa acikin bukka a Abuja sannan ya dawo da rayuwarsa a kauyen ilo da ko wutar lantarki babu ."
Cikin matsanancin fushi mataimakin ogan 'yan fashin ya iso inda Aliyu yake tsaye yana dubansu fuskarsa cike da dakiya babu alamun wani tsoro a tattare dashi , ya cakumimeshi da hannu
aya yana
arin bugasa da jikin mota , sai dai ganin tsananin kyawun muradi mai ha
e da dakakkiyar zuciya yasa ogan 'yan fashin dakatar da mataimakensa daga abinda yayi niyya yace "damuwa ". ......
"Yes oga "ka barshi kawai " wanda aka kira da damuwa yace "kaci darajan umarnin ogan da yau sai gawarka, Aliyu ya gyara tsayuwarsa har da rike kugunsa kamar wani babba ya ci gaba da kallonsu , yayinda Inna Jamila tayi saurin d'agowa dan taga abinda ke faruwa da
an amanarta kuma d'a mafi soyuwa a ran hajiya kayi a hankali idanunta suka sauka akan ogan 'yan fashi rike da hannun Aliyu yana tafiya cike da
asaita, kai tsaye gurin mutane ya nufa yana shawagi yayinda yaransa ke kai kawo da tambayar mutane kudi batare da 'bata lokaci ba suka shiga amshewa mutane kudadensu har suka kawo kan mutanan nan masu rike da hannu diyarsu ,a tsawace suka tambayesa kudi .
cikin rawar murya jikin mutumin na rawa yace "dan Allah kuyi hakuri wallahi babu kudi a hannuna ganin gida mukaje yanzu haka abinda ke hannumu basu wuce nacin abinci a hanya ba ai gama maganarsa ke da wuya
aya daga cikin yan fashi ya harbe mutumin take ya mutu .....
Jin harbi ne ya kara firgita sauran mutane suka mike a razane kowa ya bar gurin har direba suka runtuma daji cikin firgici kowa ya kama gabansa ciki kuwa har da inna Jamila ai Aliyu na ganin haka ya soma kokarin fixgewa dan ya bi bayanta amman ya kasa saboda rikon da ogan 'yan fashi yayi masa bana wasa bane ganin haka ya saka masa kuka yana kiran sunanta " anya ! anya !! " da yake haka ta koyar dashi ya dinga kiranta wato (mama) cikin harshen zarma ."
"Yan fashi sun dade suna dibar kayayyakin mutanen da suka gudu suka bari har sanda suka kwashe abinda suke bukata , gabad'aya Aliyu ya fita haiyacinsa shi ba tsoron yan fashin ke damunsa ba kamar rasa anyarsa , banda kuka yana kiran sunanta babu abinda yake yana
arin fixgewa daga hannun ogan yan fashi dan yabi bayan inna Jamila amman ya kasa saboda mugun rikon da yayi masa hakan ogan 'yan fashin yaji yana kaunar Aliyu a cikin ransa kuma yake jin zai iya rabasa da kowa ciki kuwa har da iyayensa .."
"Inna Jamila kuwa gudu kawai take sai gata a tsakiyar wani kungurumin daji a lokacin dare ya kara yi sosai tun tana gudu tana kuka har ta dawo tafiya a sanyaye cikin yanayin gajiya ga kasala ga kishin ruwa sune suka taru suka rufe mata zuciya duhu ya bayyana acikin idanunta daga nan bata sake gane komai ba gabad'aya ko numfashi bata iya fitarwa sosai sannan babu abinda bakinta ke furtawa sai sunan " Aliyu muradin hajiya kayi ....."
Har karfe ukun dare bata cikin haiyacinta wasu ayari ne na fulani ke tafe cikin sauri daga cikin ilori , duk da alamun gajiya atare dasu hakan bai hanasu saurin isa inda take kwance ba, shugaban ayarin ne a gaba yayinda sauran ke biye dashi a baya a hankali idanunsa ya sauka akan inna Jamila dake kwance ranta a hannun Allah ,a zaton sa ma gawa ce ganin bata numfashi , shugaban ayarin ya tsaidasu kallon second biyu yayi mata yasa aka
auketa aka daurata akan rakumi suka nufi kauyen su daita domin yi mata sutura hakika mutumin ya yaba da kyawun inna Jamila sai dai duk wannan kyawun ya zama tarihi domin ta zama gawa sosai shugaban ayarin yayi bakinciki da ganinta a matsayin matacciya .
Nan dai suka dauketa suka tafi tare da sheidawa sauran matafiya da suke tare abinda ya faru ..
gurin sallar asuba suka kawo wani kauye mai suna *oke ose* ,
an sanyi iskar dare ya sanya inna Jamila farfadowa tun kafin su kai ga kauyen shugaban ayarin ne ya soma fahimtar ta farfa
o sakamakon motsin daya jiyo akan rakumi cikin tsananin murna da farinciki yake sanarwar abokan tafiyarsa matar nan ta farfado dan haka cikin sauri suka tsaya ya bata ruwa ta
an kurba sannan ya shafa mata a fuska dan taji sanyi ta karasa dawo wa haiyacinta ganin har lokacin bata gama warwarewa ba sai yace su hanzarta karasawa kauyensu dan a bata abinci taci ko ta samu ta dawo cikin natsuwarta .."
Basu suka isa kauyen dake daf da nasu ba sai
misalin shida na safiya ranar suka yada zango a bayan gari da nufin sai gari ya karasa wayewa sai su shiga ciki ,nan suka kafa tantunansu amatsayinsu na baki suka yada zango kowa da tunaninsa masu cin abinci nayi masu gyara kayansu nayi ,a lokacin shugaban tafiyar ya dauko dabino da ruwa ya bawa Jamila domin taci ta rage yunwa sai lokacin ta dawo haiyacinta banda kuka da kiran sunansa Aliyu babu abinda take ,"shikenan sun rabani da d'ana Aliyu ,
an amana ne agurina mai zancewa kanwar ubansa?" dan Allah ku taimakamin ku nemo min Aliyu bai san komai ba ,bai san kowa ba sai ni, tun da mahaifiyarsa ta kawo shi bai ta
a fita daga kauyenmu ba sai a wannan lokacin ta kurma wani gigitaccen ihu tana mikewa tsaye ta kwasa da gudu suka biyota amman kafin kace me sun nemeta sun rasa basu yi yunkurin biyota cikin garin ba gudun zargin mutane , haka ta fa
a kauyen tana ihu kiran sunan Aliyu aiko mutane suka taso suka taru akanta suna tambayarta me ya faru ?"daga ina take sam ta kasa magana baya ga sunan Aliyu tana son Aliyu tamkar ranta tana jin kamar itace ta kawo shi duniya bazata so ta rasashi ta wannan hanyar ba ,"yana hannun yan fashi ne ko kuwa shima ya bi sawun masu gudun ceton rai ?
"Wani daga cikin mutanen dake tsaye akanta ya jefa mata tambaya qirjinta ta shiga nunawa hannu duk da magana take son yi amman harahenta da kukan da take ya hana ,ganin kamar ta samu matsala kwakwaluwa yasa ya nufi gidan sarkin garin daita ..
*******
Bangaren Aliyu kuwa bayan tafiyar ayarin tafiyarsu kuka ya cigaba da yi sosai saboda shima yana matukar kaunar inna jamila yana kallonta ne a matsayin mahaifiyarsa da bata tare dasu bugu da kari tana dibe masa kewar hajiya kayi ,yan fashi suka gama kwashe komai da suke so suka tasa keyarsa yana kuka suka shiga motarsu dashi sukai gaba .
"Boss cewar mataimakin shugaban yan fashi yaya za'a yi da wannan yaron ne "? boss yace "zan bashi trening mai kyau dan ina ji ajikina wata rana zai min amfani duba ga yanayi rashin jin tsoronsa , sauran dake zaune a cikin motar suka kwashe da dariya "gaskiya haka ne bisa ga alamu zai yi amfani domin nan gaba dodon maza zai zama kaga jikinsa akwai siffan mazantaka gashi tun daya ganmu bai razana kamar sauran yara irinsa ,gaskiya zai yi amfani a fagen daga ,kai yaro yaya sunanka inji cewar direban motar ?
Aliyu da kukansa ya
an tsagsita yace "Aliyu muradin hajiya kayi "
"Aliyu gabad'ayansu suka hada baki gurin maimata sunan suna kwashewa da dariya saboda hada sunan da yayi guri daya "Aliyu gadanga kusar yaki dai meye kuma wani muradin hajiya kayi ? inji cewar damuwa .
Daya daga cikin yan fashin mai suna damusa yace "lallai sunan ya dace da mai shi zaka zama na hannun damar oga ka saba da kowa amman ban da wannan mai fuskar birin damisa ya k'arasa maganar yana dariya yana dukan stearing mota, gama dukan stearing motar ke da wuya take stearing motar ta nemi kufce masa ,yayi ta
arin control ta hanyar d'aura q'irjinsa dan ya rike motar amman ina tuni motar ta soma tangal tangal akan titi kafin kiftawa da bisimilla motar ta kife a gefen titi ....... ...
take suka rud'e suka shiga ihun da kururuwar neman
auki kowanne acikinsu na kokarin neman ceton ransa har Aliyu dan zuwa lokacin har motar ta fara fitar da hayaki ,cike da tausayawa shugaban 'yan fashin ya kalli Aliyu "yaro ina sonka ka yafe min nayi sanadin rabaka da mahaifiyarka gashi mutuwa na kusanto mu sai dai bazan juri ganin ka rasa rayuwarka a dalilina ba , zan fitar da kai kabi wannan dogon titi zai kai ka har cikin gari Allah zai kareka yana gama fadar haka yayi kokarin kwantar da Aliyu ya tura kanshi waje dan Allah yasa glass din window a bude yake sai dai bai kai kasa ba kadan ne a bude bancin haka dasu kansu zasu iya fitowa .
cikkaken minti goma ba'a yi da fitowar Aliyu ba motar ta kama da wuta aiko Aliyu na ganin haka ya kwasa da gudu ya bi hanyar da ogan 'yan fashin ya nuna masa yana kuka ,gudu yake sosai kamar ransa zai fita tun yana iya juyawa ya hango yadda motar ke ci da wuta har ya daina numfashinsa ne ya soma
arin yin kasa ,ya tsaya yana sauke numfashi tamkar mai cutar asma , kad'an ka
an ya dinga yi kasa har ya zube a gefen titi ,tun yana iya bude idanunshi har idanunsa suka rufe ya daina ganin duhun dare ,sanyi iskar asuba ne ya farkar dashi a lokacin da bai san a wani hali yake ciki ba ga tashin hankali ga yunwa da kishin ruwa ga firgici yana jin yadda motaci ke falla gudu akan titi suna wucewa amman nauyin da jikinsa yayi yasa ya kasa yunkurawa .
"a qalla sai da yayi kusan awa
aya da farfadowa sannan ya samu kwarin jikin bu
e idanunshi sosai ya shiga d'agawa motocin dake falla gudu akan titi hannunsa sai dai duk motar data zo kokarinta ta bawa tayarta iska dan gurin na da matukar hatsari , dan haka ya sake matsowa sosai bakin titi amman still babu motar datayi yunkurin tsayawa har gari ya fara haske ,cikin haka sai ga motar Alhaji Marwan ta kwaso a guje inda Aliyu ya
an mike zaune da kyar yana daga musu hannu tun daga nesa Alhaji marwan ya hango fuskarsa cikin matsanancin tashin hankali har direbansa ya wuce da gudu, yace "malam muhammadu mu
an tsaya muga ko zamu iya taimakawa yaron ce "Anya yalla'bai ma tsaya wannan hanyar fa bata da kyau ,safe dare 'yan fashi ne dankare acikinsa ,tun daga olori har zuwa nan din duk wani direba idan ya kawo nan Allah Allah yake yaga ya barta da sauri ."
"shiru Alhaji marwan yayi a lokacin da malam muhammadu ke
arin taka mota domin falfala gudu "kai dai mu koma ban san dalilin da yasa ba amman naji zuciyata tana umartana dana taimaka masa "dady kar mu tsaya ni dai ina jin tsoro ta karasa maganar a shagwabe kamar zatayi kuka ,cikin tsananin firgita da fargaba direban yace "yauwa yar baba kisa baki gurin nan na da matukar hatsari akwai manyan yan fashi , nan fa tsoro ya sake kamata cikin rauni ta sake kallon mahaifinta tare da rike masa hannu "dady karka bari mu tsaya ,kace ma direba ya wuce dan Allah kace mu wuce ta dinga maganar cikin tsananin tashin hankali a hankali Alhaji marwan ya d'aura hannunsa akanta "me yasa mamana bayan taimako zamuyi ? "me yasa duk sanda za'a yi taimako kike nuna jin tsoro da rashin amincewa ? Saurin girgiza masa kai tayi zuciyarta na sake tsinkewa " ba haka bane dady amman dai ni yanzu banaso kayi taimakon nan tunda an ce hanyar bashi da kyau dan Allah Abba Karka bari a tsaya ni tsoro nake ji ... ...
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
~TRUE LIFE STORY~
Page 23
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
....Malam Muhammad ya
an dubi Alhaji marwan ta cikin madubi cikin sarewa yace "Alhaji ka yiwa Allah ka saurari uzurina dana afra duniyar ce ta zama abinda ta zama taimakawa mutane yanzu ya zama abun tsoro ,sai ka taimakawa mutun ya janyo maka babbar matsala dayawa 'yan fashi suna amfani da yara ta hanyar tsaida mutane " babu yadda malam Muhammadu bai yi da alhj marwan ba amman zuciyarsa ta kekashe akan son taimakawa Aliyu ya bashi umarnin ya koma haka malam muhammad ya juya kan mota suka koma har lokacin Aliyu na nan a inda suka barshi yana daga hannu domin nemawa kanshi taimako kawai yaga mota ta tsaya a daf dashi an bu
e murfin motar cikin hanzari "kai yaro me kake yi a wannan daji haka"? sai lokacin Aliyu ya samu karfin halin yin magana yace "tare muke da mamana shine 'yan fashi suka tare motarmu a baya ka
an nan dai ya korowa Alhaji marwan abinda ya faru cike da tausayawa Alhaji marwan ya miko masa hannu take afra dake hangosu ta runtse idanunta saboda bakinciki a hankali Aliyu ya da'ura tafin hannunsa cikin na alhj marwan ya rike gam ya shigar dashi gaban mota ya zaunar dashi ya rufe
shi kuma ya koma mazauninsa kusa da afra diyarsa ya zauna malam Muhammad ya taka motar da gudu suka bar gurin tunda Aliyu ya shigo motar afra ta toshe hancinta da hannunta daya ."
Malam Muhammad na falfala gudu akan titi Aliyu na share hawayen dake zubo masa hankalinsa ya sake tashi da al'amarin rayuwar duniya mahaifiyarsa ce tazo masa wasu kwalla suka zubo masa ina zai ga mahaifiyarsa tana raye ko ta mutu ? "Idan tana raye me yasa bata sake waiwayarsu ba ? Yayiwa kanshi tambayar yana sake zubar da hawaye ya rasa mahaifiyarsa mai tsananin son shi ya rasa kaka mai sonshi fiyye da rayuwarta yanzu kuma ya rasa anyarsa data maye masa gurbin mutane masu daraja da mahimmanci a rayuwarsa ko taya zai hadu da danginsa ? kuka yake sosai tun yana yin kukan a hankali har sautin kukansa ya soma fita afra taja tsaki tana sake kawar da fuskarta gefen titi tare da toshe kunnenta dan tun daya shigo motar kallo tayi masa ta dauke fuskarta . Alhaji marwan yace " yaro kayi hakuri rayuwa duk yadda Allah ya tsarawa mutun babu wanda ya isa ya canza masa ita qaddara tana fadawa bawa daidai yadda Allah ya hukunto masa sai dai ko addu'a ta sausauta qaddarar ka daina kuka haka inshallahu zaka ga mahaifiyarka idan da rai " afra ta fashe da kuka tana cewa "wai dady me yasa kake yin haka ka fiyye tausayin mutane ? " Allah ban so ka taimaka masa ba ni tsoronsa ma nake ji kalli fa yadda jikinsa yake duk yayi kaca kaca wayasani ma ko dan boko haram ne? take hawayen Aliyu suka tsaya saboda maganarta ta daki kunnuwansa sannan ta wuce cikin zuciyarsa sai yaji kamar ya bude murfin motar ya fita ,zuciyarsa a dake bai yi la'akari da motar na gudu akan titi ba ya kai hannunsa zai bude murfin motar yajita a kulle gam nan zuciya ya sake zuwan masa wuya ya soma kokuwa da numfashinsa saboda bai samu nasarar fita daga cikin motar ba ,
malam Muhammad ya kallesa cike da tsananin mamaki yaro Karami haka da zuciya kai ya shiga girgizawa sannan ya sake maida kanshi ga tuki yayinda Alhaji marwan ya dakatar da afra dake zuba maganar da duk tazo bakinta batare data kalli gaban motar ba , shiru tayi ba dan ranta yaso ba alhj marwan ya cigaba da kallonta zuciyarsa na tsinkewa ya lura tunda Aliyu ya shigo motar yanayinta ya sake sauyawa zuwa damuwa da tsananin
acin rai Allah dai ya taimakesa idan ba halin mahaifiyarta ta dauko ba , yayi shiru yana tunanin inda zai kai aliyu idan ya isa Lagos dan bai isa ya kai shi gidansa ba saboda matarsa bata son bako ko yan'uwansa ma hakurin dole take yi da zuwansu gidansa dan babu yadda ta iya , kai tsaye zuciyarsa ta umarcesa ya kai shi gurin mahaifiyarsa domin ita soyayyar mutune shine abu mafi sauki a rayuwarta d'a ko ba nata bane zata maidashi tamkar nata tare da bashi kulawar data dace sun fi karfin awa daya suna tafiya idanunsa ya sauka akan wani restaurant dan haka ya bawa malam Muhammad umarnin tsayawa a daidai bakin restaurant din yayi parking motar suka sauko har aliyu da alhj marwan yace ya fito , Afra Kam kin fitowa tayi dan haushin dauko Aliyu da mahaifinta yayi , yaro yayi kaca kaca yayi datti kamar an hakoshi a rami gashi tun daya shigo motar yanayin kamshin motar ya sauya , a hankali ta sake maida kanta gefen titi cikin yanayin na
acin rai tana sake jin bakinciki , alhaji marwa ya zagayo ya bude bangaren da take zaune yace "mamana fito muje kici abinci "dan turo karamin bakinta tayi alamun shagwa'ba sannan tace "bana jin yunwa dady shiru yayi kawai yana dubanta Kafin daga baya ya juyawa ya nufi cikin restaurant din babu yawon mutane kasancewar har lokacin safiya ce ,kujera yaja ya zauna tare da nunawa Aliyu gurin zama nan masu siyar da abincin suka karaso garesa suna tambayarsa abinda yake bukata ya dubi Aliyu da malam muhammad yace "me za'a kawo muku malam Muhammad yace akawo masa tuwon semoviter da miyar ugu sannan ya dubi Aliyu dake zaune zuciyarsa na tuttukin bakinciki da tsinkewar zuciya "kai fa me zaka ci yaro "? Yayi saurin girgiza masa kai "bazakaci abinci ba ? Ya gyada masa kai idanunsa na kallon table din dake tsakiyarsu babu kyamkyami Alhaji marwan ya kamo hannun Aliyu cikin nasa "ka saki jikinka dani dan ina ji ajikina bazaka cutar dani da iyalina ba , ka
aukeni kamar mahaifinka ni kuma zan daukeka tamkar dana abinda yarinta tayi maka kayi hakuri haka take tana da rashin sabo da mutane amman kuma idan kuka saba zakayi mamaki dan zaka ji dadin zama damu runtse Idanunshi yayi yana sauraron Alhaji marwan dake lallabashi dan ya sanyawa cikinsa wani abu da kyar ya iya bude baki yace akawo masa tuwo wani sanyayyen dadi Alhaji marwan yaji dan hakan nan yaji Aliyu ya kwanta masa take ya bawa matar dake tsaye akansu umarnin akawo masa abinda ya bukata ta juya cikin saurin ta zubo ta kawo ma Aliyu abinci da ruwa ta ajiye a gabansa Aliyu ya kalli alhj marwan yace"na gode sannan ya soma ci alhj marwan bai ce masa komai ba ya sallami matar ya bude masa ruwa , Lumshe ido Aliyu yayi a lokacin da ya kai lomar abinci bakinsa saboda dadin da abinci yayi masa rabonsa da cin abinci tun jiya da rana ,Aliyu nacin abinci alhj marwan na kallonsa yana jinjina irin kyawun da Allah yayi masa ga kyau ga kamala cin abincinsa ka
ai ya isa ka fahimci irin natsuwar dake tattare dashi ,malam muhammadu tuni ya kammala amman aliyu ko rabi bai yi ba sun kusan minti ashirin sannan ya kammala suka mike suka shiga mota.."
basu suka isa birnin iko ba sai gurin karfe biyu na rana kai tsaye gidan mahaifiyarsa Alhaji marwan ya bukaci malam Muhammad ya nufa ,tun daga haraban gida Afra ke ihun kiran sunan kakarta hajiya Aysha tana cewa "granny ki fito mun dawo har da wani yaro da dady ya tsinto akan titi ,yaron duk yayi datti har wari yake ."a falon gidan sukayi kicibis da Hajiya Aysha tana tsaye jiran shigowarsu , Afra ta kamota ta rungumeta a jikinta a daidai lokacin da Alhaji marwan ya shigo bakinsa
auke da sallama hannunsa rike dana Aliyu "yauwa kinga yaron ko granny a bakin titi dady ya tsintoshi ni banason shi kicewa dady ya mayar dashi inda ya dauko shi ta karasa maganar kamar zatayi kuka hajiya aysha ta kai hannu ta shafa kan afra wacce a lokacin bazata wuce sa'ar Aliyu ba idan ma ya girmemata kadan ne shima bazai fi watanni ba ."
Alhj marwan ya saki hannu Aliyu ya karaso ya kamo hannunta "kai mamana ba dai surutu ba "ai kuna fama da wannan bakin nata mai kama dana aku kuturu sannu da zuwa ya gajiyar hanya "?
"Alhamdulillah Hajiya mun sameku lafiya ya gidan fatan kowa yana lafiya? yayi maganar yana zama akan kujera mai zaman mutun
aya" "kowa yana lafiya marwan ya mutanen ilori an yi taron biki lafiya"? ya amsa da lafiya ta karasa ta bude fridge ta d'auko ruwa mai sanyi ta tsiyaya masa a glass cup ta mika masa "ka sha kaji sanyi "na gode hajiya yayi maganar yana amsar cup a hannunta ya sha ka
an ya ajiye cup , hajiya Aysha ta kalli Aliyu ta kalli Alhaji marwan "da gaske tsinto yaro kayi "?ya jinjina mata kai alamun "eh "Kai kuwa a wannan duniyar data zama abar tsoro kasan ko wani irin mutun ne shi"
"karki damu Hajiya mutun ne kamar kowa nan ya koro mata abinda ya faru da Aliyu kamar yadda ya sheida masa tace "Allah sarki ko a wani hali mahaifiyarsa take yanzu nasan tana can cikin tsananin tashin hankali wannan kasa tamu dai sai addua daka ji labarin yan fashi sai kaji masu garkuwa da mutane. "
"Hajiya mutanen duniyar ne sun zama abinda suka zama kuma duk rashin aikin yi ke kawo irin wannan matsalolin rayuwar , Allah dai ya kyauta ya iya mana ya karasa maganar tare da mikewa tsaye "bari na karasa gida zuwa gobe zan shigo, ya riko hannun Aliyu dake rukube a gefen kujera yana tunanin barinsa ko tafiya dashi yaji tace " ka bar min yaron anan yayi min kwana biyu albashi idan zai dawo gidanku ne sai ya dawo daga baya idan ma da hali abar minshi gaba-daya kawai "allah sarki hajiya daman yasan hakan zata faru shiyasa yayi tunanin fara zuwa gidanta murmushin jin dadi yayi yace "shikenan Hajiya bai da matsala an bar miki shi ya dinga zuwa mana lokaci zuwa lokaci sai anjima "Allah ya hutar da gajiya afra ta dubi hajiya tare da kwabe fuska "nayi niyyar zama a gidanki amman tunda zaki rike wannan
an tsintuwar mai datti da wari bazan zauna ba tafiya zanyi " ta mike tana zubburo baki "huta roro na huta da bakin surutun nan naki sauka lafiya tayi maganar tana murmushi, Afra ta bi bayan Alhaji marwan da gudu tana kiran sunansa "dady ! dady !!"
Bangaren Hajiya salaha kuwa tayita kiran number Inna jamila tun daren jiya amman layin baya shiga, cikin wannan damuwar Alhaji realwan ya shigo ya isketa , ya tambayeta abinda ke damunta, ta fada masa damuwarta "karki damu salaha inshallahu suna lafiya "Allah yasa "tace cikin kasalalliyar muryarta , har yamma Hajiya salaha bata samu number Inna jamila ba sannan bata karaso gidan ba ,hakan yasa hankalinta sake kololuwar tashi ,ta dauki kisna da bata wuce shekara daya da haihuwa ba ta goya a bayanta ta sake nufar d'akin Alh realwan cikin tsananin tashin hankali ya bar aikin da yake akan computer ya tsura mata idanunshi "har yanzu basu karaso ba kuma baki samu layinta ba "? yayi mata tambayar , kai kawai ta iya gyada masa idanunta na ciccikowa da ruwan hawaye , ya mike daga inda yake ya riko hannunta cikin nashi ya zaunar daita shima ya zauna a gabanta "kin kira ilo kin tabbatar da sun taso a jiyan kuwa"? "sun taso mana suna tashar bagudo ma munyi waya dasu jikina na bani wani mummunar abu ........"
"No karki yi wannan tunanin , kiyi fatan suna lafiya ,ko motarsu ce ta lalace a hanya kuma cajin wayarta ya kare duk hakan zai iya faruwa ,a hankali ya dinga kwantar mata da hankali har ta
an samu natsuwa wuni ya shude kwana
aya tazo ta wuce ,wani kwana
aya yazo ya wuce babu labarin Aliyu da inna jimila kuma basu koma ilo ba nan zazza
i ya rufe ya Hajiya salaha sai da'akayi asibiti daita ,tayi kuka kamar ranta zai fita kusan karamin hauka tayi dan tana bala'in son aliyu kwatankwacin soyayyar da takewa mahaifiyarta ,taso ta rayu dashi ta bashi farinciki ta bashi gatan daya rasa daga mahaifinsa ta inganta rayuwarsa ta yadda zai ji dadi , alhaji realwan ya daura kanta akan cinyarsa yana rarrashi su kuwa y'an'uwanta wani bakinciki ne ya tokare masu makoshi saboda ganin yadda numfashinta yake kokarin daukewa akan dan haroon , dan bakinciki ma barin hospital din sukai basu sake dawowa ba , da kyar aka samu Hajiya salaha ta dawo daidai, sai dai kullum cikin zubar da hawaye take tana tunanin Aliyu da inna Jamila "idan Aliyu jininta ne babu mai tunhunarta akan 'batansa Jamila fa me zata cewa y'an'uwanta duk da itama danginta ce "?
"tun zuwan Aliyu gidan hajiya Aysha yake samun kulawa a hannunta , yaron ya shiga ranta sosai haka ma lokacin da su Samir suka zo weekend gidan, tashin farko suna ganin Aliyu suka ji ya kwanta musu nan take suka saba dashi abunku ga jini ,Afra ta kalli Samir dake
arin fitowa daga falon hajiya Aysha Yana buga kwallo ta sha gabansa "na ga kana shigewa wancan dan tsintuwar ? "ban gane ina shige masa ba ? Shima yayi mata tambaya yana dubanta "gani nayi wai har kun saba dashi "ban da abinki duk wanda yake tare da granny ai dole mu saba dashi "yana gama fadar haka ya wuce ya barta a gurin tana yatsina fuska ."
*****
Can kauyen da inna Jamila take a qalla sai datayi sati guda batare da ta dawo natsuwarta ba sai daga baya Allah ya taimaka,inda Sarkin garin ya shiga tambayarta daga inda take ,sannan da abinda ya faru daita nan ta shiga zayyano masa komai tun daga farkon har karshe sarki ya tausaya mata matuka sai dai yayi mata alkwarin zai sanya a maidaita gimarinsu ranar inna jimala tayi kuka tamkar ranta zai bar gangar jikinta ta dinga jin ina ma Aliyu mutuwa yayi a hannunta ta bineshi akan ace ya bata ko kuma yana tare da yan fashi ......."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 24
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
......Tun lokacin da muradi ya kasance a gidan hajiya aysha tunanin bai dauke masa ba duk daren duniya sai ya zubar da hawayen bakinciki abinda mahaifinsa yayiwa mahaifiyarsa da sadiq da shi kansa , zuciyarsa na tsananin kewar mutane hudu da suke da matukar muhimmanci a rayuwarsa mahaifiyarsa, kakarsa hajiya kayi , inna jimila da bai san a wani hali take ciki ba da hajiya sallah wacce tayi kokarin bawa rayuwarsa gudunmawa, zuwan da samir keyi ke
an
auke masa kewa wani lokacin ,duk sanda ya wuce gidansu sai tunani ya tsarkafi zuciyarsa a lokacin babu abinda ya fi bukata kamar d'aura idanunsa akan mahaifiyarsa , soyayyar mahaifiyarsa na makale da zuciyarsa duk runtsi duk wuya, haka duk saukar numfashinsa da soyayyarta yake sauka ya kasa manta komai nata ya kasa manta irin rayuwar da suka yi kullum gani yake tamkar a lokacin komai yake faruwa daidai da rana daya bai taba jin qaunar mahaifinsa a zuciyarsa ba illa muguwar tsanarsa da yake ji ,babu abinda yafi daga masa hankali kamar yadda ya nemi diary din data bashi ya rasa a lokacin da zasu taho babu abinda ya mallaka nata sai wannan diary din mai dauke da wasu kudi a cikinsa , kudin da yake ji ba zai iya rabuwa dashi ba duk runtsi duk wuya komai tsananin yunwa da kishinruwan da riski kansa aciki bazai tabasu ba domin tunawa da wani abu daya fito daga hannun mahaifiyarsa sai gashi ya nema ya rasa wanda yake da yakinin sadiq ne ya dauka a dalilin kudin dake cikinsu dan ya sha takura masa akan ya bashi kudin ya rasa me yasa sadiq yaki kwantar da hankalinsa ya zauna guri daya domin bin umarnin mahaifiyarsu shi a halin yanzu da yake a wannan lokacin yafi bukatar kudin tarihin mahaifiyarsa akan kudin duk shima yana ganin abu ne mai daraja da tattalawa agurinsa ."
duk da hajiya aysha na matukar kokarin sosai akanshi a dan kwanakin da yayi amman still zuciyarsa ta kasa samun natsuwa , zuciyarsa tayi nisa akan hukuncin da zai dauka akan azzalumi mahaifinsa wanda shi ya ciresa a wannan matsayin , ya yarda ya amince zai cigaba da zama a gurin hajiya aysha ya karasa rayuwarsa ta data yi masa saura baya jin zai tsaya ko agurin dangin mahaifinsa ne gara yayi nesa da rayuwar mahaifinsa da danginsa, wani lokaci kuma sai yaji kamar ya tattara ya shiga duniya kamar yadda sadiq yayi yaje duk inda Allah zai kai shi yayi rayuwarsa ya bar rayuwar mahaifiyarsa a hannun Allah a duk inda take daman kuma rayuwarta ba'a hannunsa take ba amman idan ya tuna mahaifiyarsa na bukatar taimakonsa , tana bukatar kulawarsa tana bukatar ta ganshi a nagartaccen mutun kamili wanda zai jibanci al'amuran ita da dan'uwansa sai ya zubar da komai domin soyayyar mahaifiyarsa t
a fiyye masa komai soyayyarta na makale a zuciyarsa duk inda zashi suna tare da wannan son da Allah ne ya dasa shi a zukatan iyaye da
ansu kuma babu mai iya fitar dashi sai wanda ya dasashi ,yana tsananin sonta yana son ya mutu da qaunarta bashi da wata soyayya data wuce ta Allah da manzonsa sai kuma ta mahaifiyarsa , yana makale a dakin da'aka bashi ya takure guri daya yana kuka yana felling din mahaifiyarsa hawaye na zubo masa hajiya aysha ta shigo dakin ta bishi da kallo "Aliyu lafiyarka kuwa ka dawo daki ka takure kanka ? Tayi masa tambayar duk da tasan bazai wuce tunanin mahaifiyarsa yake ba ,Aliyu ya sake sunkuyar da kanshi kasa tare da cewa "babu komai" .
hajiya aysha ta zauna kusa dashi cike da kulawa "sai yaushe zaka dawo kamar jikana wanda nayi silar zuwan iyayensa duniya ?"ina sonka aliyu ina son ka dawo tamkar jinina saboda tsananin son da zuciyata ke maka , takure kanka da kake yana matukar damuna dan Allah ka cire tunani da damuwa a ranka baka rasa dangi da yan'uwa ba tunda gani ,nice danginka nice mahaifiyarka daka rasa nice komai naka zan tsaya maka akan komai zan bawa rayuwarka kulawa ka hakura da rayuwar damuwa , kayi kankanta da daurawa kanka tunani ." cike da raunin zuciya tace" kayi min alkwarin zaka cire damuwar nan a ranka ta karasa maganar tana kamo tafin hannunsa cikin nata " na kasa hakura granny ya kirata da sunan daya ji jikokinta na kiranta dashi ,ta Lumshe idanunta tana mai tsananin jin farinciki " zai wuya na iya cire damuwar dake zuciyata ko zai ciru sai a hankali "nasan da haka Aliyu amman kayi kokarin kai yaro ne karami rayuwar tunani bata kamaceka ba ka cigaba da rayuwarka ka cigaba da walwala kamar sauran yara "inshallahu zanyi kokari gabadaya Hajiya aysha ta gama kashe masa jiki ta zuba masa ido cikin tausayawa "Ko zaka iya fada min sunan mahaifiyarka da mahaifinka ? Shiru yayi yana tunani kafin yace "benedicter rashida ya furta a hankali " shiru hajiya aysha tayi tana cigaba da kallonsa kafin daga bisani tace "mahaifinka fa "rashida Benedicter ya sake maimaitawa Hajiya aysha ta muskuta cikin damuwa tace "babanka nake nufi saboda karatu ya sake dubanta ya tausasa muryarsa yace "Aliyu benedicter rashida "wani irin suna ne haka? " mahaifinka ne Aliyu ko benedicter wanne aciki na dai san rashida sunan mace ne kenan sunan mahaifiyarka ne? ta karasa fadar haka tana sake tambayarsa still dai abu daya ya fada mata kamar farko "ko baka da uba ne ?da sauri Aliyu ya gyada mata kai alamun "eh bani da uba sai uwa da wannan sunan na kare karatun primary tausayinsa yayi mugun ratsa zuciyar hajiya aysha bata san sanda hawayen tausayi ya shiga turereniyar zubawa bisa kuncinta ba , ta soma kuka sosai " yaro kyakkywa kamar wannan ga natsuwa da ilimi sannan da gani idan ya cigaba da rayuwa zai yi biyayya da kamala amman bashi da mahaifi wannan wacce irin rayuwa iyayensa suka zaba masa ? "inna lillahi wa inna ilaihi raji'un ta dinga furtawa tana maimaitawa hawaye na sake zubo mata tamkar an bude fomfo jiki a sanyaye ta baro d'akin zuciyarta cunkushe da bakinciki marasa misaltuwa "hakika bata so Aliyu yazo ta hanyar zina ba amman babu yadda zatayi haka Allah ya qaddara masa daman kuma qaddara tana kan kowani bawa wuni ranar da bakinciki hajiya aysha ta wuni har sanda Alhaji marwan ya shigo
akinta shi da afra a dalilin bai ganta a falo ba afra ta samu guri akan kujera ta zauna shi kuma Alhaji marwan ya krasa da sauri ya zauna a bakin gadon saboda hango hajiya kwance da yayi ,hankalinsa a matukar tashe ya soma tambayarta damuwarta batare da ta lura da afra ba dake zaune akan kujera ba ta koro masa komai akan Aliyu tana fashewa da wani sabon kuka "banji dadi da yaro kamar Aliyu ya kasance dan zina ba mai yasa mutane suke biyewa son zuciyarsu su aikatawa rayuwar
ansu mummunar ta'adancinta ....."? "Wallahi iyayensa sunci zarafinsa " muryar Alhaji marwan na rawa yace "subhallah hajiya ki daina kuka haka bawa baya wuce qaddararsa shi babu ruwansa har agurin Allah shi din tsarkake ne yanzu yadda zamu tallafawa rayuwarsa zamuyi a qalla sun dauki sama da minti talatin suna tautaunawa duk akan idanun afra data cika bam tana sake jin tsanar Aliyu a ranta ...
******"
Bayan wata daya Inna jamila ta koma kauyen ilo tasa aka kira hajiya salaha a waya tayi mata bayanin abinda ya faru dasu ,gama jin bayaninta ke da wuya sai gani aka yi Hajiya salaha ta zube kasa sumammiya nan take aka kwasheta zuwa asibiti ,likitoci suka rufa akanta domin ceto ranta dake
arin barin gangar jikinta ,da kyar likitoci suka samu ta dawo daidai, sai dai ban da kiran sunan muradin hajiya kayi babu abinda take ."
Alhaji realwan dake zaune a gabanta ya riko yatsun hannunta cikin nasa gam hankalinsa a matukar tashe "ki kwantar da hankalinki salaha, inshallahu Allah zai kubutar dashi daga hannun yan fashin nan ,babu abinda zai sameshi ki daina d'aga hankalinki dan Allah , Allah ya ga kinyi iyakar
arinki akan yaron nan". "Alhaji bazan iya kwantar da hankalina ba d'a sukutun fa koda bani na haifesa ba dole naji zafin rashinsa , duk kuma ranar da mahaifiyarsa ta waiwayemu da batun yaranta me zance mata"? "Inshallahu gobe zan sa ma'aikata a cikin lamarin ayi bincike ."
"Dan Allah a taimaka a binciko min shi gara ace mutuwa yayi a hanuna akan ace yana hannun 'yan fashi azzaluman mutane ,Allah ka saka mana ka tona asirinsu a duk inda suke, Allah ka bayyana min muradina ....."ta karasa maganar tana kuka ."
Alhaji realwan na barin asibiti ofishin 'yan sanda ya nufa yayi musu bayanin komai da inda abun ya faru tashin farko suka bukaci hoton muradi sai dai babu sai kwatanta musu yayi da shekarunsa , abunka da mai arziki take labarin 'batan Aliyu ya karad'e ko'ina ,bangaren gidan tv , radio jarida da duk wani kafafen ya
a labarai , yawan kukan da Hajiya salaha take babu dare babu rana yasa likitan dake dubata yayi mata allura saboda a samu hankalinta ya kwanta dan bp dinta ya hau sosai ."
zuwan hajiya Aysha biyu asibintin duba jikin Hajiya salaha sai dai bata ta
a zuwa da Aliyu ba ,sannan bata ta
a zuwa ta iske idanun hajiya salaha biyu ba , duk sanda zata zo tana bacci ,satin hajiya salaha
aya ta
an samu saukin rad'ad'in rashin Aliyu aka sallameta daga asibiti suka dawo gida kuma har wannan lokacin babu wani bayani akan batan Aliyu , hajiya salaha tayi baki ta rame ta fita haiyacinta, ta daina ci ta daina sha hatta magana taki yi da kowa daga sallah sai sallah ke ta da ita tsaye hatta kisna sai da tayi zazzabin rashin kulawar mahaifiya , kowa yazo kalma daya yake fa
a mata tayi hakuri Allah zai bayyana shi a karo na uku ne da Hajiya Aysha tazo tare da afra duba jikin hajiya salaha ta iske idanunta biyu "sannu salaha ya karfin jikin "? Sai data maida kanta kan pillow sannan ta bu
e baki da kyar tace "da sauki Hajiya na gode sosai hawaye na gangaro mata , kuka take sosai tana maganar zuci "wai
an waye ne acikin wannan yaron a cikin yanuwanki ? "Hajiya salaha bata tsaya boyewa surukarta komai ba saboda ta
auketa a matsayin uwa tunda itama matsayin diyarta ta
auketa,ta fada mata matsayin mahaifiyar Aliyu da irin rayuwar datayi da danuwanta haroon ,Sai lokacin hajiya Aysha tasan takamaiman abinda ya faru sannan sai lokacin tasan batun zuwan muradi daga ilo , haka nan hajiya Aysha taji gabanta ya fadi babu wanda yazo mata a lokacin sai Aliyu sai dai shi ai yace mata bashi da kowa a duniya sai mahaifiyarsa ..." cikin jimami tace " Allah ka shirya mana zuri'a ,shi kuma babakarami Allah ya karkato da hankalinsa gida shi ma yaron Allah ya bayyana shi a duk inda yake a hankali Hajiya salaha ta cigaba da amsawa da "ameen ameen hawaye na gangaro mata anan Hajiya aysha ta bar afra gurinsu mufida tace daga nan gidansu zata wuce daman kuma tana son zuwa gidan saboda Kisna ."
lokacin da hajiya Aysha ta koma gida tayita bin Aliyu da kallo wanda lokacin satinsa bakwai kenan a gidan, tsantsar kamaninsa da sarakuwarta ta gani sosai akan fuskarsa wanda bata lura da hakan ba a tun ranar da marwan ya kawo mata shi sai yau ,a hankali ta shiga tunanin bayanin da marwan yayi mata akanshi wanda Aliyu din ne ya fada masa da wanda shi kanshi yaron ya fada mata , shiru tayi tana kallonsa zuciyarta na tabbatar mata da lallai shi ne yaron da'ake nema dan a labarinsa akwai abinda ya shafi uwa da rashin uba haka a labarin da surukarta ta bata akwai abinda ya shafi uwa da uba sai dai uban bashi da amfani , tagumi ta rafka dan bata son rabuwa dashi ,ita dake shirin saka shi a makaranta ya cigaba da karatunsa tunda ya sheida mata ya kare primary ,duk ta daga hankalinta ta riko hannunsa cikin nata"Aliyu ta kira sunansa ya d'ago kyawawan idanunsa ya Kalleta kawai kasancewar shi din ba mai yawon hayaniya bane "idan kaga yan'uwan mahaifinka zaka koma hannunsu da zama "? Yayi saurin girgiza mata kai "ai bani da mahaifin ma bare wasu yan'uwansa yayi maganar kamar zai yi kuka ,"zaka zauna agurina kenan ka cigaba da karatunka ? tayi maganar tana fad'ad'a fuskarta da murmushi "zan zauna muddin rai agurinki sai dai idan na hadu da mahaifiyata ne to zan koma hannunta gbdy amman zan dinga zuwa ina ganinki ai ina sonki kina da kirki sosai "Allah sarki Aliyu nima ina sonka ina jinka tamkar jikana daura hannunta tayi a saman kanshi tana jin tsananin kaunar sa da tausayinta ..
Washegari
Aliyu na zaune a kusa da hajiya aysha suka ji sallama "assalamu alaikum Hajiya ta dago kanta tana duban kofar shigowa ". a'a afra ce tafe da yamma nan "?"Nice ina yini granny "? Ta gaisheta tana yatsina fuska saboda Aliyu data ganin zaune a kusa daita ga hannunsa cikin nata "Lafiya lau ya mammanki "? Shiru tayi kafin daga baya tace "wai da gaske rike wannan kazamin yaron dan tsintuwa kuma shege wanda bashi da baba zaki yi ? gaskiya ni idan yana gidan nan zan daina zuwa wallahi dan tsoro yake bani ".
"Kul na sake jin kin furta wannan kalmar hajiya ta dakatar daita tana daga mata hannu cikin
acin rai shi kuwa Aliyu ko ajikinsa dan bai damu ba , dama uwa tace bashi daita shine zai damu har ma ya daga hankalinsa kuma sai inda kkarfinsa ya kare amman dan wani uba bai shi da matsala da wannan azzalumi mutumin da shi kansa tuni ya kankareshi a rayuwarsa yama fi son ace masa bashi daita sai da hajiya taja kwafa tace "banason zance banza a ina ma kika ji kalmar shege ?"kin mata rana nan naji kina fadawa dady bashi da uba ? Tsam hajiya ta sha jinin jikinta tabbas sai bayan da komai ya faru ta lura daita " shikenan ki Saka ranki a inuwa ma gobe goben nan zai bar gidan zai koma gurin gidan Alhaji realwan "wani irin tsalle tayi cike da murna "dan Allah grannny kai naji dadi sosai wallahi amman can din ma ai gidan zuwana ne me zai hana ki kai shi gidan marayu kawai mu huta wallahi banason shi bana son bude idanuna na ganshi ".Aliyu ya waigo inda take tsaye ya tsura mata ido yana kallon yadda take farinciki dan zai bar gidan ,Hajiya Aysha ta Kai hannu ta shafo kanshi "manta da wannan mashiririciyar kaji ai inda zaka koma duk daya ne da nan din "Allah karki kai musu shege dan tsintuwa "?"Ke ban son hauka karamar yarinya dake sai shegen surutun tsiya wannan bakin bana marwan bane wallahi na wannan uwar taki ne maza ki bace min da gani kima tattara kayanki ki bar min gida da yake tana da wasu kayan anan gidan ida zata zo tayi kwana biyu bata zuwa da kaya ,tsimi tsimi ta shige daki tace "babu inda zata ta haye gado tayi kwanciyarta zuciyarta cike da farinciki da bakinciki farincikinta Aliyu zai bar gidan bakinciki still dai gidan yayan mahaifinta zai koma washegari Hajiya salaha ta shirya Aliyu cikin sababbin kayan data dinka masa ta rike masa hannu ,tare suka zauna a bayan mota direbanta ya jasu zuwa gidan Alhaji realwan .."
A parlou'n gidan ta iske yaran gidan gabad'aya sunyi jigun jigun ban da badamasi wanda yake karatu a Austarelia , damuwar mahaifiyarsu ta shefe kuzarin yaran gidan duk sun dawo tamkar marasa lafiya ,bakinta dauke da sallama ta karasa shigowa filin parlou'n ta samu guri ta zauna akan kujera sannan ta nunawa Aliyu gurin zama ya zauna kusa da Samir wanda ransa yake a bace saboda dammuwa ko yar sannu da zuwa da suke mata a duk sanda tazo bata samu ba daga garesu ,"Samir ina abbanku yana gida ko ya fita "?"Yana d'akin mommy ya fada muryarsa a raunane kamar zai yi kuka "maza tashi ka Kiramin shi a hankali ya mike ya nufi d'akin inda ya iske dadynsu nayi wa mummy fa
a "mai yasa kike son kashe kanki ne "? yayi maganar cikin tsananin
acin rai wanda yake tattare da tsantsar damuwar halin data ciki "bazaka fahimci yadda nake jin muradi acikin raina ba a yanzu in dai akwai abinda nake so bai wuce Aliyu ba kuma kai ma muddin kana sona kaso Aliyu tayi maganar tana juya masa baya juyo daita yayi suka hada ido "shikenan ki kwantar da hankalinki nima ina son shi ai sai dai bazan so wani abu ya sameki akan shi ba , yayi maganar yana goge mata hawayen daya gangaro mata ,"salaha ya kira sunanta ta d'ago idanunta dake cike da hawaye ta zuba masa "ina son kiyi hakuri ki ......"
Sallamar Samir ce ta dakatar dashi daga abinda yake son fada ya juyo yana amsa sallamar tare da bashi umarnin shigowa d'akin "dady granny tazo tana parloun tana jiranka wai kazo yanzu "Okay je kace gani nan zuwa ko cikakken minti biyu Samir bai yi ba ya dawo parloun yace "gashin nan zuwa cikin hanzari alhj realwan ya fito yana gama k'arasowa parloun ya daskare tsaye saboda ganin Aliyu zaune ,koda bai taba ganin Aliyu a rayuwarsa ba ai ya taba ganin haroon mahaifinsa sannan yasan garba yasan Bature uwa uba matarsa , tsantsar kamaninsu a bayyane yake ,bakinsa ya soma motsawa bai kai ga fadar abinda yake son fad'i ba hajiya Aysha tace "realwan wannan shine yaron da'ake nema ko "? "Gashi nan na kawoshi sunansa Aliyu ".
Bai ce mata uffan ba ya juya cikin sauri yana magana "barin na kira salaha ta tabbatar da hakan, duk dai kamaninsa ma kawai zai iya fahimtar da mutun shi din wane ne , dawo wa yayi parlou'n rike da hannun salaha ai idanunta na sauka akan Aliyu ta kwace hannunta cikin na Alhaji realwan ta nufi inda Aliyu yake zaune cikin tsananin farinciki , shima Aliyu yana ganinta ya zabura ya mike tsaye ya nufata cikin tsananin farinciki suka rungume juna bai so ya sake daura idanunsa akan wani daya danganci dangin ubansa ba amman hakan nan a yanzu ya tsinci kansa cikin farinciki haduwa da kanwar mahaifinsa ....."
"Alhamdulillah Allah na gode maka daka bayana min muradin hajiya kayi muradina , Aysha babba wacce ake kira da ummi kasancewar sunan Hajiya dataci shekarunta basu wuce sha takwas ba jin Muryar Hajiya ne ya fito daita daga kitchen inda take kokarin daura abinci a tare suka yo suka yo kan mahaifiyarsu ita da Samir da madu har ma dasu mufida cikin tsananin murna suka zube jikin Hajiya salaha suna taya murnar ganin Aliyu ,"mommy shine aliyun da kuke nema ai mun gashi a gidan granny ? suka hada baki gurin fadar haka ,Hajiya salaha ta d'ago kanta tana duban muradi tana sumbatar fuskarsa ......"
murmushi Hajiya Aysha tayi bata yi kokarin yin magana ba,tana son sai sun samu natsuwa sannan tayi magana ,hajiya salaha ta dubi surukarta cikin sansar farinciki sannan ta dubi mijinta ta karashe da sauke idanunta akan Hajiya Aysha tana neman karin bayani "yau kimanin satinsa bakwai kenan agurina marwan ne ya tsintoshi nan ta kwashe komai ta fada musu ban da godiya ga Allah babu abinda mommy take tana shafa kan muradi shima murnarsa taki boyewa sai murmushi yake yace" mummy sauran anyata ina son ganinta "anyanka na ilo itama Allah ya kubutar daita ya lumshe lumtsatsun idanunsa yana sauke ajiyar zuciya "Allah sarki shiyasa tashi farko jininsu ya ha
u da Samir a she jininsu ne Samir ya rike hannu Aliyu cike da murna shima Aliyu ya rike hannunsa ,Kafin kace me mommy ta dawo daidai sai lokacin ta bukaci abinci, ummi ta mike ta shiga Kitchen ta shirya mata abinci ,bayan sun ci har Hajiya Aysha tayi musu sallama har jikin mota suka rakata sai da suka ga tashin motarta sannan suka koma cikin gida ....
Sukusuku ta dawo gidan har washegari bata sake ba tana jin kewar Aliyu a dan kwanakin da yayi mata ,tun daya zo gidan shi ke mata shara gidan gabad'aya wankewanke har ta fara aikensa domin ya soma gane guri tana zaune afra ta shigo parlou'n sanye da wando da riga duk bakake ta tsaya a gaban Hajiya Aysha "salamu alaikum "afra
"Na'am "
"Ya'akayi "?"Lafiya qalau granny yunwa nake ji abinci nake son naci "Afra bana jin dadi shiga Kitchen akwai taliya ki dan bararka kici "
Aysha ta kwa'be baki tana dubanta kafin daga baya tace "granny na gane tunda wannan shegen dan tsintuwar ya bar gidan nan kika daina walwala, jiya ma baki yi mana abinci ba "ke bana jin dadi ne yar taliya zaki bararka kici "ni fa yarinyar ce ban iya dafa komai ba ,kawai kin wani damu akan wannan kazamin yaron ,ni gani nayi ma kamar kin fi son shi akan ni da nake jikarki "shikenan yi hakuri kiyi yau kawai gobe zan dafa miki duk abinda kike son ci amman kar na sake jin kince wa Aliyu kazami ko shege dan tsintuwar,ba tsinto sa akayi ba shi din d'an'uwansu Samir ne yanzu haka yana gidansu "
bata rai "yanzu sai da kika kai musu shege ? Hajiya Aysha ta gyada mata kai alamun "eh " kuma nace karki sake ce masa shege dan halak " amman ai shine yace bashi da uba "kin ci uwarki da wannan maganar kaji min fitannaniyar yarinya mai kwakwar tsiya ina ruwanki ma idan shegen ne ? Afra ta yi shiru tana Kallon Hajiya Aysha zuciyarta cike da haushi "dan yayan maman Samir ne uwa daya uba daya kamar yadda dadynki yake da abbansu Samir "lallai ma granny din nan ta iya girba karya ita da aka tsinci yaro a gabanta sannan yanzu tace mata wai danuwansu Samir ne ta ina take tunanin wannan maganar gaskiya ce ? ta dai maidashi can ne dan tana son yayi rayuwar jin dadi da yanci ,kafafunta ta soma d'agawa a hankali ta shiga Kitchen batare da ta sake cewa komai ba ,sai dai a cikin zuciyarta ta qudurta komawa gidan alhaji realwan dan takurawa rayuwar Aliyu sai ta raba shi da gidan ta kowane hali ,bayan sati daya da komawar Aliyu gidan Alhaji realwan afra ta matsawa iyayenta lallai tana son zuwa gidan alhaji realwan karasa sauran hutunta da yayi saura , da fari mahaifiyarta kin amincewa tayi ganin ai hutun yazo karshe kuma ita bata son tana shigewa dangin mahaifinta dan ko gidan hajiya ma dole ce kawai hakan yasa afra ta daga hankalinta kullum cikin damuwa take kwana take yini tsabar bata samu damar ciwa Aliyu zarafi ba ,ganin damuwarta yasa mahaifiyarta ta amince mata ,sai dai da sharadin hutunta na karewa ta tattaro ta dawo ba sai tayita magana ba idan tayi kwana biyu ta dawo,tayita tsalle tana murna ta nufi d'akinta ta soma shirya kayanta a cikin yar karamar akwati ,ta bude jakar ratayarwata ta kwashe kayan kaliyarta ta zuba powder ailen white lips stick duk ta zuba a cikin mahaifiyarta na siya mata kayan kawaliyata ne kasancewarta babbar diyarta sannan ita kanta tana da tsananin son kawaliya shiyasa ta koyawa diyarta dan haka a shekarun afra ta iya tsara kwakiya sosai ga iya tafiya da rausaya kamar bishiya ,kullum fuskarta cikin kwaliya take an sha dukanta a school akan kwaliya sosai tayi kyau tayiwa mumnynta sallama tare suka jero da mummynta har jikin motar ta rakota tana mata fada" afra ban da rawan kai ki natsu dan Allah kinji ki zauna da kowa lafiya karkiyi tashin hankali da kowa ."naji umma karki damu kinji zan zauna da kowa lafiya Amman ban da wannan kazamin yaron sam bazan raga masa ba tayi murmushi tare da bude mata gidan baya ta shiga ta zauna ta maida murfin ta rufe direbansu ya ja suka bar gidan sai data ga mai gadi ya kulle get din gidan sannan ta juya ta koma cikin gida kai tsaye hanyar gidan Alhaji realwan suka
auka tana zaune a bayan mota zuciyarta na shirya mata abinda zata yiwa Aliyu idan taje gida ."
dareban ya sauketa a had'ad'd'en haraban gidan Alhaji realwan tana hakince a bayan mota kamar wata babbar yarinya cikin wani irin yanayi ta lumshe idanunta tana sake zurfafa tunaninta ,turare ta cire a cikin yar karama jakarta ta fesawa a jikinta ta bude murfin mota ta fito a hankali gabanta kawai take kallo tana taku kamar bata son taka kasa tana shiga parloun da Aliyu idanunta suka soma cin karo yana sanye cikin bakaken kaya wonda three quarter da rigar yan kwallo long selve kallo
aya suka yiwa juna kowane ya dauke kanshi ,yar farar dake fuskarsa ta
auke yana jin babu dadi a ransa dan bai mata da halinta ba ,tabe baki tayi ta samu guri ta hakinance akan daya daga cikin kujerun gidan a daidai lokacin direban ya shigo parlou'n hannunsa rike da akwatin kayanta ya ajiye a gefenta yana kallonta "sai yaushe zan dawo na daukeki '?
"Zan fadawa umma ta fada fuskarta a ha
e ."
tun sanda Afra ta dawo gidan Alhaji realwan Aliyu bai sake samun kwanciyar hankali ba saboda takurawarta bashi da ikon sakewa acikin gidan ,idan kuwa tana guri dole ne ya hakura da gurin ya killace kanshi a daki ko a lambun gidan saboda kallon wulakanci da aibantashi da take a cikin yaran gidan babu wanda bata fadawa a unguwar shi din dan tsintuwa ne kuma shege ne , a duk sanda Samir yaji ta fadi haka sai sunyi rigima daita , wani lokacin ma har da dambe suke yi da Samir yayi mata duka amman hakan baya hana gobe idan taga Aliyu ta furta masa bakar magana wanda shi ko kallon inda take bayayi sannan baya nuna alamun yasan da zamanta ,wani safiyar Lahadi wanda ya kasance weekend ce kuma bai fi sauran kwana uku ta koma gidansu ba ya badamasi daya dawo hutu daga kasar Austaraliya yace su shirya zai kai su shan ice cream Wanda shi saboda Afra ya shirya tafiya dan Allah ya jarabeshi da qaunarta tun haihuwarta ,ta shirya cikin hadaddiyar doguwar riga mai shegen kyau haka ma ummi ta shirya kisna cikin kanana kaya riga pinky da wando baki ta sanya mata takalmin pinky mai kalar kayan ta kama mata gashinta gida shida ta mika wa Aliyu ita "rike min ita muradi naje daki na dawo ya kai hannu ya amshi kisna wacce zuwanta hannunsa ke da wuya ta saka kuka tunda yazo gidan bata yarda dashi daman kuma shegen kiyuwa gareta bata yarda da kowa bayan mamanta sai yan'uwanta shima kuma baya son d'aukarta tunda ta fesa masa zawo ajiki "kinga aunty ummi dake haka yaji suke kiranta dashi bisa koyarwa mummy "Dan Allah amshi yarinyar nan bata son ina d'aukarta "kai dai muradi ka fadi gaskiya na lura dai tun randa aka yi maka wanka zawo kake gudun
aukar kisna ". Yatsina fuska yayi yana mika mata ita tana amsarta tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya shi kuma ya juya zai bar parloun "wai kai bazaka fita bane naga baka shirya ba? tsaki yaja yace "gaskiya babu inda zani Sai kun dawo bata kawo wa ranta komai ba ta nufi daki ,Koda afra taga kowa acikin motar bata ga Aliyu ba sai taji babu dadi haka nan taji ranta ya
aci kamar tace ta fasa zuwa
A daidai haraban shoppright ya badamasi yayi parking motarsa kiran pijo ,daya bayan daya suka sauko ya badamasi , ummi ,Samir Muhammadu wanda suke kira da madu kisna duk ya'yan Hajiya salaha ne sai Zahra da mufeda ya'yan da mumuy ke riko .
a hankali afra ke taku wanda yake kara sa badamasi jin wani iri akanta yarinya ce sai dai Allah yayita da maseefar iyayi da yangar bala'in ,bata tsaya bin ta kan kowa ba ta samu guri ta zauna tana jiran karasowarsu ,sai dai hakan bai faru ba dan shigewa sukayi ciki ,batayi minti goma da zama ba sai ga ya badamasi ya dawo da yar fararsa yace "yar tsohuwar nan tunanin me kike yi haka "?
Yayi maganar yana mika mata abinda tafi so ice cream ta amsa tare da cewa "babu komai a shagwa'be kamar zatayi kuka "hannu ta kai kan itacen tsinke dake ciki ta dibi ice cream ta kai bakinta kamshinsa da gardinsa ya kaiwa kwakwaluwarta lumshe idanunta tayi tana bu
e idanunta suka fa
a cikin na ya badamasi daya tsura mata ido yana kallon kyawawar fuskarta .... "
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 27
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Mummy ta dawo parlour'n ta iske afra ta cire uniform d'inta tana jujjuya kai ta bita da kallon mamaki sannan tace "ya naga kin cire kayan makaranta ?" cikin marairaicewar muryar tace "kaina ke ciwo mummy "karya take wallahi babu wani kanta dake ciwo , ba tayi assignment d'inta bane ai naji Sanda kike fad'awa mufeeda cewar kin tuna bakiyi assignment d'inki ba Kuma malamin Chemistry bai da mutunci dukan tsiya zai miki shine dan tsabar karya zaki ce kanki ke ciwo " ? inji cewar samir ya fada yana zabga mata harara "wallahi karya yake min mumy da gaske kaina ke ciwo wai ma ina ruwanka dani ne ? " ke mufeeda yaushe na fa
a miki haka ?" Allah mumy ki rabani da Samir idan ba haka ba zamu yiwa junanmu rashin mutunci . "to muyi mana yau muka fara rashin mutunci kece zaki sha wahala mai kan karas kawai ki dai tuba da karya dan Allah ya tsinewa mai karya".
mumy tayi murmushi sannan tace " kai Samir banason jan magana tunda tace kainta na ciwo babu inda zata ku kama hanya ku wuce Allah ya tsare "Mufeeda Zahra da suka wa mumy sallama dan tuni muradi yayi fita mufeeda ta riko hannun kisna nan fa ta fara zillewa itama bazata ba tunda aunty afra bazata ba , mumy tayi rarrashi ta lalla'bata amman taki ,cike da jin haushi Samir ya zuba mata rankwashi a tsakiyar kanta tare da
auketa ya rungumeta ajikinsa ya nufi hanyar waje daita ihu ta dinga yi tana kokarin saukowa amman ta kasa ya shiga gidan gaba daita tana rungume a jikinsa yana mintsini gefen cikinta , sauran kuma suka shiga gidan baya direba ya tada mota suka wuce, kisna aka fara saukewa sannan aka wuce dasu .."
Bayan tafiyarsu mummy ta shiga daki ta dauko wa afra maganin ciwon kai ta bata ta sha sannan ta kama sauran aikin gidan da ba'a karasa ba ,daman kuma haka take yi a duk sanda suka wuce school haka zata bi gidan ta sake gyara inda basu yi ba , bayan ta gama ta koma d'akinta tayi wanka ba ita da dawo parlour'n sai karfe
aya dan sai datayi sallah inda ta iske afra kwance akan doguwar kujera tayi mata sannu da jiki sannan ta samu guri ta zauna " cikin haka wayar mumy ta
auki kara batare data duba ba ta dauki wayar ta kara a kunnenta dan tasan mai kiran duk yanayin da mumy take ciki tana magana dady zai gane , hakan ce ta kasance ma yanzu yana jin muryarta sai daya tunhumeta tace "wallahi gajiya ce kawai , yayi murmushi yace" ko babu gajiya bakya gajiya da washhhhh , gashi kin hana a
aukar miki masu aiki ."karka damu aikin gidan nan guda nawa ne , ga yara mata kuma suna iyakacin kokarinsu ,bugu da kari nafi son su iya komai da kansu karsu je gidan miji basu iya komai ba ".
"wannan kuma gaskiya ne ranki shi dade Allah ya saka miki da alkhairi ,daman na kira naji muryarki ne naga shiru baki nemeni ba har yanzu ga aiki ya sani gaba ga rashin jin muryarki ,wannan sabon tayi masa ne tun suna ganinyar quruciyarsu har bisa yanzu da suka dan manyanta ,da zarar ya fita aiki wayarta bata yankewa gurin kiransa ,wani lokacin ma tana aiki waya na nanne da kunneta sun dade suna waya sannan sukayi sallama ta ajiye wayar .afra ta dube mummy tace "Allah sarki mummy dady na ji dake "mummy tace "idan bai ji dani ba da wa zai ji afra? "Biyayya da soyayya ta haifar da haka kema kiyi kokarin idan kinyi aure ki haifar da haka a gidan aurenki , kulawa mai kyau ina yiwa dady, ina kwantar masa da hankali bana damunsa da bani bani ,idan kudi zai bani bana amsa sai idan ya zama dole ke sawa na amsa , shiyasa banga abinda zance yayi min ba yaki yi min , sai dai idan bai dashi , Allah dai yaja da ranshi "
afra tace "ameen ".
Suna zaune suna ta hira har uku da minti hasim " bari na tashi ga la'asar har ta kusa ya kamata a soma haramar abinci dare ". afra tace" mai za'a daura mummy ?" Ke da kanki ke ciwo ki bari idan su mufeeda sun dawo sai su d'aura ko da yake ga islamiyya zaku jiya baku je ba lallai su shirya yau suje ke kuma zuwa gobe kya je nayi aikin da kaina ."
"ai tunda na sha magani naji sauki zan yi aikin islamiyya dai naje gobe idan Allah ya kai mu " Mummy tace " afra na lura baki son karatu gashi nan Kisna ma ta dauko halinki na rashin son karatu mace babu karatu akwai matsala kar fa a cireki cikin 'yan walima "Allah mumy ba haka bane walima kuma dole ayi dani bayan dayawa ma yan ajin basu san komai ba kudi zasu biya ayi musu walimar "to ke dai ki maida hankali karki yi walimar zuku azo ana tambayarki karatu ki kasa "zan kokarta "okay ki duba frizer kiga akwai raguwar kaya a ciki a yiwa dady farfesu cat fish yace ai masa " Afra ta mike cikin sanyi jiki ta nufi kitchen ta duba taga akwai saura har yayi kankara ta debo ta samu yar madaidaiciyar rabo , ta bude famfo ta tara ruwa jim ka
an ta kashe famfo ta ajiye ta saka kifin a ciki roban domin kankarar ta narke , ta fito parlour ta zauna tana kallon tv".
mummy ta Mike tace bari naje nayi sallah na dawo muyi aikin tare ganin afra na kallon tv yasa mummy ta dan tsaya tace "kije kiyi sallah kou " afra tace "to ha
e da mikewa ta nufi dakinsu ,karfe hudu da minti goma gabad'aya yaran gida suka dawo daga school , suna cire kayan school mumy ta umarce su da saka kayan islamiyya tare da daura alwala dan gabatar da sallah , mufeeda ta yiwa kisna wanka bayan tayi sallah taci abinci , tana
arin saka wa kisna kayan islamiyya kisna ta tubure tana kuka "wallahi aunty mufeeda bazani islamiyya ba ki kyaleni kullum sai malama tayi min bulala ni banason bulala tana kuka tana zame wandon makarantar da mufeeda ta saka mata ta fito parlour da gudu tana ihu bazata islamiyya ba har da birgima a kasa mummy daga cikin d'aki ta kwallawa mufeeda Kira tace "kyaleta zata zo daga baya ,dungure mata Kai mufeeda tayi sannan ta dubi afra data dauki Kisna ta rungume ajikina tace "afra bazaki bane kema "?"Ke sai gobe zani suka fito tare da zahra suka wuce dan tuni Aliyu da madu da samir sun kama gabansu dan dama basa jiransu zuwa islamiyya .."
Mummy ta fito tana kokarin zama kisna ta boye a bayan kofa dan kar mummy tace akaita islamiyya ,
mummy tace "har kin gama komai Afra tace" na kusa dai "yaran duk sun wuce islamiyya ?"Eh duk sun tafi sai kisna ,rabu da jairar yarinyar nan so take ta dinga kin zuwa islamiyya kamar ke kuma bazai yiwa ba karatu dole kuyi . "ai mummy duk kece da wannan mai kan karas din ke shagwa'bata inji cewar samir daya dawo
aukar hula "ai dole na shagwa'bata Samir uwa guda ai ba'a bar sawa bace amman akan islamiyya kowa zai jimu suka sa dariya banda Afra data ha
e rai kamar wacce aka aikowa sakon mutuwa ta zabga masa harara tana cewa " naga alamun suna kake son saka min to wallahi yau ya zamo karo na karshe da zaka Kirani da mai kan karas ".ya dauki hularsa yana tafiya yana cewa "baki isa ki sani dole ba sai nayi ra'ayi yar rainin hankali kawai ,kisna dake la'be a bayan kofa jin fitar samir ta rarrafo ta fito ta matso kan kafe ta zauna tana dariya sai ganin samir sukai ya dawo a lokacin da yake daf da ficewa daga parloun , aiko yana gama tsayawa ya zuba ma kisna rankwashi a tsakiyar kanta "ba dai kina biyewa wannan mai kan karas din ba tana gudun karatu ke
ma kina gudun karatu zaki sani ne "?"Maza tashi mu wuce Ina kayanta mummy daita zan wuce Kisna na jin haka ta sake bare baki tana kuka har da birgima , "kai Samir zan bata maka rai fa ,rabun min da yarinya ta fada tare da janyo kisna jikinta tana rarrashi ya fita yana murmushi. "
"Mummy mai za'a dafa idan an sauke parfesun?" Mummy ta yatsina fuska tana fadin "ni yau na rasa me za'a d'aura kije store ki dauko doya Afra ta shiga ta kwaso guda biyu ta fito tana nunawa mummy ,"mummy guda biyu ya isa ? "Eh sun yi kawo na fere".
"haba mummy gani meye amfanina kije ki kwanta ki huta ".Mummy tace "kwanciya yanzu da yamma nan kafin tace wani abu Afra har ta gama fere doya ta shiga Kitchen domin wankewa , mummy na zaune rungume da kisna tana Kallonta tana tofa mata addu'a a zuciyarta kuma take yabawa da afra duk wanda ya aureta zai yi alfahari daita matsalarta dai kyamar talaka wannan kuma halin uwarta ta dauko , sam bata son talaka ya rabeta sai masu arziki idan kaga tana haba haba da mutun to mai arziki ne talakawa kuwa banza ne agurinta ."
Jim ka
an Afra ta gama da farfesu tazo ta fadawa mummy sannan ta d'aura doya ta shirya ferfesun acikin kula mai daukar zafi mummy tace" sannu Afra Allah yayi albarka ya baki miji na gari Afra batayi magana ba saboda kunya, ta koma Kitchen tana bu
e tukunya dan gani ko doyar ta nuna taga da saura kisna ta taho da gudu tana kiran yunwa naje ji aunty Afra "sorry my baby yi hakuri na kusan gamawa yanzu zan kammala ".
Nan kisna tasa shagwa'bar data saba tana bubbuga kafa a kasa "to ki goyani kafin abinci yayi tayi dariya tace "ke dai babu abinda kike so arayuwarki kamar goyi . "Ai kece kika saba min dan haka Allah sai kin goya ni tayi tsalle zata hau bayanta ,Afra tayi murmushi tana cewa "autan mummy daga ke babu wata ".Ita kuwa kisna sai dariya take tana
arin hayewa bayan Afra "har doki zaki min "kince yunwa, kince goyo yanzu kuma doki bari kici abinci duk zan yi miki my baby Kisna tace "to my mumy "mummy'? afra ta fada tana zaro ido waje tare da kamo kisna jikinta " ni ba mominki bace ni sister
inkin ce tace to "muje kici abinci "ki samin da nama ."Ba nama bane kifi ne autan mummy ta duba taga abincin ya karasa ta kashe gas ta samu faranti ta zuba mata suka fito "amman ni kadai zan ciye abinci na ko" ."Sosai babu wanda zaki bawa ".Tace "sai ke da mummy nah kawai zan bawa ,Afra na dariya tace "to autan mummy mun gode ta zaunar daita ,a lokacin da yaran gidan suka fara shigowa daya bayan daya suna yiwa mummy sannu da gida mata suka wuce bangarensu maza ma suka wuce part dinsu suka yi shirin zuwa massalaci dan lokacin sallah yayi ,Afra ta dubi mufeeda da zahra tace "tunda kun dawo ku raba abinci suka amsa mata da" to " bata koma Kitchen din ba sai mufeeda ce ta shiga ta rarraba abinci ta zuba a kula ta kai dinnig table tana kammalawa ta nufi daki dan yin Sallah bayan sun yi Sallah mufeeda ta fito ta danna kararrawar dake bayyanar da kammala shirya dining sannan ta
auki abinci baba mai gadi da direba ta kai musu ...."
Mummuy kuwa tuni ta fada wanka saboda tasan dady ana yin isha'i yake shigowa kafin ya shigo tayi wanka da sallah, data idar ta samu humura da kulacca mai kyau ta shafa da mai me kamshi, duk tabi lungu da sako na jikinta ta murza ta dauko rigar bacci mai kyau mara shara shara ta saka ta dauko turaren wuta irin wanda ake ha
awa amare tayi amfani dashi , idan kaga mummy bazaka CE itace ta haifi badamasi ummi da Samir madu da kisna ba har ma kayi tunanin tana da siriki saboda yanayin tsarin jikin da Allah yayi mata komai cassss cassss daidai jikinta tamkar yarinya yar talatin duk lokacin data yi irin wannan shirin dady kamar ya cinyeta saboda kauna uwa uba ga kamshi ta ko'ina dady na matukar son kamshi shiyasa Bata rabo da turaruka kala dabam dabam tsab ta gama shirinta ta daura after dress akan kayan ta fito a lokacin yaran basu shigo ba tukunan ,ta zauna akan kafet tana jiran shigowar dady can sai gashi ya shigo ta mike ta karbi jakarsa da laidar daya shigo dashi tana yi masa sannu da zuwa ,ya rungumeta tsam ajikinsa yana shinshina kamshinta " ina son kamshin nan ranki shi dade gaki nan kullum kamar yarinya mutun ko yayi niyyar kara aure dole ya hakura ". tayi murmushi "dady baka rabo da tsokana ,"idan zakayi aurenka kayi mana menene na salaha acikin zai yi magana tace "muje ka huta karka tsaya tsokanar fa
a ya wuce ciki tana biye dashi zuwa falonsa sai data bishi har uwar dakansa ta cire masa hula "duk kayi zuru zuru yau kamar kayi ciwo yana dariya yace "akwai ki da kallon kurulla ya akayi kika gane haka "?
"Yanzu bani da kowa sama da kai a duniya gaba-daya tunanina da komai nawa yana kanka , idan ban kula da kai ba wa zan kula da? "kai ma kasan dole na dinga lura da yanayinka ta karasa maganar tana shiga bayi ta ha
a masa ruwa ta fito "na ha
a maka ruwan wanka ka shiga kayi ko kaji dadin jikinka"Yace "ina bukatar hutu sosai Amman nasan ba yanzu ba , karshen shekaran nan badamasi zai dawo gida , Kinga da kasuwanci yaron nan ya karanta da gabad'aya ayyukan zasu dawo garesa ni kuma na huta , shiyasa na kwallafa raina akan wa
an nan yaran suma gashi kowannensu yace buga kwallo zai yi"gaskiya ne kana bukatar hutu amman dole su Aliyu su hada aiki biyu buga kwallo da kasuwanci idan sun yarda idan kuma basu yarda ba su hakura da kasuwanci dan ina bukatar na ga kana samun hutu yayi murmushi ya shige bayi ."
A can parlour kuwa gabad'ayansu suna zaune akan dinnig table kowane gabansa plet din abinci ne ,kowa ya ci abinsa ya rage ban da muradi daya cinye tas saboda shi mutun ne mai tsananin son doya da tuwon shimkafa sam shinkafa zalla da kayan kwalama basu damesa ba shi dai ya samu abu mai tauri baya son Mai ruwa shiyasa idan tuwo za'a yi tukawar farko mumy take dibar masa ,afra ta kalleshi tace "su bamburu bawan ciki ko yaushe za'a koyi cin abinci a rage ,mutun kamar dan abinci aka halittosa ta karasa maganar tana kwashewa da dariya ,duk suka bita da ido babu wanda ya tayata dariya Samir ya bude baki zai mata magana muradi ya da dakatar dashi tare da d'ago kyawawan idanunshi ya zuba mata take ta daburce ta kasa kallonsa ta
auke idanunta tana jan tsaki "ko kallon uwar me yakewa mutane ? shiru yayi yana jin yadda tsanartab ke sake samu mazauni acikin zuciyarsa sau tari daman shi tsanarta mutun shine abu mafi sauki da zuciyarsa ta iya bare ita da yake jin kamar kaya yafi minti biyar yana hukuntata da idanunsa babu shiri ta dauki kisna ta bar parloun tana gunguni "wai me yasa bazaka bude baki ka ciwa wannan yar rainin hankalin mutunci ba ganin fa kana kyaleta ne yasa iskancita ke gaba ? "bari naje na fito maka da shegiya "no barta kawai a kwai lokacin nadama zai zo mata har ma ya aureta iya abinda ya fa
a kenan ya mike ya bar gurin zuciyarsa na tuttukin bakinciki daya bayan suka mike suka bar parloun gabad'aya.."
Dady na fitowa daga bayi idanunsa akan mummy yayi mata murmushi yace "hmmmmm " Ta dubesa da murmushi akan fuskarta itama tace "hmmmmm din nan ban yarda dashi ba akwai magana a bakinka yace "sosai kuwa gani nayi bakya tsufa salaha daga shigata bayi har naga kin sake canzawa ki dai bi a hankali kin kusan
aukar wata suruka ....."
tasa dariya tana kallonsa "Allah idanunka ne ke ganin haka Amman kowa ya kalleni yasan na tsufa 50 something fa ".Cikin barkwanci da yake mata ya fada mata batun auren afra da badamasi mummy ta sha mamaki jin abinda ya fa
a tace "daman suna soyayya ne ko kuwa dai kune kuka ga dacewar haka zaku hadasu?"
"Shine da kansa ya fadawa marwan tun da dadewa to sai yau marwan din yake sheida min sai na kira badamasin dan na sake jin ta bakinsa ,shine ya tabbatar min da gaske ne da zarar ya dawo yake son ayi aure mummy ta zaro ido waje "bashi da lafiya guda nawa Afra take duka shibiyar gareta ko shashida fa ? "To ma ya fada mata ne da zai wani ce yana dawowa za'a yi aure idan kuma bata son shi fa......"? Murmushi kawai dady yayi " d'ana ne fa badamasi ta yaya kike tunani Afra zata ce bata son shi kiyi addu'a ki kuma masa fatan samun nasara ".
"Shikenan Allah ya tabbatar da alkhairi yasa muna raye za'a yi yace ameen "amman dai ku bari ta gama karatunta na gaba da secondary "aa suna gama karatun secondary gaba-daya zan aure dasu wace ta kawo miji shikenan wace bata kawo ba zan samo mata tace "Allah ya taimaka muje kaci abinci ".
Ya dan harareta ta gefen ido yana fadin "ke kinci abinci ne ?" ta masa wani kallo da su kadai suka san manufarsa "ai kasan bana cin abinci sai da kai sai dai idan baka nan shima ka
an nake ci". Suka fito daga dakin zuwa dining table ta zuba masu suka fara ci suna hira dady yace "wai ina mutuniyata kisna ne najita shiru ?" Dariya mumy tayi tace "yar shagwa'ba da rigima kenan tana gurin mutuniyarta killa ma tayi bacci dady yace "ai wannan mammartamu bata da matsalar rayuwa gashi tana son Afra za'a Sha daga idan zatayi aure ,"wannan gaskiya ne idan kace Afra to ka gama da zuciyar kisna "yau rigima tayi sosai ita bazata makaranta islamiyya tunda nake haihuwa ban taba haifar yar da bata son zuwa karatun addini ba irin kisna har gara ma idan afra zata ba'a fiyye samu matsala ba ko da yake tace malamar islamiyya ke dukanta ko za'a yi mata magana tayi hakuri ta daina saboda a samu tayi karatun "idan bata son zuwa ki rabu daita sai samo mai koya mata a gida kamar ina ganin zai fi "karatu cikin mutane yafi gaskiya zan so tayi cikin yara y'an'uwanta "to shikenan zan sa ayi min kiran shugaban makarantan nasu ya karasa maganar yana canzawa da wata "yau fa na sha wuya a office kuma ga baki kala kala gashi yawanci duk mata ne kinsan kasuwanci da mata sai hakuri naga wata kamar nayi miki kanwa daita , kawar da maganarsa tayi ta hanyar cewa "dady dan Allah na tambayeka wata magana mana ".?
ya gyada mata kai "wai irin son da nake maka kana yi min kwatankwacinsa iri sa kuwa ?"
ya zabga mata harara sannan yace "bana miki kwantakwacinsa zan aureki har mu kai tsawon wannan shekaru ko kin mata irin wahalar dana sha kafin na samu aurenki? " ko dan kinga ina cewa zan miki kishiya shine zaki yi wani tunani ?"
"Ina dai zance kishiya ne a cikin barkwanci ,duk da an san aure nufi ne na Allah idan Allah yayi dake kadai zan zauna har kashen rayuwata haka zan mutu da mata daya, idan kuma da rabon zan kara zan kara
ke irin wannan kwalisan da kike min da kulawar da kike bani ina zai bar ni na ga wata nace ina so ? idan na shigo bani da damar sake lekawa ko'ina, amman dai zaki sani ne allah dai ya kai damo ga harawa yarinyar karama sa'ar su mufeeda zan dauko nayi wasan sallah daita ".mummy ta kasa cewa komai sai murmushi take dan tasan wasa yake a ranta take aiyana irin soyayyar da dady yake mata ita tasan biyayyar da take masa ko yayi aure bai zama lalle ya samu ba ,cikin kwantar da murya tace "wallahi irin son da nake maka araina ko nace a zuciyata ya wuce misaltuwa, ina mai alfahari da kai a rayuwata ," nima ina alfahari dake kuma babu wata mace da zata sha gabanki, kina da kyau uwar marayu ga ladabi da biyayya kwaliya da kamshi dukan ba kya tsallakesu, shi yasa nake kara sonki Allah ya dangwamar damu cikin farinciki har karshen rayuwarmu a natse take bashi abinci har ta gama ta janyo kular farfesu kifi daya sha kayan hadi ta zuba a farantin tangaran yaci suna ta hira har ya gama can ya d'ago ya kalli agogon bango dake manne da parlour'n karfe goma daidai ya mike ya fita zuwa gurin baba Mai gadi ."bayan wasu mintina ya dawo parlour'n ya isketa tayi shiru tana jiran dawowarsa cikin kwantacciyar murya tace "ka dawo nima na gaji muje mu kwanta nan suka tashi suka nufi daki suka kwanta cikin aminci da nuna kulawa ga junansu .."
Daren ranar kasa runtsawa muradi yayi duk inda ya juya tunani kashi da kashi ya addabeshi , tashi yayi ya mike yaje ya dauko kundin tarihin mahaifiyarsa ya dawo ya zauna akan kujera mai zaman mutun daya karo na farko da yayi tunanin dubawa a tun sanda ya dawo hannunsa ya soma bu
e shafin farko mai dauke da kyakkyawan rubutun mahaifiyarsa a hankali ya dinga bin rubutun yana karanta rayuwar jin dadin da mahaifiyarsa ta gudanar tare da ahlinta har zuwa kan had'uwarta da mahaifinsu da irin rayuwar da sukayi cikin kankanin lokaci kwakwaluwarsa ta soma yamutsewa babu abinda yake ambata a cikin ranshi sai kalmar" Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un gumi ya ha
a sharkaf manya lamura guda biyu suka shiga yawo a cikin kwakwaluwarsa kuma kowanne yana bukatar nazari sosai yana matukar bukatar sake ganin mahaifiyarsa da bukatar sanin yadda zai yi da afra wacce take kokarin zame masa karfe kafa da yiwa rayuwarsa karan tsaye ,gaba-daya ta gama yad'awa kowa a school da unguwa matsayin rayuwarsa a gidan duk hanyar da zata aibantashi tasani wanda ya rasa dalinta na yin haka amman duk laifin waye ? Sannan kuma aikin waye ? ya shiga tambayar brain dinsa "duk laifin azzalumi mahaifinsa ne daya tsaya ya rungumi rayuwarsu da wata killa yanzu suna tare da mahaifiyarsu cikin soyayya da farinciki da shi kansa bai danganta kanshi da kalmar shege ba bare ta samu damar musguna masa cikin kankanin lokaci idanunsa suka kada suka yi ja ya dinga huci kamar kumurcin maciji wani bala'in tausayin mahaifiyarsa ya mamayeshi "me ye laifinta da yan'uwanta suka mata haka ? "Ko yanzu a wani hali take ciki ? "me yasa suka aikata mata abinda suka mata ? Yana son sani inda take da halin da take ciki Muradi ya rushe da wani irin kuka dan a ganinsa shine ya kamacesa " Allah sarki mamana ya furta a fili "kin tsinci kanki cikin matsalar rayuwa ne a dalilin azzalumi mahaifinmu "shi kuwa me zai yi dashi a rayuwa har kullum adduarsa Allah ya ha
a shi da mummunar bala'in da zai kawo kanshi garesu shi kuma a lokacin ne zai tabbatar masa da bashi da wasu ya'ya a duniya, sosai yayi nisa cikin kuka yana tunani "me yasa kake masa mugun fatan ? wani
angare na zuciyarsa ya tambayesa "shine mutumin da zai sadaka da inda mahaifiyarka take domin shi yasan inda suka dauko rayuwarsu "no no bazan bukaci komai daga garesa ba zan nemeta da kaina idan lokaci yayi bana neman taimakonsa ya mike a fusace yana yarfe hannu tamkar wanda yaji ciwo kafin daga baya ya soma Zariya a dakin duk runtsi duk wuya bazan bukaceka ba nasan duk inda mahaifiyata take hankalinta na kanmu ba karamin dalili ne ya riketa na tsawon shekaru batare da nemi inda muke ba "ya Allah ka tsare min rayuwarta da lafiya a duk inda take kasa ta dawo garemu muna tsananin bukatarta a hankali ya tsurawa diary din hannunsa rinannnun idanunsa wadan da suke shatatar da hawaye gani yake kamar fuskarta zata bayyana ajikin bangon diary ransa gurin baccinsa ya koma ya kwanta rungume diary ....."
Bayan kwana biyu
da wuri mumy ta tashi ta nufi kitchen domin ha
awa dady da yaranta breakfast shi kuma dady ya shiga wanka ta shirya dinnig table ita da kisna tana wasa da dariya da tsalle tsalle,dayan bayan daya yaran suka dinga shigowa sanye da uniform ajikinsu suna durkusa wa har kasa domin gaishe da mummy a daidai lokacin da dady ya fito cikin manya kaya shadda fara sol da babbar riga da hula kalar kayan kasancewar ranar juma'a ce , nan suka juya zuwa gurinsa har kasa suka durkusa kan muradi na kasa ya gaishe dashi cikin sakin fuska ya dinga amsa musu tare da saka musu albarka yayinda kisna ta makale ajikinsa tace "dady ina kwana dady yace "lafiya lau sarkin rigima "me ka siyo min jiya daka dawo"? "na siyo miki fura "to ai Ni bana son fura nafi son sweet "ai itama furar dana siya miki tana mota na manta daita "muradi ungo key kaje ka daukowa iya rigimar nan fura ya amshi key kansa na kasa cike da girmamawa ya fice ta kalli dady tace "idan ya dauko bazan ba yajita amman yayi kamar bai ji ba har muradi yaje ya d'auko ya dawo ya mikawa Kisna taki amsa tare da turo baki tasa hannu ta buge goron fura tana furta "bana sha tunda ya ta
a haushi ya kama mumy ta kai hannu zata
auketa da mari muradi ya
auketa cak ya dagata sama "mumy wannan daga hannu kamar zaki mari babba mamanki ce fa ?" Wallahi idan kana biyewa Kisna zan bata maka rai ,muradi zan ajiye matsayinka a gefe naci mutuncinka fa "kiyi hakuri afuwa mumy "ni ka saukeni banaso ta soma mutsu mutsun sauka ajikinsa aiko Samir da madu suka kama masa da dariya tare da cewa "Allah shi kara ai maganin mai tausayi irinka kenan da kabari an nada mata duka da yanzu ta shiga hankalinta "bazan bari a daki Hajiya kayi ba yayi maganar yana sauketa "ai ba asalin ita bace suna ci dan haka duk tayi ba daidai ba sai an hukuntata dady ma dungure Kisna kai yayi "idan kina yiwa muradi haka zan daina siyo miki komai har suka karasa breakfast dady fada yake yiwa Kisna yayinda afra dan haushi kasa cin abinci tayi ta tsani ana nuna wa muradi kulawa ."
"aliyu dauko min takalmina ka goge min cewar dady har Aliyu ya mike da sauri mummy tace "yi zamanka muradi na goge masa , dady yace " Allah yayi miki albarka taje ta d'auko ta ajiye masa takalmin kusa da
afafunsa , a hankali yayi magana a daidai kunnenta "duk wani launi na soyayya kin iya kama namiji dashi salaha ". tayi dariya batare da tace koma ba saboda idanun yara, amman a ranta cewa tayi ai mata ne ke janyowa kansu kishiya , idan mace zata kama mijinta ai babu zance kishiya ,Amman sai kaga amare acikin gidansu kamar wasu jakuna wata ma sai ta kwana biyu jikinta bai ga ruwa ba kayan da kaganta dashi yau gobe shi zaka ganta dashi ,idan kuma ta dade da aure sai ta bari yaya su hanata yiwa miji kwaliya da kulawa da lamirinsa, ta kalli kyakkyawar fuskarsa "dady tashi muje na rakaka dan tasan idan tayi wasa zai bata lokaci , ya mike suka jero "ka ta sani gaba baka son zuwa kasuwa ko ?
"au korata ma kike yi "haba Ni na isa idan kuma zama zakayi muje sitroom nan idanu yara na kanmu "bari na wuce yau juma'a kuraren lokacin ne da wuri zan dawo na soma shirin barin kasar gaba-daya ki huta
Tayi murmushin gefen baki suka ci-gaba da tafiya tana rike da jakarsa da wayoyinsa , ta rakashi har bakin motarsa ya shiga direbansa ya karaso da sauri ya gaisheta cike da girmamawa suka bar gidan ,ita kuma ta dawo ciki dan ta sallame yaranta ,bayan ta sallemusu ta sake kintsa ko'ina ta dafa musu taliya ta zuba a kula sannan ta shige d'akinta ta yi wanka ta kwanta dan ta huta .
*******
Washegarin ranar asabar tun karfe tara muradi da Samir suka shirya zuwa gurin wasan kwallo ,koda suka isa abokansu gaba-daya sun hallara kusan su kadai ake jira ,suna gama k'arasowa kowanensu ya sha ruwa kadan kadan sannan suka fara gaisawa a tsakaninsu suna hirar yadda wasan zai kasance "karka damu jahid yau mune zamuyi nasara inji cewar habib shi dai muradi yana tsaye rungume da hannuwansa a qirji batare da yace komai ba har sanda aka tara su gabadaya acikinsu aka zabi leder guda biyu muradi da Samir domin duk sunfi sauran kwarewa agurin iya buga kwallo aka ajiye takalmi a tsakiya "muradi ina kake so "? Cochi ya tamabaye muradi yana kallonsa cike da farinciki muradi ya nuna inda yake so shima Samir ya nuna inda muradi ya nuna ,ya jefa takalman guda biyu sama suka dawo kasa daya ya kifi daya ya bude wanda ya bude shine na muradi Dan haka muradi ne ya dauki bangaren dama ,daman kuma koda yaushe nan yake
auka cochi ya fara cirowa muradi mutanensa ya bar wasu a waje haka ya dinga jerasu har aka fara wasa karon farko muradi ya lashe ,aka cigaba da wasa wasa muradi da members dinsa suka lashe su Samir kamar koda yaushe ,cike da fara suke gaisawa a tsakaninsu muradi ya rungume Samir ajikinsa "kafa yi kokari sosai kawai dai kasan aliyun naka ne sai hankali shima murmushi yayi yana shafa bayansa a hankali ya zare jikinsa jahid ya bashi hannnu "gaskiya ka buga kwallo yau sosai sai dai ban ji dadi yadda kasa min kafa ba "karka ji dadi bayan ka cinyemu da me kake son naji ai ina sane nasa maka kafa jahid ya fada yana dariya suka fara saka kayansu habib yace "ai next time mune zamu cinyeku "."Ku shirya da kyau kafin ku fito Aliyu ya fada yana takunsa cikin isa da izza ."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 25
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
Tsuke
karamin
bakinta tayi
tana
kallonsa ,
ganin
yaki
auke
idanunsa
akanta
yasa
ta ajiye ice cream
din
dake rike
hannunta
tasa
masa kukan
shagwa'ba
,a rud'e
kamo
tafin
hannunta cikin nashi yana
murzawa a hankali
yace "menene
queen "? "Me
ya saki kuka "?"Ba
kai
bane
kake kallona
nifa
bana
son
yawon
kallo ......."
dariya
ya badamasi
yake
tayi
cikin
zuciyarsa
tun
sanda ta motsa
karamin
bakinta dan
yasan muddin
yayi a fili zai ballowa kansa ruwa
dan sake birkice masa zatayi
"my
eshat kin
cika
shagwa'ba
da yawa
ban
da abunki
meye
abun
kuka
akan na
kalleki
bayan nan gaba
ma zaki za.. ....
Saurin
katse abinda yake son fada yayi
cikin tsarkewar
murya ," kallo ma
tayi
masa
kuka
ina ga
fadi
abinda ke ransa
,ai sai ihu kenan zata
saka
kururuwa neman
auki , ya cigaba da
murza
yatsun hannunta yana kallonta
"kaga
badamasi banason
abinda
kake min
ta zare hannunta cikin
nashi
tana sake rushewa
wani sabon
kuka "
"ya Salam
meye kuma abun
kuka anan daga ta
hannu,"ni ka daina ummana
tace kada na yarda na bari maza suna ta
min hannu , idan ba haka ba
zanyi ciki
gashi
bana son
nayi ciki
ina
yar yarinyata " da
kuka
ta karasa maganar.."
kuka
take
sosai kamar wacce
ake
zarar
ranta
ganin
haka
yasa hankalinsa
tashi matuka
"kinga nifa
wani abu zan miki
wasa nake miki , kuma
rikon hannunki
da nayi
bazai
kiyi
ciki ba oya kiyi
shiru
karbi
wannan , wani
kyawawan hankchif
fari
sol ya mika
mata
yana sake
tsareta da idanunsa
"plz wipe
ur tears my queen
I don't
want
to see ur tears
Karki min hasarar
hawaye ..."
Shiru
tayi
tana sauraronsa
dan
bata
niyyar
amsa hankchif din , ganin haka yasa
ya aje mata akan
cinyarta
yana
rarrashinta "kiyi shiru ki
goge hawayenki
kukan ya isa haka
bazan sake ta'baki ba
shikenan ".Cikin
sheshekan
kuka tace
"Allah ya badamasi bana
son ana ta
"to naji na daina
sarkin rigima
da shagwa'ba dauki
ice cream din ki
sha".murmushi
ta sakar masa
yayinda take kokarin
share hawayenta
"shiru yayi
yana
Kallonta
kasa kasa yana jin yadda zuciyarsa ke sake narkewa akanta
saboda kyawun
data sake yi masa
a lokacin da
take
kuka , a hankali yace
"kinga
kyan da kika qara kuwa lokacin da kike kuka?
"ni ka daina ganin
kyauna
banaso
tayi
magana tana turo masa karamin
bakinta
saurin
zaro
ido yayi waje
"ai
kuwa baki isa ba
yarinya ya furta acikin zuciyarsa tare da
gyara
zamansa
"kallo kam
yanzu
na fara
afra
har zuwa lokacin da zan mallakeki ,"kana magana ne "?Ta tambaye sa tana shan ice cream
ya girgiza mata kai alamun "a'a"har
gama
shan ice cream
din yana kallonta yana
zolayarta
, wani abun
tayi
dariya,
wani ta
saka
masa kukan shagwa'ba
har
karfe shida
ta buga
suna tare sannan ya jata
zuwa inda
aunty ummi
Zahra, mufida
madu da Samir suke
daukar
hoto
rungume da kisna da tuni
tayi
bacci a kafad'an aunty ummi
idan kun gama
muje ko "?
"Mun
gama " gabad'aya
suka ha
a baki
"kun gama a ina to ni ban gama wallahi
afra
ta fa
tana
turo karamin
bakinta
gaba duk suka zuba
mata
ido suna Kallonta cike da mamaki . "zaki
da wahalar kenan ko
inji cewar madu
"ai kai ne wahalallen
tayi saurin dakatar dashi
,kun
wani zo nan
kuna ta
aukar
hoto ko a samu wanda zai
kirani
ai nasan duk sharrin
wannan ne
k'arasa
maganar tana nuna
Samir "sannu
gimbiya saboda ana
jin tsoronki ne
za'a zo
kiranki
alhalin kinsa hakan zata
iya faruwa
dole idan anzo za'a yi hoto , ke da
kika san kina son d'aukar
hoton me
yasa kika ....."?
isa
abar
maganar haka
inji cewar
ya badamasi
zo nayi miki hoto my
queen ya
ciro wayarsa iPhone xx max
, tabe
baki Samir yayi tare da cewa " yar
wahala
kawai
ke dai
idan baki ja mutane
bakya
jin dadi yar rainin hankalin kawai ". hotuna
sukayi sosai daga karshe
tasa ya badamasi
ya siya
mata
wani
ice
cream
,Samir
ya dauki
ice cream
mai
chocolate
kayan motsa baki "bari
na d'aukarwa
muradi
".da
sauri
matso kusa dashi
tsaya
"ka jika da
iyayi
yana son
sha me ya
hana shi zuwa "?"Ina ruwanki
da rashi
zuwansa ko
kice
zakiyi
kayansa
zuwa gida"?Tace "kai
ne zaka yi kayansa amman dole nayi magana tunda bakina ne
ta fada tana
yatsina fuska "to babu ruwanki dani
idan ba haka ba
zamu raba hali yanzu anan
"to mu raba mana sai me tsoronka
nake ji "?"Kufa gayawa yarinyar
ni ba sa'anta bane idan ta raina
kowa karta ce zata rainani
..."
badamasi
riko mayafinta
"muje
queen Samir
fa kaninki ne ki
daina
biye masa fixge mayafinta tayi
tana masa wani kallo "ta ina ya zama
kanina bayan akwai wattanni a tsakaninmu
ya bani wata biyar
fa ta karasa
maganar
tana nuna masa yatsunta
biyar "naji
ni ba wannan nake
nufi
idan lokaci yayi zaki fahimci
abinda nake nufi ya sake janta
Suka
nufi
inda motarsu take
Suna shiga
haraban
gidan ranta yayi bala'in
aci saboda cin karo da fuskar muradi
da tayi cikin shirin
zuwa
masallacin
sanye cikin
jallabiya
baka
kafin
ya karaso inda
motar
take
pake
jefa masa wani
mugun
kallo
tana harararsa tare da
jan
tsaki ta
runtse
idanuwanta
saboda
bata kaunar
ganinsa
a rayuwarta
ya
an tsaya yana jiran fitowar Samir
fito
daga
gaban
mota tana yatsina fuska
haka nan
taji zuciyarta
bugu
lokacin da tayi
kusa
dashi
Aunty
ummi ta
fito
da kyar
muradi ya
mika mata hannu alamun ta miko masa
Kisna
"yauwa muradi
dan
Allah
kai
ta dakin mumy
suka jera tare da Samir yana fada masa yazo masa da ice cream kai tsaye dakin mumy
suka
shiga ya
kwantar daita akan
gado ya cire mata takalmi dake sanye a kafafunta
Samir na bashi labarin inda suka je suna
arin
fita daga dakin mumy ta fito daga bayi tace "yauwa muradi zo nan kai kuma Samir kira min ummi har da madu ma ya fito cikin sauri tare suka dawo Mumy
kalli muradi tace "abinda nake son fad'a maka
duk inda kaga kawunka garba ko bature
Karka kallesu bare su
ganeka ,
kuma bance ku fadawa wani
daga cikin dangina dake
garin nan cewar an ga muradi ba "
gaba-dayansu suka gyada mata kai alamun sunji "oya kuje kuyi sallah suka fita ummi ta nufi dakinsu su kuma suka wuce massalaci ."
karfe
bakwai
daidai duk suka hallarar
a parlour
Samir ya mikawa muradi
roban ice cream din daya zo masa dashi
ya amsa ya
bude
yaga ice cream din ya narke duk yayi
kunfa
daga sama
,Samir dake zaune gefensa ya leka cikin roban
saurin dafe
goshinsa yayi "ya narke ko ?
amman banji dadi ba wallahi
shi yasa nace kasha kafin kaje massalaci kaki". ita kuwa afra
ranta fesa da jin abinda Samir yace
"Allah
qara ai ka iya gulma
da iyayi gara
daya narke naga
karya sha
mike
daga
zaunen dake ta shiga Zariya
a cikin parlour'n tana jin dadi
saboda
hango
acin rai
mai tsanani a kwayar idanun muradi,a hankali muradi ya
ajiye roban ya
tashi ya bar gurin ya koma dakinsu
yana
danne zuciyarsa dake masa zafi yana da tsananin
hakuri amman zuciyarsa
bata
daukar wulakaci, yana
da juriya amman kuma yana da
taurin
kai
mai tsanani
akan
abu , idan ya kafe akan abu ko me
zai faru sai dai ya faru
amman
bazai rusuna ba shifa
akan afra za'a iya
nemansa a rasa
gara
yayi
rayuwarsa
a wani bagiren
bai da kowa kuma babu wanda yasanshi zai fiyye masa kwanciyar
hankali hawaye ya zubo masa
saboda
baya qaunar rayuwar waje
kullum zuciyarsa na cike da tarin bakinciki rashin sadiq a kusa dashi
baya
son wannan yawon da
yake
" Samir ne ya shigo dakin yaga ya ha
a kanshi
da bangon dakin yana sheshekan
kukan
zuci
dana
zahiri
dan
yana hango yadda bayansa ke motsawa
, ya
zuba wa
bayansa ido kafin daga baya ya karaso gurinsa ya dafa shi
tare da
juyo
dashi suka fuskanci juna
muradi ya tsura masa ido yana huci qirjinsa har dagawa yake , tsawon
mintina ko motsi bai yi ba
bare a saka rai zai yi
magana
illa dauke
hawayensa
da yayi
fusace Samir yace "wai
bazaka takawa yar iskar yarinyar nan
burki ba ta fita harkarka
dan fa taga kana kyaleta ne
kazo
muje kaci ubanta ya janyo hannun muradi
yana
arin fita daga
dakin
amman fur muradi yaki takawa ya tsaya
Samir ya juyo ya zuba masa ido cikin
acin rai "ka kwantar da hankalinka Samir
ni gidan ma zan bar mata
rayuwata
bata son yawon
damuwa
"idan ta isa tasa ka bar gidan nan
shege nake
ai ba da kudin
ubanta a gina gidan
nan ba bare ka barshi saboda ita," itace zata tattara ta bar gidan
ta koma gidansu
ka daina raga mata yar iskar yarinya ce wallahi , baka ga tunda naci ubanta muka dawo daidai daita ba , muradi ya sake tsurawa Samir ido a zuciyarsa
yace
"bazan iya cacar baki
mace
ba bare dambe
tsakanina da mace ido ne
, Samir
ya dade yana rarrashin muradi ganin yadda ya shiga damuwa yasa muradi yace
"zan
zauna darajan wannan soyayyar da ka nuna min kadai ta hanani aiwatar da abinda zuciyata ke gaya min akan zamana a gidan
nan rungumeshi Samir yayi yana sake jin kaunar muradi a ransa
."Kowa a gidan yana ji da auta Kisna da sun dan samu dan canjinsu akanta yakarewa , shima muradi yana son daukarta dan Allah yayisa da son kananan yara sai dai Kisna bata yarda dashi tana ganinsa zata gudu shi kuma ya bita yana
aukarta zata fashe masa da kuka dole zai sauketa yana qaunar daukarta amman bata yarda dashi".
Afra
na
gama hutunta
ta tattara
ta koma
gidansu
ba dan ranta yaso ba, dan
taso ta
zauna
ta cigaba da
takurawa
rayuwar
Aliyu
wanda bai san ma tana yi ba
komawarta gida ya
haifar mata da zazza
i dan ranar data koma a daki ta wuni zur kwance babu inda ta fito har zuwa washegari haka ta dinga Allah Allah su sake samun wani hutun tattara ta koma gidan Alhaji realwan
dan taji dadin zaman gidan
,zuwa
ya badamasi biyu gurinta kuma a
lokacin ya shaidawa dan'uwan mahaifinsa cewar yana son Afra
da aure idan ya gama karatu yayi hakan ne dan kar abawa wani kafin ya dawo tunda yawanci a gida ake zabawa yaran family dinsu miji , alhj marwan yaji dadi sosai ya tabbatar masa Afra
bata da wani miji
sai shi inshallahu
,zuciyarsa
cike da farinciki
da soyayyar Afra
ya koma kasar Australia ."
Aliyu ya samu sauyi rayuwa
sosai
domin
kuwa
da za'a koma makaranta
dashi aka koma don
cigaba da
karantunsa na gaba da primary
sai dai an sha fama dashi ranar dan
lokacin da aka tambaye dady
sunansa dana mahaifinsa dady yace " haruna Aliyu take muradi
yace a'a
" benedicter rashida
Aliyu
yake amfani dashi
Alhaji
realwan ya girgiza kai yana murmushi sannan ya ciro wayarsa
kira mumy tace " ka barshi a yadda yake so din ko
kuma yayi amfani da sunan dasu Samir suke amfani
dashi " kina nufin sunana ?tace "eh
" hakan
fa bai yi ba
duk lalacewar haroon mahaifinsa ne taya zaki ce haka ? "ya zamuyi
kenan nasan halin muradi
da kafiya can ilo ma haka aka sha fama dashi kar
a zo ana samun matsala ne Alhaji realwan yace "zakayi amfani da sunana ?muradi ya gyada kai alamun "eh "tun
a ranar muradi
ya canza
Komai nashi zuwa
sunan Alhaji realwan, ajinsu
samir aka saka shi
saboda
tabb
atar da kokarinsa da malamai
sukayi ."
sannu
a hankali
aka sake
samun
wani
hutun
zango shekara wanda zasu yi wata biyu kafin su koma
makaranta , a wannan zuwa hutun da afra
zatayi ne ta
tabbatar wa mahaifiyar idan taje
gidan Alhaji realwan
taje
kenan bazata sake dawo ba sai dai
tazo
kawo mata ziyara
nan take
mahaifiyarta
taki
yarda da
wannan tsarin
tace "sai
dai
taje hutu ta dawo amman batun zama gabad'aya babu shi
, ita
kuma tace
"bata yarda da zuwa
hutu kawai ba tafi son zama
gabad'aya
ai kuwa mahaifiyarta
tace sai dai ta hakura
gabad'aya, suna
cikin
wannan hali
Alhaji
realwan
ya kawowa
d'an'uwansa
ziyara
da yammacin ranar ,
domin tautaunawa
akan kasuwancinsu na kasashen
duniya dana nan gida
Nigeria,
yayi murmushin jin dadi a lokacin
daya ji rigimar
Afra
dan
haka bayan ya
gama
abinda ya kawoshi
yace ta shirya kayanta
daita zai wuce ran mahaifiyarta bai so ba
amman
haka ta hakura
ta barta dan bazata iya musawa alhaji realwan ba Suna isa gidan tun daga haraban gidan take ihun kiran sunan mufeeda
....
itama
mufeeda ta kwaso da gudu da zahra
a daf da shigowa parlour'n suka ha
u suka rungume juna cike da murna ganin junansu suka karaso parlou'n suka zauna akan kujera suna maida numfashi mufida ta riko hannuta "afra
zo muje dakinmu ki ga yadda dady ya gyara mana an
canza mana
komai dake cikin dakinmu
"Kai dan Allah ta fada tana mikewa
tsaye ba
dan taso ba
sai dan damuwar da mufeeda tayi daita dan jininsu ya hadu sosai ."
rike hannun Afra
mufeeda tayi
har suka shiga dakin sannan ta saki hannunta
"wooooowwww kai amman dakin ya qara kyau
sosai
anan zan zauna dan nazo kenan Bazan koma ba sai dai kai ziyara
"dan Allah da gaske kike "?"Allah kuwa take mufeeda ta rungumeta ajikinta suka fa
a saman katifa suna murna
komai na dakin milk colour ne Sai wordrobe da akayi musu mai
ruwan chocolate colour , suna rungume da juna zahra ta shigo d'akin "idan kun gama rungume juna ku gabatar da sallah kuzo muci abinci ". "okay suka hada baki gurin fadar haka sannan suka shiga bayi tare Afra
na tambayar mufida "ni kuwa ina wannan dan tsintuwar ban ganshi ba".? "Mummuy ta aikesa amman kinsansa
babu wasa bare bata lokaci yanzu
zaki gansa ya dawo "na so ace yana nan na
soma guma masa wahalalle
kawai ta karasa maganar tana kwashewa da dariya "dan Allah ki fitar harkarsa baki ga shi ko kallonki baya son yi ba"
"Kar ya kalleni mana Shima yasan abinda zai faru idan na kama shi yana kallona ". bayan sun gabatar da sallah suka fito
tare
dakin mumy ta shiga ta gaisheta
fito rungume da Kisna
suka fara cin abinci jollof din shinkafa ce wacce taji kayan hadi
suna gama ci ta kwanta akan doguwar
kujera ta daura Kisna a ruwan cikinta
can bayan
kamar minti goma ta mike ta koma daki daga kwanciya
naunauyen bacci
ya
auketa
Kamar yadda mumy ta fadawa muradi akan kar ya nuna kanshi hakan ce kuwa ta kasance duk inda zai ga Bature da garba baya kallonsu har ya kara girma yayi wayo basu san muradi yana gurin mumy ba a tunaninsu yana hannun yan fashi ....
Bayan shekara biyar
Sai ga sadiq
yazo
Lagos tare da mai gidansa
domin yin
aikin
panapiter a matuwaf
bayan ya gama abinda ya kawoshi
gidan
Alhaji Garba
ya shiga nema
ta hanyar
address dinsa daya amsa
dan tun a ilo yace idan ya gama abinda ya kawoshi
a gidan takwaransa
zai
sauka
idan ya huta sai ya nemi inda muradi yake , bai zo
da wata mummunar
shiga ko wani mugun yanayi ba tsab abunshi
ga tsananin kamarsa da mahaifinsa
daya
sake bayyana yatsun kafafunsa ne kawai na mahaifiyarsa sabanin muradi da komai na
haroon
ya dauko
sai bambanci halaiya kallo daya
matar Alhaji garba rabi tayi masa tasan dan haroon ne ta
tarbeshi cike da kulawa ta bashi abinci
bayan yaci yayi wanka.
lokacin da yaran gidan suka dawo daga makaranta
ta shiga nuna musu
sadiq
"ga takwaran babanku yazo
daga ilo yaran ma
sukayi murna sosai da
ganinsa
sai
dai akwana daya sadiq
ya raina
kanshi
dan fatata Alhaji garba
yayi masa
"me ya kawo ka
gurina ? kan sadiq a sunkuye yace "nazo wani aiki ne a matuwaf nace nazo mu gaisa daga nan na ...."dakata dakata banason jin dogon bayani
tashi ka bar min
gida kar na kara ganinka
kofar
gidana bare a cikin gidana dan halak ma yan fashi sunyi gaba dashi bare kai dan gaba da fatiha maza ka koma inda ka fito bama nemanka ko ka tafi gurin wannan
an iskan ubannaka hjy rabi tayi ta
arin hana alhj garba abinda yake kokarin aikatawa amman yace sam bai yarda ba sadiq bazai kara ko second daya a gidansa ba ....
a kofar gida
sadiq ya hadu da Abubakar
yace "ina kuma zaka da jaka
? ya
tambayesa
yana kallonsa goye da jaka
"zan koma inda na fito ne
ko kasan
gidan mama
salaha "? Abubakar ya
daga masa kai "yauwa na gode sosai dan Allah bari na baka wani
sako jakarsa ya bude ya ciro diary din mahaifiyarsu da yayi cel d'insa da takarda mai ruwan kasa "dan Allah ka bawa Aliyu "Abubakar yayi shiru yana tunanin waye Aliyu a gidan mumy salaha
ya gama
tunaninsa tsab bai gano wanda yake nufi ba "gaskiya bansan aliyu
a gidan ba "muradi fa dan ana kiransa da
muradin hajiya kayi "eh nasan muradi kana nufin kaninka ne muradi
? sadiq yayi murmushi yace "eh dan allah ka taimakeni ka bashi
wannan sakon naso zuwa da kaina amman ina jin tsoro kar naje can ma a koreni kamar yadda aka min nan yayi maganar a gaugauce "Abubakar ya girgiza masa kai "mumy bazata koreka ba ka bari zan kaika gidan "a'a na gode sosai ba sai naje ba zan je matuwaf nabi motar da muka zo dashi zuwa ilo ya mika masa ya wuce abubakar ya bi bayansa da kallo cike da jin tausayinsa kamar yayi kuka shi dai yana ganin muradi a gidan mumy salaha amman bai taba sanin dan kanin mahaifinsu bane sai yanzu ya dauka dan family mijinta ne
, shiga cikin gidan yayi inda mahaifinsa ke bala'in da kunfar baki ",haba baba me yasa zaka koresa bayan jininka ne yanzu kasan inda zashi
daka koresa ..?"dan Allah kace ya dawo ya zauna anan tunda ma dan'uwansa na gidan mumy Alhaji garba yayi tsuru tsuru yana kallonsa cike da mamaki "yanzu sai
da salaha ta nemo yaron nan ai shi tunda akace ya bace yayi hamdala sun rage iri gyada kai yayi sannan ya shige dakinsa "gaskiya anya abinda baba yayi bai da kyau "kai ma karamin yaro kasan bai da kyau bareni na rasa me yasa babanku yake yin haka ? a ranar Abubakar yaje gidan mumy sai dai bai nemi muradi ba ya bawa mumy sakon sadiq sannan ya koro mata duk abinda mahaifinsu yayiwa Sadiq ta fashe da kuka tana cewa "wayyo Allah me yasa baka kawo min shi ba " sadiq din ne yaji tsoron zuwa tace karku koresa amman yace min matuf zashi d'ago kanta tayi sai ganin muradi tayi tsaye a gabanta idanunsa sunyi jawur alamu sun gama nuna mata yaji komai ta yafitoshi da hannunta sai dai zuciyarsa yazo wuya ya kasa daga kafafunsa ,hawaye ne ya shiga zubo masa yana son dan'uwansa shi kadai yake da yakinin yin rayuwa dashi tunda har wannan lokacin bashi da labarin mahaifiyarsu ko ma wanda yasan inda yake basu sani ba mumy ta mike ta kamo shi ta nufi
akinta dashi ta zaunar dashi tana karfafa masa gwiwa akan rayuwa "ka zama mutumin kirki muradi domin bawa wasu kunya kada dauki dabiar mahaifinka ka jajirce a rayuwa duk haroon ne ya jawo wa sadiq wannan rayuwa gashi bansan inda mahaifiyarku take ba wallahi da ni da kaina zan nemota kayi hakuri kaji kuka take shima yana yi ta mika masa sakon sadiq ya amsa ya kamkame ajikinsa yana cigaba da kuka yana mai tsanani tausayin dan'uwansa Gara shi yanzu mumy zata masa komai shi kuma tun farko shine yaki da yanzu suna tare ranar wuni yayi da dacin rai tare da kewar mahaifiyarsa da dan'uwansa "..
hankali
muradi
ya cigaba da rayuwarsa a hannu kanwar mahaifinsa
cikin koshin lafiya da
kulawa da soyayya , har zuwa wannan lokacin da yake daf da kammala
karatunsa na secondary
Wanda a wannan lokaci an yi auren
aunty ummi
da wani yaron
alhj realwan , yadda mummuy take kaunar muradi
haka shima yake qaunarta, duk abinda take so shi yake mata baya kuskurewa umarninta ,
kusan ma shine yake mata komai na gidan tun daga kan
aikin gida da aike
, ita kanta idan tana son tasa aiki ko aike a gidan taji dadi dole sai dai
muradi
zatasa, babu fushi babu
acin rai babu na gaji zai yi mata komai , babu abinda bai sani ba nata
, hatta pin d'inta na ciro
kudi a bank
ya sani ,ta yarda dashi
sosai
fiyye da kowa
saboda shi
din ba maci amana bane, ko aiken muradi
kayi canji ya rage zai dawo maka dashi ,idan ana siyar da abu dubu uku ya samu a dubu biyu zai dawo maka da canji kowa yasan da zaman wannan
,idan kuwa canjinka na hannunsa ya manta
bai baka ba to ka kwantar da hankalinka dan
ko wata
nawa
kudin zai yi
a hannunsa bazai cisu ba zai baka abunka." Wannan kyawawan halin nasa yasa mummy
yarda dashi fiyye da ya'yan cikinta dan kowa fadawa take haka komai nata yana hannun muradi
,haka ma Alhaji realwan yana matukar ji dashi
da alfahari dashi , ga hankali da natsuwa uwa uba ilimi
ta kowani bangare boko
da addini sosai ya shiga ran alhj realwan da Alhaji marwan da Hajiya aysha dan musamman take zuwa gidan saboda shi shima kuma baya wasa dasu dan sun bashi wani matsayi da Allah kadai ya sani
.."
Afra
kuwa ban da haushi da bakinciki babu
abinda take
akan
shakuwa da
kauna
da alhj realwan da mahaifinta har ma da kakarta ke
nunawa Aliyu a matsayinsa na shege kuma dan tsintuwa komai suce
muradi kamar
shi kadai
ne a cikin gidan ,
har wannan lokacin babu wani jituwa a tsakanin muradi
da Afra dan kwata kwata
bata ji
ya kwanta mata a rai
ba sai ma haushi da kyawunsa da halaiyensa suke bata , duk da
mumy ta sha fa
a mata matsayin Aliyu agurinta
amman ita
sam bata yarda ba hanyar da zata 'bata shi
take nema ,haka ma
bangaren kisna tana yarda da kowa acikin gidan amman ban da Aliyu
bata sakewa dashi hasalima tsoronsa
take ji , bata son Kallon kwayar idanunsa haka bata
son zuwa inda yake , tun tasowarta magana mai karfi bai ta
a shiga tsakaninsu ba ,itama tunda ya lura da haka ya daina shiga lamarin ta tsakaninsa daita ido ne .
wannan fahimtar da Afra
tayi
ya bata
damar nuna mata ilar Aliyu arayuwarta da kaskantar dashi
dan ta sake
tsanarsa a zuciyarta, sannan ta tabbatarwa kisna ita
da Aliyu ba uwarsu
aya ubansu
aya ba ta yarda dari bisa dari saboda da shi kansa Aliyu yana nesa nesa daita wanda shi yana yin haka ne ba dan tsana ko wani abu ba sai dan yadda yaga afra na bala'in sonta da kulawa daita
,dan yanzu komai na kisna yana gurin Afra hasalima tare suke kwana tare ."
bisa
kaidar gidan
da kuma
yanayin yawansu yasa
mummy taki daukar mai aiki , ta rabawa
kowa aikinsa , aikin muradi
da Samir
ya dawo yana wanke
bayin uku
,bayin momuy dana Abba dana babban
parlour'n sai aike daaka kara masa
tun da yafi dadin aike
idan ka ake shi shap shap babu bata lokaci zai je ya dawo sa
anin sauran
yaran gidan da idan ka ake su sai ka manta ka aikesu."Mufeeda da afra sharan gida ,yayinda zahra ke girki idan bashi da yawa idan kuma yana da yawa duk zasu saka hannu suyi tare
shi kuma madu shi yake wanke wanke ba'a
aukewa kowa aiki ba sai auta kisna wacce take primary 2 ."
duk lokacin da muradi ya
wanke
bayi
sai
Afra tayi
complain da cewar bayin
bai fita ba, barin ma bayin parloun wanda shi tafi shiga idan tana kallo a parlour'n
, tana zaune a parlou'n
ita da kisna dake kwance a saman cinyarta tana kallo zeeworld
fitsari ya tada ita, ta ajiye Kisna ta mike tsaye
cike da sanyin jiki tana yauki a lokacin shekarunta bazasu wuce
shabiyar a duniya ba sai dai tayi wani irin girma ta cika sosai
,ta bu
e kofar
bayin
ta tsaya
batare data
shiga ba ta rike kugunta da hannu
aya tana kallon cikin bayin
tana yatsina fuska a daidai wannan lokacin muradi ya shigo cikin kayan
kwallo zai yiwa mumy sallama har
ya gifta inda take ya jiyo sautin muryarta a dake "kai me yasa kullum baka wanke bayi ya fita ne "?
Ya tsaya cak yana kallonta
saboda kalmar kai din data fada "eh da kai nake bayin nan baya fita
,me ye amfaninka a gidan nan an kawoka ne ba dan kaji dadi ba ,sai dan kayi aiki sannan a inganta rayuwarka ba dan wani dalili ba "Ban gane nufinki ba "?
yayi mata tambayar fuskartashi a ha
e kamar koda yaushe "kallon wulakanci tayi masa sannan ta cigaba da magana "nasan ka fahimci abinda nake nufi sarai
tsabar iskanci ne na ya'yan tsituwa marasa galihu
kake nuna kamar baka san komai
ba .."
Ya juya yayi zai wuce dan yadda yake jin a ransa idan yace zai ta'bata to zai mata fiyye da dukan
da samir
yake mata jin abinda ta fada ya tsaida shi "malam ka dinga wanke mana bayi yana fita da kyau dan aikinka ne kowa na aikinsa yadda ya kamata amman ban da kai saboda tsabar girman kan tsiya sai kayi aiki
shap shap ka fito
,kai
ba
kowa ba
sai shegen girman kan tsiya ."
bayin bai fita ba zaki ci abinci
ne a cikin sa
"? yayi maganar a zuciye yana mata wani irin mugun
kallo
"ban sani ba , ta bashi amsa da haka idan ma ci zan yi ina ruwanka
ka wani hayayyako min kana zaro min ido kamar zaka
cinye ni "?
tsaki yaja ya wuceta, directly ya tunkari d'akin mummy Yana k'arasa wa
bakin
kofar d'akinta yaja ya
tsaya yayi sallama ,mumuy dake zaune a bakin gado hannunta rike
da waya gama wayarta kenan
da Hajiya asabe
isuhu gra, ta amsa masa sallamar tare da bashi umarnin shigowa ,muradi
ya shigo cikin
dakin ransa a 'bace ,cike da matsanancin
qaunarsa mumy
ta d'ago kai tana kare masa kallo
cikin shirin fita buga kwallo yake
, ta janyo hannunsa ta rungumeshi a gefen jikjinta cikin murya mai cike da tsantsar qauna tace "lafiya muradina na ganka haka
wa ya ta
a min dana
in ci mutuncinsa dan
bana son ganin wannan fuskar haka cike da damuwa
? " fa
a min meye damuwarka dana "?mumy ta karasa maganar tana zare shi ajikinta ta shafa kanshi cikin shaukin qaunarsa, "fa
a min waye ya 'bata maka rai "babu kowa mumy haka dai nake jin babu dadi a raina".Naunayen ajiyar zuciya ta sauke ta riko hannunsa
"duk lokacin daka ji haka ka dinga karanta "allahumma lasa'ala illa maja'altahu sahla wa anta taja'alul huzna Iza shita sahla kaji yarona ".
Ya gyada mata kai alamun yaji
sannan yace " nazo na fa
a miki zamu agege studio ne
"bakwa gajiya da buga kallo nifa bana son wannan kwallon nafi son Ku Maida hankalinku gurin karatu "karki damu mumy ball bazai hana mu karatu ba nifa ina ganin kwallo zanyi da zarar na gama karatuna na secondary zan nemi club zaro ido mumy tayi sannan tace "Nida babanku
burinmu ku karanci kasuwanci saboda nan gaba duk ku zaku maye gurbinsa tunda shi wancan yaki kasuwanci "shinkenan mumy karki ji komai duk abinda kuke so shi zamuyi "a'a babu takura idan kun fi son kwallon ai shinkenan zama ku iya hada biyu din suka jiyo sautin Muryar Alhaji realwan yana shigowa dakin murmushi mummy tayi sannan tace "kana ganin hakan zai yiwu "?"Sosai kuwa "
"To shikenan Allah ya taimaka ya nuna mana lokaci "Ameen alhaji realwan ya fada yana duban muradi idan ka dawo kaje dakina akwai wasu kaya akan gado na fito dashi ka goge min kaji dan albarka "ya gyada kai ya kalli mummy "Sai mun dawo "
"Okay Sai kun dawo dan Allah kubi a hankali Allah ya tsare ".
"Ameen ya amsa ya fita daga dakin yana tafiyar da kyar har ya
fito parlour'n inda kunnuwansa ya dinga
jiyo
masa abinda Afra ke fad'awa
kisna yar shekara biyar zuwa shida
a duniya "kinga muradin dan tsintuwa ne fa sannan ba danuwanki bane
kamar yadda na sha fa
a miki Karki yarda da maganar mummynki
data ce yayanki ne, yayyenki sune ya badamasi, Samir da madu aunty ummi
amman
banda wannan, da idanuna dadyna ya tsintoshi a kan titi sannan da bakinsa ya fadawa granny shi din shege ne bashi da uba
,bashi da bambancin da mai aikin gidan nan
,baki
ga irin aikin da yake ba a gidan nan ba
kamar bawa "?kisna tayi shiru tana jinta a daidai lokacin da muradi ya karaso
tsakiyar
a parlour'n yaja ya tsaya yana dubanta ,zuciyarsa tazo
iya wuya yana jin kamar ya shakota yayita dukanta har sai ta daina numfashi , gabad'aya kanshi ya kulle, ya rasa me
Afra take nufi dashi ,zuciyarsa na aiyana masa ya kira ya badamasi ya fada masa abinda take masa ayita ta kare
tunda ya lura shi kawai take dan shakka
a gidan yayinda wani
bangaren na zuciyarsa ke hanashi kada sanadiyyar
hakan da zai yi ya janyo
zumuncinsu ya samu matsala , garin neman gyara komai ya kwa'be."
"me ye ka wani tsaya kana kallona dan ina fad'awa yarinya gaskya ,a yadda nake jin tsanarka wallahi zan iya lalata maka rayuwa ta fa
a cikin karfin hali ,yayi shiru yana mamakinta karamar yarinya daita amman idan ta zaro magana sai ta kusan tarwatsa zuciyar mutun "duk abinda zakiyi kiyi amman ina tabbatar miki bazakiyi nasara akan Aliyu ba ,dan Aliyu ya zame miki karfen kafa ,ya za me miki ciwon ido
babu yadda zakiyi dashi acikin gidan nan saboda dakikancin irin naki shekararki shabiyar a duniya amman ki zauna kina bata tunanin yarinya yar shekara shida ." ya fadi haka yana karasowa inda suke zaune ,ya kai hannu zai dauki kisna , yaji saukar duka a
hannunsa
kisna
ce ta buge masa hannu
tana janye jikinta daga nashi
"Murmushin jin dadi Afra tayi
sannan ta mike
tsaye "dani daita zamu hanaka jin dadi acikin
gidan nan
,duk inda
kayi acikin gidan nan sai mun hanaka sukuni
da kwanciyar hankali , ta soma d'aga kafafunta
kisna na rungume a kafad'anta
tana kallon Aliyu a kyamace
,jiki a sanyaye ya fice daga parlour'n inda ya iske Samir yana tsayuwar
jiran fitowarsa
shima sanye
yake da kayan kwallo , kallo
aya Samir yayi masa ya fahimci akwai damuwa atattre
dashi yayi saurin karasowa inda yake ya riko hannunsa yana tambayarsa
sai dai kamar kullum amsa daya ya bashi "babu komai ya sa kai ya dumfari get din gida, shima ya biyo bayansa
suka fita tare ,har kusan shida da wasu yan mintuna
suna
filli suna
buga kwallo , duk da Aliyu
yana ta samu nasara akan abokan karawarsa hakan bai wanke masa zuciyarsa ba, tunani yake tare da kudurta abinda zai yiwa Afra wanda zai sa ta fita hanyarsa tayi rayuwarta yayi nashi , ana tashi kai tsaye gida suka nufo suka yi wanka suka sauya wasu kayan suka nufi masallaci ."
****""
zaune mummy take a cikin katafarin
parlour'n Alhaji realwan
mai
auke
launika dabam dabam da kayan alatu ga kujeru da suka zagaye
parloun ac mai sanyaya d'akin tv jikin bango plasma ga na'ura ta dabam mai bada sanyi da zafi parlou'n ya hadu sosai dan kusan yafi kowane parlou'n dake cikin gidan tsaruwa duk wani mai rai da zaran
ya so cikinsa dole ya yaba tsaruwansa ta mike akan duguwar kujera tana bacci,bacci ya kwasheta ne yayinda da ta kunna talabijin tana kallon tashar mbc action ana wani Film mai dadi da take so dan haka bata san lokacin da barci ya
auketa ba
afra
ta shigo parlou'n tace mummy ta jita Shiru alamar tayi bacci can mummy ta farka tace "lafiya naji kira sama sama "kika ce
unguwa zaki na tasheki karfe uku "?
Murya can kasa mummy tace "jiran direba nake yi duba min ko ya dawo "
"Ai ya dawo yayi sallama kina bacci kina ina nace masa kina sitroom "
"Yanzu yana ina ?"Yana kan kujera a waje yana jiran fitowarki "
Ta tashi ta shiga ban daki domin wanke fuskarta ita kuma afra ta fito ta dawo palo mumy ta fito tasa ma fuskarta hoda ta kawo katon hijab d'inta ta saka ta dauki jaka ta rike ta fito daga sitroom zuwa babban parloun gidan ..
Daf da zata karaso tsakiyar parlou'n ta hango muradi hannunsa rike da safa da uniform,
ya dungure kan madu dake zaune yana buga game
shi kuma Samir yana kwance akan tays rike da waya yana danne danne a facebook "an wanke muku kaya kwashewar ma sai anyi muku ya take kafar Samir daya har sai da Samir ya saki qara ya zuba masa duka ya
tsallakeshi ya shiga daki ya bu
e wordrobe
ya zuba na madu ya fito daga dakin
yana rera wakan naramarly a daidai lokacin da mumy ta karaso filin falon , "kai Samir ka dinga mentain din safarka
tunda baka da jimirin wanki , muradi ya Kalli
mumy yace "mummy Kinga safana ko datti baya yi wallahi kamar bana sawa ,hatta abokaina a school suna kokawa dani kafin mummy da Samir sun yi magana Afra tayi tsigil tace "ai kan mage ya waye an tashi katon kazami an dawo ........."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 26
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Dan Allah malam ina ruwanki ?" dake yake maganarsa da zaki wani tsomawa mutune wannan banzar bakin naki mai mugun wari? "bakin nawa ke wari? " ta fada a hassale tana zabga masa
atuwar harara ."au ke da baki sani ba ? " to bari kiji na fa
a miki wallahi kina bu
e bakin sai dummmmmm ....."ko karya ne zahra yayi maganar yana duban zahra dake zaune tsuru tsuru jin abinda Samir ya fada saurin girgiza kai Zahra tayi "ni dai ban sani ba karka sani a cikin maganarku ."Kin san gaskiya malama kawai bakya son fa
a ne dan karta miki bala'inta data saba amman dai gara ki fa
a ko ma samu wannan 'yar rainin hankalin ta shiga taitayinta ta daina shiga abinda babu ruwanta ."
take afra tayi narairai da idanu zatayi kuka dan taji maseefar haushin abinda Samir ya fa
a ya rasa irin zagin da zai mata sai wannan mumy ta sauke naunauyen ajiyar zuciya ta kai hannu ta dafa kafad'an afra dake cika tsana batsewa tace " Samir abar maganar haka karka sake cewa bakinta na wari "itama ki fa
a mata ta daina shiga tsabgar muradi idan ba haka ba zan cigaba da fada mata duk abinda yazo bakina kai har mutane zan fad'awa cewar bakinta na rawa"
"Shikenan zan mata magana zata daina "afra ki daina kinji diyata dan ku zauna lafiya shima muradi tamkar d'anuwanki ne tsaki taja a cikin ranta tare da cewa "Allah kiyaye ya zama dan'uwana "ni na fita amman ba dadewa zanyi ba, ku kular min da yarinyata idan ta dawo daga school a bata abinci ayi mata wanka a shirya ta zuwa islamiyya ,
kai kuma muradi kaje min gidan hajiya asabe ka amso min kudi tana gama fad'ar haka ta soma tafiya gabad'aya suka ce mata sai ta dawo".
Ko bayan fitar mumy Samir gaba yasa afra da sharri iri iri har "cewa yayi tana da warin kashi an gaya miki tsanar muradi shine abu mafi sauki a zuciyarki sam bazan yarda da haka ba kina masa zan dauki mataki tunda shi bazai iya ramawa ba ya fi tsawon minti biyar yana zaginta "tsanarsa tsanace da bazan ta
a dainawa ba araina i hated him so much musamman yanzu tsakanina dashi zallar kiyayya ce "akan wani dalili zaki tsaneshi ?"
"Me yayi miki ki fa
a min idan ya taba miki wani abu ne sai na sashi ya rokeki ki yafe masa? "Babu abinda yayi kawai dai bana son shi ...."Kar Allah yasa ki so shi zo ki kashe shi tunda bakya son ganinsa wawiya kawai samir ya dinga zuba mata ruwan bala'in babu shiri ta mike ta bar gurin "yar rainin wayyo kawai gara ki kama kanki tun wuri wallahi idan ba haka ba sai zaman gidan ya gagareki mai kan karas kawai ."
gabad'aya suka kwashe da dariya ban da muradi daya fita daga parlour'n zuwa nasu bangaren dan shiryawa ya tafi aiken mumy , "gaskiya Samir baka yi ba wallahi "dana yi me kenan ? "da kace afra na da wari baki da warin kashi bayan kasan ba haka bane "oho kenan a barta kullum tana yiwa muradi abinda ta ga dama yadda take yar'uwarki bakya son 'bacin ranta haka nima muradi dan'uwana ne bazan yarda ta dinga masa abinda ta ga dama ba . "Ai dukkaninsu yan'uwanka ne idan kana yin haka za'a iya samu matsaloli da dama " tsaki ya ja yace " an dade ba'a samu matsaloli ba ya cigaba da danne danne sa a facebook har sanda muradi yaje ya amso sakon mumy ya dawo ya
ara karfin ac parlour'n saboda gumin dake tsatsafo masa ya tsiyaya ruwa a glass cup ya zauna akan kujera yana sauke numfashi tare da balballe botiran gaban rigarsa da hannu
aya yayinda d'ayan hannunsa ke bakinsa yana shan ruwa "
Samir ya waigo inda yake zaune yace "nayi addining number's dayawa fa bayan fitarka har nayi adding Wanda kace kar nayi ,na gama komai amman an buge account din ,"okay Sai da kayi searching wani kenan to kai me ya kai ka bayan nace karka yi ?"
"Ai na cire wannan hoton da kace kar na kara amfani dashi ,"ina wanda nace kayi seach inji cewar muradi "to ai kace dashi jahid zayi amfani dashi "Wanda kasa tun farko fa "? "Yana nan samir ya bashi amsa yana cigaba da danne dannensa a facebook " shi zaka cigaba da amfani dashi "okay idan dai wannan ne ai ina da hotunanta dayawa na wayana "muradi ya runtse idanunshi sannan yace " sai kayi amfani dashi kawai ka huta wanda jahid ya baka ma babu mai amfani dashi ."
"bai san kan abun bane halan "? Inji cewar zahra "ina fa ya sani yana damun kanshi a banza duk an ciye masa 'yan kudinsa ai wannan yahoo din adashin da babu kwasa ne sai an ci bakar wiya an kashe kudi sannan ake samu muradi ya k'arasa maganar yana murmushin gefen baki , "to kai haka ake yahoo din idan baka iya ba ka hakura mana sai kace dole sai kayi zahra ta fada tana kwashewa da dariya "rabo dashi a kina ganin Samir shegen son kudi ne da gashi yana ta kashewa yahoo kudinsa dan ya samu kudi gashi har yanzu bai samu komai ba sai wahala . "hoto ma da kake ganinsa shege tsada ne dashi wallahi, idan kaje ka bawa wani wayarka yaje ya kwashe maka hotunan shikenan ,dan hoto ma idan kana dashi zaka iya siyar dashi da tsada " shiga hankalinki Zahra babu ruwanki da aikina , bar muradi ya fa
a min komai zan hakura amman ke wallahi za'a jimu dake dariya ta sake kashewa dashi "zo ka gani zo kaga hoton nan muradi .."
Muradi ya mike daga inda yake ya duko jikin Samir yana kallon screen din wayar sai dai hoton yaki budewa kusan second biyu hoto yaki ya bude Samir ya dafe kai "kar dai data na ya kare d'azun nan nayi sub din 500 hundred fa "a'a Samir daga fara aiki an fara buge maka 500 hundred before you know it sun tsiyataka wallahi ya k'arasa maganar yana kwashewa da dariyar mugunta , mufeeda da zahra har ma da Samir suka bishi da kallon mamaki dan basu ta
a ganin yayi dariya irin haka ba, sai dai yayi murmushin gefe baki shima murmushin ba koda yaushe yake ba ."
"Nan gaba sai ka siya account five thousand zaka ga an bugeshi sannan kanka zai yi pe ya sake kwashewa da wata dariya "wannan abun fa wahalar da kai ne zalla wallahi , kasan irin abubuwan da yasir yayi lose akan wannan banza yahoo din na banza ?" duk da shima bai cika siyan account da kudinsa ba idan ya bawa mutune wayarsa suka yi loging suna wucewa zai dawo da komai kan wayarsa "kai dan Allah amman yasir shege ne Samir ya fa
a tare da mikewa zaune ."
"Ai yadda ake zamanin kenan agurinku 'yan yahoo Boy'z "gaskiya wa
an da basu da waya su aka fi cuta "kai dama wayarka ma idan baka san ta kan account ba haka za'a yi maka wayo ,kamar kai din nan da ba wani wayo ne da kai ba tsab za'a sace maka komai abarka nan ,"shi fa Yasir har neman wa
an da zai basu wayarsa yake ya mika musu wayarsa yace suyi loging zai bar su suyi free mutun na gamawa zai dawo da komai ya canza komai akan wayarsa ,shi yasa yanzu ake jin tsoron yin loging a wayar mutane ."
"Ni fa yanzu ba komai ya dameni ba kamar korota da akayi yanzu Samir yayi magana hankalinsa a matukar tashe ," in gaya maka wata magana Samir ? Samir ya gyada masa kai alamun yana jinsa tare da kallon muradi "ka damu account dinka da yawan shiga sosai ne "ban gane na damesa ba "? "Ba'a son ana yawon shiga account din da'aka canza sosai sannan ka daina bawa yasir yana maka editing, dan yana gamawa mai facebook zai bugeka maka kamar yadda kagani yanzu " saboda shi edit yana bukatar abu daya idan kasa suna yau ka bar sunan ya
an jima sai ka dawo kasa inda kake zaune ka bari shima yayi two days, sai ka dawo ka canza hoto to a haka zasu gane wannan bature ne yana son ya canza tsarinsa ne , amman farar daya ace za'a canza location, daga nan garin agege zuwa wani country farar daya aga ka canza suna ka canza number ka canza password kasa inda ba'a nan kake da zama ba ai dole mai facebook zai watsaka waje da gudu tun da shi dole zai gane ba'a nan kasar kake ba " mai facebook duk abinda zakayi zai gane ai dole ya watsaka waje yasan scam ne ."
" Wato shi yana zaune yana ganin komai "? zahra ta fada "Eh man yana ganin komai amman idan ka canza one by one zai barka, ko account din jahid daya bawa yasir yayi masa editing dinsa step by step yayi ,sai da yayi tsawon kwanaki a hannunsa ba'a buge ba amman yana shiga hannu yasir a ranar aka buge ,da yake bai bugu sosai ba ya amsa kayansa ya sake gyarawa sannan ya mayar masa aka cigaba da aiki , suka sa dariya gaba-dayansu "to shi Yasir editing din me yake zahra ta sake tambaya tana dariya ?"Ke ai yasir ya iya editing ya kware sosai har editing dinsa nasa a kwace facebook din mutun lokaci daya yake canza Nigeria ya koma amercan .."
"Kai baka yahoo amman kasan komai akanshi mai zai hana ka dinga yi nasan zaka samo mana kudi sosai saboda kana da brain ,ya girgiza mata kai sannan yace "bana ra'ayi zama
an yahoo bazan iya canza kaina daga yadda nake ba , dole idan zanyi yahoo sai tashi daga matsayin namiji na dawo mace , ko mace ta dawo namiji wanda a addinance haram ne ,duk abinda zan samu a harka yahoo zan samu ninkinsa a buga wasan kwallo daya idan nayi ,gara na cigaba da kwallo har zuwa sanda zan kare karatuna na samu club shiyasa nake ta kokarin Samir ya hakura da wannan yahoo din wallahi hasarar kudinsa kawai zatayi a banza ana samu fa ba wai ba'a samu ba amman kafin mutun ya samu ya zuba kudinsa dayawa gurin sayen katin waya da sayen hotunan matan turawa . "
"Gaskiya kayi tunani mai kyau Allah ya taimaka , ka fadawa wannan mai kan karas din ya daina wahalar da kanshi da 'yan canjinsa take Samir ya ha
e rai "idan ni mai Kan karas ne ke Kuma mai bakin kabeji kuma wallahi karki sake ce min mai kan karas ya k'arasa maganar yana kwashewa da dariya "wawiya da wani kanki agurin ya sake fada yana sake kwashewa da dariya .." ta bude baki kenan zata maka masa nata sai ga Kisna ta shigo da gudu "Oyoyo oyoyo autar mumy Kisna tayi wurgi da school bag dinta da jakar abincinta ta rungume zahra yayinda mufeeda ta mike ta shiga Kitchen "sannu da zuwa babyn mumy ta cire mata takalmi "kiyiwa yaya muradi da Samir sannu da gida "Kai tsaye ta fada jikin Samir dake zaune "gud afternoon ya samir " Afternoon autar mumy ya amsa mata yana Shafa kanta oya je kiyiwa muradi sannu da gida ya mikar daita tare da turata gaban muradi tana kokarin yin magana sai ga afra ta dawo parlour'n tana cika tana batsewa da gudu Kisna tayi gurinta afra ta dauketa cak ta rungumeta ajikinta tana sumbatarta ta nufi fridge ta sauketa ta bu
e ta dauko ruwa ta tsiyaya ta bata ta sha"ina mumy na ? ta tambayi afra tana
arin cire uniform din jikinta "ta fita " tayi saurin sauke uniform dinta tace "to wallahi sai kin goyani kafin ki cire min uniform " tayi maganar tana dariya "shikenan cire kayanki sai na goyaki baby nah akwai shakuwa mai karfi a tsakanin afra da kisna , Kisna ta sake yin dariya tana cewa "Allah sai
kin goya ni sannan in cure kayan ,nan afra ta shiga rarrashinta tana lalla'bata har dai ta yarda ta cire mata kaya sannan tayi mata wanka tayi mata shirin zuwa islamiyya nan kisna ta saka kukan bazata islamiyya ba tagaji wata razananniyar tsawa muradi ya buga mata "ki yiwa mutane shiru sannan ki tsaya a shiryaki zuwa islamiyya tsit kisna tayi tana kokarin had'iye kukanta dan tayi matukar tsorata da tsawar da muradi yayi mata mutumin da bai shiga lamarinta tsakaninsa daita ido ne "malam meye nayi mata tsawa kamar wata babba zaka gigita yarinyar mutane nan fa ba kauye bane a hankali ake bin yara , baby tunda bazaki islamiyya ba muje kici abinci na kaiki daki ki kwanta ki huta "Cikin zafin rai muradi ya karaso ya fixge hannun kisna a hannun afra ya nufi d'akin da kayanta suke daga ita sai pent batare daya kalli inda afra take ba ya bude inda kayanta suke ya dauki uniform dinta ya saka mata da hijab ya zaunar daita akan kujera "mufeeda ina abincinta ? ta mika mata plet din abinci ta makale kafada "bazan abinci ci ba ta fada tana Turi baki "kar Allah yasa ki ci ya sata gaba zuwa islamiyya , afra ta bude baki zatayi magana ganin yadda muradi ya daure fuskar fiyye da sauran lokutan baya yasa ta kasa cewa komai sai dai ta dinga cika tana batsewa ,shi kuwa niyyarsa da tayi magana sai dai taji saukan mari a fuskarta gabad'aya ya gama kudurta irin dukan mutuwar da zai mata sai Allah ya taimaka taki cewa komai ,zuwansu makarantar ke da wuya ya samu malamar ajinsu ya damka hannunta tare da cewa a kula daita karta gudo gida "inshallahu sai dai dan Allah idan ta dawo gida a sake yanke mata farcen hannunta saboda yakushin yara take yayi shiru can yace "duk wanda ta yakusa ku riketa su rama " malama tayi murmushi tana duban muradi tace "ai Kisna akwai rigima wallahi duk rabin 'yan ajin tsoronta suke ji da kayi mata abu da bakayi mata ba sai tasan yadda ta cijeka ko ta yakushi mutun kuma tafi mutu Kuka a dauka ko ita aka cuta girgiza kai kawai muradi yayi ya juyo zuwa gida ...."
Karfe hudu da rabi daidai zahra ta shiga Kitchen yayinda afra da mufeeda suka soma aikace aikace gyaran gida kafin kace me sun gyara ko'ina gidan yayi tsaf daidai wannan lokacin ne Kuma mummy ta sanyo kai cikin parlou'n gidan ta dubesu tana murmushin tace "sannuku da aiki 'yan albarka sukayi murmushi su kace "yauwa mumy sannu da zuwa "yauwa ta amsa ta shige bangarenta ta shiga wanka bata dade ba ta fito ta sauya wasu kaya ta dauki wayarta ta fito parlour "ina su muradi ne banji motsinsu ba ko sun fita sanar tasu ne ?"Eh sun fita buga kwallo inji cewar mufeeda suna zaune suna kallo a zeeworld wayar mumy dake hannun afra tana buga game ta soma
ara alamar kira mummy ta dubeta tana fadin "waye ? "Dady ne ta mikawa mumy wayar tayi sallama suka gaisa "ya kasuwan ?"Ya amsa da "lafiya yana jin muryarki kamar babu lafiya ?",Babu komai gajiya ce kawai "okay daman na Kira naji yadda kike ne sai na dawo ya kashe wayar nan suka ci-gaba da kallo suna hira kamar ya'yan data haifa a cikinta sai tayi musu abu sau dari batayiwa ya'yan cikinta ba ,ta tarbiyarta dasu kamar yadda uwa zata bawa ya'yan data haifa a cikinta bata ga abinda zata saka ita da yaranta bata basu sun saka ba har zaginta ake cewar bata san ciwon kudinta ba ,yaran suna wahalar mata da jikinsu ko masu aiki ta dauko iyakar aikin da zasu yi mata kenan sun wahalar mata da jikinsu ,shiyasa bata bambamtasu da yaranta har unguwa wata rana dasu take zuwa duk karshen shekara mai gidan zai bari su fita zuwa Saudiya ,Dubai chaina , egypt domin su huta yaranta yan hutu ne suna samun hutu yadda ya kamata ,yaran duk abinda suke so shi ake musu tun basu kai haka suke gurinta ba gashi har sun cika shekaru shabiyar suna tare ,matsala dai daya ce ita kuma daga afra ne da muradi ta rasa dalilin da yasa ta tsane shi duk da shi baya shiga tsabgarta a duk lokacin data yunkura zata dauki mataki sai taga idan tayi magana afra zata iya daukar abun awani matsayi ,ita kuma bata son tayi mata abinda zai taba ranta ta dawo gurinta ne saboda soyayya da shakuwa tunda babu abinda ta rasa a gidansu hasalima iyayenta na mugun ji daita sai abinda ta gadama take yi zamanta tare daita ne ma yasa ta rage shagwa'ba da sangarci , zata barta da Samir tunda tasan duk sanda tayiwa muradi rashin mutunci bazai kyaleta ba .."
Akan hanyar Kisna ta dawowa daga makaranta islamiyya ita da kawarta zinnira wacce bata wuce shekarunta a haihuwa ba ,Kisna ta cire hijab dinta tana wasa dashi itama zinnira ganin haka ta cire nata suna tafiya suna wasa kamar abun arziki sai Kisna ta ja ta tsaya tare da cewa "zinnira na daure miki wuya da hijab dina na jaki kamar rago dan muyi sauri ? batare da wani tsoro ba zinnira ta gyada mata kai tana murmushi aiko Kisna ta zagaye wuya zinnira ta daure ta soma janta da karfi , take zinnira ta fashe da kuka tana
arin kwance daurin wuyanta amman ina Kisna tayi gaba har da dan gudunta tana murna zinnira na biye daita a baya tana cigaba da kukan ta kwanceta amman taki har suka shigo layinsu tana janta har da kiran " meeeeeeeeee "... tun daga nesa muradi dake tsaye da jahid ya hangosu ya dinga juya kai cike da mamaki zuciyarsa ta jagule kamar ya daura hannu akanshi sai data karaso kofar gidan tayi masa duban tsanake sannan ta kwance hijab dinta dake wuyan zinnira tasa hannu tureta "wuce gidanku joooooo. ... " kadan ya rage zinnira bata fadi kasa muradi yayi saurin tarota yana
arin kamo Kisna da dayan hannunsa ta kwasa da gudu ta shige karamin get din gidan da sauri muradi ya mika zinnira gurin jahid ya biyo bayanta jahid na
arin tsaida shi amman yaki tsayawa da dan gudunsa ya karasa shiga cikin gidan yana dube dube nemanta "lafiya muradi me kake nema ? "mumy ina Kisna "yanzu ta shigo da gudu halan wani abu tayi ? "babu komai ina ta shiga ? ta nuna masa dakinsu mufeeda , hanyar dakin ya nufa direct ya shiga bai ganta ba ya tsaya a tsakiyar daki rike da kugunsa yana kallon dakin dan gano inda ta boye ita kuwa Kisna tana cikin wordrobe din kayanta ta lullube jikinta da kaya jikinta na rawa saboda tsananin tsoro, dakin ya fara dubawa bai ganta ba wani tunani yayi Kawai ya juya ya fita daga dakin ya tsaya a bakin kofa yana fita ta bu
e ta fito tana kyalkyalewa da dariya har da girgiza jiki bata ankara ba taji shigowar mutun daki ta tsure tana neman gurin buya ya damki tsintsiyar hannuta ta juyo a mutukar tsoroce cikin wani irin matsefaffen tsana ta zuba masa ido tana turo masa baki "muje ki bawa yarinyar mutane hakuri , da kika daure musu wuyan yarinya zaki kashe musu 'ya ne? yayi maganar yana d'agata sama ya fito daita aiko ta saka masa ihu "wayyo mumy kice ya saukeni Allah bazan bata hakuri ba ai itace tace na daureta kamar rago "ai kuwa ko itace tace ki daure ta sai kin bata hakuri ko na zaneki yau " dan Allah kayi hakuri karka dakeni banaso bulala ka sauke bazan sake ba cikin tsananin tashin hankali take ihun bai sauketa ba sai da suka karaso falo inda ya iske zinnira da jahid sun shigo tana rike da wuyata mumy ta kamo zinnira tana duba wuyanta "muradi a she d'aure wuyan 'yar mutane Kisna tayi shine na tambayeka kace babu komai ? zo nan sai na zaneki yau mumy ta matsar da zinnira dake gabanta ta kai hannu zata damko Kisna muradi ya matsa baya kadan "Karki daketa mumy bari dai ta bata hakuri sannan tayi alkawarin bazata sake ba gaba-daya mutanen dake falon suka zuba masa ido suna kallonsa shi daya shigo tamkar mayunwacin zaki zaka dauka dukan mutuwa zai mata amman ya buge da iya hakuri zata bayar mumy kuwa wani irin tashin hankali da bakinciki ne ya dirar mata a lokaci daya saboda bata samu damar hukunta Kisna ba, muradi ya saki hannun Kisna tare da cewa "ki bata hakuri sannan kiyi alkwarin bazaki sake ba ya fa
a yana kallonta shiru tayi taki yin magana tana shesheka duk wanda ya ganta yasan tana cikin tashin hankali amman shegen taurin zuciya ya hanata bude baki a tsawace madu yace "ba dake ake magana ba kika tsaya kina kallon mutane ki bata hakuri mana ? ya kai hannu zai mareta muradi yace "no madu karka mareta mana zata bata hakuri "dan Allah yaya ka bari na dan mareta yarinyar nan ko na shake mata wuya taji yadda yarinyar mutane taji "muradi ya girgiza masa kai "matsalata daku kenan saurin hannu wallahi "kai da baka da saurin hannun ai gashi nan taki yin abinda kace saboda ta rainaka Samir ya fa
a yana shigowa falon " muradi ya rage tsawonsa daidai na Kisna tare da cewa "ki bata hakuri Allah baya son mutun azzalumi kuma mai mugunta idan bakya son Allah ya sakaki a wutan daya tanadarwa azzalumai tare da azaba mai radadi ki bata hakuri ita kuma ta yafe miki shinkenan kin huta da azabar Allah magana yake mata amman tamkar bada ita take ba gashi duk yadda yan'uwanta suka so hukuntata ya hana gabadayansu suka zubawa sarautar Allah ido suna kallon muradi dake rike da hannuwanta yana rarrashita da kyar Kisna ta bawa zinnira hakuri tana jan tsaki shima dan taji madu yace idan bata bayar ba zai dauko mata kyankyaso ...
muradi yaji tsakin da kisna tayi amman ya share ya mike a natse ya riko hannun zinnira suka fito waje jahid ya biyo bayansa yana cewa "kai wannan yarinyar da gani zatayi taurin kan bala'in da zuciya common hakuri sai datayi kusan minti shabiyar Allah ku tashi tsaye akanta "muradi na fita Samir ya waskawa Kisna mari "dan ubanki wa kika yiwa tsaki idan na sake jin kinyi tsaki sai na karyaki maza ki wuce dakin mumy ki kwanta a karshen gado ta kwasa da gudu ta shige dakin mumy tana kuka ta fa
a kan gado ta rufe idanunta da hannuwanta duka ....
A can waje ma bayan muradi ya sallami zinnira da sweet cigaba da magana Kisna jahid yake masa wanda har lokacin bai ce masa komai ba "Sai naga kamar kana biyawa Kisna wallahi ka bari a hukunta yarinya tunda kai baka iya hukuntata amman ka tsaya kana wani lalla'bata kamar kwai " "ka kasa fahimtata ne ni dukan mace ne banaso wallahi ina mugun jin tausayi mata bare Kisna yarinya ce karama idan ta saba da duka zuciyarta zata kangare har tazo ta daina jin tsoron duka "ai shinkenan Allah ya kyauta sai dai kasani wani dukan yana gyara mutun jahid ya karasa maganar yana masa sallama ya wuce da misalin karfe takwas na dare gaba-dayansu suna zaune akan dinnig table suna cin abinci ,yayinda da kisna ke zaune akan cinyar afra tana bata abinci tana ci tana zuba mata shagwa'ba ,can ta kalli Aliyu dake zaune ya gama cin abinci yana kallon sama tace "dady d'azu da bakya nan wannan ya kai ni islamiyya bayan nace bazani ba "waye wannan din "?mumy ta fada a matukar fusace yayinda kisna bata fahimci fushi mummy tayi ba ta sake narke fuska ta nuna muradi da yatsan hannunta "na sake jin kince masa wannan sai na cire wannan
an iskan bakin naki yayanki ne ba wannan ba ta karasa maganar tana buge mata baki aiko ta bare baki ta sauka daga kan cinyar afra ta soma birgima a kasa tana jiran dady yayi magana sai dai gani tayi ya mike ya nufi waje yana waya "au Dan ban miki duka ba shine kike birgima bari kigani mummy ta yunkura da sauri afra ta mike ta
auketa tayi daki daita tana cewa "ba yayyanki bane wannan bawa ne kuma
an tsintuwa shege ne karki dauke shi matsayin yayanki kinji baby na kisna ta d'aga mata kai .."
A parlour kuwa muradi bai d'ago ya kalli abinda ya faru ba duk da kunnuwansa sun jiyo masa komai tunanin abubuwa kawai yake , haka nan wani lokaci kwakwalurwasa zatayi ta tunanin mahaifiyarsa ,
yana mamakin yadda ta dauki tsawon shekaru bata kawo kanta garesu ba , sau tari idan sun yi waya da anyarsa jamila yana tambayarta ko akwai wani sako daga mahaifiyarsa sai tace" a'a sai dai su kan gaisa da sadiq wanda shima zuwa lokacin babu abinda yafi bukata da gani kamar daura kwayar idanunsa akan mahaifiyarsu ,yana son zuwa inda take sai dai rashin takamaiman sanin full address din inda take ke hanashi zuwa, ya dai san ita din yar benue ce a unguwar kankara amman a wani gida ?" Bai sani ba mahaifinsu ne kawai zai iya danganasu da inda mahaifiyarsu take , shi kuma har lokacin ba'a sanda inda yake ba ..
Mummy ta Kai hannu ta shafa sumar kanshi tana sauke numfashi sannan ta tsura masa idanu tace "ya'akayi muradi meke damunka tunanin me kake yi ?muradi ya dawo da kanshi daidai yana sakar mata murmushin karfin hali batare da yace komai ba ,sake tsareshi tayi da idanu "tambayarka nake kayi min shiru ko bazaka gaya min bane ?"Still shiru yayi mata tare da zuba mata idanu dan bai san abinda zai fa
a mata ba ,a ganinsa idan yace mata tunanin mahaifiyarsa yake zata dauka ko ya raina kulawar da take bashi ne shi yasa yaga gara kawai yayi shiru ,ganin har lokacin shi take jira ya fada mata damuwarsa ya
an kalli Samir yana lumshe idanunsa da suka dan canza tashi Samir yayi ya fice daga falon gabad'aya tashin Samir ya bawa mufeeda da zahra har ma da madu tashi suka koma kan kujera tare da maida hankalinsu kan tv naunauyen ajiyar zuciya ta sauke kana yace "mummy karki damu fa babu abinda ke damuna illa......."mummy Bata bari ya karasa maganarsa ba ta katse shi ta hanyar cewa "muradi ka saurareni da kyau bana son wannan dogon tunanin dake iya haddasa wa mutun ciwo idan wani abu aka maka ka fito ka fa
a min ina tabbatar maka akanka zan iya batawa da kowa dan haka ba zan rokeka ba umarni zan baka ya zamo dole ka fa
a min damuwarka ta karasa maganar a fusace ganin ran mummy ya
aci yasa jiki muradi yayi sanyi , zuciyarsa tayi rauni domin kuwa babu abinda ya tsana a duniya kamar yaga
acin ranta haka zalika babu abinda yafi so fiye da farincikinta sannan ya tsani ya bata mata rai yanayinsa kadai ta kalla ta fahimci yadda damuwarsa ta qara muradi ya kamo hannun mumy cikin nasa yayinda idanunwansa tuni sun canza launi cike da rashin kuzari cikin tautausan muryarsa mai sanyi da shiga jiki "kiyi hakuri mumy banason ganin
acin ranki abinda ke damuna ba wani abu bane wani lokaci ina jin rashin mahaifiyata a kusa dani karki
auka wai ko ban yabawa kokarinki bane a'a hakan nan dai nake kwadayin sake daura idanuna akanta "mumy ta sausauta murya tace "karka damu ina da tabbacin zata zo gareku ni kaina babu abinda nafi bukata kamar ku sake sanyata a idanunku da kuma nasan inda take da tuni na kaiku "Nasani mumy nasan ke din uwa ce mai daraja a gareni ya karasa maganar idanunsa na ciccikowa kamar zai yi kuka "kiyi hakuri mummy ban raina kulawarki garemu ba sai dai bansan dalilin da wannan tunanin yaki barin zuciyata da tunanina ba "...
Mumy ta saki naunayen ajiyar zuciya tace " ka kwantar da hankalinka wannan ba wani abu bane tunanin mahaifiyarka dole gareka ko ni idan kace min ka manta daita zan ji babu dadi a raina ka cigaba da addu'a idan da rabon zaku sake haduwa Allah zai yi dalili sai lokacin ne ya saki jikinsa sosai "Allah yayiwa rayuwarka albarka a kasan makoshi yace "ameen ."..Cike da kulawa mumy tace "da fatan dai tunbin dan kwallo ya cika da abinci muradi ya da'ura kansa akan kafad'an mumy yace "mumnynah na koshi babu sauran space daga bayanta taji Muryar Alhaji realwan "idan an gama da dan lale sai azo a Bani abinci mummy tayi kayataccen murmushi tace "Allah ya bawa ranshi ya dade hakuri muradi ya tashi ya nufi bangarensu a daidai lokacin dady ya karaso mummy taja Masa kunne "zauna ka
auki siriki amman har yanzu baka canza ba "ta yaya kike tunanin zan canza tunda kema baki canza ba kullum kina cikin salon jan hankali , mummy tayi murmushi wanda ya bayyana kyawawa hakuranta masu haske irin na muradi ta tsaida idanunta akan shi tace "wannan gaskiya ne zan cigaba da murza zuciyar abokin rayuwata ,
"kina da matukar kyau salaha gaskiya nayi sa'ar samun kyakkyawar mace mai kyawun hali da zuciya ga tsabata da yawon ado cike da jin dadin yabon da yayi mata ta saki dariya mara sauti tace "kai kar fa kasa kaina ya kara girma "tunda dai ba rabewa gida biyu zai yi ba ai na auna arziki ta bude kular abinnsa ta zuba masa a cikin plet ta ajiye a gabansa tana dubansa ta dibo abinci "bude baki na baka abaki kaji rabin raina ya bude baki ya amshi abincin yana lumshe idanunsa "gaskiya ke macece ta gari da samun irinku ke da matukar wuya acikin gidan aure shiyasa babu babban riba a rayuwar namiji kamar ya auri kyakkywar mace ta gari mai kyawun hali Allah yayi miki albarka tayi murmushi tace "ameen sai data tabbatar da ya koshi sannan ta barshi yana sakace ta shige daki domin shirin bacci"
******
Washegari gari bayan mummy ta taya dady ya shirya kanshi ta kai shi dining area domin yaci abinci ,a lokacin Gabadaya yaran gidan suna kan table suna cin abinci ,bayan ya kammala ya mike yace "mu zamu office"Ta biyosa a baya rike da jakarsa,suna dan tautaunawa ,
"Dady sai ka dawo inji cewar mufeeda ,afra tace "Allah ya taimaka dady ya bada kasuwa mai albarka ka siyowa kisna kayan dadi yayi dariya yace "ke zan siyowa dan ko na siyo mata ai kece zaki cinye dariya ta kwashe dashi tace "ai babu komai dady kai da kaya duk mallakar wuya ne,sai da suka gama barkwancinsu sannan ya sa kai ya fice har jikin motarsa ta takashi suna barkwancinsu ya shiga direbansa yaja tana daga masa hannu..."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 24
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
......Tun lokacin da muradi ya kasance a gidan hajiya aysha tunanin bai dauke masa ba duk daren duniya sai ya zubar da hawayen bakinciki abinda mahaifinsa yayiwa mahaifiyarsa da sadiq da shi kansa , zuciyarsa na tsananin kewar mutane hudu da suke da matukar muhimmanci a rayuwarsa mahaifiyarsa, kakarsa hajiya kayi , inna jimila da bai san a wani hali take ciki ba da hajiya sallah wacce tayi kokarin bawa rayuwarsa gudunmawa, zuwan da samir keyi ke
an
auke masa kewa wani lokacin ,duk sanda ya wuce gidansu sai tunani ya tsarkafi zuciyarsa a lokacin babu abinda ya fi bukata kamar d'aura idanunsa akan mahaifiyarsa , soyayyar mahaifiyarsa na makale da zuciyarsa duk runtsi duk wuya, haka duk saukar numfashinsa da soyayyarta yake sauka ya kasa manta komai nata ya kasa manta irin rayuwar da suka yi kullum gani yake tamkar a lokacin komai yake faruwa daidai da rana daya bai taba jin qaunar mahaifinsa a zuciyarsa ba illa muguwar tsanarsa da yake ji ,babu abinda yafi daga masa hankali kamar yadda ya nemi diary din data bashi ya rasa a lokacin da zasu taho babu abinda ya mallaka nata sai wannan diary din mai dauke da wasu kudi a cikinsa , kudin da yake ji ba zai iya rabuwa dashi ba duk runtsi duk wuya komai tsananin yunwa da kishinruwan da riski kansa aciki bazai tabasu ba domin tunawa da wani abu daya fito daga hannun mahaifiyarsa sai gashi ya nema ya rasa wanda yake da yakinin sadiq ne ya dauka a dalilin kudin dake cikinsu dan ya sha takura masa akan ya bashi kudin ya rasa me yasa sadiq yaki kwantar da hankalinsa ya zauna guri daya domin bin umarnin mahaifiyarsu shi a halin yanzu da yake a wannan lokacin yafi bukatar kudin tarihin mahaifiyarsa akan kudin duk shima yana ganin abu ne mai daraja da tattalawa agurinsa ."
duk da hajiya aysha na matukar kokarin sosai akanshi a dan kwanakin da yayi amman still zuciyarsa ta kasa samun natsuwa , zuciyarsa tayi nisa akan hukuncin da zai dauka akan azzalumi mahaifinsa wanda shi ya ciresa a wannan matsayin , ya yarda ya amince zai cigaba da zama a gurin hajiya aysha ya karasa rayuwarsa ta data yi masa saura baya jin zai tsaya ko agurin dangin mahaifinsa ne gara yayi nesa da rayuwar mahaifinsa da danginsa, wani lokaci kuma sai yaji kamar ya tattara ya shiga duniya kamar yadda sadiq yayi yaje duk inda Allah zai kai shi yayi rayuwarsa ya bar rayuwar mahaifiyarsa a hannun Allah a duk inda take daman kuma rayuwarta ba'a hannunsa take ba amman idan ya tuna mahaifiyarsa na bukatar taimakonsa , tana bukatar kulawarsa tana bukatar ta ganshi a nagartaccen mutun kamili wanda zai jibanci al'amuran ita da dan'uwansa sai ya zubar da komai domin soyayyar mahaifiyarsa ta fiyye masa komai soyayyarta na makale a zuciyarsa duk inda zashi suna tare da wannan son da Allah ne ya dasa shi a zukatan iyaye da
ansu kuma babu mai iya fitar dashi sai wanda ya dasashi ,yana tsananin sonta yana son ya mutu da qaunarta bashi da wata soyayya data wuce ta Allah da manzonsa sai kuma ta mahaifiyarsa , yana makale a dakin da'aka bashi ya takure guri daya yana kuka yana felling din mahaifiyarsa hawaye na zubo masa hajiya aysha ta shigo dakin ta bishi da kallo "Aliyu lafiyarka kuwa ka dawo daki ka takure kanka ? Tayi masa tambayar duk da tasan bazai wuce tunanin mahaifiyarsa yake ba ,Aliyu ya sake sunkuyar da kanshi kasa tare da cewa "babu komai" .
hajiya aysha ta zauna kusa dashi cike da kulawa "sai yaushe zaka dawo kamar jikana wanda nayi silar zuwan iyayensa duniya ?"ina sonka aliyu ina son ka dawo tamkar jinina saboda tsananin son da zuciyata ke maka , takure kanka da kake yana matukar damuna dan Allah ka cire tunani da damuwa a ranka baka rasa dangi da yan'uwa ba tunda gani ,nice danginka nice mahaifiyarka daka rasa nice komai naka zan tsaya maka akan komai zan bawa rayuwarka kulawa ka hakura da rayuwar damuwa , kayi kankanta da daurawa kanka tunani ." cike da raunin zuciya tace" kayi min alkwarin zaka cire damuwar nan a ranka ta karasa maganar tana kamo tafin hannunsa cikin nata " na kasa hakura granny ya kirata da sunan daya ji jikokinta na kiranta dashi ,ta Lumshe idanunta tana mai tsananin jin farinciki " zai wuya na iya cire damuwar dake zuciyata ko zai ciru sai a hankali "nasan da haka Aliyu amman kayi kokarin kai yaro ne karami rayuwar tunani bata kamaceka ba ka cigaba da rayuwarka ka cigaba da walwala kamar sauran yara "inshallahu zanyi kokari gabadaya Hajiya aysha ta gama kashe masa jiki ta zuba masa ido cikin tausayawa "Ko zaka iya fada min sunan mahaifiyarka da mahaifinka ? Shiru yayi yana tunani kafin yace "benedicter rashida ya furta a hankali " shiru hajiya aysha tayi tana cigaba da kallonsa kafin daga bisani tace "mahaifinka fa "rashida Benedicter ya sake maimaitawa Hajiya aysha ta muskuta cikin damuwa tace "babanka nake nufi saboda karatu ya sake dubanta ya tausasa muryarsa yace "Aliyu benedicter rashida "wani irin suna ne haka? " mahaifinka ne Aliyu ko benedicter wanne aciki na dai san rashida sunan mace ne kenan sunan mahaifiyarka ne? ta karasa fadar haka tana sake tambayarsa still dai abu daya ya fada mata kamar farko "ko baka da uba ne ?da sauri Aliyu ya gyada mata kai alamun "eh bani da uba sai uwa da wannan sunan na kare karatun primary tausayinsa yayi mugun ratsa zuciyar hajiya aysha bata san sanda hawayen tausayi ya shiga turereniyar zubawa bisa kuncinta ba , ta soma kuka sosai " yaro kyakkywa kamar wannan ga natsuwa da ilimi sannan da gani idan ya cigaba da rayuwa zai yi biyayya da kamala amman bashi da mahaifi wannan wacce irin rayuwa iyayensa suka zaba masa ? "inna lillahi wa inna ilaihi raji'un ta dinga furtawa tana maimaitawa hawaye na sake zubo mata tamkar an bude fomfo jiki a sanyaye ta baro d'akin zuciyarta cunkushe da bakinciki marasa misaltuwa "hakika bata so Aliyu yazo ta hanyar zina ba amman babu yadda zatayi haka Allah ya qaddara masa daman kuma qaddara tana kan kowani bawa wuni ranar da bakinciki hajiya aysha ta wuni har sanda Alhaji marwan ya shigo
akinta shi da afra a dalilin bai ganta a falo ba afra ta samu guri akan kujera ta zauna shi kuma Alhaji marwan ya krasa da sauri ya zauna a bakin gadon saboda hango hajiya kwance da yayi ,hankalinsa a matukar tashe ya soma tambayarta damuwarta batare da ta lura da afra ba dake zaune akan kujera ba ta koro masa komai akan Aliyu tana fashewa da wani sabon kuka "banji dadi da yaro kamar Aliyu ya kasance dan zina ba mai yasa mutane suke biyewa son zuciyarsu su aikatawa rayuwar
ansu mummunar ta'adancinta ....."? "Wallahi iyayensa sunci zarafinsa " muryar Alhaji marwan na rawa yace "subhallah hajiya ki daina kuka haka bawa baya wuce qaddararsa shi babu ruwansa har agurin Allah shi din tsarkake ne yanzu yadda zamu tallafawa rayuwarsa zamuyi a qalla sun dauki sama da minti talatin suna tautaunawa duk akan idanun afra data cika bam tana sake jin tsanar Aliyu a ranta ...
******"
Bayan wata daya Inna jamila ta koma kauyen ilo tasa aka kira hajiya salaha a waya tayi mata bayanin abinda ya faru dasu ,gama jin bayaninta ke da wuya sai gani aka yi Hajiya salaha ta zube kasa sumammiya nan take aka kwasheta zuwa asibiti ,likitoci suka rufa akanta domin ceto ranta dake
arin barin gangar jikinta ,da kyar likitoci suka samu ta dawo daidai, sai dai ban da kiran sunan muradin hajiya kayi babu abinda take ."
Alhaji realwan dake zaune a gabanta ya riko yatsun hannunta cikin nasa gam hankalinsa a matukar tashe "ki kwantar da hankalinki salaha, inshallahu Allah zai kubutar dashi daga hannun yan fashin nan ,babu abinda zai sameshi ki daina d'aga hankalinki dan Allah , Allah ya ga kinyi iyakar
arinki akan yaron nan". "Alhaji bazan iya kwantar da hankalina ba d'a sukutun fa koda bani na haifesa ba dole naji zafin rashinsa , duk kuma ranar da mahaifiyarsa ta waiwayemu da batun yaranta me zance mata"? "Inshallahu gobe zan sa ma'aikata a cikin lamarin ayi bincike ."
"Dan Allah a taimaka a binciko min shi gara ace mutuwa yayi a hanuna akan ace yana hannun 'yan fashi azzaluman mutane ,Allah ka saka mana ka tona asirinsu a duk inda suke, Allah ka bayyana min muradina ....."ta karasa maganar tana kuka ."
Alhaji realwan na barin asibiti ofishin 'yan sanda ya nufa yayi musu bayanin komai da inda abun ya faru tashin farko suka bukaci hoton muradi sai dai babu sai kwatanta musu yayi da shekarunsa , abunka da mai arziki take labarin 'batan Aliyu ya karad'e ko'ina ,bangaren gidan tv , radio jarida da duk wani kafafen ya
a labarai , yawan kukan da Hajiya salaha take babu dare babu rana yasa likitan dake dubata yayi mata allura saboda a samu hankalinta ya kwanta dan bp dinta ya hau sosai ."
zuwan hajiya Aysha biyu asibintin duba jikin Hajiya salaha sai dai bata ta
a zuwa da Aliyu ba ,sannan bata ta
a zuwa ta iske idanun hajiya salaha biyu ba , duk sanda zata zo tana bacci ,satin hajiya salaha
aya ta
an samu saukin rad'ad'in rashin Aliyu aka sallameta daga asibiti suka dawo gida kuma har wannan lokacin babu wani bayani akan batan Aliyu , hajiya salaha tayi baki ta rame ta fita haiyacinta, ta daina ci ta daina sha hatta magana taki yi da kowa daga sallah sai sallah ke ta da ita tsaye hatta kisna sai da tayi zazzabin rashin kulawar mahaifiya , kowa yazo kalma daya yake fa
a mata tayi hakuri Allah zai bayyana shi a karo na uku ne da Hajiya Aysha tazo tare da afra duba jikin hajiya salaha ta iske idanunta biyu "sannu salaha ya karfin jikin "? Sai data maida kanta kan pillow sannan ta bu
e baki da kyar tace "da sauki Hajiya na gode sosai hawaye na gangaro mata , kuka take sosai tana maganar zuci "wai
an waye ne acikin wannan yaron a cikin yanuwanki ? "Hajiya salaha bata tsaya boyewa surukarta komai ba saboda ta
auketa a matsayin uwa tunda itama matsayin diyarta ta
auketa,ta fada mata matsayin mahaifiyar Aliyu da irin rayuwar datayi da danuwanta haroon ,Sai lokacin hajiya Aysha tasan takamaiman abinda ya faru sannan sai lokacin tasan batun zuwan muradi daga ilo , haka nan hajiya Aysha taji gabanta ya fadi babu wanda yazo mata a lokacin sai Aliyu sai dai shi ai yace mata bashi da kowa a duniya sai mahaifiyarsa ..." cikin jimami tace " Allah ka shirya mana zuri'a ,shi kuma babakarami Allah ya karkato da hankalinsa gida shi ma yaron Allah ya bayyana shi a duk inda yake a hankali Hajiya salaha ta cigaba da amsawa da "ameen ameen hawaye na gangaro mata anan Hajiya aysha ta bar afra gurinsu mufida tace daga nan gidansu zata wuce daman kuma tana son zuwa gidan saboda Kisna ."
lokacin da hajiya Aysha ta koma gida tayita bin Aliyu da kallo wanda lokacin satinsa bakwai kenan a gidan, tsantsar kamaninsa da sarakuwarta ta gani sosai akan fuskarsa wanda bata lura da hakan ba a tun ranar da marwan ya kawo mata shi sai yau ,a hankali ta shiga tunanin bayanin da marwan yayi mata akanshi wanda Aliyu din ne ya fada masa da wanda shi kanshi yaron ya fada mata , shiru tayi tana kallonsa zuciyarta na tabbatar mata da lallai shi ne yaron da'ake nema dan a labarinsa akwai abinda ya shafi uwa da rashin uba haka a labarin da surukarta ta bata akwai abinda ya shafi uwa da uba sai dai uban bashi da amfani , tagumi ta rafka dan bata son rabuwa dashi ,ita dake shirin saka shi a makaranta ya cigaba da karatunsa tunda ya sheida mata ya kare primary ,duk ta daga hankalinta ta riko hannunsa cikin nata"Aliyu ta kira sunansa ya d'ago kyawawan idanunsa ya Kalleta kawai kasancewar shi din ba mai yawon hayaniya bane "idan kaga yan'uwan mahaifinka zaka koma hannunsu da zama "? Yayi saurin girgiza mata kai "ai bani da mahaifin ma bare wasu yan'uwansa yayi maganar kamar zai yi kuka ,"zaka zauna agurina kenan ka cigaba da karatunka ? tayi maganar tana fad'ad'a fuskarta da murmushi "zan zauna muddin rai agurinki sai dai idan na hadu da mahaifiyata ne to zan koma hannunta gbdy amman zan dinga zuwa ina ganinki ai ina sonki kina da kirki sosai "Allah sarki Aliyu nima ina sonka ina jinka tamkar jikana daura hannunta tayi a saman kanshi tana jin tsananin kaunar sa da tausayinta ..
Washegari
Aliyu na zaune a kusa da hajiya aysha suka ji sallama "assalamu alaikum Hajiya ta dago kanta tana duban kofar shigowa ". a'a afra ce tafe da yamma nan "?"Nice ina yini granny "? Ta gaisheta tana yatsina fuska saboda Aliyu data ganin zaune a kusa daita ga hannunsa cikin nata "Lafiya lau ya mammanki "? Shiru tayi kafin daga baya tace "wai da gaske rike wannan kazamin yaron dan tsintuwa kuma shege wanda bashi da baba zaki yi ? gaskiya ni idan yana gidan nan zan daina zuwa wallahi dan tsoro yake bani ".
"Kul na sake jin kin furta wannan kalmar hajiya ta dakatar daita tana daga mata hannu cikin
acin rai shi kuwa Aliyu ko ajikinsa dan bai damu ba , dama uwa tace bashi daita shine zai damu har ma ya daga hankalinsa kuma sai inda kkarfinsa ya kare amman dan wani uba bai shi da matsala da wannan azzalumi mutumin da shi kansa tuni ya kankareshi a rayuwarsa yama fi son ace masa bashi daita sai da hajiya taja kwafa tace "banason zance banza a ina ma kika ji kalmar shege ?"kin mata rana nan naji kina fadawa dady bashi da uba ? Tsam hajiya ta sha jinin jikinta tabbas sai bayan da komai ya faru ta lura daita " shikenan ki Saka ranki a inuwa ma gobe goben nan zai bar gidan zai koma gurin gidan Alhaji realwan "wani irin tsalle tayi cike da murna "dan Allah grannny kai naji dadi sosai wallahi amman can din ma ai gidan zuwana ne me zai hana ki kai shi gidan marayu kawai mu huta wallahi banason shi bana son bude idanuna na ganshi ".Aliyu ya waigo inda take tsaye ya tsura mata ido yana kallon yadda take farinciki dan zai
bar gidan ,Hajiya Aysha ta Kai hannu ta shafo kanshi "manta da wannan mashiririciyar kaji ai inda zaka koma duk daya ne da nan din "Allah karki kai musu shege dan tsintuwa "?"Ke ban son hauka karamar yarinya dake sai shegen surutun tsiya wannan bakin bana marwan bane wallahi na wannan uwar taki ne maza ki bace min da gani kima tattara kayanki ki bar min gida da yake tana da wasu kayan anan gidan ida zata zo tayi kwana biyu bata zuwa da kaya ,tsimi tsimi ta shige daki tace "babu inda zata ta haye gado tayi kwanciyarta zuciyarta cike da farinciki da bakinciki farincikinta Aliyu zai bar gidan bakinciki still dai gidan yayan mahaifinta zai koma washegari Hajiya salaha ta shirya Aliyu cikin sababbin kayan data dinka masa ta rike masa hannu ,tare suka zauna a bayan mota direbanta ya jasu zuwa gidan Alhaji realwan .."
A parlou'n gidan ta iske yaran gidan gabad'aya sunyi jigun jigun ban da badamasi wanda yake karatu a Austarelia , damuwar mahaifiyarsu ta shefe kuzarin yaran gidan duk sun dawo tamkar marasa lafiya ,bakinta dauke da sallama ta karasa shigowa filin parlou'n ta samu guri ta zauna akan kujera sannan ta nunawa Aliyu gurin zama ya zauna kusa da Samir wanda ransa yake a bace saboda dammuwa ko yar sannu da zuwa da suke mata a duk sanda tazo bata samu ba daga garesu ,"Samir ina abbanku yana gida ko ya fita "?"Yana d'akin mommy ya fada muryarsa a raunane kamar zai yi kuka "maza tashi ka Kiramin shi a hankali ya mike ya nufi d'akin inda ya iske dadynsu nayi wa mummy fa
a "mai yasa kike son kashe kanki ne "? yayi maganar cikin tsananin
acin rai wanda yake tattare da tsantsar damuwar halin data ciki "bazaka fahimci yadda nake jin muradi acikin raina ba a yanzu in dai akwai abinda nake so bai wuce Aliyu ba kuma kai ma muddin kana sona kaso Aliyu tayi maganar tana juya masa baya juyo daita yayi suka hada ido "shikenan ki kwantar da hankalinki nima ina son shi ai sai dai bazan so wani abu ya sameki akan shi ba , yayi maganar yana goge mata hawayen daya gangaro mata ,"salaha ya kira sunanta ta d'ago idanunta dake cike da hawaye ta zuba masa "ina son kiyi hakuri ki ......"
Sallamar Samir ce ta dakatar dashi daga abinda yake son fada ya juyo yana amsa sallamar tare da bashi umarnin shigowa d'akin "dady granny tazo tana parloun tana jiranka wai kazo yanzu "Okay je kace gani nan zuwa ko cikakken minti biyu Samir bai yi ba ya dawo parloun yace "gashin nan zuwa cikin hanzari alhj realwan ya fito yana gama k'arasowa parloun ya daskare tsaye saboda ganin Aliyu zaune ,koda bai taba ganin Aliyu a rayuwarsa ba ai ya taba ganin haroon mahaifinsa sannan yasan garba yasan Bature uwa uba matarsa , tsantsar kamaninsu a bayyane yake ,bakinsa ya soma motsawa bai kai ga fadar abinda yake son fad'i ba hajiya Aysha tace "realwan wannan shine yaron da'ake nema ko "? "Gashi nan na kawoshi sunansa Aliyu ".
Bai ce mata uffan ba ya juya cikin sauri yana magana "barin na kira salaha ta tabbatar da hakan, duk dai kamaninsa ma kawai zai iya fahimtar da mutun shi din wane ne , dawo wa yayi parlou'n rike da hannun salaha ai idanunta na sauka akan Aliyu ta kwace hannunta cikin na Alhaji realwan ta nufi inda Aliyu yake zaune cikin tsananin farinciki , shima Aliyu yana ganinta ya zabura ya mike tsaye ya nufata cikin tsananin farinciki suka rungume juna bai so ya sake daura idanunsa akan wani daya danganci dangin ubansa ba amman hakan nan a yanzu ya tsinci kansa cikin farinciki haduwa da kanwar mahaifinsa ....."
"Alhamdulillah Allah na gode maka daka bayana min muradin hajiya kayi muradina , Aysha babba wacce ake kira da ummi kasancewar sunan Hajiya dataci shekarunta basu wuce sha takwas ba jin Muryar Hajiya ne ya fito daita daga kitchen inda take kokarin daura abinci a tare suka yo suka yo kan mahaifiyarsu ita da Samir da madu har ma dasu mufida cikin tsananin murna suka zube jikin Hajiya salaha suna taya murnar ganin Aliyu ,"mommy shine aliyun da kuke nema ai mun gashi a gidan granny ? suka hada baki gurin fadar haka ,Hajiya salaha ta d'ago kanta tana duban muradi tana sumbatar fuskarsa ......"
murmushi Hajiya Aysha tayi bata yi kokarin yin magana ba,tana son sai sun samu natsuwa sannan tayi magana ,hajiya salaha ta dubi surukarta cikin sansar farinciki sannan ta dubi mijinta ta karashe da sauke idanunta akan Hajiya Aysha tana neman karin bayani "yau kimanin satinsa bakwai kenan agurina marwan ne ya tsintoshi nan ta kwashe komai ta fada musu ban da godiya ga Allah babu abinda mommy take tana shafa kan muradi shima murnarsa taki boyewa sai murmushi yake yace" mummy sauran anyata ina son ganinta "anyanka na ilo itama Allah ya kubutar daita ya lumshe lumtsatsun idanunsa yana sauke ajiyar zuciya "Allah sarki shiyasa tashi farko jininsu ya ha
u da Samir a she jininsu ne Samir ya rike hannu Aliyu cike da murna shima Aliyu ya rike hannunsa ,Kafin kace me mommy ta dawo daidai sai lokacin ta bukaci abinci, ummi ta mike ta shiga Kitchen ta shirya mata abinci ,bayan sun ci har Hajiya Aysha tayi musu sallama har jikin mota suka rakata sai da suka ga tashin motarta sannan suka koma cikin gida ....
Sukusuku ta dawo gidan har washegari bata sake ba tana jin kewar Aliyu a dan kwanakin da yayi mata ,tun daya zo gidan shi ke mata shara gidan gabad'aya wankewanke har ta fara aikensa domin ya soma gane guri tana zaune afra ta shigo parlou'n sanye da wando da riga duk bakake ta tsaya a gaban Hajiya Aysha "salamu alaikum "afra
"Na'am "
"Ya'akayi "?"Lafiya qalau granny yunwa nake ji abinci nake son naci "Afra bana jin dadi shiga Kitchen akwai taliya ki dan bararka kici "
Aysha ta kwa'be baki tana dubanta kafin daga baya tace "granny na gane tunda wannan shegen dan tsintuwar ya bar gidan nan kika daina walwala, jiya ma baki yi mana abinci ba "ke bana jin dadi ne yar taliya zaki bararka kici "ni fa yarinyar ce ban iya dafa komai ba ,kawai kin wani damu akan wannan kazamin yaron ,ni gani nayi ma kamar kin fi son shi akan ni da nake jikarki "shikenan yi hakuri kiyi yau kawai gobe zan dafa miki duk abinda kike son ci amman kar na sake jin kince wa Aliyu kazami ko shege dan tsintuwar,ba tsinto sa akayi ba shi din d'an'uwansu Samir ne yanzu haka yana gidansu "
bata rai "yanzu sai da kika kai musu shege ? Hajiya Aysha ta gyada mata kai alamun "eh " kuma nace karki sake ce masa shege dan halak " amman ai shine yace bashi da uba "kin ci uwarki da wannan maganar kaji min fitannaniyar yarinya mai kwakwar tsiya ina ruwanki ma idan shegen ne ? Afra ta yi shiru tana Kallon Hajiya Aysha zuciyarta cike da haushi "dan yayan maman Samir ne uwa daya uba daya kamar yadda dadynki yake da abbansu Samir "lallai ma granny din nan ta iya girba karya ita da aka tsinci yaro a gabanta sannan yanzu tace mata wai danuwansu Samir ne ta ina take tunanin wannan maganar gaskiya ce ? ta dai maidashi can ne dan tana son yayi rayuwar jin dadi da yanci ,kafafunta ta soma d'agawa a hankali ta shiga Kitchen batare da ta sake cewa komai ba ,sai dai a cikin zuciyarta ta qudurta komawa gidan alhaji realwan dan takurawa rayuwar Aliyu sai ta raba shi da gidan ta kowane hali ,bayan sati daya da komawar Aliyu gidan Alhaji realwan afra ta matsawa iyayenta lallai tana son zuwa gidan alhaji realwan karasa sauran hutunta da yayi saura , da fari mahaifiyarta kin amincewa tayi ganin ai hutun yazo karshe kuma ita bata son tana shigewa dangin mahaifinta dan ko gidan hajiya ma dole ce kawai hakan yasa afra ta daga hankalinta kullum cikin damuwa take kwana take yini tsabar bata samu damar ciwa Aliyu zarafi ba ,ganin damuwarta yasa mahaifiyarta ta amince mata ,sai dai da sharadin hutunta na karewa ta tattaro ta dawo ba sai tayita magana ba idan tayi kwana biyu ta dawo,tayita tsalle tana murna ta nufi d'akinta ta soma shirya kayanta a cikin yar karamar akwati ,ta bude jakar ratayarwata ta kwashe kayan kaliyarta ta zuba powder ailen white lips stick duk ta zuba a cikin mahaifiyarta na siya mata kayan kawaliyata ne kasancewarta babbar diyarta sannan ita kanta tana da tsananin son kawaliya shiyasa ta koyawa diyarta dan haka a shekarun afra ta iya tsara kwakiya sosai ga iya tafiya da rausaya kamar bishiya ,kullum fuskarta cikin kwaliya take an sha dukanta a school akan kwaliya sosai tayi kyau tayiwa mumnynta sallama tare suka jero da mummynta har jikin motar ta rakota tana mata fada" afra ban da rawan kai ki natsu dan Allah kinji ki zauna da kowa lafiya karkiyi tashin hankali da kowa ."naji umma karki damu kinji zan zauna da kowa lafiya Amman ban da wannan kazamin yaron sam bazan raga masa ba tayi murmushi tare da bude mata gidan baya ta shiga ta zauna ta maida murfin ta rufe direbansu ya ja suka bar gidan sai data ga mai gadi ya kulle get din gidan sannan ta juya ta koma cikin gida kai tsaye hanyar gidan Alhaji realwan suka
auka tana zaune a bayan mota zuciyarta na shirya mata abinda zata yiwa Aliyu idan taje gida ."
dareban ya sauketa a had'ad'd'en haraban gidan Alhaji realwan tana hakince a bayan mota kamar wata babbar yarinya cikin wani irin yanayi ta lumshe idanunta tana sake zurfafa tunaninta ,turare ta cire a cikin yar karama jakarta ta fesawa a jikinta ta bude murfin mota ta fito a hankali gabanta kawai take kallo tana taku kamar bata son taka kasa tana shiga parloun da Aliyu idanunta suka soma cin karo yana sanye cikin bakaken kaya wonda three quarter da rigar yan kwallo long selve kallo
aya suka yiwa juna kowane ya dauke kanshi ,yar farar dake fuskarsa ta
auke yana jin babu dadi a ransa dan bai mata da halinta ba ,tabe baki tayi ta samu guri ta hakinance akan daya daga cikin kujerun gidan a daidai lokacin direban ya shigo parlou'n hannunsa rike da akwatin kayanta ya ajiye a gefenta yana kallonta "sai yaushe zan dawo na daukeki '?
"Zan fadawa umma ta fada fuskarta a ha
e ."
tun sanda Afra ta dawo gidan Alhaji realwan Aliyu bai sake samun kwanciyar hankali ba saboda takurawarta bashi da ikon sakewa acikin gidan ,idan kuwa tana guri dole ne ya hakura da gurin ya killace kanshi a daki ko a lambun gidan saboda kallon wulakanci da aibantashi da take a cikin yaran gidan babu wanda bata fadawa a unguwar shi din dan tsintuwa ne kuma shege ne , a duk sanda Samir yaji ta fadi haka sai sunyi rigima daita , wani lokacin ma har da dambe suke yi da Samir yayi mata duka amman hakan baya hana gobe idan taga Aliyu ta furta masa bakar magana wanda shi ko kallon inda take bayayi sannan baya nuna alamun yasan da zamanta ,wani safiyar Lahadi wanda ya kasance weekend ce kuma bai fi sauran kwana uku ta koma gidansu ba ya badamasi daya dawo hutu daga kasar Austaraliya yace su shirya zai kai su shan ice cream Wanda shi saboda Afra ya shirya tafiya dan Allah ya jarabeshi da qaunarta tun haihuwarta ,ta shirya cikin hadaddiyar doguwar riga mai shegen kyau haka ma ummi ta shirya kisna cikin kanana kaya riga pinky da wando baki ta sanya mata takalmin pinky mai kalar kayan ta kama mata gashinta gida shida ta mika wa Aliyu ita "rike min ita muradi naje daki na dawo ya kai hannu ya amshi kisna wacce zuwanta hannunsa ke da wuya ta saka kuka tunda yazo gidan bata yarda dashi daman kuma shegen kiyuwa gareta bata yarda da kowa bayan mamanta sai yan'uwanta shima kuma baya son d'aukarta tunda ta fesa masa zawo ajiki "kinga aunty ummi dake haka yaji suke kiranta dashi bisa koyarwa mummy "Dan Allah amshi yarinyar nan bata son ina d'aukarta "kai dai muradi ka fadi gaskiya na lura dai tun randa aka yi maka wanka zawo kake gudun
aukar kisna ". Yatsina fuska yayi yana mika mata ita tana amsarta tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya shi kuma ya juya zai bar parloun "wai kai bazaka fita bane naga baka shirya ba? tsaki yaja yace "gaskiya babu inda zani Sai kun dawo bata kawo wa ranta komai ba ta nufi daki ,Koda afra taga kowa acikin motar bata ga Aliyu ba sai taji babu dadi haka nan taji ranta ya
aci kamar tace ta fasa zuwa
A daidai haraban shoppright ya badamasi yayi parking motarsa kiran pijo ,daya bayan daya suka sauko ya badamasi , ummi ,Samir Muhammadu wanda suke kira da madu kisna duk ya'yan Hajiya salaha ne sai Zahra da mufeda ya'yan da mumuy ke riko .
a hankali afra ke taku wanda yake kara sa badamasi jin wani iri akanta yarinya ce sai dai Allah yayita da maseefar iyayi da yangar bala'in ,bata tsaya bin ta kan kowa ba ta samu guri ta zauna tana jiran karasowarsu ,sai dai hakan bai faru ba dan shigewa sukayi ciki ,batayi minti goma da zama ba sai ga ya badamasi ya dawo da yar fararsa yace "yar tsohuwar nan tunanin me kike yi haka "?
Yayi maganar yana mika mata abinda tafi so ice cream ta amsa tare da cewa "babu komai a shagwa'be kamar zatayi kuka "hannu ta kai kan itacen tsinke dake ciki ta dibi ice cream ta kai bakinta kamshinsa da gardinsa ya kaiwa kwakwaluwarta lumshe idanunta tayi tana bu
e idanunta suka fa
a cikin na ya badamasi daya tsura mata ido yana kallon kyawawar fuskarta .... "
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 27
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Mummy ta dawo parlour'n ta iske afra ta cire uniform d'inta tana jujjuya kai ta bita da kallon mamaki sannan tace "ya naga kin cire kayan makaranta ?" cikin marairaicewar muryar tace "kaina ke ciwo mummy "karya take wallahi babu wani kanta dake ciwo , ba tayi assignment d'inta bane ai naji Sanda kike fad'awa mufeeda cewar kin tuna bakiyi assignment d'inki ba Kuma malamin Chemistry bai da mutunci dukan tsiya zai miki shine dan tsabar karya zaki ce kanki ke ciwo " ? inji cewar samir ya fada yana zabga mata harara "wallahi karya yake min mumy da gaske kaina ke ciwo wai ma ina ruwanka dani ne ? " ke mufeeda yaushe na fa
a miki haka ?" Allah mumy ki rabani da Samir idan ba haka ba zamu yiwa junanmu rashin mutunci . "to muyi mana yau muka fara rashin mutunci kece zaki sha wahala mai kan karas kawai ki dai tuba da karya dan Allah ya tsinewa mai karya".
mumy tayi murmushi sannan tace " kai Samir banason jan magana tunda tace kainta na ciwo babu inda zata ku kama hanya ku wuce Allah ya tsare "Mufeeda Zahra da suka wa mumy sallama dan tuni muradi yayi fita mufeeda ta riko hannun kisna nan fa ta fara zillewa itama bazata ba tunda aunty afra bazata ba , mumy tayi rarrashi ta lalla'bata amman taki ,cike da jin haushi Samir ya zuba mata rankwashi a tsakiyar kanta tare da
auketa ya rungumeta ajikinsa ya nufi hanyar waje daita ihu ta dinga yi tana kokarin saukowa amman ta kasa ya shiga gidan gaba daita tana rungume a jikinsa yana mintsini gefen cikinta , sauran kuma suka shiga gidan baya direba ya tada mota suka wuce, kisna aka fara saukewa sannan aka wuce dasu .."
Bayan tafiyarsu mummy ta shiga daki ta dauko wa afra maganin ciwon kai ta bata ta sha sannan ta kama sauran aikin gidan da ba'a karasa ba ,daman kuma haka take yi a duk sanda suka wuce school haka zata bi gidan ta sake gyara inda basu yi ba , bayan ta gama ta koma d'akinta tayi wanka ba ita da dawo parlour'n sai karfe
aya dan sai datayi sallah inda ta iske afra kwance akan doguwar kujera tayi mata sannu da jiki sannan ta samu guri ta zauna " cikin haka wayar mumy ta
auki kara batare data duba ba ta dauki wayar ta kara a kunnenta dan tasan mai kiran duk yanayin da mumy take ciki tana magana dady zai gane , hakan ce ta kasance ma yanzu yana jin muryarta sai daya tunhumeta tace "wallahi gajiya ce kawai , yayi murmushi yace" ko babu gajiya bakya gajiya da washhhhh , gashi kin hana a
aukar miki masu aiki ."karka damu aikin gidan nan guda nawa ne , ga yara mata kuma suna iyakacin kokarinsu ,bugu da kari nafi son su iya komai da kansu karsu je gidan miji basu iya komai ba ".
"wannan kuma gaskiya ne ranki shi dade Allah ya saka miki da alkhairi ,daman na kira naji muryarki ne naga shiru baki nemeni ba har yanzu ga aiki ya sani gaba ga rashin jin muryarki ,wannan sabon tayi masa ne tun suna ganinyar quruciyarsu har bisa yanzu da suka dan manyanta ,da zarar ya fita aiki wayarta bata yankewa gurin kiransa ,wani lokacin ma tana aiki waya na nanne da kunneta sun dade suna waya sannan sukayi sallama ta ajiye wayar .afra ta dube mummy tace "Allah sarki mummy dady na ji dake "mummy tace "idan bai ji dani ba da wa zai ji afra? "Biyayya da soyayya ta haifar da haka kema kiyi kokarin idan kinyi aure ki haifar da haka a gidan aurenki , kulawa mai kyau ina yiwa dady, ina kwantar masa da hankali bana damunsa da bani bani ,idan kudi zai bani bana amsa sai idan ya zama dole ke sawa na amsa , shiyasa banga abinda zance yayi min ba yaki yi min , sai dai idan bai dashi , Allah dai yaja da ranshi "
afra tace "ameen ".
Suna zaune suna ta hira har uku da minti hasim " bari na tashi ga la'asar har ta kusa ya kamata a soma haramar abinci dare ". afra tace" mai za'a daura mummy ?" Ke da kanki ke ciwo ki bari idan su mufeeda sun dawo sai su d'aura ko da yake ga islamiyya zaku jiya baku je ba lallai su shirya yau suje ke kuma zuwa gobe kya je nayi aikin da kaina ."
"ai tunda na sha magani naji sauki zan yi aikin islamiyya dai naje gobe idan Allah ya kai mu " Mummy tace " afra na lura baki son karatu gashi nan Kisna ma ta dauko halinki na rashin son karatu mace babu karatu akwai matsala kar fa a cireki cikin 'yan walima "Allah mumy ba haka bane walima kuma dole ayi dani bayan dayawa ma yan ajin basu san komai ba kudi zasu biya ayi musu walimar "to ke dai ki maida hankali karki yi walimar zuku azo ana tambayarki karatu ki kasa "zan kokarta "okay ki duba frizer kiga akwai raguwar kaya a ciki a yiwa dady farfesu cat fish yace ai masa " Afra ta mike cikin sanyi jiki ta nufi kitchen ta duba taga akwai saura har yayi kankara ta debo ta samu yar madaidaiciyar rabo , ta bude famfo ta tara ruwa jim ka
an ta kashe famfo ta ajiye ta saka kifin a ciki roban domin kankarar ta narke , ta fito parlour ta zauna tana kallon tv".
mummy ta Mike tace bari naje nayi sallah na dawo muyi aikin tare ganin afra na kallon tv yasa mummy ta dan tsaya tace "kije kiyi sallah kou " afra tace "to ha
e da mikewa ta nufi dakinsu ,karfe hudu da minti goma gabad'aya yaran gida suka dawo daga school , suna cire kayan school mumy ta umarce su da saka kayan islamiyya tare da daura alwala dan gabatar da sallah , mufeeda ta yiwa kisna wanka bayan tayi sallah taci abinci , tana
arin saka wa kisna kayan islamiyya kisna ta tubure tana kuka "wallahi aunty mufeeda bazani islamiyya ba ki kyaleni kullum sai malama tayi min bulala ni banason bulala tana kuka tana zame wandon makarantar da mufeeda ta saka mata ta fito parlour da gudu tana ihu bazata islamiyya ba har da birgima a kasa mummy daga cikin d'aki ta kwallawa mufeeda Kira tace "kyaleta zata zo daga baya ,dungure mata Kai mufeeda tayi sannan ta dubi afra data dauki Kisna ta rungume ajikina tace "afra bazaki bane kema "?"Ke sai gobe zani suka fito tare da zahra suka wuce dan tuni Aliyu da madu da samir sun kama gabansu dan dama basa jiransu zuwa islamiyya .."
Mummy ta fito tana kokarin zama kisna ta boye a bayan kofa dan kar mummy tace akaita islamiyya ,
mummy tace "har kin gama komai Afra tace" na kusa dai "yaran duk sun wuce islamiyya ?"Eh duk sun tafi sai kisna ,rabu da jairar yarinyar nan so take ta dinga kin zuwa islamiyya kamar ke kuma bazai yiwa ba karatu dole kuyi . "ai mummy duk kece da wannan mai kan karas din ke shagwa'bata inji cewar samir daya dawo
aukar hula "ai dole na shagwa'bata Samir uwa guda ai ba'a bar sawa bace amman akan islamiyya kowa zai jimu suka sa dariya banda Afra data ha
e rai kamar wacce aka aikowa sakon mutuwa ta zabga masa harara tana cewa " naga alamun suna kake son saka min to wallahi yau ya zamo karo na karshe da zaka Kirani da mai kan karas ".ya dauki hularsa yana tafiya yana cewa "baki isa ki sani dole ba sai nayi ra'ayi yar rainin hankali kawai ,kisna dake la'be a bayan kofa jin fitar samir ta rarrafo ta fito ta matso kan kafe ta zauna tana dariya sai ganin samir sukai ya dawo a lokacin da yake daf da ficewa daga parloun , aiko yana gama tsayawa ya zuba ma kisna rankwashi a tsakiyar kanta "ba dai kina biyewa wannan mai kan karas din ba tana gudun karatu kema kina gudun karatu zaki sani ne "?"Maza tashi mu wuce Ina kayanta mummy daita zan wuce Kisna na jin haka ta sake bare baki tana kuka har da birgima , "kai Samir zan bata maka rai fa ,rabun min da yarinya ta fada tare da janyo kisna jikinta tana rarrashi ya fita yana murmushi. "
"Mummy mai za'a dafa idan an sauke parfesun?" Mummy ta yatsina fuska tana fadin "ni yau na rasa me za'a d'aura kije store ki dauko doya Afra ta shiga ta kwaso guda biyu ta fito tana nunawa mummy ,"mummy guda biyu ya isa ? "Eh sun yi kawo na fere".
"haba mummy gani meye amfanina kije ki kwanta ki huta ".Mummy tace "kwanciya yanzu da yamma nan kafin tace wani abu Afra har ta gama fere doya ta shiga Kitchen domin wankewa , mummy na zaune rungume da kisna tana Kallonta tana tofa mata addu'a a zuciyarta kuma take yabawa da afra duk wanda ya aureta zai yi alfahari daita matsalarta dai kyamar talaka wannan kuma halin uwarta ta dauko , sam bata son talaka ya rabeta sai masu arziki idan kaga tana haba haba da mutun to mai arziki ne talakawa kuwa banza ne agurinta ."
Jim ka
an Afra ta gama da farfesu tazo ta fadawa mummy sannan ta d'aura doya ta shirya ferfesun acikin kula mai daukar zafi mummy tace" sannu Afra Allah yayi albarka ya baki miji na gari Afra batayi magana ba saboda kunya, ta koma Kitchen tana bu
e tukunya dan gani ko doyar ta nuna taga da saura kisna ta taho da gudu tana kiran yunwa naje ji aunty Afra "sorry my baby yi hakuri na kusan gamawa yanzu zan kammala ".
Nan kisna tasa shagwa'bar data saba tana bubbuga kafa a kasa "to ki goyani kafin abinci yayi tayi dariya tace "ke dai babu abinda kike so arayuwarki kamar goyi . "Ai kece kika saba min dan haka Allah sai kin goya ni tayi tsalle zata hau bayanta ,Afra tayi murmushi tana cewa "autan mummy daga ke babu wata ".Ita kuwa kisna sai dariya take tana
arin hayewa bayan Afra "har doki zaki min "kince yunwa, kince goyo yanzu kuma doki bari kici abinci duk zan yi miki my baby Kisna tace "to my mumy "mummy'? afra ta fada tana zaro ido waje tare da kamo kisna jikinta " ni ba mominki bace ni sister
inkin ce tace to "muje kici abinci "ki samin da nama ."Ba nama bane kifi ne autan mummy ta duba taga abincin ya karasa ta kashe gas ta samu faranti ta zuba mata suka fito "amman ni kadai zan ciye abinci na ko" ."Sosai babu wanda zaki bawa ".Tace "sai ke da mummy nah kawai zan bawa ,Afra na dariya tace "to autan mummy mun gode ta zaunar daita ,a lokacin da yaran gidan suka fara shigowa daya bayan daya suna yiwa mummy sannu da gida mata suka wuce bangarensu maza ma suka wuce part dinsu suka yi shirin zuwa massalaci dan lokacin sallah yayi ,Afra ta dubi mufeeda da zahra tace "tunda kun dawo ku raba abinci suka amsa mata da" to " bata koma Kitchen din ba sai mufeeda ce ta shiga ta rarraba abinci ta zuba a kula ta kai dinnig table tana kammalawa ta nufi daki dan yin Sallah bayan sun yi Sallah mufeeda ta fito ta danna kararrawar dake bayyanar da kammala shirya dining sannan ta
auki abinci baba mai gadi da direba ta kai musu ...."
Mummuy kuwa tuni ta fada wanka saboda tasan dady ana yin isha'i yake shigowa kafin ya shigo tayi wanka da sallah, data idar ta samu humura da kulacca mai kyau ta shafa da mai me kamshi, duk tabi lungu da sako na jikinta ta murza ta dauko rigar bacci mai kyau mara shara shara ta saka ta dauko turaren wuta irin wanda ake ha
awa amare tayi amfani dashi , idan kaga mummy bazaka CE itace ta haifi badamasi ummi da Samir madu da kisna ba har ma kayi tunanin tana da siriki saboda yanayin tsarin jikin da Allah yayi mata komai cassss cassss daidai jikinta tamkar yarinya yar talatin duk lokacin data yi irin wannan shirin dady kamar ya cinyeta saboda kauna uwa uba ga kamshi ta ko'ina dady na matukar son kamshi shiyasa Bata rabo da turaruka kala dabam dabam tsab ta gama shirinta ta daura after dress akan kayan ta fito a lokacin yaran basu shigo ba tukunan ,ta zauna akan kafet tana jiran shigowar dady can sai gashi ya shigo ta mike ta karbi jakarsa da laidar daya shigo dashi tana yi masa sannu da zuwa ,ya rungumeta tsam ajikinsa yana shinshina kamshinta " ina son kamshin nan ranki shi dade gaki nan kullum kamar yarinya mutun ko yayi niyyar kara aure dole ya hakura ". tayi murmushi "dady baka rabo da tsokana ,"idan zakayi aurenka kayi mana menene na salaha acikin zai yi magana tace "muje ka huta karka tsaya tsokanar fa
a ya wuce ciki tana biye dashi zuwa falonsa sai data bishi har uwar dakansa ta cire masa hula "duk kayi zuru zuru yau kamar kayi ciwo yana dariya yace "akwai ki da kallon kurulla ya akayi kika gane haka "?
"Yanzu bani da kowa sama da kai a duniya gaba-daya tunanina da komai nawa yana kanka , idan ban kula da kai ba wa zan kula da? "kai ma kasan dole na dinga lura da yanayinka ta karasa maganar tana shiga bayi ta ha
a masa ruwa ta fito "na ha
a maka ruwan wanka ka shiga kayi ko kaji dadin jikinka"Yace "ina bukatar hutu sosai Amman nasan ba yanzu ba , karshen shekaran nan badamasi zai dawo gida , Kinga da kasuwanci yaron nan ya karanta da gabad'aya ayyukan zasu dawo garesa ni kuma na huta , shiyasa na kwallafa raina akan wa
an nan yaran suma gashi kowannensu yace buga kwallo zai yi"gaskiya ne kana bukatar hutu amman dole su Aliyu su hada aiki biyu buga kwallo da kasuwanci idan sun yarda idan kuma basu yarda ba su hakura da kasuwanci dan ina bukatar na ga kana samun hutu yayi murmushi ya shige bayi ."
A can parlour kuwa gabad'ayansu suna zaune akan dinnig table kowane gabansa plet din abinci ne ,kowa ya ci abinsa ya rage ban da muradi daya cinye tas saboda shi mutun ne mai tsananin son doya da tuwon shimkafa sam shinkafa zalla da kayan kwalama basu damesa ba shi dai ya samu abu mai tauri baya son Mai ruwa shiyasa idan tuwo za'a yi tukawar farko mumy take dibar masa ,afra ta kalleshi tace "su bamburu bawan ciki ko yaushe za'a koyi cin abinci a rage ,mutun kamar dan abinci aka halittosa ta karasa maganar tana kwashewa da dariya ,duk suka bita da ido babu wanda ya tayata dariya Samir ya bude baki zai mata magana muradi ya da dakatar dashi tare da d'ago kyawawan idanunshi ya zuba mata take ta daburce ta kasa kallonsa ta
auke idanunta tana jan tsaki "ko kallon uwar me yakewa mutane ? shiru yayi yana jin yadda tsanartab ke sake samu mazauni acikin zuciyarsa sau tari daman shi tsanarta mutun shine abu mafi sauki da zuciyarsa ta iya bare ita da yake jin kamar kaya yafi minti biyar yana hukuntata da idanunsa babu shiri ta dauki kisna ta bar parloun tana gunguni "wai me yasa bazaka bude baki ka ciwa wannan yar rainin hankalin mutunci ba ganin fa kana kyaleta ne yasa iskancita ke gaba ? "bari naje na fito maka da shegiya "no barta kawai a kwai lokacin nadama zai zo mata har ma ya aureta iya abinda ya fa
a kenan ya mike ya bar gurin zuciyarsa na tuttukin bakinciki daya bayan suka mike suka bar parloun gabad'aya.."
Dady na fitowa daga bayi idanunsa akan mummy yayi mata murmushi yace "hmmmmm " Ta dubesa da murmushi akan fuskarta itama tace "hmmmmm din nan ban yarda dashi ba akwai magana a bakinka yace "sosai kuwa gani nayi bakya tsufa salaha daga shigata bayi har naga kin sake canzawa ki dai bi a hankali kin kusan
aukar wata suruka ....."
tasa dariya tana kallonsa "Allah idanunka ne ke ganin haka Amman kowa ya kalleni yasan na tsufa 50 something fa ".Cikin barkwanci da yake mata ya fada mata batun auren afra da badamasi mummy ta sha mamaki jin abinda ya fa
a tace "daman suna soyayya ne ko kuwa dai kune kuka ga dacewar haka zaku hadasu?"
"Shine da kansa ya fadawa marwan tun da dadewa to sai yau marwan din yake sheida min sai na kira badamasin dan na sake jin ta bakinsa ,shine ya tabbatar min da gaske ne da zarar ya dawo yake son ayi aure mummy ta zaro ido waje "bashi da lafiya guda nawa Afra take duka shibiyar gareta ko shashida fa ? "To ma ya fada mata ne da zai wani ce yana dawowa za'a yi aure idan kuma bata son shi fa......"? Murmushi kawai dady yayi " d'ana ne fa badamasi ta yaya kike tunani Afra zata ce bata son shi kiyi addu'a ki kuma masa fatan samun nasara ".
"Shikenan Allah ya tabbatar da alkhairi yasa muna raye za'a yi yace ameen "amman dai ku bari ta gama karatunta na gaba da secondary "aa suna gama karatun secondary gaba-daya zan aure dasu wace ta kawo miji shikenan wace bata kawo ba zan samo mata tace "Allah ya taimaka muje kaci abinci ".
Ya dan harareta ta gefen ido yana fadin "ke kinci abinci ne ?" ta masa wani kallo da su kadai suka san manufarsa "ai kasan bana cin abinci sai da kai sai dai idan baka nan shima ka
an nake ci". Suka fito daga dakin zuwa dining table ta zuba masu suka fara ci suna hira dady yace "wai ina mutuniyata kisna ne najita shiru ?" Dariya mumy tayi tace "yar shagwa'ba da rigima kenan tana gurin mutuniyarta killa ma tayi bacci dady yace "ai wannan mammartamu bata da matsalar rayuwa gashi tana son Afra za'a Sha daga idan zatayi aure ,"wannan gaskiya ne idan kace Afra to ka gama da zuciyar kisna "yau rigima tayi sosai ita bazata makaranta islamiyya tunda nake haihuwa ban taba haifar yar da bata son zuwa karatun addini ba irin kisna har gara ma idan afra zata ba'a fiyye samu matsala ba ko da yake tace malamar islamiyya ke dukanta ko za'a yi mata magana tayi hakuri ta daina saboda a samu tayi karatun "idan bata son zuwa ki rabu daita sai samo mai koya mata a gida kamar ina ganin zai fi "karatu cikin mutane yafi gaskiya zan so tayi cikin yara y'an'uwanta "to shikenan zan sa ayi min kiran shugaban makarantan nasu ya karasa maganar yana canzawa da wata "yau fa na sha wuya a office kuma ga baki kala kala gashi yawanci duk mata ne kinsan kasuwanci da mata sai hakuri naga wata kamar nayi miki kanwa daita , kawar da maganarsa tayi ta hanyar cewa "dady dan Allah na tambayeka wata magana mana ".?
ya gyada mata kai "wai irin son da nake maka kana yi min kwatankwacinsa iri sa kuwa ?"
ya zabga mata harara sannan yace "bana miki kwantakwacinsa zan aureki har mu kai tsawon wannan shekaru ko kin mata irin wahalar dana sha kafin na samu aurenki? " ko dan kinga ina cewa zan miki kishiya shine zaki yi wani tunani ?"
"Ina dai zance kishiya ne a cikin barkwanci ,duk da an san aure nufi ne na Allah idan Allah yayi dake kadai zan zauna har kashen rayuwata haka zan mutu da mata daya, idan kuma da rabon zan kara zan kara
ke irin wannan kwalisan da kike min da kulawar da kike bani ina zai bar ni na ga wata nace ina so ? idan na shigo bani da damar sake lekawa ko'ina, amman dai zaki sani ne allah dai ya kai damo ga harawa yarinyar karama sa'ar su mufeeda zan dauko nayi wasan sallah daita ".mummy ta kasa cewa komai sai murmushi take dan tasan wasa yake a ranta take aiyana irin soyayyar da dady yake mata ita tasan biyayyar da take masa ko yayi aure bai zama lalle ya samu ba ,cikin kwantar da murya tace "wallahi irin son da nake maka araina ko nace a zuciyata ya wuce misaltuwa, ina mai alfahari da kai a rayuwata ," nima ina alfahari dake kuma babu wata mace da zata sha gabanki, kina da kyau uwar marayu ga ladabi da biyayya kwaliya da kamshi dukan ba kya tsallakesu, shi yas
a nake kara sonki Allah ya dangwamar damu cikin farinciki har karshen rayuwarmu a natse take bashi abinci har ta gama ta janyo kular farfesu kifi daya sha kayan hadi ta zuba a farantin tangaran yaci suna ta hira har ya gama can ya d'ago ya kalli agogon bango dake manne da parlour'n karfe goma daidai ya mike ya fita zuwa gurin baba Mai gadi ."bayan wasu mintina ya dawo parlour'n ya isketa tayi shiru tana jiran dawowarsa cikin kwantacciyar murya tace "ka dawo nima na gaji muje mu kwanta nan suka tashi suka nufi daki suka kwanta cikin aminci da nuna kulawa ga junansu .."
Daren ranar kasa runtsawa muradi yayi duk inda ya juya tunani kashi da kashi ya addabeshi , tashi yayi ya mike yaje ya dauko kundin tarihin mahaifiyarsa ya dawo ya zauna akan kujera mai zaman mutun daya karo na farko da yayi tunanin dubawa a tun sanda ya dawo hannunsa ya soma bu
e shafin farko mai dauke da kyakkyawan rubutun mahaifiyarsa a hankali ya dinga bin rubutun yana karanta rayuwar jin dadin da mahaifiyarsa ta gudanar tare da ahlinta har zuwa kan had'uwarta da mahaifinsu da irin rayuwar da sukayi cikin kankanin lokaci kwakwaluwarsa ta soma yamutsewa babu abinda yake ambata a cikin ranshi sai kalmar" Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un gumi ya ha
a sharkaf manya lamura guda biyu suka shiga yawo a cikin kwakwaluwarsa kuma kowanne yana bukatar nazari sosai yana matukar bukatar sake ganin mahaifiyarsa da bukatar sanin yadda zai yi da afra wacce take kokarin zame masa karfe kafa da yiwa rayuwarsa karan tsaye ,gaba-daya ta gama yad'awa kowa a school da unguwa matsayin rayuwarsa a gidan duk hanyar da zata aibantashi tasani wanda ya rasa dalinta na yin haka amman duk laifin waye ? Sannan kuma aikin waye ? ya shiga tambayar brain dinsa "duk laifin azzalumi mahaifinsa ne daya tsaya ya rungumi rayuwarsu da wata killa yanzu suna tare da mahaifiyarsu cikin soyayya da farinciki da shi kansa bai danganta kanshi da kalmar shege ba bare ta samu damar musguna masa cikin kankanin lokaci idanunsa suka kada suka yi ja ya dinga huci kamar kumurcin maciji wani bala'in tausayin mahaifiyarsa ya mamayeshi "me ye laifinta da yan'uwanta suka mata haka ? "Ko yanzu a wani hali take ciki ? "me yasa suka aikata mata abinda suka mata ? Yana son sani inda take da halin da take ciki Muradi ya rushe da wani irin kuka dan a ganinsa shine ya kamacesa " Allah sarki mamana ya furta a fili "kin tsinci kanki cikin matsalar rayuwa ne a dalilin azzalumi mahaifinmu "shi kuwa me zai yi dashi a rayuwa har kullum adduarsa Allah ya ha
a shi da mummunar bala'in da zai kawo kanshi garesu shi kuma a lokacin ne zai tabbatar masa da bashi da wasu ya'ya a duniya, sosai yayi nisa cikin kuka yana tunani "me yasa kake masa mugun fatan ? wani
angare na zuciyarsa ya tambayesa "shine mutumin da zai sadaka da inda mahaifiyarka take domin shi yasan inda suka dauko rayuwarsu "no no bazan bukaci komai daga garesa ba zan nemeta da kaina idan lokaci yayi bana neman taimakonsa ya mike a fusace yana yarfe hannu tamkar wanda yaji ciwo kafin daga baya ya soma Zariya a dakin duk runtsi duk wuya bazan bukaceka ba nasan duk inda mahaifiyata take hankalinta na kanmu ba karamin dalili ne ya riketa na tsawon shekaru batare da nemi inda muke ba "ya Allah ka tsare min rayuwarta da lafiya a duk inda take kasa ta dawo garemu muna tsananin bukatarta a hankali ya tsurawa diary din hannunsa rinannnun idanunsa wadan da suke shatatar da hawaye gani yake kamar fuskarta zata bayyana ajikin bangon diary ransa gurin baccinsa ya koma ya kwanta rungume diary ....."
Bayan kwana biyu
da wuri mumy ta tashi ta nufi kitchen domin ha
awa dady da yaranta breakfast shi kuma dady ya shiga wanka ta shirya dinnig table ita da kisna tana wasa da dariya da tsalle tsalle,dayan bayan daya yaran suka dinga shigowa sanye da uniform ajikinsu suna durkusa wa har kasa domin gaishe da mummy a daidai lokacin da dady ya fito cikin manya kaya shadda fara sol da babbar riga da hula kalar kayan kasancewar ranar juma'a ce , nan suka juya zuwa gurinsa har kasa suka durkusa kan muradi na kasa ya gaishe dashi cikin sakin fuska ya dinga amsa musu tare da saka musu albarka yayinda kisna ta makale ajikinsa tace "dady ina kwana dady yace "lafiya lau sarkin rigima "me ka siyo min jiya daka dawo"? "na siyo miki fura "to ai Ni bana son fura nafi son sweet "ai itama furar dana siya miki tana mota na manta daita "muradi ungo key kaje ka daukowa iya rigimar nan fura ya amshi key kansa na kasa cike da girmamawa ya fice ta kalli dady tace "idan ya dauko bazan ba yajita amman yayi kamar bai ji ba har muradi yaje ya d'auko ya dawo ya mikawa Kisna taki amsa tare da turo baki tasa hannu ta buge goron fura tana furta "bana sha tunda ya ta
a haushi ya kama mumy ta kai hannu zata
auketa da mari muradi ya
auketa cak ya dagata sama "mumy wannan daga hannu kamar zaki mari babba mamanki ce fa ?" Wallahi idan kana biyewa Kisna zan bata maka rai ,muradi zan ajiye matsayinka a gefe naci mutuncinka fa "kiyi hakuri afuwa mumy "ni ka saukeni banaso ta soma mutsu mutsun sauka ajikinsa aiko Samir da madu suka kama masa da dariya tare da cewa "Allah shi kara ai maganin mai tausayi irinka kenan da kabari an nada mata duka da yanzu ta shiga hankalinta "bazan bari a daki Hajiya kayi ba yayi maganar yana sauketa "ai ba asalin ita bace suna ci dan haka duk tayi ba daidai ba sai an hukuntata dady ma dungure Kisna kai yayi "idan kina yiwa muradi haka zan daina siyo miki komai har suka karasa breakfast dady fada yake yiwa Kisna yayinda afra dan haushi kasa cin abinci tayi ta tsani ana nuna wa muradi kulawa ."
"aliyu dauko min takalmina ka goge min cewar dady har Aliyu ya mike da sauri mummy tace "yi zamanka muradi na goge masa , dady yace " Allah yayi miki albarka taje ta d'auko ta ajiye masa takalmin kusa da
afafunsa , a hankali yayi magana a daidai kunnenta "duk wani launi na soyayya kin iya kama namiji dashi salaha ". tayi dariya batare da tace koma ba saboda idanun yara, amman a ranta cewa tayi ai mata ne ke janyowa kansu kishiya , idan mace zata kama mijinta ai babu zance kishiya ,Amman sai kaga amare acikin gidansu kamar wasu jakuna wata ma sai ta kwana biyu jikinta bai ga ruwa ba kayan da kaganta dashi yau gobe shi zaka ganta dashi ,idan kuma ta dade da aure sai ta bari yaya su hanata yiwa miji kwaliya da kulawa da lamirinsa, ta kalli kyakkyawar fuskarsa "dady tashi muje na rakaka dan tasan idan tayi wasa zai bata lokaci , ya mike suka jero "ka ta sani gaba baka son zuwa kasuwa ko ?
"au korata ma kike yi "haba Ni na isa idan kuma zama zakayi muje sitroom nan idanu yara na kanmu "bari na wuce yau juma'a kuraren lokacin ne da wuri zan dawo na soma shirin barin kasar gaba-daya ki huta
Tayi murmushin gefen baki suka ci-gaba da tafiya tana rike da jakarsa da wayoyinsa , ta rakashi har bakin motarsa ya shiga direbansa ya karaso da sauri ya gaisheta cike da girmamawa suka bar gidan ,ita kuma ta dawo ciki dan ta sallame yaranta ,bayan ta sallemusu ta sake kintsa ko'ina ta dafa musu taliya ta zuba a kula sannan ta shige d'akinta ta yi wanka ta kwanta dan ta huta .
*******
Washegarin ranar asabar tun karfe tara muradi da Samir suka shirya zuwa gurin wasan kwallo ,koda suka isa abokansu gaba-daya sun hallara kusan su kadai ake jira ,suna gama k'arasowa kowanensu ya sha ruwa kadan kadan sannan suka fara gaisawa a tsakaninsu suna hirar yadda wasan zai kasance "karka damu jahid yau mune zamuyi nasara inji cewar habib shi dai muradi yana tsaye rungume da hannuwansa a qirji batare da yace komai ba har sanda aka tara su gabadaya acikinsu aka zabi leder guda biyu muradi da Samir domin duk sunfi sauran kwarewa agurin iya buga kwallo aka ajiye takalmi a tsakiya "muradi ina kake so "? Cochi ya tamabaye muradi yana kallonsa cike da farinciki muradi ya nuna inda yake so shima Samir ya nuna inda muradi ya nuna ,ya jefa takalman guda biyu sama suka dawo kasa daya ya kifi daya ya bude wanda ya bude shine na muradi Dan haka muradi ne ya dauki bangaren dama ,daman kuma koda yaushe nan yake
auka cochi ya fara cirowa muradi mutanensa ya bar wasu a waje haka ya dinga jerasu har aka fara wasa karon farko muradi ya lashe ,aka cigaba da wasa wasa muradi da members dinsa suka lashe su Samir kamar koda yaushe ,cike da fara suke gaisawa a tsakaninsu muradi ya rungume Samir ajikinsa "kafa yi kokari sosai kawai dai kasan aliyun naka ne sai hankali shima murmushi yayi yana shafa bayansa a hankali ya zare jikinsa jahid ya bashi hannnu "gaskiya ka buga kwallo yau sosai sai dai ban ji dadi yadda kasa min kafa ba "karka ji dadi bayan ka cinyemu da me kake son naji ai ina sane nasa maka kafa jahid ya fada yana dariya suka fara saka kayansu habib yace "ai next time mune zamu cinyeku "."Ku shirya da kyau kafin ku fito Aliyu ya fada yana takunsa cikin isa da izza ."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 25
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
Tsuke
karamin
bakinta tayi
tana
kallonsa ,
ganin
yaki
auke
idanunsa
akanta
yasa
ta ajiye ice cream
din
dake rike
hannunta
tasa
masa kukan
shagwa'ba
,a rud'e
kamo
tafin
hannunta cikin nashi yana
murzawa a hankali
yace "menene
queen "? "Me
ya saki kuka "?"Ba
kai
bane
kake kallona
nifa
bana
son
yawon
kallo ......."
dariya
ya badamasi
yake
tayi
cikin
zuciyarsa
tun
sanda ta motsa
karamin
bakinta dan
yasan muddin
yayi a fili zai ballowa kansa ruwa
dan sake birkice masa zatayi
"my
eshat kin
cika
shagwa'ba
da yawa
ban
da abunki
meye
abun
kuka
akan na
kalleki
bayan nan gaba
ma zaki za.. ....
Saurin
katse abinda yake son fada yayi
cikin tsarkewar
murya ," kallo ma
tayi
masa
kuka
ina ga
fadi
abinda ke ransa
,ai sai ihu kenan zata
saka
kururuwa neman
auki , ya cigaba da
murza
yatsun hannunta yana kallonta
"kaga
badamasi banason
abinda
kake min
ta zare hannunta cikin
nashi
tana sake rushewa
wani sabon
kuka "
"ya Salam
meye kuma abun
kuka anan daga ta
hannu,"ni ka daina ummana
tace kada na yarda na bari maza suna ta
min hannu , idan ba haka ba
zanyi ciki
gashi
bana son
nayi ciki
ina
yar yarinyata " da
kuka
ta karasa maganar.."
kuka
take
sosai kamar wacce
ake
zarar
ranta
ganin
haka
yasa hankalinsa
tashi matuka
"kinga nifa
wani abu zan miki
wasa nake miki , kuma
rikon hannunki
da nayi
bazai
kiyi
ciki ba oya kiyi
shiru
karbi
wannan , wani
kyawawan hankchif
fari
sol ya mika
mata
yana sake
tsareta da idanunsa
"plz wipe
ur tears my queen
I don't
want
to see ur tears
Karki min hasarar
hawaye ..."
Shiru
tayi
tana sauraronsa
dan
bata
niyyar
amsa hankchif din , ganin haka yasa
ya aje mata akan
cinyarta
yana
rarrashinta "kiyi shiru ki
goge hawayenki
kukan ya isa haka
bazan sake ta'baki ba
shikenan ".Cikin
sheshekan
kuka tace
"Allah ya badamasi bana
son ana ta
"to naji na daina
sarkin rigima
da shagwa'ba dauki
ice cream din ki
sha".murmushi
ta sakar masa
yayinda take kokarin
share hawayenta
"shiru yayi
yana
Kallonta
kasa kasa yana jin yadda zuciyarsa ke sake narkewa akanta
saboda kyawun
data sake yi masa
a lokacin da
take
kuka , a hankali yace
"kinga
kyan da kika qara kuwa lokacin da kike kuka?
"ni ka daina ganin
kyauna
banaso
tayi
magana tana turo masa karamin
bakinta
saurin
zaro
ido yayi waje
"ai
kuwa baki isa ba
yarinya ya furta acikin zuciyarsa tare da
gyara
zamansa
"kallo kam
yanzu
na fara
afra
har zuwa lokacin da zan mallakeki ,"kana magana ne "?Ta tambaye sa tana shan ice cream
ya girgiza mata kai alamun "a'a"har
gama
shan ice cream
din yana kallonta yana
zolayarta
, wani abun
tayi
dariya,
wani ta
saka
masa kukan shagwa'ba
har
karfe shida
ta buga
suna tare sannan ya jata
zuwa inda
aunty ummi
Zahra, mufida
madu da Samir suke
daukar
hoto
rungume da kisna da tuni
tayi
bacci a kafad'an aunty ummi
idan kun gama
muje ko "?
"Mun
gama " gabad'aya
suka ha
a baki
"kun gama a ina to ni ban gama wallahi
afra
ta fa
tana
turo karamin
bakinta
gaba duk suka zuba
mata
ido suna Kallonta cike da mamaki . "zaki
da wahalar kenan ko
inji cewar madu
"ai kai ne wahalallen
tayi saurin dakatar dashi
,kun
wani zo nan
kuna ta
aukar
hoto ko a samu wanda zai
kirani
ai nasan duk sharrin
wannan ne
k'arasa
maganar tana nuna
Samir "sannu
gimbiya saboda ana
jin tsoronki ne
za'a zo
kiranki
alhalin kinsa hakan zata
iya faruwa
dole idan anzo za'a yi hoto , ke da
kika san kina son d'aukar
hoton me
yasa kika ....."?
isa
abar
maganar haka
inji cewar
ya badamasi
zo nayi miki hoto my
queen ya
ciro wayarsa iPhone xx max
, tabe
baki Samir yayi tare da cewa " yar
wahala
kawai
ke dai
idan baki ja mutane
bakya
jin dadi yar rainin hankalin kawai ". hotuna
sukayi sosai daga karshe
tasa ya badamasi
ya siya
mata
wani
ice
cream
,Samir
ya dauki
ice cream
mai
chocolate
kayan motsa baki "bari
na d'aukarwa
muradi
".da
sauri
matso kusa dashi
tsaya
"ka jika da
iyayi
yana son
sha me ya
hana shi zuwa "?"Ina ruwanki
da rashi
zuwansa ko
kice
zakiyi
kayansa
zuwa gida"?Tace "kai
ne zaka yi kayansa amman dole nayi magana tunda bakina ne
ta fada tana
yatsina fuska "to babu ruwanki dani
idan ba haka ba
zamu raba hali yanzu anan
"to mu raba mana sai me tsoronka
nake ji "?"Kufa gayawa yarinyar
ni ba sa'anta bane idan ta raina
kowa karta ce zata rainani
..."
badamasi
riko mayafinta
"muje
queen Samir
fa kaninki ne ki
daina
biye masa fixge mayafinta tayi
tana masa wani kallo "ta ina ya zama
kanina bayan akwai wattanni a tsakaninmu
ya bani wata biyar
fa ta karasa
maganar
tana nuna masa yatsunta
biyar "naji
ni ba wannan nake
nufi
idan lokaci yayi zaki fahimci
abinda nake nufi ya sake janta
Suka
nufi
inda motarsu take
Suna shiga
haraban
gidan ranta yayi bala'in
aci saboda cin karo da fuskar muradi
da tayi cikin shirin
zuwa
masallacin
sanye cikin
jallabiya
baka
kafin
ya karaso inda
motar
take
pake
jefa masa wani
mugun
kallo
tana harararsa tare da
jan
tsaki ta
runtse
idanuwanta
saboda
bata kaunar
ganinsa
a rayuwarta
ya
an tsaya yana jiran fitowar Samir
fito
daga
gaban
mota tana yatsina fuska
haka nan
taji zuciyarta
bugu
lokacin da tayi
kusa
dashi
Aunty
ummi ta
fito
da kyar
muradi ya
mika mata hannu alamun ta miko masa
Kisna
"yauwa muradi
dan
Allah
kai
ta dakin mumy
suka jera tare da Samir yana fada masa yazo masa da ice cream kai tsaye dakin mumy
suka
shiga ya
kwantar daita akan
gado ya cire mata takalmi dake sanye a kafafunta
Samir na bashi labarin inda suka je suna
arin
fita daga dakin mumy ta fito daga bayi tace "yauwa muradi zo nan kai kuma Samir kira min ummi har da madu ma ya fito cikin sauri tare suka dawo Mumy
kalli muradi tace "abinda nake son fad'a maka
duk inda kaga kawunka garba ko bature
Karka kallesu bare su
ganeka ,
kuma bance ku fadawa wani
daga cikin dangina dake
garin nan cewar an ga muradi ba "
gaba-dayansu suka gyada mata kai alamun sunji "oya kuje kuyi sallah suka fita ummi ta nufi dakinsu su kuma suka wuce massalaci ."
karfe
bakwai
daidai duk suka hallarar
a parlour
Samir ya mikawa muradi
roban ice cream din daya zo masa dashi
ya amsa ya
bude
yaga ice cream din ya narke duk yayi
kunfa
daga sama
,Samir dake zaune gefensa ya leka cikin roban
saurin dafe
goshinsa yayi "ya narke ko ?
amman banji dadi ba wallahi
shi yasa nace kasha kafin kaje massalaci kaki". ita kuwa afra
ranta fesa da jin abinda Samir yace
"Allah
qara ai ka iya gulma
da iyayi gara
daya narke naga
karya sha
mike
daga
zaunen dake ta shiga Zariya
a cikin parlour'n tana jin dadi
saboda
hango
acin rai
mai tsanani a kwayar idanun muradi,a hankali muradi ya
ajiye roban ya
tashi ya bar gurin ya koma dakinsu
yana
danne zuciyarsa dake masa zafi yana da tsananin
hakuri amman zuciyarsa
bata
daukar wulakaci, yana
da juriya amman kuma yana da
taurin
kai
mai tsanani
akan
abu , idan ya kafe akan abu ko me
zai faru sai dai ya faru
amman
bazai rusuna ba shifa
akan afra za'a iya
nemansa a rasa
gara
yayi
rayuwarsa
a wani bagiren
bai da kowa kuma babu wanda yasanshi zai fiyye masa kwanciyar
hankali hawaye ya zubo masa
saboda
baya qaunar rayuwar waje
kullum zuciyarsa na cike da tarin bakinciki rashin sadiq a kusa dashi
baya
son wannan yawon da
yake
" Samir ne ya shigo dakin yaga ya ha
a kanshi
da bangon dakin yana sheshekan
kukan
zuci
dana
zahiri
dan
yana hango yadda bayansa ke motsawa
, ya
zuba wa
bayansa ido kafin daga baya ya karaso gurinsa ya dafa shi
tare da
juyo
dashi suka fuskanci juna
muradi ya tsura masa ido yana huci qirjinsa har dagawa yake , tsawon
mintina ko motsi bai yi ba
bare a saka rai zai yi
magana
illa dauke
hawayensa
da yayi
fusace Samir yace "wai
bazaka takawa yar iskar yarinyar nan
burki ba ta fita harkarka
dan fa taga kana kyaleta ne
kazo
muje kaci ubanta ya janyo hannun muradi
yana
arin fita daga
dakin
amman fur muradi yaki takawa ya tsaya
Samir ya juyo ya zuba masa ido cikin
acin rai "ka kwantar da hankalinka Samir
ni gidan ma zan bar mata
rayuwata
bata son yawon
damuwa
"idan ta isa tasa ka bar gidan nan
shege nake
ai ba da kudin
ubanta a gina gidan
nan ba bare ka barshi saboda ita," itace zata tattara ta bar gidan
ta koma gidansu
ka daina raga mata yar iskar yarinya ce wallahi , baka ga tunda naci ubanta muka dawo daidai daita ba , muradi ya sake tsurawa Samir ido a zuciyarsa
yace
"bazan iya cacar baki
mace
ba bare dambe
tsakanina da mace ido ne
, Samir
ya dade yana rarrashin muradi ganin yadda ya shiga damuwa yasa muradi yace
"zan
zauna darajan wannan soyayyar da ka nuna min kadai ta hanani aiwatar da abinda zuciyata ke gaya min akan zamana a gidan
nan rungumeshi Samir yayi yana sake jin kaunar muradi a ransa
."Kowa a gidan yana ji da auta Kisna da sun dan samu dan canjinsu akanta yakarewa , shima muradi yana son daukarta dan Allah yayisa da son kananan yara sai dai Kisna bata yarda dashi tana ganinsa zata gudu shi kuma ya bita yana
aukarta zata fashe masa da kuka dole zai sauketa yana qaunar daukarta amman bata yarda dashi".
Afra
na
gama hutunta
ta tattara
ta koma
gidansu
ba dan ranta yaso ba, dan
taso ta
zauna
ta cigaba da
takurawa
rayuwar
Aliyu
wanda bai san ma tana yi ba
komawarta gida ya
haifar mata da zazza
i dan ranar data koma a daki ta wuni zur kwance babu inda ta fito har zuwa washegari haka ta dinga Allah Allah su sake samun wani hutun tattara ta koma gidan Alhaji realwan
dan taji dadin zaman gidan
,zuwa
ya badamasi biyu gurinta kuma a
lokacin ya shaidawa dan'uwan mahaifinsa cewar yana son Afra
da aure idan ya gama karatu yayi hakan ne dan kar abawa wani kafin ya dawo tunda yawanci a gida ake zabawa yaran family dinsu miji , alhj marwan yaji dadi sosai ya tabbatar masa Afra
bata da wani miji
sai shi inshallahu
,zuciyarsa
cike da farinciki
da soyayyar Afra
ya koma kasar Australia ."
Aliyu ya samu sauyi rayuwa
sosai
domin
kuwa
da za'a koma makaranta
dashi aka koma don
cigaba da
karantunsa na gaba da primary
sai dai an sha fama dashi ranar dan
lokacin da aka tambaye dady
sunansa dana mahaifinsa dady yace " haruna Aliyu take muradi
yace a'a
" benedicter rashida
Aliyu
yake amfani dashi
Alhaji
realwan ya girgiza kai yana murmushi sannan ya ciro wayarsa
kira mumy tace " ka barshi a yadda yake so din ko
kuma yayi amfani da sunan dasu Samir suke amfani
dashi " kina nufin sunana ?tace "eh
" hakan
fa bai yi ba
duk lalacewar haroon mahaifinsa ne taya zaki ce haka ? "ya zamuyi
kenan nasan halin muradi
da kafiya can ilo ma haka aka sha fama dashi kar
a zo ana samun matsala ne Alhaji realwan yace "zakayi amfani da sunana ?muradi ya gyada kai alamun "eh "tun
a ranar muradi
ya canza
Komai nashi zuwa
sunan Alhaji realwan, ajinsu
samir aka saka shi
saboda
tabbatar da kokarinsa da malamai
sukayi ."
sannu
a hankali
aka sake
samun
wani
hutun
zango shekara wanda zasu yi wata biyu kafin su koma
makaranta , a wannan zuwa hutun da afra
zatayi ne ta
tabbatar wa mahaifiyar idan taje
gidan Alhaji realwan
taje
kenan bazata sake dawo ba sai dai
tazo
kawo mata ziyara
nan take
mahaifiyarta
taki
yarda da
wannan tsarin
tace "sai
dai
taje hutu ta dawo amman batun zama gabad'aya babu shi
, ita
kuma tace
"bata yarda da zuwa
hutu kawai ba tafi son zama
gabad'aya
ai kuwa mahaifiyarta
tace sai dai ta hakura
gabad'aya, suna
cikin
wannan hali
Alhaji
realwan
ya kawowa
d'an'uwansa
ziyara
da yammacin ranar ,
domin tautaunawa
akan kasuwancinsu na kasashen
duniya dana nan gida
Nigeria,
yayi murmushin jin dadi a lokacin
daya ji rigimar
Afra
dan
haka bayan ya
gama
abinda ya kawoshi
yace ta shirya kayanta
daita zai wuce ran mahaifiyarta bai so ba
amman
haka ta hakura
ta barta dan bazata iya musawa alhaji realwan ba Suna isa gidan tun daga haraban gidan take ihun kiran sunan mufeeda
....
itama
mufeeda ta kwaso da gudu da zahra
a daf da shigowa parlour'n suka ha
u suka rungume juna cike da murna ganin junansu suka karaso parlou'n suka zauna akan kujera suna maida numfashi mufida ta riko hannuta "afra
zo muje dakinmu ki ga yadda dady ya gyara mana an
canza mana
komai dake cikin dakinmu
"Kai dan Allah ta fada tana mikewa
tsaye ba
dan taso ba
sai dan damuwar da mufeeda tayi daita dan jininsu ya hadu sosai ."
rike hannun Afra
mufeeda tayi
har suka shiga dakin sannan ta saki hannunta
"wooooowwww kai amman dakin ya qara kyau
sosai
anan zan zauna dan nazo kenan Bazan koma ba sai dai kai ziyara
"dan Allah da gaske kike "?"Allah kuwa take mufeeda ta rungumeta ajikinta suka fa
a saman katifa suna murna
komai na dakin milk colour ne Sai wordrobe da akayi musu mai
ruwan chocolate colour , suna rungume da juna zahra ta shigo d'akin "idan kun gama rungume juna ku gabatar da sallah kuzo muci abinci ". "okay suka hada baki gurin fadar haka sannan suka shiga bayi tare Afra
na tambayar mufida "ni kuwa ina wannan dan tsintuwar ban ganshi ba".? "Mummuy ta aikesa amman kinsansa
babu wasa bare bata lokaci yanzu
zaki gansa ya dawo "na so ace yana nan na
soma guma masa wahalalle
kawai ta karasa maganar tana kwashewa da dariya "dan Allah ki fitar harkarsa baki ga shi ko kallonki baya son yi ba"
"Kar ya kalleni mana Shima yasan abinda zai faru idan na kama shi yana kallona ". bayan sun gabatar da sallah suka fito
tare
dakin mumy ta shiga ta gaisheta
fito rungume da Kisna
suka fara cin abinci jollof din shinkafa ce wacce taji kayan hadi
suna gama ci ta kwanta akan doguwar
kujera ta daura Kisna a ruwan cikinta
can bayan
kamar minti goma ta mike ta koma daki daga kwanciya
naunauyen bacci
ya
auketa
Kamar yadda mumy ta fadawa muradi akan kar ya nuna kanshi hakan ce kuwa ta kasance duk inda zai ga Bature da garba baya kallonsu har ya kara girma yayi wayo basu san muradi yana gurin mumy ba a tunaninsu yana hannun yan fashi ....
Bayan shekara biyar
Sai ga sadiq
yazo
Lagos tare da mai gidansa
domin yin
aikin
panapiter a matuwaf
bayan ya gama abinda ya kawoshi
gidan
Alhaji Garba
ya shiga nema
ta hanyar
address dinsa daya amsa
dan tun a ilo yace idan ya gama abinda ya kawoshi
a gidan takwaransa
zai
sauka
idan ya huta sai ya nemi inda muradi yake , bai zo
da wata mummunar
shiga ko wani mugun yanayi ba tsab abunshi
ga tsananin kamarsa da mahaifinsa
daya
sake bayyana yatsun kafafunsa ne kawai na mahaifiyarsa sabanin muradi da komai na
haroon
ya dauko
sai bambanci halaiya kallo daya
matar Alhaji garba rabi tayi masa tasan dan haroon ne ta
tarbeshi cike da kulawa ta bashi abinci
bayan yaci yayi wanka.
lokacin da yaran gidan suka dawo daga makaranta
ta shiga nuna musu
sadiq
"ga takwaran babanku yazo
daga ilo yaran ma
sukayi murna sosai da
ganinsa
sai
dai akwana daya sadiq
ya raina
kanshi
dan fatata Alhaji garba
yayi masa
"me ya kawo ka
gurina ? kan sadiq a sunkuye yace "nazo wani aiki ne a matuwaf nace nazo mu gaisa daga nan na ...."dakata dakata banason jin dogon bayani
tashi ka bar min
gida kar na kara ganinka
kofar
gidana bare a cikin gidana dan halak ma yan fashi sunyi gaba dashi bare kai dan gaba da fatiha maza ka koma inda ka fito bama nemanka ko ka tafi gurin wannan
an iskan ubannaka hjy rabi tayi ta
arin hana alhj garba abinda yake kokarin aikatawa amman yace sam bai yarda ba sadiq bazai kara ko second daya a gidansa ba ....
a kofar gida
sadiq ya hadu da Abubakar
yace "ina kuma zaka da jaka
? ya
tambayesa
yana kallonsa goye da jaka
"zan koma inda na fito ne
ko kasan
gidan mama
salaha "? Abubakar ya
daga masa kai "yauwa na gode sosai dan Allah bari na baka wani
sako jakarsa ya bude ya ciro diary din mahaifiyarsu da yayi cel d'insa da takarda mai ruwan kasa "dan Allah ka bawa Aliyu "Abubakar yayi shiru yana tunanin waye Aliyu a gidan mumy salaha
ya gama
tunaninsa tsab bai gano wanda yake nufi ba "gaskiya bansan aliyu
a gidan ba "muradi fa dan ana kiransa da
muradin hajiya kayi "eh nasan muradi kana nufin kaninka ne muradi
? sadiq yayi murmushi yace "eh dan allah ka taimakeni ka bashi
wannan sakon naso zuwa da kaina amman ina jin tsoro kar naje can ma a koreni kamar yadda aka min nan yayi maganar a gaugauce "Abubakar ya girgiza masa kai "mumy bazata koreka ba ka bari zan kaika gidan "a'a na gode sosai ba sai naje ba zan je matuwaf nabi motar da muka zo dashi zuwa ilo ya mika masa ya wuce abubakar ya bi bayansa da kallo cike da jin tausayinsa kamar yayi kuka shi dai yana ganin muradi a gidan mumy salaha amman bai taba sanin dan kanin mahaifinsu bane sai yanzu ya dauka dan family mijinta ne
, shiga cikin gidan yayi inda mahaifinsa ke bala'in da kunfar baki ",haba baba me yasa zaka koresa bayan jininka ne yanzu kasan inda zashi
daka koresa ..?"dan Allah kace ya dawo ya zauna anan tunda ma dan'uwansa na gidan mumy Alhaji garba yayi tsuru tsuru yana kallonsa cike da mamaki "yanzu sai
da salaha ta nemo yaron nan ai shi tunda akace ya bace yayi hamdala sun rage iri gyada kai yayi sannan ya shige dakinsa "gaskiya anya abinda baba yayi bai da kyau "kai ma karamin yaro kasan bai da kyau bareni na rasa me yasa babanku yake yin haka ? a ranar Abubakar yaje gidan mumy sai dai bai nemi muradi ba ya bawa mumy sakon sadiq sannan ya koro mata duk abinda mahaifinsu yayiwa Sadiq ta fashe da kuka tana cewa "wayyo Allah me yasa baka kawo min shi ba " sadiq din ne yaji tsoron zuwa tace karku koresa amman yace min matuf zashi d'ago kanta tayi sai ganin muradi tayi tsaye a gabanta idanunsa sunyi jawur alamu sun gama nuna mata yaji komai ta yafitoshi da hannunta sai dai zuciyarsa yazo wuya ya kasa daga kafafunsa ,hawaye ne ya shiga zubo masa yana son dan'uwansa shi kadai yake da yakinin yin rayuwa dashi tunda har wannan lokacin bashi da labarin mahaifiyarsu ko ma wanda yasan inda yake basu sani ba mumy ta mike ta kamo shi ta nufi
akinta dashi ta zaunar dashi tana karfafa masa gwiwa akan rayuwa "ka zama mutumin kirki muradi domin bawa wasu kunya kada dauki dabiar mahaifinka ka jajirce a rayuwa duk haroon ne ya jawo wa sadiq wannan rayuwa gashi bansan inda mahaifiyarku take ba wallahi da ni da kaina zan nemota kayi hakuri kaji kuka take shima yana yi ta mika masa sakon sadiq ya amsa ya kamkame ajikinsa yana cigaba da kuka yana mai tsanani tausayin dan'uwansa Gara shi yanzu mumy zata masa komai shi kuma tun farko shine yaki da yanzu suna tare ranar wuni yayi da dacin rai tare da kewar mahaifiyarsa da dan'uwansa "..
hankali
muradi
ya cigaba da rayuwarsa a hannu kanwar mahaifinsa
cikin koshin lafiya da
kulawa da soyayya , har zuwa wannan lokacin da yake daf da kammala
karatunsa na secondary
Wanda a wannan lokaci an yi auren
aunty ummi
da wani yaron
alhj realwan , yadda mummuy take kaunar muradi
haka shima yake qaunarta, duk abinda take so shi yake mata baya kuskurewa umarninta ,
kusan ma shine yake mata komai na gidan tun daga kan
aikin gida da aike
, ita kanta idan tana son tasa aiki ko aike a gidan taji dadi dole sai dai
muradi
zatasa, babu fushi babu
acin rai babu na gaji zai yi mata komai , babu abinda bai sani ba nata
, hatta pin d'inta na ciro
kudi a bank
ya sani ,ta yarda dashi
sosai
fiyye da kowa
saboda shi
din ba maci amana bane, ko aiken muradi
kayi canji ya rage zai dawo maka dashi ,idan ana siyar da abu dubu uku ya samu a dubu biyu zai dawo maka da canji kowa yasan da zaman wannan
,idan kuwa canjinka na hannunsa ya manta
bai baka ba to ka kwantar da hankalinka dan
ko wata
nawa
kudin zai yi
a hannunsa bazai cisu ba zai baka abunka." Wannan kyawawan halin nasa yasa mummy
yarda dashi fiyye da ya'yan cikinta dan kowa fadawa take haka komai nata yana hannun muradi
,haka ma Alhaji realwan yana matukar ji dashi
da alfahari dashi , ga hankali da natsuwa uwa uba ilimi
ta kowani bangare boko
da addini sosai ya shiga ran alhj realwan da Alhaji marwan da Hajiya aysha dan musamman take zuwa gidan saboda shi shima kuma baya wasa dasu dan sun bashi wani matsayi da Allah kadai ya sani
.."
Afra
kuwa ban da haushi da bakinciki babu
abinda take
akan
shakuwa da
kauna
da alhj realwan da mahaifinta har ma da kakarta ke
nunawa Aliyu a matsayinsa na shege kuma dan tsintuwa komai suce
muradi kamar
shi kadai
ne a cikin gidan ,
har wannan lokacin babu wani jituwa a tsakanin muradi
da Afra dan kwata kwata
bata ji
ya kwanta mata a rai
ba sai ma haushi da kyawunsa da halaiyensa suke bata , duk da
mumy ta sha fa
a mata matsayin Aliyu agurinta
amman ita
sam bata yarda ba hanyar da zata 'bata shi
take nema ,haka ma
bangaren kisna tana yarda da kowa acikin gidan amman ban da Aliyu
bata sakewa dashi hasalima tsoronsa
take ji , bata son Kallon kwayar idanunsa haka bata
son zuwa inda yake , tun tasowarta magana mai karfi bai ta
a shiga tsakaninsu ba ,itama tunda ya lura da haka ya daina shiga lamarin ta tsakaninsa daita ido ne .
wannan fahimtar da Afra
tayi
ya bata
damar nuna mata ilar Aliyu arayuwarta da kaskantar dashi
dan ta sake
tsanarsa a zuciyarta, sannan ta tabbatarwa kisna ita
da Aliyu ba uwarsu
aya ubansu
aya ba ta yarda dari bisa dari saboda da shi kansa Aliyu yana nesa nesa daita wanda shi yana yin haka ne ba dan tsana ko wani abu ba sai dan yadda yaga afra na bala'in sonta da kulawa daita
,dan yanzu komai na kisna yana gurin Afra hasalima tare suke kwana tare ."
bisa
kaidar gidan
da kuma
yanayin yawansu yasa
mummy taki daukar mai aiki , ta rabawa
kowa aikinsa , aikin muradi
da Samir
ya dawo yana wanke
bayin uku
,bayin momuy dana Abba dana babban
parlour'n sai aike daaka kara masa
tun da yafi dadin aike
idan ka ake shi shap shap babu bata lokaci zai je ya dawo sa
anin sauran
yaran gidan da idan ka ake su sai ka manta ka aikesu."Mufeeda da afra sharan gida ,yayinda zahra ke girki idan bashi da yawa idan kuma yana da yawa duk zasu saka hannu suyi t
shi kuma madu shi yake wanke wanke ba'a
aukewa kowa aiki ba sai auta kisna wacce take primary 2 ."
duk lokacin da muradi ya
wanke
bayi
sai
Afra tayi
complain da cewar bayin
bai fita ba, barin ma bayin parloun wanda shi tafi shiga idan tana kallo a parlour'n
, tana zaune a parlou'n
ita da kisna dake kwance a saman cinyarta tana kallo zeeworld
fitsari ya tada ita, ta ajiye Kisna ta mike tsaye
cike da sanyin jiki tana yauki a lokacin shekarunta bazasu wuce
shabiyar a duniya ba sai dai tayi wani irin girma ta cika sosai
,ta bu
e kofar
bayin
ta tsaya
batare data
shiga ba ta rike kugunta da hannu
aya tana kallon cikin bayin
tana yatsina fuska a daidai wannan lokacin muradi ya shigo cikin kayan
kwallo zai yiwa mumy sallama har
ya gifta inda take ya jiyo sautin muryarta a dake "kai me yasa kullum baka wanke bayi ya fita ne "?
Ya tsaya cak yana kallonta
saboda kalmar kai din data fada "eh da kai nake bayin nan baya fita
,me ye amfaninka a gidan nan an kawoka ne ba dan kaji dadi ba ,sai dan kayi aiki sannan a inganta rayuwarka ba dan wani dalili ba "Ban gane nufinki ba "?
yayi mata tambayar fuskartashi a ha
e kamar koda yaushe "kallon wulakanci tayi masa sannan ta cigaba da magana "nasan ka fahimci abinda nake nufi sarai
tsabar iskanci ne na ya'yan tsituwa marasa galihu
kake nuna kamar baka san komai
ba .."
Ya juya yayi zai wuce dan yadda yake jin a ransa idan yace zai ta'bata to zai mata fiyye da dukan
da samir
yake mata jin abinda ta fada ya tsaida shi "malam ka dinga wanke mana bayi yana fita da kyau dan aikinka ne kowa na aikinsa yadda ya kamata amman ban da kai saboda tsabar girman kan tsiya sai kayi aiki
shap shap ka fito
,kai
ba
kowa ba
sai shegen girman kan tsiya ."
bayin bai fita ba zaki ci abinci
ne a cikin sa
"? yayi maganar a zuciye yana mata wani irin mugun
kallo
"ban sani ba , ta bashi amsa da haka idan ma ci zan yi ina ruwanka
ka wani hayayyako min kana zaro min ido kamar zaka
cinye ni "?
tsaki yaja ya wuceta, directly ya tunkari d'akin mummy Yana k'arasa wa
bakin
kofar d'akinta yaja ya
tsaya yayi sallama ,mumuy dake zaune a bakin gado hannunta rike
da waya gama wayarta kenan
da Hajiya asabe
isuhu gra, ta amsa masa sallamar tare da bashi umarnin shigowa ,muradi
ya shigo cikin
dakin ransa a 'bace ,cike da matsanancin
qaunarsa mumy
ta d'ago kai tana kare masa kallo
cikin shirin fita buga kwallo yake
, ta janyo hannunsa ta rungumeshi a gefen jikjinta cikin murya mai cike da tsantsar qauna tace "lafiya muradina na ganka haka
wa ya ta
a min dana
in ci mutuncinsa dan
bana son ganin wannan fuskar haka cike da damuwa
? " fa
a min meye damuwarka dana "?mumy ta karasa maganar tana zare shi ajikinta ta shafa kanshi cikin shaukin qaunarsa, "fa
a min waye ya 'bata maka rai "babu kowa mumy haka dai nake jin babu dadi a raina".Naunayen ajiyar zuciya ta sauke ta riko hannunsa
"duk lokacin daka ji haka ka dinga karanta "allahumma lasa'ala illa maja'altahu sahla wa anta taja'alul huzna Iza shita sahla kaji yarona ".
Ya gyada mata kai alamun yaji
sannan yace " nazo na fa
a miki zamu agege studio ne
"bakwa gajiya da buga kallo nifa bana son wannan kwallon nafi son Ku Maida hankalinku gurin karatu "karki damu mumy ball bazai hana mu karatu ba nifa ina ganin kwallo zanyi da zarar na gama karatuna na secondary zan nemi club zaro ido mumy tayi sannan tace "Nida babanku
burinmu ku karanci kasuwanci saboda nan gaba duk ku zaku maye gurbinsa tunda shi wancan yaki kasuwanci "shinkenan mumy karki ji komai duk abinda kuke so shi zamuyi "a'a babu takura idan kun fi son kwallon ai shinkenan zama ku iya hada biyu din suka jiyo sautin Muryar Alhaji realwan yana shigowa dakin murmushi mummy tayi sannan tace "kana ganin hakan zai yiwu "?"Sosai kuwa "
"To shikenan Allah ya taimaka ya nuna mana lokaci "Ameen alhaji realwan ya fada yana duban muradi idan ka dawo kaje dakina akwai wasu kaya akan gado na fito dashi ka goge min kaji dan albarka "ya gyada kai ya kalli mummy "Sai mun dawo "
"Okay Sai kun dawo dan Allah kubi a hankali Allah ya tsare ".
"Ameen ya amsa ya fita daga dakin yana tafiyar da kyar har ya
fito parlour'n inda kunnuwansa ya dinga
jiyo
masa abinda Afra ke fad'awa
kisna yar shekara biyar zuwa shida
a duniya "kinga muradin dan tsintuwa ne fa sannan ba danuwanki bane
kamar yadda na sha fa
a miki Karki yarda da maganar mummynki
data ce yayanki ne, yayyenki sune ya badamasi, Samir da madu aunty ummi
amman
banda wannan, da idanuna dadyna ya tsintoshi a kan titi sannan da bakinsa ya fadawa granny shi din shege ne bashi da uba
,bashi da bambancin da mai aikin gidan nan
,baki
ga irin aikin da yake ba a gidan nan ba
kamar bawa "?kisna tayi shiru tana jinta a daidai lokacin da muradi ya karaso
tsakiyar
a parlour'n yaja ya tsaya yana dubanta ,zuciyarsa tazo
iya wuya yana jin kamar ya shakota yayita dukanta har sai ta daina numfashi , gabad'aya kanshi ya kulle, ya rasa me
Afra take nufi dashi ,zuciyarsa na aiyana masa ya kira ya badamasi ya fada masa abinda take masa ayita ta kare
tunda ya lura shi kawai take dan shakka
a gidan yayinda wani
bangaren na zuciyarsa ke hanashi kada sanadiyyar
hakan da zai yi ya janyo
zumuncinsu ya samu matsala , garin neman gyara komai ya kwa'be."
"me ye ka wani tsaya kana kallona dan ina fad'awa yarinya gaskya ,a yadda nake jin tsanarka wallahi zan iya lalata maka rayuwa ta fa
a cikin karfin hali ,yayi shiru yana mamakinta karamar yarinya daita amman idan ta zaro magana sai ta kusan tarwatsa zuciyar mutun "duk abinda zakiyi kiyi amman ina tabbatar miki bazakiyi nasara akan Aliyu ba ,dan Aliyu ya zame miki karfen kafa ,ya za me miki ciwon ido
babu yadda zakiyi dashi acikin gidan nan saboda dakikancin irin naki shekararki shabiyar a duniya amman ki zauna kina bata tunanin yarinya yar shekara shida ." ya fadi haka yana karasowa inda suke zaune ,ya kai hannu zai dauki kisna , yaji saukar duka a
hannunsa
kisna
ce ta buge masa hannu
tana janye jikinta daga nashi
"Murmushin jin dadi Afra tayi
sannan ta mike
tsaye "dani daita zamu hanaka jin dadi acikin
gidan nan
,duk inda
kayi acikin gidan nan sai mun hanaka sukuni
da kwanciyar hankali , ta soma d'aga kafafunta
kisna na rungume a kafad'anta
tana kallon Aliyu a kyamace
,jiki a sanyaye ya fice daga parlour'n inda ya iske Samir yana tsayuwar
jiran fitowarsa
shima sanye
yake da kayan kwallo , kallo
aya Samir yayi masa ya fahimci akwai damuwa atattre
dashi yayi saurin karasowa inda yake ya riko hannunsa yana tambayarsa
sai dai kamar kullum amsa daya ya bashi "babu komai ya sa kai ya dumfari get din gida, shima ya biyo bayansa
suka fita tare ,har kusan shida da wasu yan mintuna
suna
filli suna
buga kwallo , duk da Aliyu
yana ta samu nasara akan abokan karawarsa hakan bai wanke masa zuciyarsa ba, tunani yake tare da kudurta abinda zai yiwa Afra wanda zai sa ta fita hanyarsa tayi rayuwarta yayi nashi , ana tashi kai tsaye gida suka nufo suka yi wanka suka sauya wasu kayan suka nufi masallaci ."
****""
zaune mummy take a cikin katafarin
parlour'n Alhaji realwan
mai
auke
launika dabam dabam da kayan alatu ga kujeru da suka zagaye
parloun ac mai sanyaya d'akin tv jikin bango plasma ga na'ura ta dabam mai bada sanyi da zafi parlou'n ya hadu sosai dan kusan yafi kowane parlou'n dake cikin gidan tsaruwa duk wani mai rai da zaran
ya so cikinsa dole ya yaba tsaruwansa ta mike akan duguwar kujera tana bacci,bacci ya kwasheta ne yayinda da ta kunna talabijin tana kallon tashar mbc action ana wani Film mai dadi da take so dan haka bata san lokacin da barci ya
auketa ba
afra
ta shigo parlou'n tace mummy ta jita Shiru alamar tayi bacci can mummy ta farka tace "lafiya naji kira sama sama "kika ce
unguwa zaki na tasheki karfe uku "?
Murya can kasa mummy tace "jiran direba nake yi duba min ko ya dawo "
"Ai ya dawo yayi sallama kina bacci kina ina nace masa kina sitroom "
"Yanzu yana ina ?"Yana kan kujera a waje yana jiran fitowarki "
Ta tashi ta shiga ban daki domin wanke fuskarta ita kuma afra ta fito ta dawo palo mumy ta fito tasa ma fuskarta hoda ta kawo katon hijab d'inta ta saka ta dauki jaka ta rike ta fito daga sitroom zuwa babban parloun gidan ..
Daf da zata karaso tsakiyar parlou'n ta hango muradi hannunsa rike da safa da uniform,
ya dungure kan madu dake zaune yana buga game
shi kuma Samir yana kwance akan tays rike da waya yana danne danne a facebook "an wanke muku kaya kwashewar ma sai anyi muku ya take kafar Samir daya har sai da Samir ya saki qara ya zuba masa duka ya
tsallakeshi ya shiga daki ya bu
e wordrobe
ya zuba na madu ya fito daga dakin
yana rera wakan naramarly a daidai lokacin da mumy ta karaso filin falon , "kai Samir ka dinga mentain din safarka
tunda baka da jimirin wanki , muradi ya Kalli
mumy yace "mummy Kinga safana ko datti baya yi wallahi kamar bana sawa ,hatta abokaina a school suna kokawa dani kafin mummy da Samir sun yi magana Afra tayi tsigil tace "ai kan mage ya waye an tashi katon kazami an dawo ........."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 26
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Dan Allah malam ina ruwanki ?" dake yake maganarsa da zaki wani tsomawa mutune wannan banzar bakin naki mai mugun wari? "bakin nawa ke wari? " ta fada a hassale tana zabga masa
atuwar harara ."au ke da baki sani ba ? " to bari kiji na fa
a miki wallahi kina bu
e bakin sai dummmmmm ....."ko karya ne zahra yayi maganar yana duban zahra dake zaune tsuru tsuru jin abinda Samir ya fada saurin girgiza kai Zahra tayi "ni dai ban sani ba karka sani a cikin maganarku ."Kin san gaskiya malama kawai bakya son fa
a ne dan karta miki bala'inta data saba amman dai gara ki fa
a ko ma samu wannan 'yar rainin hankalin ta shiga taitayinta ta daina shiga abinda babu ruwanta ."
take afra tayi narairai da idanu zatayi kuka dan taji maseefar haushin abinda Samir ya fa
a ya rasa irin zagin da zai mata sai wannan mumy ta sauke naunauyen ajiyar zuciya ta kai hannu ta dafa kafad'an afra dake cika tsana batsewa tace " Samir abar maganar haka karka sake cewa bakinta na wari "itama ki fa
a mata ta daina shiga tsabgar muradi idan ba haka ba zan cigaba da fada mata duk abinda yazo bakina kai har mutane zan fad'awa cewar bakinta na rawa"
"Shikenan zan mata magana zata daina "afra ki daina kinji diyata dan ku zauna lafiya shima muradi tamkar d'anuwanki ne tsaki taja a cikin ranta tare da cewa "Allah kiyaye ya zama dan'uwana "ni na fita amman ba dadewa zanyi ba, ku kular min da yarinyata idan ta dawo daga school a bata abinci ayi mata wanka a shirya ta zuwa islamiyya ,
kai kuma muradi kaje min gidan hajiya asabe ka amso min kudi tana gama fad'ar haka ta soma tafiya gabad'aya suka ce mata sai ta dawo".
Ko bayan fitar mumy Samir gaba yasa afra da sharri iri iri har "cewa yayi tana da warin kashi an gaya miki tsanar muradi shine abu mafi sauki a zuciyarki sam bazan yarda da haka ba kina masa zan dauki mataki tunda shi bazai iya ramawa ba ya fi tsawon minti biyar yana zaginta "tsanarsa tsanace da bazan ta
a dainawa ba araina i hated him so much musamman yanzu tsakanina dashi zallar kiyayya ce "akan wani dalili zaki tsaneshi ?"
"Me yayi miki ki fa
a min idan ya taba miki wani abu ne sai na sashi ya rokeki ki yafe masa? "Babu abinda yayi kawai dai bana son shi ...."Kar Allah yasa ki so shi zo ki kashe shi tunda bakya son ganinsa wawiya kawai samir ya dinga zuba mata ruwan bala'in babu shiri ta mike ta bar gurin "yar rainin wayyo kawai gara ki kama kanki tun wuri wallahi idan ba haka ba sai zaman gidan ya gagareki mai kan karas kawai ."
gabad'aya suka kwashe da dariya ban da muradi daya fita daga parlour'n zuwa nasu bangaren dan shiryawa ya tafi aiken mumy , "gaskiya Samir baka yi ba wallahi "dana yi me kenan ? "da kace afra na da wari baki da warin kashi bayan kasan ba haka bane "oho kenan a barta kullum tana yiwa muradi abinda ta ga dama yadda take yar'uwarki bakya son 'bacin ranta haka nima muradi dan'uwana ne bazan yarda ta dinga masa abinda ta ga dama ba . "Ai dukkaninsu yan'uwanka ne idan kana yin haka za'a iya samu matsaloli da dama " tsaki ya ja yace " an dade ba'a samu matsaloli ba ya cigaba da danne danne sa a facebook har sanda muradi yaje ya amso sakon mumy ya dawo ya
ara karfin ac parlour'n saboda gumin dake tsatsafo masa ya tsiyaya ruwa a glass cup ya zauna akan kujera yana sauke numfashi tare da balballe botiran gaban rigarsa da hannu
aya yayinda d'ayan hannunsa ke bakinsa yana shan ruwa "
Samir ya waigo inda yake zaune yace "nayi addining number's dayawa fa bayan fitarka har nayi adding Wanda kace kar nayi ,na gama komai amman an buge account din ,"okay Sai da kayi searching wani kenan to kai me ya kai ka bayan nace karka yi ?"
"Ai na cire wannan hoton da kace kar na kara amfani dashi ,"ina wanda nace kayi seach inji cewar muradi "to ai kace dashi jahid zayi amfani dashi "Wanda kasa tun farko fa "? "Yana nan samir ya bashi amsa yana cigaba da danne dannensa a facebook " shi zaka cigaba da amfani dashi "okay idan dai wannan ne ai ina da hotunanta dayawa na wayana "muradi ya runtse idanunshi sannan yace " sai kayi amfani dashi kawai ka huta wanda jahid ya baka ma babu mai amfani dashi ."
"bai san kan abun bane halan "? Inji cewar zahra "ina fa ya sani yana damun kanshi a banza duk an ciye masa 'yan kudinsa ai wannan yahoo din adashin da babu kwasa ne sai an ci bakar wiya an kashe kudi sannan ake samu muradi ya k'arasa maganar yana murmushin gefen baki , "to kai haka ake yahoo din idan baka iya ba ka hakura mana sai kace dole sai kayi zahra ta fada tana kwashewa da dariya "rabo dashi a kina ganin Samir shegen son kudi ne da gashi yana ta kashewa yahoo kudinsa dan ya samu kudi gashi har yanzu bai samu komai ba sai wahala . "hoto ma da kake ganinsa shege tsada ne dashi wallahi, idan kaje ka bawa wani wayarka yaje ya kwashe maka hotunan shikenan ,dan hoto ma idan kana dashi zaka iya siyar dashi da tsada " shiga hankalinki Zahra babu ruwanki da aikina , bar muradi ya fa
a min komai zan hakura amman ke wallahi za'a jimu dake dariya ta sake kashewa dashi "zo ka gani zo kaga hoton nan muradi .."
Muradi ya mike daga inda yake ya duko jikin Samir yana kallon screen din wayar sai dai hoton yaki budewa kusan second biyu hoto yaki ya bude Samir ya dafe kai "kar dai data na ya kare d'azun nan nayi sub din 500 hundred fa "a'a Samir daga fara aiki an fara buge maka 500 hundred before you know it sun tsiyataka wallahi ya k'arasa maganar yana kwashewa da dariyar mugunta , mufeeda da zahra har ma da Samir suka bishi da kallon mamaki dan basu ta
a ganin yayi dariya irin haka ba, sai dai yayi murmushin gefe baki shima murmushin ba koda yaushe yake ba ."
"Nan gaba sai ka siya account five thousand zaka ga an bugeshi sannan kanka zai yi pe ya sake kwashewa da wata dariya "wannan abun fa wahalar da kai ne zalla wallahi , kasan irin abubuwan da yasir yayi lose akan wannan banza yahoo din na banza ?" duk da shima bai cika siyan account da kudinsa ba idan ya bawa mutune wayarsa suka yi loging suna wucewa zai dawo da komai kan wayarsa "kai dan Allah amman yasir shege ne Samir ya fa
a tare da mikewa zaune ."
"Ai yadda ake zamanin kenan agurinku 'yan yahoo Boy'z "gaskiya wa
an da basu da waya su aka fi cuta "kai dama wayarka ma idan baka san ta kan account ba haka za'a yi maka wayo ,kamar kai din nan da ba wani wayo ne da kai ba tsab za'a sace maka komai abarka nan ,"shi fa Yasir har neman wa
an da zai basu wayarsa yake ya mika musu wayarsa yace suyi loging zai bar su suyi free mutun na gamawa zai dawo da komai ya canza komai akan wayarsa ,shi yasa yanzu ake jin tsoron yin loging a wayar mutane ."
"Ni fa yanzu ba komai ya dameni ba kamar korota da akayi yanzu Samir yayi magana hankalinsa a matukar tashe ," in gaya maka wata magana Samir ? Samir ya gyada masa kai alamun yana jinsa tare da kallon muradi "ka damu account dinka da yawan shiga sosai ne "ban gane na damesa ba "? "Ba'a son ana yawon shiga account din da'aka canza sosai sannan ka daina bawa yasir yana maka editing, dan yana gamawa mai facebook zai bugeka maka kamar yadda kagani yanzu " saboda shi edit yana bukatar abu daya idan kasa suna yau ka bar sunan ya
an jima sai ka dawo kasa inda kake zaune ka bari shima yayi two days, sai ka dawo ka canza hoto to a haka zasu gane wannan bature ne yana son ya canza tsarinsa ne , amman farar daya ace za'a canza location, daga nan garin agege zuwa wani country farar daya aga ka canza suna ka canza number ka canza password kasa inda ba'a nan kake da zama ba ai dole mai facebook zai watsaka waje da gudu tun da shi dole zai gane ba'a nan kasar kake ba " mai facebook duk abinda zakayi zai gane ai dole ya watsaka waje yasan scam ne ."
" Wato shi yana zaune yana ganin komai "? zahra ta fada "Eh man yana ganin komai amman idan ka canza one by one zai barka, ko account din jahid daya bawa yasir yayi masa editing dinsa step by step yayi ,sai da yayi tsawon kwanaki a hannunsa ba'a buge ba amman yana shiga hannu yasir a ranar aka buge ,da yake bai bugu sosai ba ya amsa kayansa ya sake gyarawa sannan ya mayar masa aka cigaba da aiki , suka sa dariya gaba-dayansu "to shi Yasir editing din me yake zahra ta sake tambaya tana dariya ?"Ke ai yasir ya iya editing ya kware sosai har editing dinsa nasa a kwace facebook din mutun lokaci daya yake canza Nigeria ya koma amercan .."
"Kai baka yahoo amman kasan komai akanshi mai zai hana ka dinga yi nasan zaka samo mana kudi sosai saboda kana da brain ,ya girgiza mata kai sannan yace "bana ra'ayi zama
an yahoo bazan iya canza kaina daga yadda nake ba , dole idan zanyi yahoo sai tashi daga matsayin namiji na dawo mace , ko mace ta dawo namiji wanda a addinance haram ne ,duk abinda zan samu a harka yahoo zan samu ninkinsa a buga wasan kwallo daya idan nayi ,gara na cigaba da kwallo har zuwa sanda zan kare karatuna na samu club shiyasa nake ta kokarin Samir ya hakura da wannan yahoo din wallahi hasarar kudinsa kawai zatayi a banza ana samu fa ba wai ba'a samu ba amman kafin mutun ya samu ya zuba kudinsa dayawa gurin sayen katin waya da sayen hotunan matan turawa . "
"Gaskiya kayi tunani mai kyau Allah ya taimaka , ka fadawa wannan mai kan karas din ya daina wahalar da kanshi da 'yan canjinsa take Samir ya ha
e rai "idan ni mai Kan karas ne ke Kuma mai bakin kabeji kuma wallahi karki sake ce min mai kan karas ya k'arasa maganar yana kwashewa da dariya "wawiya da wani kanki agurin ya sake fada yana sake kwashewa da dariya .." ta bude baki kenan zata maka masa nata sai ga Kisna ta shigo da gudu "Oyoyo oyoyo autar mumy Kisna tayi wurgi da school bag dinta da jakar abincinta ta rungume zahra yayinda mufeeda ta mike ta shiga Kitchen "sannu da zuwa babyn mumy ta cire mata takalmi "kiyiwa yaya muradi da Samir sannu da gida "Kai tsaye ta fada jikin Samir dake zaune "gud afternoon ya samir " Afternoon autar mumy ya amsa mata yana Shafa kanta oya je kiyiwa muradi sannu da gida ya mikar daita tare da turata gaban muradi tana kokarin yin magana sai ga afra ta dawo parlour'n tana cika tana batsewa da gudu Kisna tayi gurinta afra ta dauketa cak ta rungumeta ajikinta tana sumbatarta ta nufi fridge ta sauketa ta bu
e ta dauko ruwa ta tsiyaya ta bata ta sha"ina mumy na ? ta tambayi afra tana
arin cire uniform din jikinta "ta fita " tayi saurin sauke uniform dinta tace "to wallahi sai kin goyani kafin ki cire min uniform " tayi maganar tana dariya "shikenan cire kayanki sai na goyaki baby nah akwai shakuwa mai karfi a tsakanin afra da kisna , Kisna ta sake yin dariya tana cewa "Allah sai kin goya ni sannan in cure kayan ,nan afra ta shiga rarrashinta tana lalla'bata har dai ta yarda ta cire mata kaya sannan tayi mata wanka tayi mata shirin zuwa islamiyya nan kisna ta saka kukan bazata islamiyya ba tagaji wata razananniyar tsawa muradi ya buga mata "ki yiwa mutane shiru sannan ki tsaya a shiryaki zuwa islamiyya tsit kisna tayi tana kokarin had'iye kukanta dan tayi matukar tsorata da tsawar da muradi yayi mata mutumin da bai shiga lamarinta tsakaninsa daita ido ne "malam meye nayi mata tsawa kamar wata babba zaka gigita yarinyar mutane nan fa ba kauye bane a hankali ake bin yara , baby tunda bazaki islamiyya ba muje kici abinci na kaiki daki ki kwanta ki huta "Cikin zafin rai muradi ya karaso ya fixge hannun kisna a hannun afra ya nufi d'akin da kayanta suke daga ita sai pent batare daya kalli inda afra take ba ya bude inda kayanta suke ya dauki uniform dinta ya saka mata da hijab ya zaunar daita akan kujera "mufeeda ina abincinta ? ta mika mata plet din abinci ta makale kafada "bazan abinci ci ba ta fada tana Turi baki "kar Allah yasa ki ci ya sata gaba zuwa islamiyya , afra ta bude baki zatayi magana ganin yadda muradi ya daure fuskar fiyye da sauran lokutan baya yasa ta kasa cewa komai sai dai ta dinga cika tana batsewa ,shi kuwa niyyarsa da tayi magana sai dai taji saukan mari a fuskarta gabad'aya ya gama kudurta irin dukan mutuwar da zai mata sai Allah ya taimaka taki cewa komai ,zuwansu makarantar ke da wuya ya samu malamar ajinsu ya damka hannunta tare da cewa a kula daita karta gudo gida "inshallahu sai dai dan Allah idan ta dawo gida a sake yanke mata farcen hannunta saboda yakushin yara take yayi shiru can yace "duk wanda ta yakusa ku riketa su rama " malama tayi murmushi tana duban muradi tace "ai Kisna akwai rigima wallahi duk rabin 'yan ajin tsoronta suke ji da kayi mata abu da bakayi mata ba sai tasan yadda ta cijeka ko ta yakushi mutun kuma tafi mutu Kuka a dauka ko ita aka cuta girgiza kai kawai muradi yayi ya juyo zuwa gida ...."
Karfe hudu da rabi daidai zahra ta shiga Kitchen yayinda afra da mufeeda suka soma aikace aikace gyaran gida kafin kace me sun gyara ko'ina gidan yayi tsaf daidai wannan lokacin ne Kuma mummy ta sanyo kai cikin parlou'n gidan ta dubesu tana murmushin tace "sannuku da aiki 'yan albarka sukayi murmushi su kace "yauwa mumy sannu da zuwa "yauwa ta amsa ta shige bangarenta ta shiga wanka bata dade ba ta fito ta sauya wasu kaya ta dauki wayarta ta fito parlour "ina su muradi ne banji motsinsu ba ko sun fita sanar tasu ne ?"Eh sun fita buga kwallo inji cewar mufeeda suna zaune suna kallo a zeeworld wayar mumy dake hannun afra tana buga game ta soma
ara alamar kira mummy ta dubeta tana fadin "waye ? "Dady ne ta mikawa mumy wayar tayi sallama suka gaisa "ya kasuwan ?"Ya amsa da "lafiya yana jin muryarki kamar babu lafiya ?",Babu komai gajiya ce kawai "okay daman na Kira naji yadda kike ne sai na dawo ya kashe wayar nan suka ci-gaba da kallo suna hira kamar ya'yan data haifa a cikinta sai tayi musu abu sau dari batayiwa ya'yan cikinta ba ,ta tarbiyarta dasu kamar yadda uwa zata bawa ya'yan data haifa a cikinta bata ga abinda zata saka ita da yaranta bata basu sun saka ba har zaginta ake cewar bata san ciwon kudinta ba ,yaran suna wahalar mata da jikinsu ko masu aiki ta dauko iyakar aikin da zasu yi mata kenan sun wahalar mata da jikinsu ,shiyasa bata bambamtasu da yaranta har unguwa wata rana dasu take zuwa duk karshen shekara mai gidan zai bari su fita zuwa Saudiya ,Dubai chaina , egypt domin su huta yaranta yan hutu ne suna samun hutu yadda ya kamata ,yaran duk abinda suke so shi ake musu tun basu kai haka suke gurinta ba gashi har sun cika shekaru shabiyar suna tare ,matsala dai daya ce ita kuma daga afra ne da muradi ta rasa dalilin da yasa ta tsane shi duk da shi baya shiga tsabgarta a duk lokacin data yunkura zata dauki mataki sai taga idan tayi magana afra zata iya daukar abun awani matsayi ,ita kuma bata son tayi mata abinda zai taba ranta ta dawo gurinta ne saboda soyayya da shakuwa tunda babu abinda ta rasa a gidansu hasalima iyayenta na mugun ji daita sai abinda ta gadama take yi zamanta tare daita ne ma yasa ta rage shagwa'ba da sangarci , zata barta da Samir tunda tasan duk sanda tayiwa muradi rashin mutunci bazai kyaleta ba .."
Akan hanyar Kisna ta dawowa daga makaranta islamiyya ita da kawarta zinnira wacce bata wuce shekarunta a haihuwa ba ,Kisna ta cire hijab dinta tana wasa dashi itama zinnira ganin haka ta cire nata suna tafiya suna wasa kamar abun arziki sai Kisna ta ja ta tsaya tare da cewa "zinnira na daure miki wuya da hijab dina na jaki kamar rago dan muyi sauri ? batare da wani tsoro ba zinnira ta gyada mata kai tana murmushi aiko Kisna ta zagaye wuya zinnira ta daure ta soma janta da karfi , take zinnira ta fashe da kuka tana
arin kwance daurin wuyanta amman ina Kisna tayi gaba har da dan gudunta tana murna zinnira na biye daita a baya tana cigaba da kukan ta kwanceta amman taki har suka shigo layinsu tana janta har da kiran " meeeeeeeeee "... tun daga nesa muradi dake tsaye da jahid ya hangosu ya dinga juya kai cike da mamaki zuciyarsa ta jagule kamar ya daura hannu akanshi sai data karaso kofar gidan tayi masa duban tsanake sannan ta kwance hijab dinta dake wuyan zinnira tasa hannu tureta "wuce gidanku joooooo. ... " kadan ya rage zinnira bata fadi kasa muradi yayi saurin tarota yana
arin kamo Kisna da dayan hannunsa ta kwasa da gudu ta shige karamin get din gidan da sauri muradi ya mika zinnira gurin jahid ya biyo bayanta jahid na
arin tsaida shi amman yaki tsayawa da dan gudunsa ya karasa shiga cikin gidan yana dube dube nemanta "lafiya muradi me kake nema ? "mumy ina Kisna "yanzu ta shigo da gudu halan wani abu tayi ? "babu komai ina ta shiga ? ta nuna masa dakinsu mufeeda , hanyar dakin ya nufa direct ya shiga bai ganta ba ya tsaya a tsakiyar daki rike da kugunsa yana kallon dakin dan gano inda ta boye ita kuwa Kisna tana cikin wordrobe din kayanta ta lullube jikinta da kaya jikinta na rawa saboda tsananin tsoro, dakin ya fara dubawa bai ganta ba wani tunani yayi Kawai ya juya ya fita daga dakin ya tsaya a bakin kofa yana fita ta bu
e ta fito tana kyalkyalewa da dariya har da girgiza jiki bata ankara ba taji shigowar mutun daki ta tsure tana neman gurin buya ya damki tsintsiyar hannuta ta juyo a mutukar tsoroce cikin wani irin matsefaffen tsana ta zuba masa ido tana turo masa baki "muje ki bawa yarinyar mutane hakuri , da kika daure musu wuyan yarinya zaki kashe musu 'ya ne? yayi maganar yana d'agata sama ya fito daita aiko ta saka masa ihu "wayyo mumy kice ya saukeni Allah bazan bata hakuri ba ai itace tace na daureta kamar rago "ai kuwa ko itace tace ki daure ta sai kin bata hakuri ko na zaneki yau " dan Allah kayi hakuri karka dakeni banaso bulala ka sauke bazan sake ba cikin tsananin tashin hankali take ihun bai sauketa ba sai da suka karaso falo inda ya iske zinnira da jahid sun shigo tana rike da wuyata mumy ta kamo zinnira tana duba wuyanta "muradi a she d'aure wuyan 'yar mutane Kisna tayi shine na tambayeka kace babu komai ? zo nan sai na zaneki yau mumy ta matsar da zinnira dake gabanta ta kai hannu zata damko Kisna muradi ya matsa baya kadan "Karki daketa mumy bari dai ta bata hakuri sannan tayi alkawarin bazata sake ba gaba-daya mutanen dake falon suka zuba masa ido suna kallonsa shi daya shigo tamkar mayunwacin zaki zaka dauka dukan mutuwa zai mata amman ya buge da iya hakuri zata bayar mumy kuwa wani irin tashin hankali da bakinciki ne ya dirar mata a lokaci daya saboda bata samu damar hukunta Kisna ba, muradi ya saki hannun Kisna tare da cewa "ki bata hakuri sannan kiyi alkwarin bazaki sake ba ya fa
a yana kallonta shiru tayi taki yin magana tana shesheka duk wanda ya ganta yasan tana cikin tashin hankali amman shegen taurin zuciya ya hanata bude baki a tsawace madu yace "ba dake ake magana ba kika tsaya kina kallon mutane ki bata hakuri mana ? ya kai hannu zai mareta muradi yace "no madu karka mareta mana zata bata hakuri "dan Allah yaya ka bari na dan mareta yarinyar nan ko na shake mata wuya taji yadda yarinyar mutane taji "muradi ya girgiza masa kai "matsalata daku kenan saurin hannu wallahi "kai da baka da saurin hannun ai gashi nan taki yin abinda kace saboda ta rainaka Samir ya fa
a yana shigowa falon " muradi ya rage tsawonsa daidai na Kisna tare da cewa "ki bata hakuri Allah baya son mutun azzalumi kuma mai mugunta idan bakya son Allah ya sakaki a wutan daya tanadarwa azzalumai tare da azaba mai radadi ki bata hakuri ita kuma ta yafe miki shinkenan kin huta da azabar Allah magana yake mata amman tamkar bada ita take ba gashi duk yadda yan'uwanta suka so hukuntata ya hana gabadayansu suka zubawa sarautar Allah ido suna kallon muradi dake rike da hannuwanta yana rarrashita da kyar Kisna ta bawa zinnira hakuri tana jan tsaki shima dan taji madu yace idan bata bayar ba zai dauko mata kyankyaso ...
muradi yaji tsakin da kisna tayi amman ya share ya mike a natse ya riko hannun zinnira suka fito waje jahid ya biyo bayansa yana cewa "kai wannan yarinyar da gani zatayi taurin kan bala'in da zuciya common hakuri sai datayi kusan minti shabiyar Allah ku tashi tsaye akanta "muradi na fita Samir ya waskawa Kisna mari "dan ubanki wa kika yiwa tsaki idan na sake jin kinyi tsaki sai na karyaki maza ki wuce dakin mumy ki kwanta a karshen gado ta kwasa da gudu ta shige dakin mumy tana kuka ta fa
a kan gado ta rufe idanunta da hannuwanta duka ....
A can waje ma bayan muradi ya sallami zinnira da sweet cigaba da magana Kisna jahid yake masa wanda har lokacin bai ce masa komai ba "Sai naga kamar kana biyawa Kisna wallahi ka bari a hukunta yarinya tunda kai baka iya hukuntata amman ka tsaya kana wani lalla'bata kamar kwai " "ka kasa fahimtata ne ni dukan mace ne banaso wallahi ina mugun jin tausayi mata bare Kisna yarinya ce karama idan ta saba da duka zuciyarta zata kangare har tazo ta daina jin tsoron duka "ai shinkenan Allah ya kyauta sai dai kasani wani dukan yana gyara mutun jahid ya karasa maganar yana masa sallama ya wuce da misalin karfe takwas na dare gaba-dayansu suna zaune akan dinnig table suna cin abinci ,yayinda da kisna ke zaune akan cinyar afra tana bata abinci tana ci tana zuba mata shagwa'ba ,can ta kalli Aliyu dake zaune ya gama cin abinci yana kallon sama tace "dady d'azu da bakya nan wannan ya kai ni islamiyya bayan nace bazani ba "waye wannan din "?mumy ta fada a matukar fusace yayinda kisna bata fahimci fushi mummy tayi ba ta sake narke fuska ta nuna muradi da yatsan hannunta "na sake jin kince masa wannan sai na cire wannan
an iskan bakin naki
yayanki ne ba wannan ba ta karasa maganar tana buge mata baki aiko ta bare baki ta sauka daga kan cinyar afra ta soma birgima a kasa tana jiran dady yayi magana sai dai gani tayi ya mike ya nufi waje yana waya "au Dan ban miki duka ba shine kike birgima bari kigani mummy ta yunkura da sauri afra ta mike ta
auketa tayi daki daita tana cewa "ba yayyanki bane wannan bawa ne kuma
an tsintuwa shege ne karki dauke shi matsayin yayanki kinji baby na kisna ta d'aga mata kai .."
A parlour kuwa muradi bai d'ago ya kalli abinda ya faru ba duk da kunnuwansa sun jiyo masa komai tunanin abubuwa kawai yake , haka nan wani lokaci kwakwalurwasa zatayi ta tunanin mahaifiyarsa ,
yana mamakin yadda ta dauki tsawon shekaru bata kawo kanta garesu ba , sau tari idan sun yi waya da anyarsa jamila yana tambayarta ko akwai wani sako daga mahaifiyarsa sai tace" a'a sai dai su kan gaisa da sadiq wanda shima zuwa lokacin babu abinda yafi bukata da gani kamar daura kwayar idanunsa akan mahaifiyarsu ,yana son zuwa inda take sai dai rashin takamaiman sanin full address din inda take ke hanashi zuwa, ya dai san ita din yar benue ce a unguwar kankara amman a wani gida ?" Bai sani ba mahaifinsu ne kawai zai iya danganasu da inda mahaifiyarsu take , shi kuma har lokacin ba'a sanda inda yake ba ..
Mummy ta Kai hannu ta shafa sumar kanshi tana sauke numfashi sannan ta tsura masa idanu tace "ya'akayi muradi meke damunka tunanin me kake yi ?muradi ya dawo da kanshi daidai yana sakar mata murmushin karfin hali batare da yace komai ba ,sake tsareshi tayi da idanu "tambayarka nake kayi min shiru ko bazaka gaya min bane ?"Still shiru yayi mata tare da zuba mata idanu dan bai san abinda zai fa
a mata ba ,a ganinsa idan yace mata tunanin mahaifiyarsa yake zata dauka ko ya raina kulawar da take bashi ne shi yasa yaga gara kawai yayi shiru ,ganin har lokacin shi take jira ya fada mata damuwarsa ya
an kalli Samir yana lumshe idanunsa da suka dan canza tashi Samir yayi ya fice daga falon gabad'aya tashin Samir ya bawa mufeeda da zahra har ma da madu tashi suka koma kan kujera tare da maida hankalinsu kan tv naunauyen ajiyar zuciya ta sauke kana yace "mummy karki damu fa babu abinda ke damuna illa......."mummy Bata bari ya karasa maganarsa ba ta katse shi ta hanyar cewa "muradi ka saurareni da kyau bana son wannan dogon tunanin dake iya haddasa wa mutun ciwo idan wani abu aka maka ka fito ka fa
a min ina tabbatar maka akanka zan iya batawa da kowa dan haka ba zan rokeka ba umarni zan baka ya zamo dole ka fa
a min damuwarka ta karasa maganar a fusace ganin ran mummy ya
aci yasa jiki muradi yayi sanyi , zuciyarsa tayi rauni domin kuwa babu abinda ya tsana a duniya kamar yaga
acin ranta haka zalika babu abinda yafi so fiye da farincikinta sannan ya tsani ya bata mata rai yanayinsa kadai ta kalla ta fahimci yadda damuwarsa ta qara muradi ya kamo hannun mumy cikin nasa yayinda idanunwansa tuni sun canza launi cike da rashin kuzari cikin tautausan muryarsa mai sanyi da shiga jiki "kiyi hakuri mumy banason ganin
acin ranki abinda ke damuna ba wani abu bane wani lokaci ina jin rashin mahaifiyata a kusa dani karki
auka wai ko ban yabawa kokarinki bane a'a hakan nan dai nake kwadayin sake daura idanuna akanta "mumy ta sausauta murya tace "karka damu ina da tabbacin zata zo gareku ni kaina babu abinda nafi bukata kamar ku sake sanyata a idanunku da kuma nasan inda take da tuni na kaiku "Nasani mumy nasan ke din uwa ce mai daraja a gareni ya karasa maganar idanunsa na ciccikowa kamar zai yi kuka "kiyi hakuri mummy ban raina kulawarki garemu ba sai dai bansan dalilin da wannan tunanin yaki barin zuciyata da tunanina ba "...
Mumy ta saki naunayen ajiyar zuciya tace " ka kwantar da hankalinka wannan ba wani abu bane tunanin mahaifiyarka dole gareka ko ni idan kace min ka manta daita zan ji babu dadi a raina ka cigaba da addu'a idan da rabon zaku sake haduwa Allah zai yi dalili sai lokacin ne ya saki jikinsa sosai "Allah yayiwa rayuwarka albarka a kasan makoshi yace "ameen ."..Cike da kulawa mumy tace "da fatan dai tunbin dan kwallo ya cika da abinci muradi ya da'ura kansa akan kafad'an mumy yace "mumnynah na koshi babu sauran space daga bayanta taji Muryar Alhaji realwan "idan an gama da dan lale sai azo a Bani abinci mummy tayi kayataccen murmushi tace "Allah ya bawa ranshi ya dade hakuri muradi ya tashi ya nufi bangarensu a daidai lokacin dady ya karaso mummy taja Masa kunne "zauna ka
auki siriki amman har yanzu baka canza ba "ta yaya kike tunanin zan canza tunda kema baki canza ba kullum kina cikin salon jan hankali , mummy tayi murmushi wanda ya bayyana kyawawa hakuranta masu haske irin na muradi ta tsaida idanunta akan shi tace "wannan gaskiya ne zan cigaba da murza zuciyar abokin rayuwata ,
"kina da matukar kyau salaha gaskiya nayi sa'ar samun kyakkyawar mace mai kyawun hali da zuciya ga tsabata da yawon ado cike da jin dadin yabon da yayi mata ta saki dariya mara sauti tace "kai kar fa kasa kaina ya kara girma "tunda dai ba rabewa gida biyu zai yi ba ai na auna arziki ta bude kular abinnsa ta zuba masa a cikin plet ta ajiye a gabansa tana dubansa ta dibo abinci "bude baki na baka abaki kaji rabin raina ya bude baki ya amshi abincin yana lumshe idanunsa "gaskiya ke macece ta gari da samun irinku ke da matukar wuya acikin gidan aure shiyasa babu babban riba a rayuwar namiji kamar ya auri kyakkywar mace ta gari mai kyawun hali Allah yayi miki albarka tayi murmushi tace "ameen sai data tabbatar da ya koshi sannan ta barshi yana sakace ta shige daki domin shirin bacci"
******
Washegari gari bayan mummy ta taya dady ya shirya kanshi ta kai shi dining area domin yaci abinci ,a lokacin Gabadaya yaran gidan suna kan table suna cin abinci ,bayan ya kammala ya mike yace "mu zamu office"Ta biyosa a baya rike da jakarsa,suna dan tautaunawa ,
"Dady sai ka dawo inji cewar mufeeda ,afra tace "Allah ya taimaka dady ya bada kasuwa mai albarka ka siyowa kisna kayan dadi yayi dariya yace "ke zan siyowa dan ko na siyo mata ai kece zaki cinye dariya ta kwashe dashi tace "ai babu komai dady kai da kaya duk mallakar wuya ne,sai da suka gama barkwancinsu sannan ya sa kai ya fice har jikin motarsa ta takashi suna barkwancinsu ya shiga direbansa yaja tana daga masa hannu..."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 28
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096..
.....Yana shigowa unguwar yaji gabansa ya fadi daga nan yayita jin faduwar gaba har ya dafe daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da matsanancin karfin gaske , Samir ya dubesa tare da cewa "lafiya muradi ka dafe qirji ? jiki a sanyaye yace "wallahi haka nan naji zuciyata na rawa da matsanancin bugawa "kayi addu'a zaka daina ji ya gyada masa kai yana sake dafe da qirjinsa suka shigo gidan Samir ya wuce bangarensu har muradi zai bi bayansa sai ya juya ya nufi bangaren mumy tun kafin ya karaso yake jin sautin murya kasa kasa hakan ya kara masa jin faduwar gaba fiyye da wanda yake ji "Allah Akbar mumy ta fada da dan karfi Allah sarki rayuwa kenan a she duk burin da muka ci na neman rashida a she bata raye a duniya na tsawon shekaru ? Mumy tayi maganar cikin tsananin tashin hankali tana juya wasikar da mutumin dake zaune a gabanta ya bata sako ne daga haroon gabad'aya muradi ya rude sakamakon sunan daya ji mumy ta furta da kalmar mutuwa take jikinsa ya kama rawa ya tsaya a bakin kofa yana kallonsu zuciyarsa na cigaba da bugawa tamkar wanda ake bugawa guduma .
zuciyarta mumy duk a jagule ta cigaba da magana "ta ya zan sanarwa ya'yanta wannan mummunar labari daka zo min dashi ? tayi shiru hawaye na zubo mata "me yasa haroon bazai yiwa kanshi fada ba yayi rashin abubuwa dayawa a duniya mahaifi mahaifiya mata amman duk hakan bai sa zuciyarsa ta natsu ta karkato zuwa gida ba? " yanzu meye amfani wannan wasikar daya baka k kawo min sannan hakurin me yake bawa mutane ? mu bai yi mana laifin komai ba ya dawo ya rungumi rayuwar ya'yansa kada maraici yayi musu yawa wallahi naji mutuwar rashida sosai koda ban taba sanyata acikin idanuna ba ........"
tashin da ba'a sa masa rana ai muradi na gama jin maganar mumy ya saki wani gigitaccen kara wanda ya dawo da hankalinsu mumy ga kofar ya kife kasa babu numfashi mumy tayi wurgi da wasikar hannunta ta kwalla kara da ihun neman dauki tayi kan muradi tana kiran sunansa ina numfashi ya tsaya baya ko motsi kafin kace me parlour'n ya cika da jamar gidan aka daukeshi domin ceton rayuwarsa Samir da mumy da sauran yaran gidan suka dinga kuka yayinda mumy ke furta kalmar Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un muradi kuwa wuni biyu yayi a sume sannan ya farfa
o cikin mayunwanci hali yana kiran sunan mahaifinsa "mamana bamuyi haka dake ba me yasa kika tafi kika barmu ?" bakice mana zaki mutu ki barmu ba cewa kikayi zaki dawo garemu mu cigaba da rayuwa na dade ina jin wani abu makamamcin haka sai dai na kasa gasgata mutuwa kikayi ," Allah sarki ya Allah kajikan mahaifiyata rashida Allah ka saka miki ga duk wanda ya zalinceki duk wanda yake da saka hannun cikin musguna rayuwarki Allah ka musguna masa tun a gidan duniya ka kaskantar dashi sosai zuciyar muradi ta girgiza da labarin jin mutuwar mahaifiyarsa sai da yayi kwana uku asibiti cikin jimami sannan aka sallamosa ya dawo gida yana kuka Samir ya rungume shi cikin tsananin tashin hankali ya nufi dakin mumy dashi ya kwantar dashi akan gadon mumy tunanin irin rayuwar da yayi da mahaifiyarsa yake ,yanzu wani rayuwa mai dadi zai yi babu ita a duniya ? mumy ce ta dinga kwantar masa da hankali da cewa "Allah na sane daku kuma shine gatan bawa zai kawowa rayuwarku tallafi Ni kuma inshallahu nayi alkwarin rikeku cikin amana da kai da d'anuwanka bari na kira number mahaifinka kuyi magana dashi ya girgiza mata kai cikin Muryar kuka yace banaso jin muryar mutumin da yayi sanadin rugujewar rayuwar nida mahaifiyata da yan'uwana wallahi na tsaneshi mumy bana ji ajikina cewar ina da wani mahaifi bayan dady ya karasa maganar yana kuka itama mumy hawaye take zubar tana cigaba da neman number haroon amman yaki dauka ta sake rushewa da wani kukan tana cewa "me ye amfani turo min da number alhalin kasan bazaka dauki kirana ba ? bata hakura ba haka tayita kiran numbersa sai daga karshe ya dauka ta dinga masa kuka tana rokonsa "haroon kayiwa girman Allah ka dawo gida muna bukatanta haka ma yayanka na bukatarka ai jin kalmar ya'ya yasa ya katse wayarsa gaba-daya ta sake kira taji number a kashe daman mutumin daya aiko mai suna shaaibu ya fa
a mata bai san da zaman yaran agurinsu ba a tunaninsa yaran na gurin dangin mahaifiyarsu , kowa yayi wa muradi gaisuwar mutuwar mahaifiyarsa da yake ji kamar a lokacin akayi masa amman ban da afra datake masa kallon hadarin kaza ,muradi ya rasa lafiyar jikinsa sakamakon mutuwar mahaifiyarsa ta bugesa bada wasa ba haka zai zauna a d'aki yayita kuka sosai yake jin maraicin ajikinsa ya rame sosai ya daina cin abinci gabad'aya kuzarinsa yayi kasa mumy ta dawo dashi
akinta saboda kwana yake sambatu da kyar tasamu da taimakon Allah ya dawo daidai ya cigaba da rayuwarsa sai dai kallo daya zaka masa kaza fahimci akwai ciwo a rayuwarsa ..."
******
Bayan wata daya
Yaya badamasin ne ke saukowa daga mattatakalar benen jirgi ,jikinsa sanye da tufafi masu matukar kyau da tsada , fatar jikinsa kawai zaka kalla kasan kudi sun zauna masa ba karya ,komai na jikinsa masu matukar tsada ne, sai faman washe ha
ora yake a lokacin da yake nufo inda motar mahaifinsa ke tsaye jiran karasowarsa Allah Allah yake ya k'arasa gida ya da'ura idanunsa akan kyakkyawar fuskar mummynsa da afra dinsa yaga yadda ta kara girma da kyau , da fari cewa dadynsa yayi lallai idan za azo d'aukarsa azo masa daita amman dady ya hana yace" idan tazo ai bai yiwa yan gidan suprise din da yake bukatar yi musu ba ,gara kawai su gansa daga sama ."
Motar data d'aukosa ko gama daidaita tsayuwa batai ba a haraban gidan ya bude murfin motar cike da farinciki ya fito ya nufi babban parlour'n gidan inda ya ci karo da mummy dake tsaye tana bawa muradi sako zuwa gidan hajiya Aysha , Kawai taga mutun daga sama yana washe mata baki " Mummy nah I miss you ya karaso cike da murna ya rungumeta ajikinsa ,"i Miss you too my lovely son , how was your joining ?"Shine baka fa
a mana cewar yau zaka sauka ba kou ?" tayi maganar tana shafa sumar kansa cikin tsananin farinciki ganinsa "sorry mummy nah suprise nake son muku amman dad yasan da dawowata yau ". "Alhamdulillah tunda Allah ya kawoka lafiya ya ka baro Australia ?"
Ya shafa sumar kansa yana kallon inda Afra da mufeeda da zahra ke tsaye hayaniyarsu ce ta fito dasu da gudu , yace "lafiya mummuy ya gida
ita kuwa Afra sai faman zuba masa murmushi take wanda yake
ara tafiyar da imanin ya badamasi yana zare jikinsa daga rungume mummy da yayi ya karaso inda take ya rungumeta yana shafa bayanta "kin wani tsaya kina kallon mutane haka ake wa mutune sannu da zuwa ?" Mummy ta Kallesu ta girgiza kai
tare da hararasa ."
Murmushi Afra ta yi ha
e da rungume shi tsam tana masa sannu da zuwa sannan ta zare jikinta mufeeda da zahra suka rungumeshi atare "na same ku lafiya sister's?".
"Lafiya lau yaya ya Australia "?Murmushi yayi tare da cewa "lafiya sister's ". Muradi da Samir da madu sukayi masa sannu da zuwa sannan suka nufi waje domin shigo da kayansa shi kuma muradi ya wuce inda mummy ta aikesa ."
Kyawwan idanushi masu matukar kyau ya zubawa Afra tare da karasawa inda take tsaye rungume da hannuwanta tana sakar masa murnushi ,riko hannuwanta yayi cikin natshi wani irin zirrrrrrrrr suka ji a tare tayi saurin zare hannunta "wai ina autar mummy ne ban ji hayaniyarta ba ko bata gidan ne ?"Tana nan sarkin rigima tana daki tana bacci" mufeeda ta bashi amsa da haka "muje ka huta kafin a shirya maka abinda zaka ci kafin lokacin ma dadynka ya dawo".
" Okya mumuy bari naje na dawo ya nufi part d'insa komai kyal an gyara koina very neat tamkar yana kasar, ya cire kayan jikinsa ya fada toilet bai wani jima ba ya fito saboda jikinsa daman ba wani datti yayi ba , koda ya fito ya iske su Samir sun shigo masa da jakarsa ya goge jiki da karami towel wasu kayan ya d'auko ya saka ya fesawa jikinsa da turare mai da
in kamshi ya dauki wayoyinsa ya nufi bangaren mummuy yana shiga parlou'n ya iske mufeeda da Afra suna jera abinci a dinnig table.
"sannuku yammatan mummy suka juyo a tare fuskarsu
auke da murmushin "yauwa yaya sanunka ya gajiya ?"gajiyar nan ma idan akwaita yanzu babu ita yayi magana yana tsaida kallonsa akan Afra dake sakar masa murmushi, mummy ta fito daga Kitchen rike da plet din coslow an rufeshi da wani farin laylon ta ha
a ne sabida muradi na matukar so ,badamasi ya Kalli mummuy yace " sannu mummy da kokari".
tace "yauwa son ta fada tana taya su mufeeda shirya dinnig dan ko sunyi aiki indai bangare girki ne ko shirya dinnig table sai ta sake dubawa inda akwai abinda zata gyara tayi idan babu ta barshi "mummuy wai mai yasa baki son masu aiki ne sai dai ke da yara kuyita walahar aiki ?"
"Wallahi dai haka kawai bana bukata masu aiki nan nafi son nayi komai da kaina kuma nafi son kanneka su kware gurin iya kowani irin girki, alhamdullahi gashi kowane daga cikinsu ta kware ta iya kowani irin girki "yanzu mummy kina nufin wa
an nan yaran sun iya girki ?"
"Sosai kuwa bari kaci kaji zaka tabbatar da hakan., kamshin girki duk ya karad'e ko'ina ya karaso kusa da mummy Yana
arin jan kujera mufeeda tayi saurin ja masa ya zauna akan kujera ya bu
e kular miya, kamshi miyar ya buge hancinsa ya lumshe ido yana fatan yadda kamshi da kyau a ido yayi dandano a baki , ya bu
e kular shimkafa basmaty ce farar sol , Afra ta matso kusa dashi tayi saving d'insa ta janye kular a gabansa ta ajiye plet din tangaran tace "bisimilla yaya ta fa
a tana sakar masa murmushi yayi mata wani irin kallo mai tsuma zuciya ," ta cika bulbul kamar ba'a yar shekara sha shida ba komai yaji ajikinta kamar yadda yayi expecting ganinta haka ya ganta ."
A natse ya soma cin abinci lomar farko ya ci yaji kunnesa yayi yummmmmm alamun dadi ya tsaida kwayar idanunsa akan mummuy kunnuwansa na motsi kadan kadan muryarsa a sanyaye yace "cikin Afra da mufeeda da zahra wacece tayi girkin nan acikinsu ?"Wayyo Allah mufeeda ta furta a cikin zuciyarta , take hantar cikinsu gabadaya ya kad'a saboda a tunaninsu ko girkin bai yi masa dadi bane yasa ya tambaya , mummy tace "to dai kusan kowace acikinsu tasa hannu saboda ayi sauri ". ya jinjina kai sannan yace "lafiya dai ko abincin bai maka dadi bane ? "Ai dadin ne ma yasa haka idan mutun yana samun yana dibar irin wannan girki ai sai dai ya tare a gidan nan gabad'ayan "ai ko Gabadaya suka saka masa dariya..
"sosai kuwa son shiyasa duk sanda zan yi tafiya zuwa wata kasa nafi tunanin girkin mummynku dana yarana dan gaskiya ba daga nan ba gurin iya girki an horasu kuma sun iya bana shayin zuwansu ko'ina , ina alfahari da wannan kyakkywar salihar matarta tawa domin itace tsanin akan rayuwarsu inji cewar dady daya shigo yanzu fuskarsa
auke da murmushin jin dadi, "kajika kou da wani zance zaka fara zolayar naka daka saba ko "?
"zolaya ko gaskiya ".badamasi ya yunkura zai miki domin isar da gaisuwar ga mahaifinsa dady ya matso da sauri ya dafa kafad'ansa "yi zamanka son karka damu kanka "mun sameku lafiya dady ya ayyuka ?"Lafiya son muna nan muna fama har yanzu babu mataimake sai Allah, ya ka baro Australia da aikin naka fatan an samu abinda akaje nema ?"Alhamdulillah dady komai ya kammala " mummy ta Jawa dady kujera tare da cewa "banason kana doguwar tsayuwa ka zauna kusa da d'anka dan nasan yau akwai labari " zama yayi kusa da ya badamasi itama ta zauna gefensa tana zolayarsa suna barkwancinsu da suka saba "eh yau din dai nasan hirar duk akan surukarki zai min suka sa dariya gbdy har dasu Afra da bata fahimcesu ba shi kam badamasi sai murmushin jin dadi yake dan rayuwar iyayensa na matukar burgeshi"
Gabad'aya hayaniyarsu ta karad'e parlour'n ya badamasi na ci abinci yana zuba santi Afra ta mike ta jingina bayanta a bayansa "ga taimakon gaugauwa dan karka rushe a kasa, ya kai hannunsa zai zuba mata dundu tayi saurin janye bayanta "yanzu ya badamasi sai ka zuba min wannan hannunka ?"Da dai kin tsaya yarinya kiga aiki da cikawa suka tuntsire dariya ...""Assalamu alaikum" sallamar abokan muradi da Samir ne ya karad'e parlour'n jahid khalifa da yasir Habib suka
arasa shigowa , gabadaya mutanen dake zaune a parlour'n suka amsa musu ban da afra data yatsina fuska dan sam bata qaunar masu zuwa neman muradi kusan duk wanda yake tare dashi haushi yake bata suma kuma sun san da wannan tsanar , su jahid suka k'arasa shigowa falon ha
e da gaishe da mummy sannan suka wa ya badamasi sannu da zuwa sannan suka samu guri kan doguwar kujera suka zauna kowanensu hannunsa rike da iPhone, muradi da Samir suka mike daga inda suke zaune akan kujerar dining table suka zauna kusa dasu ,nan hayaniyarsu ta karad'e parlour'n ban da hirar kwallo da yahoo babu abinda suke suna tsaka da hira jahid yace" ku tsaya na baka wani labarin ban dariya ya badamasi da yayi niyyar mikewa dan ya huta jin abinda jahid ya fada yasa ya gyara zama dan Allah yayisa da son jin labarun ban dariya musamman yake zuwa gurin hajiya kayi ta dinga bashi a lokacin da take zaune a Lagos jahid ya soma magana yana dariya "wani mahaukaci ne ya iske wata mahaukaciya a bakin rafi tana kuka sai wannan mahaukacin yace "ke mahaukaciya me yasa kike kuka ?".
Sai tace "sugar na zuba a cikin rafi kuma bai yi zaki ba ".Sai mahaukacin yace "cokali yakamata ki samu ki gauraya zai yi zaki ya karasa maganar yana kwashewa da dariya duk parlour'n babu wanda bai yi dariya ba har afra sai datai dariya ,jahid ya saida dariyarsa yana numfasawa "yanzu cikin su wa yafi wani hauka nan wata hayaniyar ta sake kaurewa wannan yace mahaukaciyar wannan yace mahaukacin ganin sun soma mutsu a tsakaninsu yasa ya badamasi ya mike ya nufi bangarensa yaso Afra ta biyosa amman mummy tayi dabara ta aiketa d'akinta dan ita dai idan tace tana qaunar hadin nan tayi karya saboda wasu daga cikin halaiyen afra din da bata so ,duk yadda ya badamadi yaso kebe wa da Afra mummy taki yarda ,hatta tsarabansu shi da kansa ya kawo musu sai dai na afra dana kisna yafi na kowa yawa, har zahra da mufeeda suka saka ayar tambaya amman ta sharesu".
Daren washegari ranar badamasi ya dade a d'akin dady suna tautaunawa akan rayuwar duniya a hankali suka gangaro kan maganarsa da Afra sun jima suna tautaunawa har sai da mummy ta shigo ta koresa tace "maza tashi ka bar min miji ya huta haka nan wai ma me kuke ta faman tautaunawa akai ?"ya Badamasin yayi murmushi ya tashi yayi musu sallama ya wuce part d'insa .
Bayan wata da dawowar ya badamasi yana tsaye a tsakiyar dakinsa yana shirya kansa cikin wasu ratsatsun kanana kaya , ya gama ya feshe ilahirin jikinsa da turare mai sanyi kamshi , kai tsaye part din mummuy ya nufa ya tsaya yayi breakfast sannan ya nufi kofar d'akinta yana isa yayi sallama ya
an tsaya domin ta bashi damar shigowa, mummy dake tsaye cikin wani had'ad'd'en volyal lace Mai kyau da tsada sai kamshi turaruka take ,ta waigo zuwa kofar shigowa d'akin tare da bashi umarnin shigowa, Ya badamasi ya shigo dakin fuskarsa dauke da annuri da tsantsar farinciki ,a natse ya karaso inda mahaifiyarsa take tsaye tana saka abun hannu ya amsa ya k'arasa saka mata yana yabawa da yadda mahaifiyarsa ke da tsananin tsafta da kula da kanta a zuciyarsa , ta kowani bangare baka isa kaci gyaranta ba, dan kusan dukkaninsu yanayinta suka d'auko gurin tsafta da iya tsara kwaliya son kamshi cike da girmsmawa ya durkusa har kasa ya gaisheta "ina kwana mummuy ?".
Mummy ta shafa sumar kanshi cikin farinciki tace "lafiya lau son ka tashi lafiya ya gajiyar aiki fatan komai na tafiya yadda ya dace "alhamdulillah mummuy komai na tafiya daidai sai godiyar Allah ,dan hira suka soma tabawa kafin daga baya ya yunkura ya mike "bari naga dady kafin ya fita office ."Wani dadyn mutumin da yayi sammakon fita ,ai tun bakwai ya bar gidan nan ko breakfast bai tsaya yayi ba, shiyasa yaso ace kasuwanci ka karanta amman ka nacewa wannan aiki ,gashi ka bar min miji yana faman shan wahala shi kadai ta karasa maganar tana ha
e rai tare da kawar da fuskarta gefe alamun fushi".Ya kamo hannuwanta duka cikin nashi "kiyi hakuri mummuy wallahi koni yanzu nayi nadamar za'bar aikin karatun likintanci da nayi akan kasuwanci ,sai dai babu yadda zamuyi da qaddara, inshallahu nan gaba dady zai zauna ya huta tunda ga Samir Aliyu da madu nan , mummy ta juyo a hankali ta tsura masa idanunta "naso ace kaine ka gaji mahaifinka tunda kai ne babba "ya sakar mata murmushi cikin tautausan lafazi yace "maganarki gaskiya mummuy Amman Shima wannan aikin dana yi karatu akanshi yana da nashi amfani kuma zai taimaka sosai, mummuy ta saki fuskarta "shikenna Allah ya taimaka sai ka maida hankalinka sosai akan aikinka kafin batun aureko?". ya badamasi yayi shiru na wani lokaci sannan yace "nifa mummuy nan kusa nake son ajiye iyali". mummuy ta girgiza masa kai alamun rashin yarda "bazan ta
a yarda ba duka Afra ma guda nawa take da za'a ce aure yanzu kai amatsayinka na likita kaga dacewar haka ace ka auri yarinyar yar shashida ?"ya badamasi yayi raurau da idanu kamar zai fashe mata da kuka yace "mummuy a ra'ayina banason auren yarinya sama da shashida zuwa sha takwas kuma wa zai dubi Afra yace bata zarta 16 ba dady ma yace suna kare secondary school zai aurar dasu gabad'ayansu, kinga kuma wannan shekarar zasu kare tunda ya soma magana mummy ta tsura masa idanuwanta masu haske irin nasa domin tabbatar da abinda yake fa
a mata ita ba auren bane bata so afra dince bata son ya aura nannauyen ajiyar zuciya ta sauke sannan tace "to da kake ta rawar jiki ita yarinyar ka fa
a mata ne ?ya girgiza mata kai "cikin satin nan dai nake son fa
a mata , nasan inshallahu bazan wani samu matsala daita ba tunda akwai shakuwa mai karfi a tsakaninmu ,tana son cusa masa ra'ayin kin aurenta amman sai wani bangare na zuciyarta ke kwabarta muryarta a raunane tace "shikenna Allah yasanya alkhairi , Allah yayi maka albarka cike da farinciki ya amsa da "Ameen ".
"Tashi muje kaci abinci "sai dana ci mummuy kafin na shigo " .
ya mike tare da yi mata sallama ya wuce office .
daddare ya badamasi da afra na zaune akan dinnig table yana faman zuba santin abinci da afra ta girka masa ya dubeta yace ."girkinki yayi dadi sosai har yasa na kusan mantawa da kunnena ".Tana jinsa tayi shiru ha
e da maida idanunta a kan Aliyu dake zaune akan kujera yana duba takardun makarantarsa dan suna da text gobe , sai daya zungureta sannan ta dawo da hankalinta gareshi tace "daman ai kwadayi ne da kai ".ya ajiye spoon din hannunsa ya
auki ruwa ya sha ka
an ya mike tsaye ya kamo hannunta " tashi muje dakina akwai maganar da nake son muyi dake mai matukar mahimmanci". ta girgiza masa kai alamun bazata ba "ka fa
a min anan mana "Bazaki fahimta a nan ba zai fi kyau mu kebance kanmu "karka damu yaya zan fahimceka yayi murmushi ya koma ya zauna yana murza yatsun hannunta ",ina son na dinga ganinki a kusa dani hakan yana matukar sakani farinciki" ta sakar masa murmushi ta sake maida idanunta akan muradi wanda ita kanta ta rasa dalilin kallon da take masa a yau din nan , gabad'aya ya badamasi ya tattara natsuwarsa da hankalinsa akanta yayinda ita kuma ta tattara hankalinta da natsuwarta akan muradi .
ya badamasi yayi kasa da muryarsa sosai sannan ya fara magana a natse "Afra akwai wanda kike so ne "?.
Onexpecting ya jeho mata tambayar ,
duk da shi yasan bai zama lallai ace tana soyayya da wani ba , duba da yanayin gidan nasu , ba'a bada wannan chance din, ko ummi dady ne da kanshi ya had'ata da yaronsa har ta kai su ga aure ,Afra ta tsaida idanunta sosai a kan muradi tana cigaba da kallonsa tayi tamkar bata ji abinda ya badamasi ya fada ba , tun daga kan yatsun kafafunsa har zuwa yatsun hannunsa take bi da ido , haka nan yau ta tsinci kanta da kallonsa abinda bata ta
a yi ba kenan a tun sanda suke rayuwa a gidan ,duk inda yayi idanunta na kanshi haka matsonsa ."ya badamasi ya kai hannu ya dawo da fuskarta garesa "abokin fadanki kike kallo haka ko da matsala ne ? "ta furzar da wani numfashi mai zafi tana hura hanci cike da takaicin kanta dan me zata zauna tana kallonsa kamar wani shahararre , ko
an wani attajiri bayan ubansa ma yana can yawon duniya ya manta da rayuwarsu sam wannan kallon da take masa bai dace da mace kamarta ba , ta sake jan dogon tsaki "Afra ina sonki ......."
Taji maganarsa tamkar saukar aradu a tsakiyar qirjinta ,ta sake kawar da kanta daga dubansa ta maida kan zara zaran yatsun kafafun muradi masu matukar kyau tamkar baya taka kasa gefen kafarsa fari sol abun sha'awa , kullum kyawunsa sake fitowa yake , uwa uba ilimi tsafta natsuwa da kamewa .a hankali ta dinga jin bakincikin kalmar ya badamasi gareta domin abinda ta tsana kenan a rayuwarta namiji yace yana sonta, ita tafi son ta cigaba da rayuwarta haka babu wanda zai ce yana sonta har sanda ita da kanta zata ga wanda yayi daidai da rayuwarta sannan ta amince masa kuma ta furta masa da bakinta "Afra ina sonki tun lokacin dana fara daura idanuna akanki na fara sonki ko kuma nace tun zuwanki duniya, sonki da tunaninki ya hananin komai ya hanani kwanciyar hankali har zuwa yanzu da nake zaune gabanki rayuwata fansa ne a gareki".
"Nifa yarinya ce har yanzu yaya me zanyi da wata soyayya har da kake fa
a min yadda kake jina a ranka ?" "kawai ka nemi wata dan Ni karatu ne a rayuwata ba wani aure ba ". ta ya ma za'a yiwa karamar yarinya kamata aure impossible ?" tana gama fa
ar haka ta mike zata bar gurin yayi saurin damko tsintsiyar hannunta ta tsura masa ido tana kallonsa "ya kamata kisan ke ba yarinya bace kamar yadda kike
aukar kanki , jikin masu shekaru a shirin aka baki dan haka babu inda zaki har sai nasan matsayina acikin zuciyarki "....
Mmn Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 29
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096..
....Magana ta gaskia shine mu kara hakuri sai Allah ya kawo mana Anty Aisha mu huta lahiya.......
.....Yana shigowa unguwar yaji gabansa ya fadi daga nan yayita jin faduwar gaba har ya dafe daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da matsanancin karfin gaske , Samir ya dubesa tare da cewa "lafiya muradi ka dafe qirji ? jiki a sanyaye yace "wallahi haka nan naji zuciyata na rawa da matsanancin bugawa "kayi addu'a zaka daina ji ya gyada masa kai yana sake dafe da qirjinsa suka shigo gidan Samir ya wuce bangarensu har muradi zai bi bayansa sai ya juya ya nufi bangaren mumy tun kafin ya karaso yake jin sautin murya kasa kasa hakan ya kara masa jin faduwar gaba fiyye da wanda yake ji "Allah Akbar mumy ta fada da dan karfi Allah sarki rayuwa kenan a she duk burin da muka ci na neman rashida a she bata raye a duniya na tsawon shekaru ? Mumy tayi maganar cikin tsananin tashin hankali tana juya wasikar da mutumin dake zaune a gabanta ya bata sako ne daga haroon gabad'aya muradi ya rude sakamakon sunan daya ji mumy ta furta da kalmar mutuwa take jikinsa ya kama rawa ya tsaya a bakin kofa yana kallonsu zuciyarsa na cigaba da bugawa tamkar wanda ake bugawa guduma .
zuciyarta mumy duk a jagule ta cigaba da magana "ta ya zan sanarwa ya'yanta wannan mummunar labari daka zo min dashi ? tayi shiru hawaye na zubo mata "me yasa haroon bazai yiwa kanshi fada ba yayi rashin abubuwa dayawa a duniya mahaifi mahaifiya mata amman duk hakan bai sa zuciyarsa ta natsu ta karkato zuwa gida ba? " yanzu meye amfani wannan wasikar daya baka k kawo min sannan hakurin me yake bawa mutane ? mu bai yi mana laifin komai ba ya dawo ya rungumi rayuwar ya'yansa kada maraici yayi musu yawa wallahi naji mutuwar rashida sosai koda ban taba sanyata acikin idanuna ba ........"
tashin da ba'a sa masa rana ai muradi na gama jin maganar mumy ya saki wani gigitaccen kara wanda ya dawo da hankalinsu mumy ga kofar ya kife kasa babu numfashi mumy tayi wurgi da wasikar hannunta ta kwalla kara da ihun neman dauki tayi kan muradi tana kiran sunansa ina numfashi y
a tsaya baya ko motsi kafin kace me parlour'n ya cika da jamar gidan aka daukeshi domin ceton rayuwarsa Samir da mumy da sauran yaran gidan suka dinga kuka yayinda mumy ke furta kalmar Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un muradi kuwa wuni biyu yayi a sume sannan ya farfa
o cikin mayunwanci hali yana kiran sunan mahaifinsa "mamana bamuyi haka dake ba me yasa kika tafi kika barmu ?" bakice mana zaki mutu ki barmu ba cewa kikayi zaki dawo garemu mu cigaba da rayuwa na dade ina jin wani abu makamamcin haka sai dai na kasa gasgata mutuwa kikayi ," Allah sarki ya Allah kajikan mahaifiyata rashida Allah ka saka miki ga duk wanda ya zalinceki duk wanda yake da saka hannun cikin musguna rayuwarki Allah ka musguna masa tun a gidan duniya ka kaskantar dashi sosai zuciyar muradi ta girgiza da labarin jin mutuwar mahaifiyarsa sai da yayi kwana uku asibiti cikin jimami sannan aka sallamosa ya dawo gida yana kuka Samir ya rungume shi cikin tsananin tashin hankali ya nufi dakin mumy dashi ya kwantar dashi akan gadon mumy tunanin irin rayuwar da yayi da mahaifiyarsa yake ,yanzu wani rayuwa mai dadi zai yi babu ita a duniya ? mumy ce ta dinga kwantar masa da hankali da cewa "Allah na sane daku kuma shine gatan bawa zai kawowa rayuwarku tallafi Ni kuma inshallahu nayi alkwarin rikeku cikin amana da kai da d'anuwanka bari na kira number mahaifinka kuyi magana dashi ya girgiza mata kai cikin Muryar kuka yace banaso jin muryar mutumin da yayi sanadin rugujewar rayuwar nida mahaifiyata da yan'uwana wallahi na tsaneshi mumy bana ji ajikina cewar ina da wani mahaifi bayan dady ya karasa maganar yana kuka itama mumy hawaye take zubar tana cigaba da neman number haroon amman yaki dauka ta sake rushewa da wani kukan tana cewa "me ye amfani turo min da number alhalin kasan bazaka dauki kirana ba ? bata hakura ba haka tayita kiran numbersa sai daga karshe ya dauka ta dinga masa kuka tana rokonsa "haroon kayiwa girman Allah ka dawo gida muna bukatanta haka ma yayanka na bukatarka ai jin kalmar ya'ya yasa ya katse wayarsa gaba-daya ta sake kira taji number a kashe daman mutumin daya aiko mai suna shaaibu ya fa
a mata bai san da zaman yaran agurinsu ba a tunaninsa yaran na gurin dangin mahaifiyarsu , kowa yayi wa muradi gaisuwar mutuwar mahaifiyarsa da yake ji kamar a lokacin akayi masa amman ban da afra datake masa kallon hadarin kaza ,muradi ya rasa lafiyar jikinsa sakamakon mutuwar mahaifiyarsa ta bugesa bada wasa ba haka zai zauna a d'aki yayita kuka sosai yake jin maraicin ajikinsa ya rame sosai ya daina cin abinci gabad'aya kuzarinsa yayi kasa mumy ta dawo dashi
akinta saboda kwana yake sambatu da kyar tasamu da taimakon Allah ya dawo daidai ya cigaba da rayuwarsa sai dai kallo daya zaka masa kaza fahimci akwai ciwo a rayuwarsa ..."
******
Bayan wata daya
Yaya badamasin ne ke saukowa daga mattatakalar benen jirgi ,jikinsa sanye da tufafi masu matukar kyau da tsada , fatar jikinsa kawai zaka kalla kasan kudi sun zauna masa ba karya ,komai na jikinsa masu matukar tsada ne, sai faman washe ha
ora yake a lokacin da yake nufo inda motar mahaifinsa ke tsaye jiran karasowarsa Allah Allah yake ya k'arasa gida ya da'ura idanunsa akan kyakkyawar fuskar mummynsa da afra dinsa yaga yadda ta kara girma da kyau , da fari cewa dadynsa yayi lallai idan za azo d'aukarsa azo masa daita amman dady ya hana yace" idan tazo ai bai yiwa yan gidan suprise din da yake bukatar yi musu ba ,gara kawai su gansa daga sama ."
Motar data d'aukosa ko gama daidaita tsayuwa batai ba a haraban gidan ya bude murfin motar cike da farinciki ya fito ya nufi babban parlour'n gidan inda ya ci karo da mummy dake tsaye tana bawa muradi sako zuwa gidan hajiya Aysha , Kawai taga mutun daga sama yana washe mata baki " Mummy nah I miss you ya karaso cike da murna ya rungumeta ajikinsa ,"i Miss you too my lovely son , how was your joining ?"Shine baka fa
a mana cewar yau zaka sauka ba kou ?" tayi maganar tana shafa sumar kansa cikin tsananin farinciki ganinsa "sorry mummy nah suprise nake son muku amman dad yasan da dawowata yau ". "Alhamdulillah tunda Allah ya kawoka lafiya ya ka baro Australia ?"
Ya shafa sumar kansa yana kallon inda Afra da mufeeda da zahra ke tsaye hayaniyarsu ce ta fito dasu da gudu , yace "lafiya mummuy ya gida
ita kuwa Afra sai faman zuba masa murmushi take wanda yake
ara tafiyar da imanin ya badamasi yana zare jikinsa daga rungume mummy da yayi ya karaso inda take ya rungumeta yana shafa bayanta "kin wani tsaya kina kallon mutane haka ake wa mutune sannu da zuwa ?" Mummy ta Kallesu ta girgiza kai
tare da hararasa ."
Murmushi Afra ta yi ha
e da rungume shi tsam tana masa sannu da zuwa sannan ta zare jikinta mufeeda da zahra suka rungumeshi atare "na same ku lafiya sister's?".
"Lafiya lau yaya ya Australia "?Murmushi yayi tare da cewa "lafiya sister's ". Muradi da Samir da madu sukayi masa sannu da zuwa sannan suka nufi waje domin shigo da kayansa shi kuma muradi ya wuce inda mummy ta aikesa ."
Kyawwan idanushi masu matukar kyau ya zubawa Afra tare da karasawa inda take tsaye rungume da hannuwanta tana sakar masa murnushi ,riko hannuwanta yayi cikin natshi wani irin zirrrrrrrrr suka ji a tare tayi saurin zare hannunta "wai ina autar mummy ne ban ji hayaniyarta ba ko bata gidan ne ?"Tana nan sarkin rigima tana daki tana bacci" mufeeda ta bashi amsa da haka "muje ka huta kafin a shirya maka abinda zaka ci kafin lokacin ma dadynka ya dawo".
" Okya mumuy bari naje na dawo ya nufi part d'insa komai kyal an gyara koina very neat tamkar yana kasar, ya cire kayan jikinsa ya fada toilet bai wani jima ba ya fito saboda jikinsa daman ba wani datti yayi ba , koda ya fito ya iske su Samir sun shigo masa da jakarsa ya goge jiki da karami towel wasu kayan ya d'auko ya saka ya fesawa jikinsa da turare mai da
in kamshi ya dauki wayoyinsa ya nufi bangaren mummuy yana shiga parlou'n ya iske mufeeda da Afra suna jera abinci a dinnig table.
"sannuku yammatan mummy suka juyo a tare fuskarsu
auke da murmushin "yauwa yaya sanunka ya gajiya ?"gajiyar nan ma idan akwaita yanzu babu ita yayi magana yana tsaida kallonsa akan Afra dake sakar masa murmushi, mummy ta fito daga Kitchen rike da plet din coslow an rufeshi da wani farin laylon ta ha
a ne sabida muradi na matukar so ,badamasi ya Kalli mummuy yace " sannu mummy da kokari".
tace "yauwa son ta fada tana taya su mufeeda shirya dinnig dan ko sunyi aiki indai bangare girki ne ko shirya dinnig table sai ta sake dubawa inda akwai abinda zata gyara tayi idan babu ta barshi "mummuy wai mai yasa baki son masu aiki ne sai dai ke da yara kuyita walahar aiki ?"
"Wallahi dai haka kawai bana bukata masu aiki nan nafi son nayi komai da kaina kuma nafi son kanneka su kware gurin iya kowani irin girki, alhamdullahi gashi kowane daga cikinsu ta kware ta iya kowani irin girki "yanzu mummy kina nufin wa
an nan yaran sun iya girki ?"
"Sosai kuwa bari kaci kaji zaka tabbatar da hakan., kamshin girki duk ya karad'e ko'ina ya karaso kusa da mummy Yana
arin jan kujera mufeeda tayi saurin ja masa ya zauna akan kujera ya bu
e kular miya, kamshi miyar ya buge hancinsa ya lumshe ido yana fatan yadda kamshi da kyau a ido yayi dandano a baki , ya bu
e kular shimkafa basmaty ce farar sol , Afra ta matso kusa dashi tayi saving d'insa ta janye kular a gabansa ta ajiye plet din tangaran tace "bisimilla yaya ta fa
a tana sakar masa murmushi yayi mata wani irin kallo mai tsuma zuciya ," ta cika bulbul kamar ba'a yar shekara sha shida ba komai yaji ajikinta kamar yadda yayi expecting ganinta haka ya ganta ."
A natse ya soma cin abinci lomar farko ya ci yaji kunnesa yayi yummmmmm alamun dadi ya tsaida kwayar idanunsa akan mummuy kunnuwansa na motsi kadan kadan muryarsa a sanyaye yace "cikin Afra da mufeeda da zahra wacece tayi girkin nan acikinsu ?"Wayyo Allah mufeeda ta furta a cikin zuciyarta , take hantar cikinsu gabadaya ya kad'a saboda a tunaninsu ko girkin bai yi masa dadi bane yasa ya tambaya , mummy tace "to dai kusan kowace acikinsu tasa hannu saboda ayi sauri ". ya jinjina kai sannan yace "lafiya dai ko abincin bai maka dadi bane ? "Ai dadin ne ma yasa haka idan mutun yana samun yana dibar irin wannan girki ai sai dai ya tare a gidan nan gabad'ayan "ai ko Gabadaya suka saka masa dariya..
"sosai kuwa son shiyasa duk sanda zan yi tafiya zuwa wata kasa nafi tunanin girkin mummynku dana yarana dan gaskiya ba daga nan ba gurin iya girki an horasu kuma sun iya bana shayin zuwansu ko'ina , ina alfahari da wannan kyakkywar salihar matarta tawa domin itace tsanin akan rayuwarsu inji cewar dady daya shigo yanzu fuskarsa
auke da murmushin jin dadi, "kajika kou da wani zance zaka fara zolayar naka daka saba ko "?
"zolaya ko gaskiya ".badamasi ya yunkura zai miki domin isar da gaisuwar ga mahaifinsa dady ya matso da sauri ya dafa kafad'ansa "yi zamanka son karka damu kanka "mun sameku lafiya dady ya ayyuka ?"Lafiya son muna nan muna fama har yanzu babu mataimake sai Allah, ya ka baro Australia da aikin naka fatan an samu abinda akaje nema ?"Alhamdulillah dady komai ya kammala " mummy ta Jawa dady kujera tare da cewa "banason kana doguwar tsayuwa ka zauna kusa da d'anka dan nasan yau akwai labari " zama yayi kusa da ya badamasi itama ta zauna gefensa tana zolayarsa suna barkwancinsu da suka saba "eh yau din dai nasan hirar duk akan surukarki zai min suka sa dariya gbdy har dasu Afra da bata fahimcesu ba shi kam badamasi sai murmushin jin dadi yake dan rayuwar iyayensa na matukar burgeshi"
Gabad'aya hayaniyarsu ta karad'e parlour'n ya badamasi na ci abinci yana zuba santi Afra ta mike ta jingina bayanta a bayansa "ga taimakon gaugauwa dan karka rushe a kasa, ya kai hannunsa zai zuba mata dundu tayi saurin janye bayanta "yanzu ya badamasi sai ka zuba min wannan hannunka ?"Da dai kin tsaya yarinya kiga aiki da cikawa suka tuntsire dariya ...""Assalamu alaikum" sallamar abokan muradi da Samir ne ya karad'e parlour'n jahid khalifa da yasir Habib suka
arasa shigowa , gabadaya mutanen dake zaune a parlour'n suka amsa musu ban da afra data yatsina fuska dan sam bata qaunar masu zuwa neman muradi kusan duk wanda yake tare dashi haushi yake bata suma kuma sun san da wannan tsanar , su jahid suka k'arasa shigowa falon ha
e da gaishe da mummy sannan suka wa ya badamasi sannu da zuwa sannan suka samu guri kan doguwar kujera suka zauna kowanensu hannunsa rike da iPhone, muradi da Samir suka mike daga inda suke zaune akan kujerar dining table suka zauna kusa dasu ,nan hayaniyarsu ta karad'e parlour'n ban da hirar kwallo da yahoo babu abinda suke suna tsaka da hira jahid yace" ku tsaya na baka wani labarin ban dariya ya badamasi da yayi niyyar mikewa dan ya huta jin abinda jahid ya fada yasa ya gyara zama dan Allah yayisa da son jin labarun ban dariya musamman yake zuwa gurin hajiya kayi ta dinga bashi a lokacin da take zaune a Lagos jahid ya soma magana yana dariya "wani mahaukaci ne ya iske wata mahaukaciya a bakin rafi tana kuka sai wannan mahaukacin yace "ke mahaukaciya me yasa kike kuka ?".
Sai tace "sugar na zuba a cikin rafi kuma bai yi zaki ba ".Sai mahaukacin yace "cokali yakamata ki samu ki gauraya zai yi zaki ya karasa maganar yana kwashewa da dariya duk parlour'n babu wanda bai yi dariya ba har afra sai datai dariya ,jahid ya saida dariyarsa yana numfasawa "yanzu cikin su wa yafi wani hauka nan wata hayaniyar ta sake kaurewa wannan yace mahaukaciyar wannan yace mahaukacin ganin sun soma mutsu a tsakaninsu yasa ya badamasi ya mike ya nufi bangarensa yaso Afra ta biyosa amman mummy tayi dabara ta aiketa d'akinta dan ita dai idan tace tana qaunar hadin nan tayi karya saboda wasu daga cikin halaiyen afra din da bata so ,duk yadda ya badamadi yaso kebe wa da Afra mummy taki yarda ,hatta tsarabansu shi da kansa ya kawo musu sai dai na afra dana kisna yafi na kowa yawa, har zahra da mufeeda suka saka ayar tambaya amman ta sharesu".
Daren washegari ranar badamasi ya dade a d'akin dady suna tautaunawa akan rayuwar duniya a hankali suka gangaro kan maganarsa da Afra sun jima suna tautaunawa har sai da mummy ta shigo ta koresa tace "maza tashi ka bar min miji ya huta haka nan wai ma me kuke ta faman tautaunawa akai ?"ya Badamasin yayi murmushi ya tashi yayi musu sallama ya wuce part d'insa .
Bayan wata da dawowar ya badamasi yana tsaye a tsakiyar dakinsa yana shirya kansa cikin wasu ratsatsun kanana kaya , ya gama ya feshe ilahirin jikinsa da turare mai sanyi kamshi , kai tsaye part din mummuy ya nufa ya tsaya yayi breakfast sannan ya nufi kofar d'akinta yana isa yayi sallama ya
an tsaya domin ta bashi damar shigowa, mummy dake tsaye cikin wani had'ad'd'en volyal lace Mai kyau da tsada sai kamshi turaruka take ,ta waigo zuwa kofar shigowa d'akin tare da bashi umarnin shigowa, Ya badamasi ya shigo dakin fuskarsa dauke da annuri da tsantsar farinciki ,a natse ya karaso inda mahaifiyarsa take tsaye tana saka abun hannu ya amsa ya k'arasa saka mata yana yabawa da yadda mahaifiyarsa ke da tsananin tsafta da kula da kanta a zuciyarsa , ta kowani bangare baka isa kaci gyaranta ba, dan kusan dukkaninsu yanayinta suka d'auko gurin tsafta da iya tsara kwaliya son kamshi cike da girmsmawa ya durkusa har kasa ya gaisheta "ina kwana mummuy ?".
Mummy ta shafa sumar kanshi cikin farinciki tace "lafiya lau son ka tashi lafiya ya gajiyar aiki fatan komai na tafiya yadda ya dace "alhamdulillah mummuy komai na tafiya daidai sai godiyar Allah ,dan hira suka soma tabawa kafin daga baya ya yunkura ya mike "bari naga dady kafin ya fita office ."Wani dadyn mutumin da yayi sammakon fita ,ai tun bakwai ya bar gidan nan ko breakfast bai tsaya yayi ba, shiyasa yaso ace kasuwanci ka karanta amman ka nacewa wannan aiki ,gashi ka bar min miji yana faman shan wahala shi kadai ta karasa maganar tana ha
e rai tare da kawar da fuskarta gefe alamun fushi".Ya kamo hannuwanta duka cikin nashi "kiyi hakuri mummuy wallahi koni yanzu nayi nadamar za'bar aikin karatun likintanci da nayi akan kasuwanci ,sai dai babu yadda zamuyi da qaddara, inshallahu nan gaba dady zai zauna ya huta tunda ga Samir Aliyu da madu nan , mummy ta juyo a hankali ta tsura masa idanunta "naso ace kaine ka gaji mahaifinka tunda kai ne babba "ya sakar mata murmushi cikin tautausan lafazi yace "maganarki gaskiya mummuy Amman Shima wannan aikin dana yi karatu akanshi yana da nashi amfani kuma zai taimaka sosai, mummuy ta saki fuskarta "shikenna Allah ya taimaka sai ka maida hankalinka sosai akan aikinka kafin batun aureko?". ya badamasi yayi shiru na wani lokaci sannan yace "nifa mummuy nan kusa nake son ajiye iyali". mummuy ta girgiza masa kai alamun rashin yarda "bazan ta
a yarda ba duka Afra ma guda nawa take da za'a ce aure yanzu kai amatsayinka na likita kaga dacewar haka ace ka auri yarinyar yar shashida ?"ya badamasi yayi raurau da idanu kamar zai fashe mata da kuka yace "mummuy a ra'ayina banason auren yarinya sama da shashida zuwa sha takwas kuma wa zai dubi Afra yace bata zarta 16 ba dady ma yace suna kare secondary school zai aurar dasu gabad'ayansu, kinga kuma wannan shekarar zasu kare tunda ya soma magana mummy ta tsura masa idanuwanta masu haske irin nasa domin tabbatar da abinda yake fa
a mata ita ba auren bane bata so afra dince bata son ya aura nannauyen ajiyar zuciya ta sauke sannan tace "to da kake ta rawar jiki ita yarinyar ka fa
a mata ne ?ya girgiza mata kai "cikin satin nan dai nake son fa
a mata , nasan inshallahu bazan wani samu matsala daita ba tunda akwai shakuwa mai karfi a tsakaninmu ,tana son cusa masa ra'ayin kin aurenta amman sai wani bangare na zuciyarta ke kwabarta muryarta a raunane tace "shikenna Allah yasanya alkhairi , Allah yayi maka albarka cike da farinciki ya amsa da "Ameen ".
"Tashi muje kaci abinci "sai dana ci mummuy kafin na shigo " .
ya mike tare da yi mata sallama ya wuce office .
daddare ya badamasi da afra na zaune akan dinnig table yana faman zuba santin abinci da afra ta girka masa ya dubeta yace ."girkinki yayi dadi sosai har yasa na kusan mantawa da kunnena ".Tana jinsa tayi shiru ha
e da maida idanunta a kan Aliyu dake zaune akan kujera yana duba takardun makarantarsa dan suna da text gobe , sai daya zungureta sannan ta dawo da hankalinta gareshi tace "daman ai kwadayi ne da kai ".ya ajiye spoon din hannunsa ya
auki ruwa ya sha ka
an ya mike tsaye ya kamo hannunta " tashi muje dakina akwai maganar da nake son muyi dake mai matukar mahimmanci". ta girgiza masa kai alamun bazata ba "ka fa
a min anan mana "Bazaki fahimta a nan ba zai fi kyau mu kebance kanmu "karka damu yaya zan fahimceka yayi murmushi ya koma ya zauna yana murza yatsun hannunta ",ina son na dinga ganinki a kusa dani hakan yana matukar sakani farinciki" ta sakar masa murmushi ta sake maida idanunta akan muradi wanda ita kanta ta rasa dalilin kallon da take masa a yau din nan , gabad'aya ya badamasi ya tattara natsuwarsa da hankalinsa akanta yayinda ita kuma ta tattara hankalinta da natsuwarta akan muradi .
ya badamasi yayi kasa da muryarsa sosai sannan ya fara magana a natse "Afra akwai wanda kike so ne "?.
Onexpecting ya jeho mata tambayar ,
duk da shi yasan bai zama lallai ace tana soyayya da wani ba , duba da yanayin gidan nasu , ba'a bada wannan chance din, ko ummi dady ne da kanshi ya had'ata da yaronsa har ta kai su ga aure ,Afra ta tsaida idanunta sosai a kan muradi tana cigaba da kallonsa tayi tamkar bata ji abinda ya badamasi ya fada ba , tun daga kan yatsun kafafunsa har zuwa yatsun hannunsa take bi da ido , haka nan yau ta tsinci kanta da kallonsa abinda bata ta
a yi ba kenan a tun sanda suke rayuwa a gidan ,duk inda yayi idanunta na kanshi haka matsonsa ."ya badamasi ya kai hannu ya dawo da fuskarta garesa "abokin fadanki kike kallo haka ko da matsala ne ? "ta furzar da wani numfashi mai zafi tana hura hanci cike da takaicin kanta dan me zata zauna tana kallonsa kamar wani shahararre , ko
an wani attajiri bayan ubansa ma yana can yawon duniya ya manta da rayuwarsu sam wannan kallon da take masa bai dace da mace kamarta ba , ta sake jan dogon tsaki "Afra ina sonki ......."
Taji maganarsa tamkar saukar aradu a tsakiyar qirjinta ,ta sake kawar da kanta daga dubansa ta maida kan zara zaran yatsun kafafun muradi masu matukar kyau tamkar baya taka kasa gefen kafarsa fari sol abun sha'awa , kullum kyawunsa sake fitowa yake , uwa uba ilimi tsafta natsuwa da kamewa .a hankali ta dinga jin bakincikin kalmar ya badamasi gareta domin abinda ta tsana kenan a rayuwarta namiji yace yana sonta, ita tafi son ta cigaba da rayuwarta haka babu wanda zai ce yana sonta har sanda ita da kanta zata ga wanda yayi daidai da rayuwarta sannan ta amince masa kuma ta furta masa da bakinta "Afra ina sonki tun lokacin dana fara daura idanuna akanki na fara sonki ko kuma nace tun zuwanki duniya, sonki da tunaninki ya hananin komai ya hanani kwanciyar hankali har zuwa yanzu da nake zaune gabanki rayuwata fansa ne a gareki".
"Nifa yarinya ce har yanzu yaya me zanyi da wata soyayya har da kake fa
a min yadda kake jina a ranka ?" "kawai ka nemi wata dan Ni karatu ne a rayuwata ba wani aure ba ". ta ya ma za'a yiwa karamar yarinya kamata aure impossible ?" tana gama fa
ar haka ta mike zata bar gurin yayi saurin damko tsintsiyar hannunta ta tsura masa ido tana kallonsa "ya kamata kisan ke ba yarinya bace kamar yadda kike
aukar kanki , jikin masu shekaru a shirin aka baki dan haka babu inda zaki har sai nasan matsayina acikin zuciyarki "....
Mmn Sudais
CUTAR DA KAI
Page 30
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
......Itama afra kuka ta fashe dashi sosai bayan fitarsu wanda har ya badamasi ya shigo gidan kuka take ya karaso wajenta cikin tsananin tashin hankali "baby love me ya faru ?" Kuka ta cigaba da yi batare data bashi amsa tambayar da yayi mata ba , ya
auketa cak ya da'urata akan cinyarsa tare da kai bakinsa cikin kunnenta "yi hakuri baby love ki fa
a min me ya faru dake? " ya fada yana kamkameta sosai a jikinsa duk hankalinsa a tashe, jin dumin jikinsa da irin rud'ewar da yayi yasa kukanta ya
an ragu "dan girman Allah ki fa
a min abinda ya sameki kike kuka haka kafin nima na so miki kuka ?".
"Aliyu ne ya mareni " Tayi maganar da kyar cikin wannan rai da takaici "whata ? "When ? yayi tambayar jikinsa na
aukar rawa , "yana hauka ne ko ya fara shaye shaye ne da zai mareki " ? kai tsaye sauketa yayi bai tsaya jin wani bayani ko dalilin yin marin ba ya nufi bangaren mummuy inda ya iske muradi tsaye rike da waya yana danne danne ya gurfanar da Kisna a gabansa hannuwanta duka a sama yana karowa mummy abinda ya faru da irin matakin daya
auka akanta ."
Kisna dake punishment tana hango ya badamasi ta sauke hannuwanta ta kwasa da gudu ta rungume shi tana kuka" ya badamasi kace wannan ya rabu dani tunda Aliyu yazo gidan tsawon shekaru bakwai kenan amman kisna bata ta
a kiran sunansa ba ko kiransa da yaya kamar yadda take kiran sauran y'an'uwanta, shafa kanta ya badamasi yayi tare da zareta ajikinsa ya fuskanci Aliyu gadan gadan yana huci tamkar kumurcin maciji " kai wani irin hauka ne da zaka biyo matata har cikin gidana ka mareta ?" ya k'arasa maganar cikin zafin rai tare da kokarin sauke masa wani mahaukacin mari .
tsawar da mummy ta sakar masa ne wanda sai da Kisna ta birkice ta kamkame jikinta guri daya hantar cikin na kadawa saboda tsananin tsoro da firgici ta dai ci sunanta da baba mai gadindu ya saka mata aurar Hajiya ga tsoro ga ban tsoro ,mumy ta dakatar da ya badamasi tana huci sannan tace "kai ne dai mahaukaci da wacan dakikiyar matar taka amman ni d'ana ba mahaukaci bane kuma inshallahu ba zanga hauka akanshi ba ,kai gaka mai mata kou ka wani kwaso jiki zaka rama mata ai sai ka rama mata ka gani ko ni zan kyaleka ,ai bilhil azim naji dadin hukuncin da muradi yayi mata ya wanke min zuciya fessssss yau shekara nawa tana yi masa abinda ta gadama bai ta
a daga ido ya kalleta ba iskancin nata ma ta tashi akansa ya koma kan mahaifiyarsa wallahi ko gobe ta
ara ni na sakaka muradi ba mari ba kayi mata dan banzar duka muga abinda zai faru ta kalli muradi sannan ta maida idanunta ga ya
badamasi "kai kuma shasha banza kawai maza ka 'bace min ka kama gabanka tun ban tashi na gaugaura maka mari ba dan baka isa ka ta
a min lafiyar yarona ina kallo ba ,wallahi yau da muradi bai mari afra ba sai na mishi dukan mutuwa ya badamasi ya zaro ido waje yana duban mumy ta inda take shiga bata nan take fita ba abun yayi matukar bashi tsoro ko bata koresa ba neman hanyar guduma yake dan bai taba ganin fushin mahaifiyarsa ba irin na yau"muradi ka cigaba da saita min afra tunda ita bata da natsuwa da tunani ,kuma idan ka koma kace ta fada maka inda ta jiyo cewar mahaifiyar Aliyu Christian ce idan ba haka ba zamu saka wando kafa daya daita a gidan nan kai har kai bazan barka ba ".
tsimi tsimi ya badamasi ya juya ya fita daga falon mumy ta kalli Kisna "Ke kuma zaki ci ubanki ne ba dai kina biyewa afra ba jiki magayi , ni na sakaka muradi duk ranar da kisna ta sake zaginka ko furta kalmar wannan ba sunanka ba Kaci min ubanta la'ada waje , ba dai bazaki canza ba mu zuba mugani kece zaki sha wahala ta mike tsaye ta nufi d'akinta cikin fushi ". case fa har gurin dady da daddare dan afra ta rantse bazata yarda ba ko ara mata marin da muradi yayi mata ko ta dauki mataki da kanta ,da kyar dady ya sasanta zance , dan ko shi ya badamasi daya ji abinda ya faru afra ya dawo ya bawa rashin gaskiya amman bashi da yadda zai yi ya fa
a mata saboda yadda ta daga hankalinta tana faman kuka kamar wacce uwarta da ubanta suka mutu , badamasi ya bawa Aliyu hakuri sannan ya ga fuskar mummy ta canza ta dawo da annurinta kamar da "kiyi hakuri mummy kinsan har yanzu afra yarinya ce "yanzu afra ce yarinya ?" inji cewar Samir to wallahi idan baka mata da gaske ba wata rana......." dady ya d'aga wa Samir hannu "banason jin komai , abar zance zan ga afra zan mata magana ,ku kuma kar wanda ya sake kai hannusa jikin matarsa duk abinda tayi ku fadawa mijinta idan bai
auki mataki ba ku bari na sani ku tashi ku wuce, samir ya mike ya bar a parlour'n muradi yayi kasa da kanshi muryarsa can kasa tamkar mai koyon magana yace " ya badamasi dan Allah kayi hakuri raina ne ya
aci amman ...... "karka damu komai ya wuce ni yakamata na baka hakuri ya fada haka cikin dauriya sannan ya kama gabansa ."
"shikenan aliyu yaci bulus ? "Yanzu babu wani mataki da za'a dauka ya marini ya mari banza kenan ?" to wallahi da sake dan bai mari banza ba dan sai na rama inji cewar afra data kasa runtsawa ,duk sanda ta runtse idanunta da niyyar bacci Aliyu ne yake mata gizo da saukar yatsunsa a kan kuncinta ,dole tasa ta mike ta duro daga saman gado ta soma kai kawo a filin d'akinta tana surutai gaba-daya kanta ya kulle kwakwaluwarta mafuta kawai take nema ,tana cikin tsananin tashin hankali ga qirjinta banda dokawa da matsanancin karfi babu abinda yake akan Aliyu , zuciyarta na ayyana mata abubuwa da yawa akanshi , sosai take tunanin maseefar da zata afka rayuwar Aliyu ciki kuma idan ta afka shi a rasa hanyar shawo kan matsalar ya dangwama cikin damuwa da tashin hankali har karshen rayuwarsa ."
farkawa ya badamasi yayi ya hangota cikin wannan halin yasan abinda ke damunta bai wuce akan matsalarta da muradi ba ,ya mike ya kamota ya rungumeta tsam ajikinsa yana shafa kanta zuwa bayanta cike da tausaya mata duk da yasan laifinta ne da bata furta wannan kalmar garesa ba babu yadda za'a yi zuciya tazo masa har ya mareta amman kuma bazai so ya ganta cikin halin damuwa ba akan Aliyu ba dole ne ya cigaba da rarrashinta har zuwa sanda zuciyarta zatayi sanyi , kanta ya cigaba da shafawa yana rarrashinta qaunarta na sake mamaye zuciyarsa ita kuwa a lokacin ji take kamar ta kwace jikinta daga garesa sannan ta tattara komai nata ta bar masa gida gabad'aya tunda ya kasa karbo mata 'yancinta a matsayinsa na mijinta sai ma sarkakkafun tambayoyin daya dameta dashi akan inda ta jiyo zance .. .."
Da kyar ya samu da kalmomi masu dadi wanda zasu sanyaya zuciyarta ya kwantar mata da hankali , wasu hawayen bakinciki suka sake biyo kuncinta cikin sanyi jiki ta zame jikinta ta nufi kan katifa ta kwanta ruf da ciki tana sauke ajiyar zuciya da idanu ya bita cike da tausayawa shima ya raba gefenta ya kwanta tare da janyota jikinsa ya rungumeta tsam ajikinsa ranar bata runtsa ba har sai da zuciyarta ta hasko mata Aliyu cikin bala'i da irin mataki da zata
auka akan shi ,sai data gamsu da hukunci zuciyarta sannan bacci ya samu nasarar d'aukarta cike da mafarkinsa ...."
Washegari afra taje bangaren mumy domin bata hakuri bisa shawarar da zuciyarta ta bata dan samun damar aiwatar da shirinta yadda ya kamata , mumy ta kalleta ido cikin ido tace " wallahi afra kin bani mamaki ba Aliyu daya kasance jinina ba ko karen gidana ban dauka zaki iya masa abinda kike wa aliyu ba , muradi fa dana ne dan dan'uwana da muka fito ciki guda sam ban tsamaci haka ba wai ma a ina kika jiyo wannan zance da tsirarun mutane kadai suka san dashi ? " afra tayi shiru har sai da mumy ta sake tambayar tana yi mata kallon banza sannan tace "Ni dai Kiyi hakuri sannan ki bawa muradi hakuri kuskure ne da sharrin shaidan bazan sake ba "kin san Allah muddin kika ga na hakura kin fada min wanda ya fada miki ko kuma a inda kika jiyo zance ..."Afra ta runtse idanunta saboda sanin halin mumy data yi mace ce mai matukar hakuri da sanin Yakamata sai dai fushinta bai da kyau tasan tunda ta dage sai taji to sai taji sannan za'a samu zaman lafiya , a hankali ta bude idanunta ta tsurawa mumy wacce ta maida hankalinta wani bangaren tana girgiza kafarta daya "Kiyi hakuri mumy babu inda naji wannan zance sai a bakinki ke da ........"kafin ta karasa mumy ta jiyo tana jefa mata wani mugun kallo zuciyarta na bugun tara tara wanda yasa afra gaugawan yanke maganarta babu shiri , ganin irin wulakantaccen kallon da mumy ke mata yasa tayi saurin sunkuyar da kanta kasa sannan ta cigaba da maganar data fara "tabbas mumy a bakinki naji ke da hajiya rabi kafin bikinmu a lokacin da kuka kebe kuna tautaunawa akan batun dawowar zainab gidan nan "kenan labe kike min idan nayi baki kau ? afra tayi saurin girgiza mata kai alamun a'a "sam ba haka bane mumy lokacin ina kokarin kawo mata abun sha ne idan baki manta ba "shine aka ce Kiyi amfani da wannan kalmar dan ki sake tabarbare masa rayuwa a lokacin da zuciyarsa ke sake bushewa ,ina kokarin naga ya manta komai ya fuskanci rayuwarsa data saura amman ke kullum cikin son tozartashi kike yanzu ke rayuwar muradi bata baki tausayi ? a ran afra tace "ko daya babu ta inda zan tausaya masa domin shine halitta na farko dana tsana kuma nake masa mummunar addu'a da fatan afkuwa cikin maseefar rayuwar "gaskiya afra ki canza hali dan matsayin diyata na daukeki ba matsayin suruka na daukeki ba zuciyata , ina jinki tamakar su ummi Kiyi gaskiya a tsakaninki da muradi dan shi din abun tausayi ne , bakya son shi bai zama dole ki so shi ba amman karki nufi shi da sharri da bakaken zantuka dan zuciyata bazata dauki haka ba ".
"inshallahu mumy zan canza Kiyi hakuri zan canza domin samun rabauta nima nasan nayi kuskure kuma zan daina duk abubuwan da nake masa zan rikesa tamkar dan'uwana idan har ban karbi gaskiya daga gareki ba tun yanzu sai yaushe ? "naji dadi kwarai da gaske da kika fahimci mahaifiyarki " mumy ta saki ranta tana kamo hannun afra ka zauna da mutun da zuciya daya shi zai sa kaji dadin gardin dake cikin rayuwar duniya da hawa turba mai kyau , idan ka shuka alkhairi ba wani kayiwa ba kanka kayiwa , haka zalika akasin sa dan Allah ki canza ki manta komai rayuwa bata da tabbas sannan bama da ishenshi lokaci a duniya tana gama jin karshen maganar mumy taji hawayen bakinciki ya silalo mata "ina bazan iya manta wannan cin zarafin da yayi min ba koda zan mata komai sai na rama, sai nayi distroyen komai nashi da rayuwarsa mumy ta rungumeta tana rarrashinta dan ta dauka kukan nadamar abinda tayi take tun daga lokacin afra ta dan rage wasu abubuwa har tana sakarwa muradi fuska har idan ana magana tana sakashi cikin hirarsu wanda shi sam baya kaunar haka kullum bakincikinta sake mamaye zuciyarsa yake shi ,da yake ganin mahaifiyarsa tana cikin rahmar Allah dan babu tabbacin zuciyarta ta koma zuwa ga mahaincinta da kafrici , dan babu tabbas din yin ridda a cikin kudin tarihin mahaifiyarsa, ta dai ce zata koma addininta amman babu wanda zai tabbatar gaskiyar haka sai Allah , duk abind
a take kallonta kawai yake a dage dan duk wanda yace bai kaunarka to bai kaunar ...."
Mummuy na zaune a falo ita da muradi suna magana afra ta shigo dan yanzu kusan a bangaren mummuy take yini saboda takunkumin da Aliyu ya saka na hana Kisna zuwa gurinta, zafi goma da a shirin bazata jurar rashin Kisna ba , haka bazata bar Aliyu ya shata banza ba , sai ta rama abinda yayi mata, ta kowani hanya " sannuku ta fa
a sannan ta samu guri kusa da mummy ta zauna ,mummy ce kawai ta amsa mata cikin sakin fuska dan ta lura yanzu ta
an sauya ba kamar da ba dan idan da ne bazatayi jami'i ba ita ka
ai zatai gaisar ."
"Mummy ki taimaka ki bada kudin nan ayi mana aiki mu samu club mai kyau wallahi kudin da zamu samu sau daya yafi riban wannan kasuwanci da kike magana akai "ni dai naki ban hanaku buga wasa ba amman dole sai an karanci kasuwanci dan ragewa mijina sau
in ayyuka ,Afra tayi musmushi tace "kai mummy kina dai ji da dady fa "dole ne afra dan shima yana ji dani ,cikin tsigar wasa Aliyu yace "shikenan mummuy zan san abun yi, zan san duk yadda zanyi na samu kudin da zamu yi join din karamin club dan a fara damawa damu .
"ni dai babu ruwa idan kaje ka matsawa rayuwarka babu ruwana kasuwanci nace a fara karanta kafin buga wasan kwallo itama tayi maganar cikin tsigar wasa suka cigaba hirarsu suka share afra ..."
******
Da misalin karfe takwas na dare dady ya shigo gidan bakinsa dauke da sallama yana gyara zaman babbar rigsrsa yayinda muradi da Samir ke biye dashi a baya rike da laidodi har guda biyu wanda damammiyar fura da nono da rufaida yougth ne a ciki , babu kowa a cikin filin falon dan haka kai tsaye part dinsa ya nufa ya cire babbar rigarsa ajiye akan gado sannan ya zauna yana kwance agogon dake d'aure da tsintsiyar hannunsa , cike da girmamawa muradi ya suruna ya ajiye laidar hannunsa ya juya ya fice daga dakin Samir na
arin fita dady yace "samir ungo nan kaje gurin Bature mai Nama ka siyo nama Samir ya tsaya domin amsar sakon dady ya ciro wallet dinsa ya zaro fararen 'yan dubu dubu guda biyar ya bawa samir "gashi siyo na dubu biyu dabam na dubu uku dabam sannan kafin ka wuce aiken ka turo min uwar amarayu Samir ya amsa da "to sannan ya karbi kudin ya fito daga dakin yana fita dady ya cire kayan jikinsa ya shiga wanka bai dade ba ya fito ya goge jikinsa ya fesa turare ya zira jallabiya fara sol ya zauna ya dauki wayarsa ,bai jima da zama ba sai ga sallaman Samir a kofar dakin yana daga zaunen da yake ya bawa samir izinin shigowa Samir ya shigo cikin dakin hannunsa daya rike da laidar nama yayinda dayan hannunsa ke rike da Kisna cike da girmamawa ya rusuna ya ajiye laidar dan shima ya koyi wasu daga cikin dabiun muradi dan baya bawa babba abu a tsaye ,Samir ya fita da sauri kasancewar ana jiransa a waje Kisna ta karasa jikin dady "dady me ka siyo min ?" Yace fura ce sai nama "ta yatsina fuska " kasan nifa banason shan furar da kake siyowa baya min dadi "kwantar da hankalinki mamana na siyo miki rufaida yougth sannan ga nama nan da zafinsa yayi maganar ha
e da mikewa ya dawo kasa kan roug ya zauna tare da janyo Kisna ya zaunar daita gabansa dashi "zauna mamana muci nama ya bude laidar nama wanda ya lura da girmansa kadan ne bai kai dayan girma ba tare da bude takardar "Bismillah mamana".
A hankali suka fara cin nama suna hira har suka cinye na dubu biyu tass kasancewar shima yana son nama sosai sannan yace ta dauki na dubu uku ta kaiwa mumy
akinta tunda har lokacin bata shigo ba , daukar laidan nama tayi ta nufi kofar fitowa daga sitroom din dady madadin ta shiga dakin mumy kamar yadda aka aiketa sai kawai taja tsaki "bazan kai wa mumy ba dan idan na kai bada Samir da madu kadai zasu ci ba har da wannan muradin sai ya ci gara na kaiwa babba mai gadi mu cinye ta nufi kofar fita haraban gidan gurin baba mai gadi dake zaune yana sauraron yar karamar radiyonsa ta nufa .
yana ganinta ya washe mata baki "a'a mai rikicin gangance da wannan lokaci "? Kisna autar hajiya kenan ga tsoro ga ban tsoro fada da gaskiya tsoro ne me kika zo min dashi ne ? Yayi tambayar yana sake fadada fuskarshi da Murmushin "Kisna ta yatsina fuska kamar koda yaushe sannan ta zauna akan bancin da baba mai gadi ke zaune ta bude laidar hannunta tace "baba mai gadi zakaci nama ? Ya gyada mata kai tare da "cewa eh mai rikicin ganga fada da gaskiya tsoro ne a gurinki dama .. ......"mu ci nama baba mai gadi ta katseshi ta hanyar fadan haka yayi murmushin yana cewa "godiya nake uwar dakina Allah shi yaraki naga girmanki yasa hannu suka soma ci yana ci yana zuba mata santi da surutai har suka cinye Nama 3k tasssss...."
Can cikin gida kuwa dady ya fito daga tukararsa ya shiga dakin mumy dake tsaye tana kokarin gama shiri dan taje ta samesa , ya shigo da sallama ta cikin mirrow ta kalleshi tayi Murmushin "ranka shi dade sannu da zuwa ka gaji da jirana kou "?"Na gaji har nayi wanka yayi maganar yana kallon mumy baya gajiya da kallonta ita kuma bata gajiya da gyara kanta kullum tana nan kamar ranar sukayi aure kallonta ya cigaba da yi tun daga yatsun kafafunta har zuwa fuskarta a hankali ya taka zuwa inda take tsaye "shiryarwa ta isa haka aji dani ko nayi kundinbala na dauko yar shila".
manya idanunta da suka fara manyata ta zuba masa "har yanzu ban hanaka kara aure ba kuma bana bakinciki ba dan bana kishinka ba saboda Allah ne yace ayi idan ma kana bukatar taimakona zanyi ".
ya sake matsota sosai yana cewa "wani irin taimako uwar marayu zata min dan nasanta da alfarma da adalci ?"zan biya maka sadakin amarya tayi maganar atakaice "dady yayi Murmushin sannan yace "nan fa daya ban da wannan a canza wani alfarmar sadaki mai sauki ne a dauki bangaren wahalar aure gaba-daya ya karasa maganar yana dariya "bari naje falo na jiraki har juya zai fita daga dakin sai kuma ya tsaya "ina Kisna take ? "ba kuna tare daita ba ?" eh muna tare daita na bata nama ta kawo miki mumy ta bude baki zatayi magana kenan sai ga Kisna ta shigo dakin tana tsalle "yauwa gata nan ma ina naman da nace ki kawowa mamanki ? Kisna tayi shiru tana kallon dady tamkar wacce tayiwa sarki karya har sai daya sake magana sannan tace "na kai mun cinye da baba mai gadi" "what kuncinye da baba mai gadi shi aka ce ki kai wa ? Mumy tayi maganar tana kwashewa da dariya ."
"Ya Salam wannan wacce irin futananniyar yarinya ce shi nace kikawa da kika kama hanya kika kai masa shima saboda rashin tunani da rashin sanin ciwon kai ya zauna kuka cinye wannnan nama mai uban yawa , wannan yarinya wannan yarinya bakyau jin magana wallahi ? Yanzu uwar marayu wani hukunci zaki mata? mumy ta sake kwashewa da wata dariya sannan tace "me kuwa zan mata dady "? "bazaki mata dukan tsiya ba ,"yau da kanka bayan baka son ana dukan yara? "bana so amman yau wannan mamar ta cancanci duka".mumy ta kasa cewa komai sai dariya take shi kuwa dady abinda yafi masa ciwo ai sunci wanda ya siyowa tare, da rashi kirki da mugunta irin nata ta salwanta dana sauran hannu ya kai ya kamo kunnenta yayo hanyar waje daita yana cewa "sai na cire wannan kunnen rashin jin maganar ya murde aiko take tasa masa kuka tana fixge kunnenta tare da cewa "Allah ya isa...." dady ya tsura mata ido yana kallonta cike da mamaki jin abinda tace mumy dake biye dasu a baya tace "ai idan dai Kisna ce kadan kaji na rasa yadda zanyi da yarinyar nan gashi idan tayi abu sam bazakace ita ce tayi ba kalli yadda take kuka zaka dauka idanunta ake kwakulewa? suna cikin magana Samir da muradi suka shigo muradi ya kamo Kisna jikinsa yana tambayar "wa daki Hajiya kayi ? Kisna Ta fixge daga jikinsa tana cigaba da kukanta mumy tace "Allah ya isa tayiwa dady "what ? Suka hada baki gurin fadan haka shida Samir aiko batare da bata lokaci ba Samir ya samo igiyar caji ya shiga labta mata akafafunta wani karar ta sake saki tana susu gurin sannan yace "maza ki wuce kan kujera ki zauna babu mutsu ta haye ta zauna akan kujera tana kuka "yi mi shiru kona kara miki na sake jin kinyiwa wani Allah ya isa zaki ga abinda zan miki, take ta kama bakinta tana sheshekan kuka tana kallon inda yayi shashin wayar caji a kafarta duk suka samu guri suka zauna suka cigaba da tautaunawa akan matsalar Kisna jifa jifa take kallon kafarta tana kallon Samir ..."au kallon shashin bulalar kike ? bakya son duka amman kin iya rashin ji ".
*****
Da yammacin ranar wata juma'a afra ta lalla'ba ta shiga dakin mummy ta sato sakar zinarin mummy wanda akalla kudinsa zai yi nara dubu dari tara , Kisna ce zaune a gabanta , yayinda afra ta kamo hannunta ta damka mata karamin akwatin sarka a tafin hannunta cike da kauna ,cikin tausasan murya kisna tace " me zanyi dashi aunty ?"so nake ki saka a jakar kayan Aliyu amman karki bari kowa ya ganki ki lalla'ba ki saka masa , so nake a kamashi dumu dumu da laifin sata kafin musan yadda zamu koreshi daga gidan nan ko bakya son ya bar gidan nan ?".
"Ina so mana aunty shi da yake takura min sai naje islamiyya gashi yana sa mutane punishment akan dole na tsanashi sosai banason shi "yauwa baby nah Kinga idan ya tafi kin huta zaki sakata ki wala ko ?
Kisna ta gyada mata kai alamun" eh , "assalamu alaikum sallamar ya badamasi ta karad'e falon "me kuke tautaunawa haka kun wani ha
e kanku guri daya ?".Afra tayi saurin boye sarka hannunta tace "wa'alaikas Salam Barka da dawowa hirar ce kawai muke yi "Kisna ta mike tsaye "nima so nake na tafi zanje na shirya zuwa islamiyya "okay bari to na rakaki "a'a ba sai kin rakani ba kisna ta fa
a a matukar tsorace sai an jima ! sai an jima!! dan a wautatan ya badamasi ya fahimci abinda suke kullawa ,afra bata daga hankalinta kan dole sai ta biyota ba saboda ganin hankalin mijinta yana kansu ta dawo kusa dashi cikin sakin fuska "ranar yau akwai zafi kou? ta fada tana amsar jakar hannunsa "haka ne a dan kwanakin nan ranar yayi zafi sosai mutane na shan wahala".annu ta amshi jakarsa ta ajiye ta tsiyaya ruwa a glas cup ta mika masa "ka sha kaji sanyi .Ya amsa ya sha tare da ajiye cup "ya kamota ya zaunar daita akan cinyarsa " idan rana tayi sanyi mu dan fita mu shakata , " me zai hana mu samu yanayin mai dadi ba irin wannan lokacin ba dan lokacin zafi fita yawon shakatawa babu dadi ."
"Ni zan shiga nayi aikina ta mike tsam batare data tsaya jin abinda zai sake cewa ba , ya bita da ido kawai saboda ya lura har lokacin bata ta tashi , sannan ya rasa inda zuciyarta da hankalinta yake ,kwata kwata abinda ya lura dashi tana dai zaune dashi ne ba dan tana son shi ba , wayarsa ya
auki
ara ya dauki wayar "hello
akace masa a can bangaren "okay na gane shikenan gani nan zuwa .."
Tashi yayi ya shiga ciki yayi wanka ya fito cikin wasu kananan kaya "zan dan fita amman ba dadewa zanyi ba akwai magana mai mahimmanci da nake son muyi sai dai yanzu bazan samu damar yi ba sai na dawo zuwa anjima ya fita ya barta tsaye cikin jimamin maganarsa .
"Magana kuma wace irin magana ce zai yi dani har da cewa tana da mahimmanci ?" .Tayi shiru tana tunani ,kai tsaye ya badamasi part din mummy ya shiga dan da safe yana sauri bai shiga sun gaisa ba "ina kuma zaka daga dawowarka son ?" Mummuy ta fada tana dubansa "Akwai aikin da zanje nayi ne yanzu amman ba dadewa zanyi ba zanje na dawo "to shikenna Allah ya bada Sa'a "ameen ya fada sannan ya fita.
"kai muradi ina Samir ne?
"Nima ban gashi ba mumy "to ina yaje haka"? " tun safe daya fita ban sake ganinsa ba ?"Me yasa zai dinga fita batare daya sanar dani ba ?"Kaga bambamcinku dashi kenan baza'a ta
a nemanka a rasa ba, zai dawo ya sameni ne inji cewar mummuy "kiyi hakuri mummuy bari naje na dubo shi yanzu , jikina yana bani ko yaje neman kudi da zamu biya kudin club ne "
Neman kudi kuma ?Yanzu danace a hakura baza'a yi ba sai da kuka takura kanku ?"Wallahi ni mummuy na hakura shima ina ta fama dashi akan ya hakura , bari dai naje na nemo shi Ya juya cikin sauri zai fita .."
"Kaga dawo karka wahalar da kanka zai dawo kana jina ko muradi yau tsawon kwana biyu kenan ina neman akwatin sarkarta dubai ban gani ba, gashi ita nake son na bawa hajiya asabe ta canzo min idan taje Kano kuma d'azu da safe ta kirani wai gobe zata wuce ."Kuma kin duba inda kika ajiye ?"na duba sosai a tsakiyar kayana na sakata sai dai babu inda ban duba ba amman bangani ba ,"okay bari naje na sake duba miki ya shiga d'akinta ,babu inda muradi bai duba ba har inda mummuy bata ajiye sarka ba ya duba amman bai gani ba ya gyara mata kayanta kamar yadda ya tarar yaje ya fada mata bai gani ba mummuy ta cika da mamaki tayi shiru tana tunani babu abinda zuciyarta bata saka mata ba "to yaushe aka fara sata a gidan nan ?"To waye ma zai
aukar mata sarka gida daga ita sai Samir ,madu Aliyu sai kuwa zainab da duka satinta daya to ko zainab ce ?
"Kai guda nawa zainab take da zata dauki sarka kamar wannan to waya shigo ya daukar mata sarka..?
Da daddare har dady mummuy sai data tambaya yace "bai gani ba har washegari neman sarka ake amman babu ita babu alamunta yayinda duk sanda mummuy tayi maganar sarka sai gaban kisna ya fadi saboda sanin inda sarkar take ,mummuy ta kalli kisna dake zaune kusa daita tace "zo nan mammana jiki a sanyaye ta karaso ta tsaya a matukar tsorace "ko kin
auki sarkata kinje wasa dashi ?
Kisna tayi saurin girgiza mata kai "ki fa
a min gaskiya ? Allah ban
auka ba mummuy tayi shiru tana nazarin yadda ta nemi sarka aka rasa ."
" Akwai abinda kake bukata ne ?
Ya badamasi dake zaune yana bin afra da kallo yace "a'a yanzu na tambayeki zaki iya fita shakatawa tare dani ? Tayi shiru tana kallonsa tare da lulawa duniyar tunani " koda da adaddare ne hakan zai samu ?nan ma shiru tayi ta kasa cewa komai har sai daya tabota tayi firgigib "kayi hakuri banji abinda kace ba ka sake maimaitawa ."bance komai ba ya fada cikin dakiyar zuciya, ganin yanayinsa ya canza ta fahimci bai ji dadi abinda tayi ba , dan haka ta matso ta shige jikinsa taji zafi sosai "anya kuwa ma ba zazza
i kake yi ba amman kake maganar fita gurin shakatawa ?"Karki damu dani , akwai abinda nake son na tambayeki ?"Ina da tamtamar zamana dake akan bakya sona kawai dai kin aureni ne dan babu yadda zakiyi ko ba haka ba ? "amman me yasa ka tambaya ?"kawai dai Ina son sani gaskiya ne saboda nasan matsayin zuciyata agurinki zan cigaba da sonki ne ko kuma zan takaita daga yadda nake ."Me zuciyarka take shiryawa akaina "ke zanwa wannan tambayar tunda na aureki dai-dai da rana
aya banga wata alamar ta soyayya daga gareki ba ko aurattaya muke bakya nuna kina jin dadi ,kuma idan zanyi sati biyu zuwa wata daya ban nemiki a shimfidata ba bazaki damu ba bare ki nemi ..."
"kai ya badamasi ka daina fadar haka kowace zuciya da yadda take daukar nata soyayya "kunji ba maganata dai tana kan hanya ya fadi haka yana zareta ajikinsa "kuma kullum za'a kirani sai dai yaya badamasi har zuwa yanzu ban samu matsayin da za'a kirani da honey ko darling da dai sauransu ba ."to kayi hakuri inshallahu zan canza "Allah yasa ya fada yana
arin shiga dakinsa tare da zare agogon hannunsa "Ni dai har ga Allah ina matukar sonki kuma bana jin zan daina sonki ya sake kamota ya ha
eta da jikinsa ya zagaye hannuwansa duka a kugunta ya manna mata kiss a gefen wuyanta "kice kina sona babu love Ina son jin wannan kalmar daga bakinki .."Shiru tayi yayinda
a zuciyarta tace "wannan kalmar ce bazaka ta
a samu ba daga gareni saboda har ga Allah bana sonka , da laifi na mallaka maka zuciyata ko furta maka kalmar so alhalin baka cancanta ba duk yadda yaso ta furta masa ki tayi ta shige jikinsa tare da mantar dashi komai akan batun soyayya ..."
Cike da dabara afra ta sanya akwatin sarka mummuy cikin kayan Aliyu ,yau kusan wata biyu kenan mummuy na neman akwatin sarkarta ta tattara yaran gidan kaf ,mummuy ta kalli Samir "cikin kai da madu ku fito min da sarkata dan bazan saka muradi da zee ciki ba "mummy nifa ban
auki akwatin sarkarki ba ,nima ban
auka ba samir da madu suka fadi haka kisna najin haka jikinta ya kama rawa "kenan akwatin sarkata yana da kafa ko shi ya dauki kanshi da kanshi to shikenna duk inda ma ya shiga zai fito ne ,amman zan so ka fa
a min gaskiya, kai Samir ance ka biya kudin club ina ka samu kudi idan ba sarkata ka
auka ka siyar ka biya muku ba ?"Wallahi mummuy ki tambayi mujahid wani cleat dina ne ya biyani shine na biya mana amman me zai sa na dauki sarkarki mummuy ? Muradi yayi saurin cewa "gaskiya ne mummy wallahi bai
aukar miki ba," kai ma ka min shiru anan wato ka fara biye masa ko ? ta karasa maganar tana kokarin shiga Kitchen ,afra dake la'be tana jin abinda suke fa
a sai data bari sun gama tayi wuf ta fito ta biyo bayan mummuy "lafiya mummuy ke dawa haka kike ta fada ?"Wallahi akwatin sarkata nake nema ina tunanin Samir ne ya
auka ya siyar ya biya musu kudin club "anya mummuy Samir din zai yi haka ? "Ke dai ki duba da kyau ko kuma ki bincika cikin kayansu idan ma
auka yayi ya siyar dole za'a samu wasu kudi a hannunsa bare ina da ja akai wannan ba halinsa bane " , mumy tace "ya dauka ya siyar fa "gaskiya mummuy Samir baya da wannan halin Samir baya sata ,Samir na jinta ya sauke numfashi "ya biyo mummuy kitchen "haba mummuy wai me yasa kike min haka ne ? wallahi ni ba barawo bane ,me zanyi da sarkanki ? yayi maganar hawaye na zubo masa Aliyu ya kamoshi shima hawaye sun cicciko idanunshi gashi magana yake son yi masa amman bakinsa ya kasa furta komai , haka dai sukai ta magana akan batar sarka har satin ya wuce ba'a gani ba ,ganin hankalin mummuy bai kai ta duba dakinsu ba yasa afra ta sake satar jiki ta dauko sarka a wata safiyar asabar su Aliyu suna makarantar islamiyya ta saka cikin jakar kwallonsa tasan dole zai dauko jakar zuwa da yamma ko kuma washegari ranar Lahadi fatan ta dai idan ya zazzage jakar ya zamo akwai idanun mutane ,ai kuwa da yammacin ranar Aliyu da Samir suka shigo falo kowannensu hannusa rike da jaka , yayinda mummuy da dady da yaya badamasi da afra har ma da aunty wacce tazo gidan , suna zaune a parloun suna hira. "kaga mazajen mummuy, Allah mummuy bakaramin Fama zaki yi da yammata akan wannan
an naki ba ,kalleshi fa kullum sai
ara kyau yake da kwarjini ranar daya zo gidana rasa yadda zanyi da yammata gidanmu nayi kowa tana so kinsa har kanwar sha'aban ruky da bata magana tsabar miskilancin sai datayi data ganshi da alamun son shi take dan ko yau sai data ce min na gaishe mata da mai kyau, bata san ba'a yi masa gwaninta ba ta karasa maganar tana dariya ...."
Aliyu kuwa tun data fara magana ya ha
e rai tamkar wanda aka aikowa sakon mutuwa dan ya tsani ana yi masa zance yammata , ya samu guri opposite din mummuy ya zauna yana ciro takalminsa wanda ka'ida ne idan zasu fita buga kwallo shi a parloun yake karasa shirinsa .
mummuy tace "gashi shi kuma a duniyarsa babu abinda ya tsani ji kamar zance yammata da aure ba ? "Ai kuwa yin aure dole , kai nice ma zan haifa maka matar gabad'aya kowa ta huta ...... "Wannan karo kowa yayi dariya banda afra dataji ranta ya soso sai dai Allah Allah ta dinga yi mugun nufinta ya hau kan Aliyu mutuncinsa da darajansa su wargaje a gaban ahlin da suka fi kaunarsa akan komai "babu uwar da bazata so baka auren diyarta ba muradi natsuwa kamewa kwarjini ilimi komai Allah dai ya bani haihuwar diya mace na baka daga yanzu ma ka zama surukina "Kai aunty ummi Wai me yasa kike min haka ne ?inji cewar muradi "Kai ma me yasa baka son maganar aure ?"Rabu min da yaro ummi , aure kuma inshallahu zai yi bazan mutu ba sai naga aurensa da ya'yansa ,ke kuma ki rike yarinyarki dan bazai zauna har sai kin haifi mace ta girma sannan yayi aure ba suka sake kwashewa da dariya har dady , afra ta yatsina fuska ita dai burinta ya zazzage jakar tunda kowa yana gurin "dan Allah Aliyu kayi sauri kasan fa mu kadai ake jira "sorry samir duk laifin aunty ummi ne ya fada yana jan tsaki , Samir ya karaso zai dauki jakar Aliyu da niyyar dauko masa dayar safarsa , Aliyu ya rike jakar "karka damu zanyi komai da kaina dan'uwa Samir ya fixge jakar "dan Allah ka cika sanyi jiki wallahi ya zazzage jakar sai ga sarkan mummuy a kasan tayis sai walkiya take zubawa , dake idanun kowa na kansu ana barkwancin yasa suka ga sarka, wata irin zabura afra tayi tace "mummuy wannan kamar sarkar da kike nema me take a jakar Aliyu ? ta dauko sarkar tana nunawa mumy ,take kan Aliyu ya sara , zuciyarsa ta shiga rawa da shiga tashin hankalin da bai taba haduwa dashi ba a dalilin ganin sarka acikin jakarsa ......."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 31
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Gabadaya kallo ya koma kan Aliyu dake zaune cikin tsananin tashin hankali da fargaba zuciyarsa cike da mamakin abinda ya kawo sarkar mumy cikin jakarsa , bai gama mamaki ba yaji sautin Muryar Afra ta karad'e parlour'n cike da isa da izza "me sarka momy take a cikin jakarka Aliyu ?"Shiru yayi ya kasa bata amsa tambayar da tayi masa sannan ya kasa d'ago kanshi ya kalleta illa zuciyarsa da gangar jikinsa da suka
auki rawa " ..
"Mummy dady aunty ummi duk kunyi shiru kuna kallonsa ba zaku kuyi magana ba ? " ku tambayeshi dalilin zuwan sarkan cikin jakarsa mana ? " Shiru sukayi mata gabad'aya zuciyar kowannensu cike take da rashin yarda da wannan al'amari daya faru ."
Afra ta sake kallon Aliyu cikin zafin zuciya kamar itace mai sarka "wai me kake nema a rayuwarka ne Aliyu ? " anyi maka komai na jin dadin rayuwa , an inganta rayuwarka ta kowani bangare ,an nuna maka gatan daka rasa har ana kokarin fitar da kai karatu wata uwa duniya am maka komai Aliyu amman shine zaka buge da sata ......" ? "Kenan duk satar daake a cikin gidan kaine kake yi amman mumy ta cireka ciki ?"
A hankali ya furta kalmar "sata" cikin tsananin bakinciki yana duban fuskar mumy wacce ta dawo tamkar hadari tsabar tashin hankalin data tsinci kanta ciki , a hankali Aliyu ya soma girgiza mata kai hawaye na ciccikowa a cikin kwarnin idanunshi ,jikinsa a sanyaye ya mike ya soma d'aga zara zaran yatsun kafafunsa zuwa inda mumy take zaune tamkar an dasata qirjinta banda bugawa da sauri babu abinda yake , hankalin Aliyu yayi mugun tashi da ganin yanayin mumy dan bai taba ganin yanayinta ya sauya haka ba , mumy ta kalleshi kawai da idanunta da suke cike da matsanancin
acin rai tuhumar da Afra tayi masa yayinda Aliya yake Kallon mummy a matukar tsorace ,
Kallonta yake sosai don tabbatar da abinda ke zuciyarta "zata yarda ya aikata abinda Afra ke jifansa dashi ko kuwa zata karyata ta ?"Cike da sanyin jiki ya d'aura kanshi akan cinyarta jikinsa na wani irin rawa yana
arin yin magana ya sake jiyo Muryar Afra "wallahi wannan yaron zai 'bata mana tarbiyyar gida idan ba'a
auki mummunar taki akanshi ba wannan fa sata ne kirikiri ,gashi yasa an zargi Samir alhalin bashi ya dauka ba ......"
"Karki ce haka Afra sam haka bai dace ba ki bari a tambayeshi aji yadda akayi sarka ta kasance a cikin jakarsa ba wai ki zargeshi da laifin aikata sata ba "inji cewar ya badamasi ya katse mata hanzari yana duban fuskar mumy da dady gabansa na wani irin faduwa dan kallon yanayinsu kadai zai fahimtar da mutun irin takaicin da maganar Afra ta jefa zukantasu . "Ban gane kar nace haka ba ? "kana nufin sharrin nayi masa kenan bayan ga zahirin gaskiya kowa ya gani da idanunsa ? " wanene shi da baza'a fa
i illar abinda yayi ba ? "Babu wani dogon bincike ma da za'a tsaya yi ko ace zarginsa ake tun da ga gaskiya ta bayyana akan idanun kowa shine ya
auki sarka da ake nema tsawon lokaci ba wani ba ta k'arasa maganar tana kallon Aliyu wanda ya d'ago a lokacin ya zuba mata kyawawan idanunshi masu cike da tsantsar bakinciki da tsanarta a cikin zuciyarsa "Ki daina fadar son ranki akan dan'uwana saboda wannan ba gaskiya bane sharri ne da makirci , dan'uwana bazai ta
a aikata wannan kazamin halin ba samir ya fada a zuciye kamar zai rufeta da duka ..."
"Me kace ?".
"Abinda kunnenki ya jiyo miki shi na fa
a ya bata amsa ha
e da maka mata
atuwar harara yana jan tsaki "abun mamaki wai akama barawo dumi damu da kayan da'ake nema amman ana danganta hakan da son rai ko kazafi , "wai kai din nan me yake damunka ne kana kallon gaskiya amman kake
arin dannewa ?" i think har kai sai da mumy ta zargeka akan kai ka d'auki sarka nan shine dan bakin munafurci irin na......"
"Ke dan Allah malama kiyiwa mutane shiru, wai ace mutun bazai iya gane natsatse da wanda ba natsatsen ba ,ta yaya kike expecting muradi zai aikata irin wannan halin ? Aunty ummi ta fada cikin matsanancin fushi tare da mikewa tsaye ta fuskanci Afra dake tsaye qirjinta na bugawa da matsanancin karfin , mumy da dady kam har lokacin kasa magana sukayi saboda tsananin mamakin karfin halin Afra ko sarkata ce iyakacin abinda zatayi kenan bare ba nata bane ."
"Allah sarki muradi nasan bazaka ta
a aikata haka ba , na nasan wannan ma yaudararka akayi aka saka maka Sarkar nan cikin kayanka dan a ha
aka dani amman har abada hakan bazai ta
a faruwa ba da naga wannan ranar da zaka dauki abun wani gara mutuwa ta riskeni da wuri mumy ta fada a fili hawaye na wanke mata fuska ....
"wannan ba yaudarasa aka yi ba halinsa ne fa mumy ki ma daina hasarar hawayenki akan yaudararsa akayi aka sa masa yana sane da zaman sarka shine ya
auketa gashin nan yayi magana mana idan har bashi ya
auka ba ..."
"Enough Afra Karki sake danganta dan'uwana da kalmar sata ya badamasi ka fad'awa matarka ta daina , ka ja mata kunne idan ba haka ba wallahi za'a yi ruwan bala'in a cikin gidan nan ke idan ma
aukar sarka yayi ina ruwanki ince sarkar ta mommy ce ba taki ba meye naki na zakalkalewa da tada jijiyar wuya "?"Bare ma nasan Aliyu bazai dauketa ba dady ya fa
i haka yana Kallonsu daya bayan daya gabad'ayansu ransu a bace yake ,itama Afra ta dai fadi haka ne amman yau muke da Aliyu a gidan nan , aiko sata akayi na cire Aliyu ciki sawun masu sata saboda ba zai ta
a aikata haka ba ,dan shi mutum ne mai amana da kamewa dattijo a cikin yara dan haka karki sake cewa shine ya
auki sarkar nafi yarda da saka masa akayi ko dai wani abu dabam ya karasa maganar yana furzar da iska "..
"Sau tari akance tsanar mutun shine abu mafi sauki da zuciya take saurin iyawa ga wani shashi na muguwar zuciyar wani mutun ,
kuma idan mutun yace baya sonka ko ya dawo yace yana sonka karya ne". "tabbas haka ne dan yau na yarda da haka kuma duk runtse nasan Afra bazaki ta
a qaunar Aliyu acikin zuciyarki ba , kuma babu wanda ya aikata wannan makircin sai ...."
"Kayi shiru Samir abar maganar sarka dai tawace ko ?"da suka gyada mata kai "to na barwa muradi ita halak malak yayi duk yadda yake so daita idan bai so ya yar , kuma ban yarda ya
auki sarka ba saboda d'ana ba barawo bane "wani sanyi da farinciki ne suka ziyarci zuciyar Aliyu a lokacin
aya tamkar wanda akawa albishir da gidan aljanna , take yaji duk duniya bashi da kamar mumy sannan ya ji qaunarta ta ninku akan wanda yake mata ,
a hankali ya d'ago kyawawan idanunshi wa
an da suka wadatu da gashin ido , ya ha
a idanunshi dana mumy cikin sanyayyiyar muryarsa yace "mummy .........."Saurin katse tayi ta hanyar cewa "Karka ce komai bare ma ka tsaya kare kanka saboda ban yarda ka aikata wannan halin ba, tashi kawai ku tafi inda zaku , take jikin Afra yayi mugun sanyi dan bata so abun yazo cikin sauki haka ba ,bata so sunki yarda daya aikata haka ba taso zukatansu su yarda kuma su amince da shine ya dauka kafin shirinta na biyu ya bayyana wanda take saka ran dole ya bar gidan ko yaki ko ya so ..."
Suna cikin wannan halin Kisna ta karasa shigowa parlour'n da gudu tana tsalle hannunta rike da jakar makaranta , turus tayi tana kallonsu daya bayan daya ,a hankali idanunta ya sauka akan sarka ,tayi saurin zaro ido waje tana dafe kirji ganin haka yasa Afra kamota jikinta da sauri "oyoyo baby nah kin dawo me yasa kika shigo babu sallama"? tayi maganar tana daga sama tare da kai bakinta daidai saitin kunneta "karki sake kice nice na
auki sarkar nan idan ba haka ba zan saka miki kyankyaso a wandonki ,a dan firgice Kisna ta girgiza kai kanta alamun bazata fada ba sannan ta soma
arin zamowa daga jin Afra ,
ta ajiyeta " je kiyiwa mumy da dady sannu da gida ." Kisna ta k'arasa jikin dady ta rungumeshi ya sauke ajiyar zuciya tare da mayar da hankalinsa kan Aliyu yana shafa kan kisna "mumy kiyi hakuri naga kamar ranki ya
aci ba son zuciya bane ,haka zalika ba duk zuciyar kowa bace zata iya yarda da ba Aliyu ne ya
auki sarkar nan ba saboda ganinta cikin jakarsa wanda nima shine dalilin da yasa na tuhumeshi , "koma waye ya
auka yasa akayi zarginsa Allah ya saka masa dan wannan ba dabi'a bace mai kyau..."inji cewar mumy .
A fusace Samir yace "Allah dai ya tona masa asiri a bayyanan nasi , Allah ya jarabeshi da akata sata dumu damu yaji yadda ake ji haka kawai ba'a son ganin mutun cikin farinciki wallahi bazamu amince da wannan tsarin ba Samir ya karasa maganar yana hararar afra .
Shiru Afra tayi tana bin Samir da idanu kafin daga baya ta dubi Aliyu da ya mike tsaye tace "kayi hakuri bisa ...."Hannunsa kawai ya d'aga mata ya wuce jiki a sanyaye tabi bayansa da kallo mumy ta yunkura ta mike ta bar parlou'n ,aunty ummi ma ta mike ta yafa mayafinta ta dauki jakarta ta rataya "Allah ya kyauta ta fada tana nufar kofar fita daga falon batare datayi musu sallama ba ,parloun ya rage daga Afra sai ya badamasi da dady da kisna dady yayi gyaran murabus yana duban afra yace "gaskiya afra kinyi wauta da yarinya ko kuma kai tsaye nace kinyi hauka ta yaya zaki yi irin wannan zargin ga Aliyu kuma a gaban mahaifiyarsa bayan kinsan irin qaunar dake tsakaninsu ? "Sau tari ina fada miki ki daina tsanar Aliyu ke dashi abu guda ne agurin uwar marayu kina keta masa mutunci ya badamasi yace "ni sai yau nasan bata da hankali sannan bata daukeshi matsayin danuwanta ba "zance banza kenan afra ta fada acikin ranta a shekara kai shasha ne da kake tunanin zan daukeshi tamkar dan'uwana ?kasa zaman falon Afra tayi ta wuce bangarenta cike da bakinciki rashin samu nasarar da tayi " yanzu ne ta sake jin matsananciyar kiyayyar Aliyu a ranta bata san yadda zatayi ba so take ya bar gidan ta kowani hali ,zafi take ji sosai a tsakiyar zuciyarta , tana jin muddin Aliyu ya sake kwana a cikin gidan mutuwa zatayi " .
Akan hanyarsu muradi ta zuwa filin kwallo maganar sarkar suke da Samir ,"ka share wannan yar iskar yarinya sam rayuwarta batayi ba nasan duk makircinta ne itace ta shirya komai dan kawai a tsaneka abinda bata sani ba kai
din ajin farko ne acikin zukatanmu Samir yayi magana yana daura hannunsa daya a kafad'an Aliyu ,"wallahi ban san me nayiwa Afra ba , shiyasa fa kaga nake Allah Allah takardunmu su fito mu bar kasar gaba-daya ,dan gaba bansan abinda zata bullo min dashi ba ,na rasa laifin me nayiwa Afra a duniya da bata kaunar ganina cikin kwanciyar hankali "babu abinda ka mata mugun halin ne kawai irin na mahaifiyarta gareta basa son ana rabarsu har suka karasa filin wasa magana
aya suke ranar babu wani abun kirki da muradi ya tabuka a fili saboda faduwar gaba da damuwa .."
daren ranar har kusan
aya da wani abu muradi na zaune a d'aki ya kasa runtsawa , gabad'aya ya rasa meke masa dadi ,hannuwansa duka ya da'ura saman kanshi dake mugun sara masa kamar zai rabe gida biyu tsabar damuwar da zuciyarsa take ciki gashi dai babu wanda ya amince da shi din barawo ne amman hankalinsa yaki kwanciya zuciyarsa ta kasa samun natsuwa burinsa kawai yayi nisa da gidan idanunwansa sunyi jazur tamkar garwashin wuta hawaye ne kawai ke tsiyayowa daga kyakkyawar idanunsa ,shi dai yasan bai ta
a aikatawa Afra wani laifi ba a iya tsawon rayuwarsa a gidan ,bata da hujjar tsanarsa bare ta dinga binsa da bita da kulli ,hujjarta
aya ce mahaifinta ya taimakesa akan hanya, amman ya rasa dalilin daya sa ta kasa manta haka sannan ta kasa yarda da cewar shi din jinin mumy ne .."
Samir ya bude ido ya ganshi zaune dafe da kanshi ajiyar zuciya ya sauke mai karfi y
matso kusa dashi ya dafa kafad'ansa "dan Allah ka cire damuwar nan a cikin zuciyarka , mumy fa da kowa dake cikin gidan babu wanda ya yarda , Duk mun san sharrine ake
arin yi maka ,kuma ko waye mun barsa da Allah ka kwanta ka huta "bazan iya runtsawa ba bari kawai nayi alwala nayi sallah ya yunkura ya mike da kyar dan har lokacin kanshi bai dana ciwo ba ,ya fito bayan yayi alwala ya fuskanci Ubangijinsa tun yana iya kirga sallar nafila har ya daina daga karshe dai yayi raka'a daya yayi sallama ya daga hannunsa sama ya soma yiwa Allah kirari da kyawawan sunayensa hawaye na gangaro masa sai gurin karfe uku na dare bacci ya d'aukeshi , washegari da zazzafan zazza
i da matsanancin ciwon kai ya tashi ko saukowa daga katifa bai yi ba, Samir ne ya fahimci halin da yake ciki ya sanarwar mumy .a rud'e ta shigo dakin tare da ya badamasi da yake Lahadi ne bai fita aiki ba kuma lokacin da Samir din ya shigo yana fadawa mumy suna tare yana sake bata hakuri akan abinda Afra tayi jiya ,juyawa yayi da sauri ya koma bangarensa ya dauko kayan aiki ya fito cikin sauri ,haka nan zuciyar Afra ta tsinke taji wani mumnunar faduwar gaba "ko mai ya faru kuma tayiwa zuciyarta tambayar kamar ta biyosa dan sanin halin da ake ciki sai kuma ta fasa tayi zamanta qirjinta na bugawa ,cikin sauri ya badamasi ya dawo ya fara bashi taimakon gaggawa bayan yasa shi dole yaci abinci , yayi masa allura yace "ya kwanta ya hutu ,duk suka bar d'akin banda mumy dake zaune tana shafa sumar kanshi cike da tausayawa , qaunar Aliyu ta musamman ce a zuciyar mumy ta mamaye zuciyata da komai nata cikin tautausan murya mumuy ke masa sannu tana kwantar masa da hankali sosai zuciyar Aliyu ta sake yin sanyi hawayen farincikin samu kanwar mahaifi ne ke zariya akan kuncinsa ,baya alfahari da mahaifinsa amman yana alfahari da yar'uwarsa tamkar mahaifiyarsa yake jinta ,yanayinta yana yawon tuno masa da mahaifiyarsa ya kasa manta kamanin mahaifiyarsa da komai nata saboda samun kyawawan mazauni da yayi a zuciyarsa ."
Duk motsinsa sai momy tayi masa sannu tare da karfafa masa zuciya , "mumy me yasa Afra ta tsane ni ?
"Me nayi mata momy ?
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 32
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Baka mata komai ba muradina kawai mugun hali irin nata ta bashi amsa cike da tausayawa " mumy zuciyata na zafi sosai saboda ina jin tsoron kar wata rana Afra tayi nasarar rabamu , banaso rabuwa dake mumy sai dai mutuwa ta rabamu amman ina ganin lokaci yayi kusa da zan gudu na barki da kaina duk da ina tsananin qaunar zama dake ya karashe maganar hawaye na gangaro masa "kar na sake jin ka furta kalmar rabuwa ko guduwa tayi maganar a zafafe ranta a matukar bace "yadda bazan iya rabuwa da
an cikinna ba haka zalika Bazan Iya rabuwa da kai ba kai ba kuma kar naji kar na gani kai dana ne halak malak ni mahaifiyarka ce ," na soma jin tsoron sharrin Afra tana son shiga tsakanin uwa da danta ya k'arasa maganar wasu zafafan hawaye masu zafi na gangaro masa."
numfashi mumy ta sauke tare da fadin "hakika abinda take so kenan muradi sai dai kafin lokacin zan yakiceta daga rayuwarmu ta zauna iya matsayinta dan ko dan cikina yace zai shiga tsakaninmu zan taka masa burki bare ita "rayuwata ce kai muradi kuma ina tausaya wa rayuwarka da me zakaji babu tsayayen uba babu mahaifiya babu dangin mahaifiya a dangin uban ma ni kadai na yarda da kai nake sonka tamkar numfashina na shaku da kai matu
a muradi karka sake cewa zaka bar rayuwata muna tare muddin rai sai na aurar da kai da kaina sai na ga ya'yanka ta karasa maganar tare da sauke numfashi take ya ha
e rai ya zame kanshi akan cinyarta "mumy nifa babu wani aure da zanyi "murmushi kawai mumy tayi ta sake
aukar kanshi ta mayar saman cinyarta"Allah ya shiryeka muradi muna nan da kanka zaka furta zakayi wata rana " ya sake ha
e rai a hankali mumy ta dinga lalla'bashi
har bacci ya d'aukeshi , Aliyu yayi kwana biyu yana jinya kafin ya dawo daidai .."
zuciyar mumy ta kasa yin sanyi da Afra duk abinda take mata baya burgeta , gabad'aya ta fita ranta bata son ko Kallon inda take ,ita kanta Afra ta fahimci sauyi daga mumy amman ta nuna ko ajikinta a ranta tace "na rigada na zama karfen kafa a gidan nan ko babu halaka ta aure tsakaninta da badamasi gidan nan gidan yayan mahaifina ne ba'a isa a rabani dashi ba zama dole .
bangaren kisna kuwa cikin kankanin lokaci suka sake dinkewa da uwar d'akinta afra suka dawo fiyye da da suka ci-gaba da cin kare su babu babbaka , sharri kuwa babu wanda Afra bata kawo wa Aliyu hari sai dai Allah na kubutar da dashi daga sharrinta dan a lokacin har hada baki tayi da wata makwafciyarsu maman Abba cewar tazo da yarinyarta sadiqa tace Aliyu na sa mata hannu ajikinta saboda yana son yara
anana sosai kuma yana daukarsu sannan suka koyar da yarinyar yadda idan an tambayeta zata ce Aliyu ne, lokacin da ta dawo gida ta samo kyankyasai guda uku murd'a murd'a saboda shirinta akan kisna tana shigowa bangarenta kisna ta fado tana haki "ke kuma daga ina haka?" daga gida ke na hango shine nazo "yauwa gara ma da kika zo "akwai abinda zai faru a gidan nan gobe akan wannan kinibabban Aliyu da zarar kinji an fara maganar kema kice yana miki ".
Kisna ta girgiza kai "dan Allah aunty Afra Ki daina hadani da wannan mutumin wallahi zuciyata bata kaunarsa bana son duk abinda zai hadani dashi da sauri Afra ta bude roban data saka kyankyasai ai kisna na daura idanunta akansu "tace Kiyi hakuri zanyi duk abinda kike so". "better dan wallahi idan bakayi ba a cikin wandonki zan saka miki kisna ta mike jikinta na rawa ta soma
arin gudu Afra ta biyota tana kokarin kamota dan ta kara tsoratata da kyankyaso ."
lokacin da zance ya fito Aliyu ya rude ya shiga damuwa mai tsanani maganar maman Abba bai daga masa hankali ba kamar na kisna aiko tana gama magana mumy ta dauketa da wani gigitaccen mari Wanda yasa take ta fadi ta sume ta daga kafa zata taka mata ruwan ciki Muradi yayi saurin durkusawa ya rike kafar mumy "ka barni na kashe shegiyar yarinyar nan wato kina zuwa ana koya miki makirci kou "? "Dan Allah mumy Karki mata illa ya karasa maganar yana mikewa tsaye rungume da kisna ajikinsa ya kwantar daita akan doguwar kujera ya dauki ruwa ya shafa mata saboda yaga alamun suma tayi a firgice ta bude idanunta "Karki kasheni mumy zan fadi gaskiya tayi maganar tana wuri wuri da ido shiru duka mutanen parlou'n sukai yi Aliyu ya riko hannunta batare da yayi magana ba sai numfashi da yake fitarwa da kyar Samir ya kafeta da ido "muna jinki fa
a mana gaskiya waye ya sakaki fadar karya "? Tayi shiru tana kallon Afra dake tsaye rungume da hannuwanta ta bala'in tsareta da manya idanunta mai tattare da gargadin , a hankali Samir ya kalli inda take kallo Afra take kallo jikinta na rawa take jinin jikinsa ya bashi akwai wata a kasa mumy ta kalli maman Abba jikinta na tsuma tace " ki
auki yarinyarki ki bar min gidana kuma duk ranar da kika sake zuwar min da makamanciyar wannan maganar sai nayi Shari'a dake kuma ko yanzu bazan bar maganar ba ki shirya gobe zamuje muga likita wallahi muddin aka tabbatar da babu abinda ya samu yarinyar ki zaki sha mamakina tsim tsim maman Abba ta dauki yarinyarta sadiqa ta bar gidan sannan mumy ta maida hankalinta kan kisna "wallahi idan baki fa
a min wanda ya sakaki fadar maganar nan ba sai na ..."
Samir yace "bari mumy ai zata fa
a dan kisna bata yin karya saboda tasan mai karya dan wuta ne, idan mutun yayi karya me kika ce min hukuncinsa shekaranjiya "Allah zai hukunta shi da azabar wuta mai rad'ad'i ta fada cikin rawar murya "to ki fa
a mana gaskiya waye yace ki fa
a abinda kika ce ?"Ta sake kallon inda Afra take tsaye shima Samir ya kalli Afra na second biyu sannan ya dawo da hankalinsa kan kisna "itace sakaki ko "?Kamar tace masa " eh" amman data tuna murd'a murd'a kyankyasai data gani agurinta sai tayi saurin girgiza masa kai "a'a ba ita tasani ba "to waye ya sakaki ?
"Babu kowa kawai na fa
a ne gaba-daya parlour'n yayi shiru a matukar fusace mumy tayo kanta Aliyu ya
auketa cak ya boyeta a bayansa zuciyarsa na wani irin zafi "miko ita nan kafin na gaugaura maka mari".Samir yace "Karki
auki hakinta mumy bata da laifi ,ni nasan bata da wayon da zata shirya wannan makircin sakata akayi kuma ba kowa bace ila Afra ....."Bakin Afra na rawa tace "me kake nufi Samir dan Allah karka sakani cikin wannan shirmen saboda ka tsaneni komai kace nice "babu wani tsana illa gaskiya maman Abba kowa yasan kuna shiri daita an samu matsala daga gurinta an kuma samu a gidan nan kinga kuwa duk inda aka je aka dawo da saka hannunki ciki "Allah mumy ki yarda babu hanuna kisna ni na saki ? Ta tambayi Kisna a tude" Ki fad'awa mumy gaskiya "kinga afra duk bana bukatar jin komai ada can kin zauna a hanuna har sanda na aurar dake ,a yanzu kuma kina karkashin mijinki ko ba haka ba ? Afra ta gyada mata kai alamun "eh " to abinda nake son dake daga yau banason na sake ganin kafafunki a bangarena nan gidan mijina ne kema ki zauna a gidan mijinki na miki iyaka da gidan nan har abada , ke ko ciwo nake komai zai sameni bance kizo ba na yafe kowa ya zauna inda Allah ya ajiyeshi , ke kuma mumy ta kalli kisna " ki bari naga kafafunki a gidanta sai na yankaki yanka rago ta karasa maganar zata kai mata duka Aliyu yayi saurin tarewa "hukunci mai kyau mumy baki ta
a burgeni ba irin na yau Malama sai a wuce ko ".inji cewar Samir ..
Cikin sanyin jiki Afra ta nufi kofar fita dukkaninsu idanunsu na kanta cike da takaicinta ,numfashi mumy ta sauke tare da barin falon "sam zuciyarta bata mata dadi da hukuncin data yanke akan Afra ba ,ko babu komai mahaifinta mutumin kirki ne kuma ya sadaukar da rayuwar afra da komai nata gareta har ila yau idan yazo gidan amanarta yake bata gashi akwai shakuwa mai karfi a tsakaninsu tun kafin ya auri mahaifiyar afra tasan yarda da amana ne yasa ya bar mata afra har aurenta ,"shin ita kanta afra bazatace ta goyawa muradi baya ne saboda yana jininta? sosai jikin mumy yayi sanyi shima dady daya dawo ya iske zance bai ji dadi ba sai dai bai ji dadin hukuncin mumy akan Afra ba ,dan haka ya cire dokar hana Afra shigowa gidan da dokar hana kisna zuwa gurinta "tunda kowa yasan halinta sai a san yadda za'a zauna daita "ita kuwa kisna a hankali zaki dinga fahimtar daita dan bazaki iya rabasu ba saboda kece kika bari shakuwa mai karfi ya shiga tsakaninsu ina tabbatar miki koda ban janye wannan hukunci ba kisna zata je gareta ."
Tunda wannan lamari ya faru Afra ta
auke kafarta a gidan mumy sai dai abu daya tayi tayi kokarin sa ya badamasi ya kawo mata Kisna tun Kisna na jin tsoron karta saka mata kyankyaso a wando har ta ware suka sake dinkewa sai dai mumy bata san kisna na zuwa ba dan satar hanya take ,cikin haka takardun karatun su Aliyu zuwa kasar cairo ya fito suka fara shirin barin kasar kisna sanye da Kayan makarata kamar abun arziki ta shirya ta kama hanya ta fice daga gidan tana fita muradi ya shigo yana daura agogo a tsintsiyar hannunsa sanye da je c da bakin dogon wando wanda kasanshi ke tsuke da rabo "muradi fita zakayi ne yanzu ? ya gyada ma mumy kai alamun "eh."dan ka bi min bayan yarinyar nan zainab bata nan bare su tafi tare yace "to ha
e da bin bayan Kisna shida jahid har zata karya kwanar gidan Afra sai ta ga aliyu shi da jahid dan haka ta mike zuwa hanyar makaranta shi kuwa ganin haka yasa suka dauki hanyar inda zasu .."
A hankali ta juyo taga babu su a bayanta ta dawo ta shige gidan Afra tana ganinta ta saki murmushin jin dadi "oyoyo autar mumy nayi kewarki kwana biyu shiru nace kila baki samu hanya bane k'araso muniyassss suka rungume juna suka zube kan kujera ," on 12 ne fa birthday dina me zaki bani gift ? Afra ta fada duban kisna . "me kike so my aunty ?"Ke dai kiyi tunani mana". kisna ta daga idanunta sama alamun tunani abinda zata bata, can tace "yauwa my aunty kawo kunnenki kiji tsadadden abinda zan baki , take Afra ta matso ai tana gama ji ta saki wani ihun murna sannan ta rungumeta "Kai gift mai kyau baby gaskiya kwakwaluwarki naja fa nan suka zauna suna hirar makirci kafin daga baya ta mike ta wuce gida kamar taje islamiyya ,ana sauran sati Aliyu da Samir su wuce cairo aka nemi passport din Aliyu sama ko kasa aka rasa wannan karon babu wanda yayi zargin Afra saboda ta daina shigowa bangaren mumy, haka kisna babu wanda yayi tunanin tana zuwa gurinta , neman duniya anyi wa passport ba'a gani ba .,har lokacin tafiyarsu yayi ba'a gani ba, dole aka daga tafiyar Aliyu Samir ya wuce ya barshi , aiko kisna da Afra suka kulle kansu a bangaren Afra sukayi ta dariya ranar har da karamin party suka shirya shi kansa ya badamasi sai daya tambayi dalilin wannan murnar suka ce" babu komai murna taya birthday ne sai da'aka yi report gurin ma'aikata akan cewar passport din ya bace ne sannan aka bashi damar yin wani ,cikin kankanin lokaci komai ya kammala ya tattara ya bar kasar bayan barin Aliyu kasar Afra ta shiga damuwa da tashin hankali hakan ta dinga jin kewarsa a cikin zuciyarta ..
Tana kwance akan
atuwar katifarta tana karewa dakin kallo da tunanin
addara data sameta zuciyarta nata aikin lissafe lissafe halin da take ciki a dalilin barin muradi kasar sai yanzu take jin matukar damuwa kewa da rashin muradi anya kuwa zuciyarta ta kyauta mata kuwa ita da take da burin tabarbare rayuwarsa tayi nufi wargaza shi ta hanyar yaudara ta sha karantawa kanta abubuwa akan shi anya zata yafewa zuciyarta kuwa data tsunduma cikin tafkin tunaninsa babu shiri wasu zafafan hawaye suka fara kwaranyowa a kuncinta ,tayi juyi kukan nada karuwa har ya fara fitowa fili datasanin abubuwan da tayi masa take ,shiru tayi tana tunanin ya zatayi da rayuwata ? " me zatayi yanzu ta daina tunaninsa sannan ta daidaita komai kafin dawowarsa ? ina afra bakin alkalami ya rigada ya bushe zuciyarki ta rigada ta debeki ta kaiki ta baro kinyi sabadiyyar datse duk wani halaka ta arziki a tsakaninki da muradi kece matar da wargaza masa farinciki na rayuwarsa to yanzu wa gari ya waya gashi kin tsinci kanki a tsakiyar dogon dajin da kika rasa ta inda zaki iya , mugunta ta kinkimi kaddararta ta sauya ,yaya zata yi da rayuwarta ? " rayuwa babu tunanin muradi bashi da wani amfani tasan har a nade duniya bazata ji dadin tunanin wani halitta ba kamar yadda take jin dadin tunaninsa ..."
"a shekara duk abinda ta shuka kanta take shukawa mugunta bata san ana haduwa da ukuba tunani irin wannan a dalilin kiyayya ba tun daga lokacin da Allah ya wurga mata tunanin muradi cikin rayuwarta gaba-daya ta sauya walwala kuzarinta nishadi da annashuwa duk suka ragu sai dai tausayin kanta yayiwa zuciyarta kawanya wanda wani lokacin har kuka take batayi zaton akwai wata rana ko wani lokaci da zata zo ace wai ita afra ta kamu da matsanancin tunanin mutumin da take ganin duk duniya shine mara gata da galihu kuma
an iya Church wacce kaf zuriar mahaifiyarsa basa kallon gabas sai yanzu ne take dandanar azabar abinda ta shuka ta yarda ta amince da irin tunanin da take akansa akwai wani sirri na musamman kuma tasan bazata daina tunaninsa ba sai ranar da'aka zare numfashinta tunanin muradi da zasu kyaleta ba , ba barin kasar ba ko duniyar zai bari a banza ne tunanin nan na makale daita kuma da alamar shine zai hana ta tabuka komai cikin rayuwarta dan tun daya bar kasar damuwa tasata gaba komai ya ninku da tunaninsa a kiyasinta yau wata guda kenan da tafiyarsu amman tunaninsa ya hanata sakat .."
Idanun afra ya ciciko da ruwan hawaye ko kusa bata son tuna abubuwan da suka faru a baya dan duk ba masu dadi bane ta rasa wanda zata dosa da matsalarta kullum cikin damuwa da tunaninsa take hatta ya badamasi ya shiga damuwa a dalilin damuwarta tambayar duniya yayi mata sai dai babu wata gamsashiyar amsa tayi baki ta rame ta fita haiyacinta ta dawo shiru shiru yayinda zuciyarta ke sake dilmiyya cikin tafkin qaunar muradi tun tana
aryata zuciyarta har tazo ta yarda ta amincewa kanta tsananin son shi take , ganin damuwa na neman kasheta ta shirya taje gidansu idan ta boyewa kowa damuwarta bai cancanci ta boyewa mahaifiyarta ba saboda qaunar da take mata dan haka ta warware mata komai dake faruwa daita daga karshe ta rufe zance da kuka sosai, dan sosai taji zuciyarta na zafi da ciwo mahaifiyarta hawaye kawai take idanunta kafe akan fuskar afra tana jinjina kai cikin tsananin al'ajabi wai diyar cikinta ce ta gamu da bala'in rayuwa irin wannan kawai ta janyota jikinta ta rungume tana bubbuga bayanta alamun rarrashi amman ta kasa cewa komai bayan wani lokaci mahaifiyarta tayi gyaran murya tace "sannu afra sannuki da wannan iftilai hakika na tausaya Miki n Dade banji abinda ya girgiza ni irin damuwarki ba ," wannan abu akwai tsoro da firgita baki tashi fadawa a soyayya ba sai da aurenki da auren naki ma da wannan kaskantaccen yaro amman ina son ki sanyawa ranki hakuri kuma inshallah Zan tayaki da addu'a Allah ya yaye miki sonshi dan baki dace da rayuwarsa ba tana magana tana sharewa afra hawaye duk da itama nata idon hawaye ne data gama ta hau share nata "Allah ya kawo miki sauki a hankali afra tace "ameen ...."bana son yadda nake tunaninsa da sonshi wallahi na fara tsanar kaina dan Allah umma Kiyi wani abu "babu abinda zan iya afra akan lamarin illa hakuri da zance Kiyi da sannu zaki manta dashi tunda zai dade kafin ya dawo kin manta dashi ta girgiza kanta "ummanah kin kasa fahimtar yadda nake ji wallahi ina jin kamar na mutu ban taba jin irin abinda nake ji akan kowane halitta ba sai akan shi shiru mumy tayi tana cigaba da kallonta abinda ya baka dariya wata rana shi zai sakaka kuka "yau dai ga diyar cikinta ta afka cikin bala'i "....
Babu yadda mahaifiyarta tayi sai rarrashinta take tana kwantar mata da hankali sai yamma ta matsawa afra ta koma gida ganin bata da niyyar tafiya a karshe ma da kanta ta kaita gidan "..
Sannu a hankali lokacin ke tafiya yayinda Kisna bata sauya ba tana nan da halinta na miskilanci da tsokana tare da barnar bala'in da mugun tsoron kyankyaso duk abinda take dakace kyankyaso take shiga hankalinta sai dai bata son damuwa a rayuwata sannan bata da sakin fuska sai tayi mugunta zakaga haukan dariya yayinda zee kuma ta kasance yarinya ce shiru shiru wacce bata shiga tsabgar mutane sannan bata da tsokana sai dai akwai ta da gabamci abu kadan ke sakata kuka sau tari Kisna na sata gaba da tsokana da yi mata rashin kunya "Ni sa'arki ce zee zaki gane kurakuraanki ta dauki yatsansa hannuta dake cike da farcen ta saka cikin kunne zee "Ni sa'arki ce sai na cire miki dodon kunne aiko bata cire mata dodon kunneta ba ta tsokano mata shi tayi sanadiyar sakata kuka tana ta ganin ta soma kuka sai kuma ta damu ta fara rokonta "kiyi hakuri kiyi shiru bazakiyi shiru ba to Kiyi shiru mana sai itama ta fara kuka musamman mumy tasasu gaba tana kallonsu tana shan dariya dan yanzu dariya tsokanar fadan Kisna ke bata tun tana damuwa har ta daina Kisna ta rarraafo jikin mumy tace "mumy kice ta daina kuka mana "naki nace ke me yasa kika sakata kuka?" zee zo nan naga kunnen zee ta karaso gurin mumy tana kuka ,mumy ta duba mata taga bataji wani ciwo ba ta rarrasheta tace dauko mata kyankyaso ko guda daya ne" wani tsalle tayi ta bace daga falon basu sake ganinta ba sai bayan kamar minti talatin sannan ta dawo ta rarraafo gurin mumy tana rike wuyanta "ina yin kwashuwa mumy "wani irin kwashuwa kuma mamana ? sai tayi mata dan ta fahimci abinda take nufi dariya ta kama mumy "wai shakuwa kike nufi ta gyada mata kai mumy tace "zee ta bata ruwa ta sha zee ta juya zata shiga store Kisna ta saka mata kafa sauran kadan ta hantsila ta mike tana kallon ta sai dai ta dauke kanta tayi kamar baita tasa mata kafa ba tana kallon tv ta haka dai suka cigaba da rayuwa Kisna nayiwa zee aika aika ta shige wordrobe din kayan mumy idan zee ta dauko kyankyaso ayi ta nemanta har tayi bacci a ciki bata sani ba sai dai idan mumy tazo daukar abu ta ganta tayi bacci ta sha gumi haka zata
auketa ta rungumeta ajikinta ta kwantar daita kullum idan sunyi waya da muradi sai ya tambayi abinda tayi yayita dariya saboda kuruciyarta na bala'in bashi dariya sam baya jin haushinta dan yana hasashen nan gaba kadan zata zubar da komai , lokacin da zahra ta haihu kuwa da aka kawota gidan mumy Kisna taje inda baby ke kwance akan gadon jarirai tace "nice yaryarki Kisna , zee Kuma kanwarce saboda haka kibimu ko kici duka ko ki sha mamakin abinda zamuyi miki .."
Bayan shekara uku
Zaune Kisna take a bayan mota kiran marcende fara sol tana tunanin Musa daya tsaidaita jiya da rana a cikin haraban makarantar , kallo
aya tayi masa taji yaron ya kwanta mata sai dai rashin sabo yasa ta kasa tsayawa dashi , sosai tayi zurfi cikin tunaninsa duka sati daya kenan da fara karantunta a great expretion dake gra kuma a ranar suka ha
u da musa wanda yake aji uku a makarantar tunani ta cigaba da yi yayinda direba ke tukata zuwa school ,direban yayi fakin a daidai bakin tafkeken get din school dinsu yace "autan Hajiya mun karaso " tayi firgigib ta dawo natsuwarta ,tun kafin ta fito idanunta ya sauka akan wannan yaro wanda shekarunsa bazasu wuce shabiyar ba a duniya yayinda ita kuma take da shekara goma zuwa shadaya ,bashi da wani tsananin kyau ,haka bashi da wata kamewa da za'a so shi ,sai dai yana da tsananin tsafta da kwarjini kayan makarantar great expretion ne sanye a jikinsa, da jakar school goye a bayansa , tun jiya daya tsaidaita bata tsaya ba yake cikin damuwa yarinyar ta shiga ranshi matuka har yake jin idan babu ita bazai iya rayuwa ba , ta bude murfin mota a hankali ta fito tunda ta fito shima idanunsa ke kanta daman kuma saboda ita yazo ya tsaya dan kawai ya bawa zuciyarsa da idanunsa abinda suke muradi sauran ka
an ta kawo daf dashi kamshin turarensa na passion ya buwayi hancinta muryarsa can kasa yace "sannu kou " ya fada cikin harshen turanci bata kulasa ba saboda tsabar miskilancin dake cin ranta , ya cigaba da magana kasa kasa "zan so mu hadu dake yau idan an tashi akwai abinda nake so mutautauna bazata tsaya ba saboda yadda yara matasa irinta da samari suke hanzarin shiga cikin karamin get din great expretion yaso ta tsaya amman taki tsayawa ta cigaba da tafiya tamkar bataji abinda yace ba saboda ganin har lokacin motar gidansu na tsaye kamar koda yaushe sai data shiga cikin makaranta sannan direban gidansu ya wuce ,a hankali Musa ya biyo bayanta ya daidaita kafafunsa daidai da nata yana mata magana kasa kasa wasu student dake
arin shiga cikin compand sukayi musu caa da ido akansu suna kallonsu , saurin barin kusa dashi tayi ta karasa shigewa cikin school tana sauke numfashi ..."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 34
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
....D'aki iya arfat ta basu babu kunya bare tsoron Allah musa ya mike tsaye tare da mikawa kisna hannu "tashi muje mu kwanta kinji ifemi kamar bazata mike ba sai kuma ta mika masa hannu ta tashi gudun
acin ransa suka shiga d'akin da iya arfat ta nuna musu, wata yar karamar katifa ce yashe a kasa da pillow guda daya , ya kalleta yace "ki kwanta mana ko zakiyi wanka ne ? " Ta girgiza masa kanta alamun "a'a ".
"Okya bari ni na watsa ruwa ya cire kayan jikinsa a gabanta ya saura daga shi sai singlet da boxers, tayi saurin kawar da idanunta har sanda ya fita sannan ta bu
e idanunta , bai
auki dogon lokaci ba ya dawo d'akin ya goge jikinsa kwanta a bayanta tare da janyota jikinsa ya rungumeta tsam , tayi shiru kawai tana tunanin mumy da tunanin halin da zata shiga na rashin ganinta na tsawon awanin nan ganin jikinta yayi sanyi yasa ya kai bakinsa cikin kunneta "tunanin me kike yi ifemi ?".
"Ina tunanin gida bansan me zai sake biyowa baya ba a dalilin rashin kwanana a gida ba ban ta
a kwana a waje ba ina jin tsoro halin da mumy zata shiga tayi maganar cikin harshen turanci hawaye na gangarowa daga kwarnin idanunta, bai yi magana ba illa harshensa da ya zira cikin kunnenta ya fara tsotsa take gabad'aya tsigar jikinta suka mike jikinta yayi bala'in yin sanyi ta lumshe idanunta saboda yanayin data tsinci kanta ciki na zallar qaunarta , sai daya tsotsa kunneta sosai sannan ya juyo daita suka fuskanci juna ya maida bakinsa kan lip's d'inta ,tana son hanashi abinda yake mata kamar koda yaushe sai dai zuciyarta ta kasa dan haka ta barshi ya cigaba da wasa da sansar jikinta da albarkatun kirjinta da basu gama bayyana ba a haka har bacci ya d'auketa ya zare jikinsa ya sanya kayansa ya fito zuwa tsakiyar unguwarsu inda ya kasance base ne na samari .."
Tunda kisna tasa kafa ta fita daga gidan hankalin kowa ya tashi matuka most especially aunty Afra kusan tafi kowa shiga tashin hankali , babu wanda ya samu kwanciyar hankali har sanda dady ya dawo ,hankalin mumy a tashe ta koro masa komai ,yayi shiru yana sauraronta kafin daga baya ya numfasa yace "me yasa kika
auki hukunci duka akanta da kin bari na dawo asan abun yi , yanzu ina muka san ta nufa bare mu nemota saboda Allah ?" yayi maganar cikin tsananin
acin rai , ya rage kayan jikinsa ya fito zuwa haraban gidan madu da ya badamasi da gabadaya mutane gidan har masu aiki suka biyo bayansa tare da raba kansu zuwa nemo kisna , babu inda ba'a je neman kisna ba amman Babu ita babu alamunta har unguwar su musa madu da zainab da aunty Afra sun je amman basu ganta ba sai musa suka gani zaune cikin tsakiyar abokansa suna hira madu yaji kamar yaje ya cakumi wuyar rigarsa har sai ya fito masa da kanwarsa sai dai tunanin rashin hujja ya hanashi tana gurinsa ne ko akasin haka tunda shi gashi a cikin mutane ,musa na kallonsu ya
auke kanshi yana hura hanci , ranar dai haka suka Karachi neman kisna basu ga ko mai kama daita ba babu wanda ya runtsa daga mumy har mutanen gidan kwana zaune sukayi ,mumy banda kuka babu abinda take gabanta na tsananta faduwa saboda tsananin tashin hankali , tayi da tasanin dukan kisna yafi sau babu a dadi, dady dai yayi dauriya sosai magana yake son yiwa mumy akan kukan da take sai dai kukan zucin da shima yake bai barsa yayi magana ba da zarar ya runtsa idanunsa da zumar yin Bacci sai yaga kisnarsa cikin tashin hankali sai yayi firgigib ya bude idanunsa haka suka raya wannan dari cikin tsananin tashin hankalin da basu taba tsintar kansu ciki ba ."
gari na waye suka sake bazama nemanta wasa wasa sai da suka jera kwanaki biyar suna neman kisna batare da sun ganta ba fadar tashin hankalin da mumy ta shiga ba'a magana , duk ta fita haiyacinta tayi kuka kamar ranta zai fita , tana kuka ta kira muradi da Samir ta sheida musu halin da'a ake ciki ,take zuciyar muradi yayi mummunar faduwa sannan ta cika da matsanancin mamakin kisna sam bai yi tunanin kisna zata iya aikata haka ba duk da yasan tana da rashin jin magana amman bai zaci soyayya a
an shekarunta ba har ma da guduwa ta bar gida to ina taje yayiwa kansa tambayar da bashi da mai bashi amsa ? gabad'aya daga shi har Samir suka ji kasar cairo tafi a ransu burinsu kawai su dawo gida , dan shi muradi yaso tahowa a cikin satin samir ne ya dakatar dashi "karka manta nan da kwanaki kadan zamu fara jarabawa ga buga wasa a gabanmu zuwa England muradi ya ja tsaki kana a fusace yace "mahimmanci rayuwar kisna agurinmu ta wuce duk wa
an abubuwan daka ambata ,ga mumy na cikin damuwa gaskiya bazan zauna ba tafiya zanyi idan kaga zaka iya kazo mu tafi tare idan bazaka iya ba ni zan wuce Samir ya kamoshi suna fuskantar juna cikin tsananin tashin hankali yace "ka kwantar da hankali muradi komai zai zo da sauki tunda ga dady ga ya badamasi nasan duk zasu yi komai dan gano inda take , shiru yayi kawai dan bashi da abun da zai sake cewa sai dai baya ji zai iya cigaba da zama alhalin mumy na cikin damuwa ..."
bangaren kisna da musa kuwa kasancewarsu guri
aya acikin kwanaki yasa wata muguwar shakuwa da soyayya ta sake shiga tsakaninsu wacce tafi ta da , har ta kai idan ya fita yawonsa sai ta dinga jin kamar ta rasa wani abu daya danganci rayuwarta ,sosai musa yake bata kulawa da matar yayansa har ma da mahaifiyarsa abunka da kuruciya sai kisna take ganin kamar sun ma fi sonta akan yan gidansu duk halin da 'yan gidansu suke ciki musa na kawo mata labari saboda shi yana fita ko'ina yaje yawonsa cikin abokansa ya dawo wasu daga cikin abokansa kamar fatai marly sun san kisna na gurinsa dan haka idan yan gidansu sunzo unguwar sai suyi kamar zasu fa
a musu amman tsoron musa olegele yasa basa iya fa
a sai dai suyita Kallonsu yayinda hakan ke sake bawa yan'uwa kisna haske akan lallai kisna na tare da musa .
yau ma daga massalaci dady ya wuce neman kisna yana furta "laila a illa anta subh
anaka inni kuntu minal zalumi zuciyarsa cike da faduwar gaba "ya Allah kasan ban taba lalata diyar kowa ba da sunan zina Allah ka tsare min da mutunci kisna ka karkato min da hankalinta garemu tafiya kawai yake yana karanta duk wata addu'a da tazo bakinsa har gari yayi haske ya koma gida batare daya ganta ba .."
musa ya siyo wa kisna kanana kaya wando legis dogo da t shirt, kullum zata shirya su fita yawo inda suka san idanun 'yan gidansu ba zai kai garesu ba ,kwasam madu ya jiyo labarin inda suke , jikinsa na rawa ya zo gida ya fa
a aiko gabad'aya yan gidan suka nufi gidansu musa zasu shiga da hayaniya , dady ya hana ya nemi iso a gurin mahaifin musa Alhaji abdulganiyu olegele ,dattijon ya dingiso ya fito waje sanye da gajeren wando da singlet ya mikawa dady hannu amman bakinciki yasa dady ya kasa mika masa nasa hannun ya fara magana cikin
acin rai akan abinda ya kawoshi bayan mahaifin musa ya gama jin komai ya shiga gidan ya tambayi alaja mutia , kai tsaye tace masa "ita batasan komai ba amman bari ta Kira musa taji ko da gaske ne ,ta shiga daki ta kirasa ta kora masa bayanin komai ,hankalinsa bai tashi ba kamar yadda na kisna ya tashi saboda za'a rabata dashi , Kuka tasa masa tare da cewa bazata ko'ina ba ya rabu dasu idan sun gaji da wahala zasu koma gida "ki kwantar da hankali ni kaina bazan so Ki koma hannunsu ba amman alaja tace lallai nazo yanzu dan haka kema ki wuce gida ta yadda ba'a fahimci muna tare ba dan alaja bata son ansan muna tare dake ."
tare suka fito ta kowannensu ya kama gabansa ta nufi hanyar gida shi kuma ya nufi gidansu ,koda ya iso unguwarsu ya tarar da dangin kisna tsaye cirko cirko a kofar gidansu ,ko kallon inda suke bai yi ba ,zai shige gida madu yayi taku biyu zai cafko bayan wuyansa dady ya hanashi cikin tsananin bakinciki yace "ba wannan bane a gabanmu ganin kisna shine abinda muka fi bu
ata a halin yanzu ko cikakken minti goma Musa bai yi a cikin gidan ba , sai ga Alhaji abdulganiyu ya fito"Alhaji ga yaron da'ake magana akan shi sai dai yace baya tare da yarinyar da'ake nema dan haka kuyi hakuri ku je ku nemi diyarmu a gaba , dady yayi shiru yana saurarensa yana kallon Musa har ya dasa aya sannan yace "ina da karfin da ikon da zan fito da yarinyata a cikin kankanin lokaci amman banason damuwa da tashin hankali ,minti talatin kacal na baku naga yarinyata a cikin gidana idan ba haka ba rayuka zasu
aci musa dake tsaye a zauren gidansu ya karasa fitowa waje sosai yana ciccci magani "a fito maka da yarinyarka fa kace to wa kake tunanin ya
aukar maka yarinya? kaje kayi duk abinda zakayi tun da yarinyarka bata gurina me zai dameni kuje can Ku nemanta bai gama rufe bakinsa ba yaji saukar naushi a bakinsa aikin madu kenan "dan iskan makaryaci ,wa kake fadawa maganar banza ?" zan maka duka mutuwa yanzu kuma na doki banza , Khalid zai maka karya ne?" to shine ya tabbatar min da kisna tana gurinka , wallahi idan wani abu ya samu kanwata ka mutu kafin kace me dambe ne ya kaure a tsakaninsu da kyar aka rabusu musa na zagin Madu, madu nawa musa gargadin akan ya fito da kisna .
a matukar jikace suka karaso gida mumy na ganinsu empty hand's babu kisna ta rushe da wani kuka tana salati "ina yarinyata take karku ce min baku ganta ba "?Dady bai ce mata komai ba dan bakinciki gani yake duk itace silar wannan matsalar da tabi abun cikin sauki da wata killa basu tsinci kansu cikin wannan damuwar ba , ya shige d'akin shi ya zauna a kasan tayis ya tallabe kanshi da hannuwsnsa duka shi kadai yasan yadda yake jin zuciyarsa .."
Misalin karfe goma shabiyu daidai na daren ranar mai gadi gidan yaji ana buga karamin get ya tashi da sauri ya fito daga dakinsa yana tamabayar "waye ?"Alhj Hamza ne ka bude tare nake da kisna jin ya ambaci sunan kisna ya bude masa karamin get da sauri ,ya shigo rike da tsintsiyar hannun kisna mai gadi ya maida kofar ya rufe yayi gaba alhj hamza na biye dashi da kisna wacce ke dar-dar din abinda zai faru .
cikin daga murya mai gadi yayi magana a lokacin da gabad'aya mutanen gidan ke zaune a parloun cikin jimami kowane na fadar irin bala'in da za'a yi gobe idan ba'a fito da kisna ba yayinda mumy ke
akinta a kan sallaya rike da carbi tana ja hawaye shabe shabe akan fuskarta . Alhaji hamza ya tsaya a bakin parlou'n tare da yin sallama shi kuma mai gadi yana cewa ga kisna sallamarsu aka amsa suka shigo a hankali jikin madu ke rawa saboda jin sunan kisna dan shi kasa amsa sallamar yayi idanun madu na sauka a kan kisna ya nufi dakin mumy cikin sauri yace " mumy ga kisna nan ya juya da sauri ya fito wata irin zabura tayi ta mike tsaye jikinta na rawa ta fito hannunta rike da gefen zaninta alhj hamza ya samu guri ya zauna kisna ta ruku'be a jikin bango cikin tsananin tsoro da matsanancin firgici a hankali zuciyarta ke bugawa da karfi , mai gadi ya kama gabansa yana mai jin dadi an ga kisna "ina alhj realwan ? Alhj hamza ya tambaya
"Gani dady ya amsa yana
arin fitowa saboda sunan kisna daya ji an ambata ne ya fito dashi " ita din ce kuwa dady ya furta ya soma taku zai isa gareta tayi wuf ta boye a bayan Alhaji hamza tana Kuka a tunaninta dukanta zai yi."
"karka ta
a alhj sha'anin dan yau sai hakuri tunda ga yarinyarka ta dawo shikenan "ai ba dukanta zanyi ba "."Yauwa yanzu dai babu abinda zamu ce sai godiya ga Allah da yasa aka ganta tabbas tana gurin yaron nan dan ko ni na samu labari amman rashin kaukauran sheida yasa nayi shiru gata nan yanzu naganta tana la'be labe na cafkota ayi ta addu'a kuma ana kula daita Allah ya shirya mana zuri'a shiri na addinin muslinci dan Allah kar wanda ya doketa a bata abinci taci tayi wanka ya mike tare yi musu sallama , dady ya biyo bayansa yana masa godiya ...."
Afra ta karasa ta rungumeta tana kuka gaba-daya damuwar rashin kisna yasa ta nemi damuwarta ta rasa "me yasa kisna ?"Mai yasa kika tafi kika barmu Karki sake barin gida akan namiji zuciyarmu bazata iya daukar rashinki ba ,kalleni ko abinci bana iya ci kalli kowa ki gani dan Allah Karki sake kinji ta k'arasa maganar tana kuka itama Kisna kukan take ,mumy ta tsura mata ido kawai tana kallonta tana kuka duk ta rame farinta ya dusashe alamun bata samun kulawar data dace gabad'aya ta zube kamar ba kisna ba cikin tsananin tashin hankali mumy ta fara magana "yanzu kisna daga dukanki kika sa kafa kika bar gida batare da kinyi tunanin halin da zamu shiga ba ,sannan kika rasa inda zaki sai gurin wannan dan iska yaro guda nawa kike kisna da zaki zabarwa kanki irin wannan rayuwa ?
" me zaki yi da wannan dan iskan ya.....""Abar magana kowa yaje ya kwanta Allah ya tashemu lafiya ya badamasi da ya kasa magana saboda tsananin bakinciki ya nufi kofar fita Afra na biye dashi a baya tana masa magana yayi mata banza .."
Mumuy ta zuba mata abinci ta ci sosai sannan ta shiga dakinsu ta shige bayi ko kallon inda Zainab take batayi ba Dan har lokacin tana jin haushinta,a cikin daren mumy ta kira Aliyu ta sheida masa an ga kisna naunayen ajiyar zuciya ya sauke tare da furta" alhamdulillah a fili mumy dan Allah kar a sake dukanta ayi mata duk abinda take so muma inshallahu karshen shekarar nan zamu shigo sukayi sallama sai ranar Aliyu ya samu wadataccen bacci dan kullum da tunanin kisna yake kwana yake tashi shi kansa ya rasa dalilin dayasa yaji ya damu daita sosai a lokacin daya ji ta bar gida .."
washegari mutanen da suka san an neme kisna an rasa suka yita zuwa suna jajanta wa mumy tare da bata shawara akan yadda zata bullowa abun ,matar Alhaji hamza tace " sai fa kin tashi tsaye da rokon Allah dan wannan yaro da yan'uwansa ba mutanen kirki bane bare ayi tunanin hada zuri'a dasu mumy tayi mata godiya .
tun daga lokacin bacci ya kauracewa idanun mumy kullum cikin addu'a da nasiha takewa kisna da sake janta a jiki duk abinda tace tana so shi take mata haka duk abinda za'a girka a gidan sai an tambayeta haka ma dady duk zai fita office sai ya shigo dakinsu ya tambaye ta ko akwai abinda take so idan zai dawo yazo mata dashi sannan zai bata kudin kashewa dan duk hankalinta ya kwanta ta manta da musa yayinda ita kuma duk abinda mumy da dady suke mata baya gabanta burinta taga sanyi idanunta a sati biyun datayi a gida duk a takure take jikinta babu abinda take bu
ata kamar ta sanya musa a idanunta ,hanyar fita kawai take nema ta sha gwada fita sai dai mai gadi na tsaye kyam ko sallah zashi sai ya samu wanda ya tsaya masa bisa dokar dady kar abarta taje ko'ina har sai ya nemo mafuta dan ko maganar cigaba da zuwa school dinta ba'a yi an barta a gida har aka cinye zango karatu tana zaune gida ,saboda ita mumy ta daina fita ko'ina sannan ko compand din gidan bata aikenta komai masu aiki ke yi ko dan gyara d'akin da take sakata ta daina ,
lokacin da za'a koma school aka canza mata mkaranta zuwa Grange college hakan kuwa yayi bala'in d'agawa kisna hankali har kuka tayi a boye saboda tasan bazata samu damar ganin musa yadda ya kamata ba , washegari ranar farkon data fara zuwa school direba na sauketa ta fito ta nemi musa a business center har ya shirya zuwa school ya fasa ya fada mata inda zasu ha
u ...
Zuciyarsu kamar zata buga cikin tsananin farinciki suka rungume juna numafashinsu na barazanar
aukewa "i miss You ta furta masa tana kamkameshi ajikinta yace "me too ajiyar zuciya ya sauke tare da zareta ajikinsa ya kafa mata ido ",kin
ara kyau fa ifemi rashina ma bai sa kin canza ba ,ta narke fuska kamar zata saka masa kuka "bazaka gane halin da rashinka ya sakani ba ta k'arasa maganar tare da kai hannu ta shafi gefen fuskarshi kai ma kayi kyau yayi murmushi "ni ina naga wani kyau ?
"No karka ce haka kana da kyau fa sosai "dan kina sona ne shiyasa kike ganin kyauna , hannu juna suka rike suna jin kamar karsu rabu , nan ta wuni a gurinsa sai lokacin tashi ta wuce gida kullum idan aka sauketa Ko cikakken minti biyar bata yi take fitowa su jone da musa, sai ta wuni a d'akinsa suna romancing din juna sannan ta koma nesa ka
an da bakin get din school ta jira zuwan direba .
haka nan jikin mumy ya bata kisna tana tare da Musa dan haka ta kirata d'akinta ta nuna mata gurin zama "kisna har yanzu bazaki fita harka yaron nan ba ko jikina fa na bani kina tare dashi ."wallahi mumuy bama tare haka kisna tayita rantsuwa akan basa tare da musa sai dai zuciyar mumy bata amince daita ba ", yi min shiru munafukar Allah kawai bayan duk sanda kika je school kika dawo sai naji jikinki na warin maza kuma irin warin yoroba , yanzu bazaki yiwa kanki fa
a ba kisna , ki ma rasa wanda zakiyi soyayya dashi sai wannan yaron da baki yayiwa yan gidansu myawa kowa ya bude baki babu alkhairi wallahi ace wannan yaron bahaushe ne ni da kaina zan bari a miki aure a shekarunki na 12 a duniya "nifa mumy bana tare dashi "Allah yasa haka ne mumy ta hakura ta bar maganar ne dan babu yadda zatayi ."
wani abu daya
ara d'agawa mumy hankali bai wuce duk sanda kisna zata dawo daga school ba sai taga idanunta sunyi ja alamun tayi fa
a ,"idan ta tambayeta sai tace mata babu komai nan kuwa dambe ta sha da yammata musa dan lokacin ko tsayuwa taga kinyi da musa ko kalmar gaisuwa ce zata dauka son shi kike yi , itama wani bai isa ya nuna yana sonta ba yanzu za'a yi yaki dashi ,abun har ya kai su da sun fara yin dambe a tsakaninsu kamar dai yadda al'adar yoroba take saboda yawon yammatansa ,zuwa gidansu kuwa kai tsaye take zuwa ta ma daina jin kunyar 'yan unguwar su, yanzu gashi kusan dangin musa kowa yasanta cikin haka yan gidansu suka samu labari dady yasa aka kama musa da mahaifiyarsa ,da yaso a ha
e har da mahaifinsa ne sai aka ci rashin Sa'a uban bashi da lafiya yana kwance har an saka masa roban fitsari Dan haka aka wuce da Alhaja mutia tana cika tana batsewa tana sakar wa su mumy maganganu "idan wani abu ne ai yarinyarku zaku rike ,shi namiji meye nashi mai diya mace shi ya kamata ya rike abunsa ba wai a dinga damun mutane ba ,shima nayi masa gargadi yarinya kamar gwal ",tafi gwal ke kanki kinsan ruwa ba'a san kwando bane ina kisna ina wannan kwarmashashen dan naki inji cewar aunty ummi a haka dai suka karasa station suna fad'awa juna magana case akayi sosai har gurin dpo , ga musa ga kisna zaune dpo yayi musu tsakani , yace "kar a sake ganinsu tare dady ya kalli musa da kyau ",duk sanda aka sake ganinka tare daita koto ce zata shiga tsakani ,tsigil Alhaja mutia tace "ku dai jawa yarinyarku kunne ku rike mata kafafunta dan itace ke zuwa neman d'ana ke kuma kisna ko meye sunanki idan na sake ganin kafarki a gidana sai nasa adda na raba kanki gida biyu ta karasa maganar tana gyara zamanta da wuyan bubanta daya zamo tsabar bala'i .
"Aunty ummi ta kalli inspector ruky tace "ku ja masa kunne sosai muddin ya rabu da kisna nasan zata rabu dashi saboda ..." "ita dai zaku jawa kunne inji cewar alaja mutia "shi dai domin shi ke dagula mata lissafi mu yarinyarmu ba haka take ba kowa yasan kisna ba haka take ba had'uwar su ya lalata mana yarinya idan kuma itace ke binsa ni na bashi dama duk ranar data kawo kanta gurinsa yayi mata dukan mutuwa sannan ya kawo mana ita wallahi ina da tabbacin duk ranar da yayi wa kisna haka bazata sake waiwayarsa ba ta karasa maganar tana duban inda kisna ke tsaye sanye da hijab tana kallon zara zaran yatsun kafafunta "yanzu ke wannan rayuwar kika zabawa kanki duka guda nawa kike kisna inspector ruky ta mike daga inda take zaune ta kamo hannu kisna suka nufi wani office "ki rabu da yaron nan da gani ba yaron kirki bane ji yadda yakewa iyayenki kallon banza banda abunki ma ina Hausa ina yaroba kalleki sama da kasa kyakkyawa ajin farko sam baki dace dashi ba ko kuma kun taba yin sex ne yasa kika kasa rabuwa dashi ?"
Saurin girgiza mata kai kisna tayi alamun "a'a ."to meye na naci haka ? "ki rabu dashi mana " zaki rabu dashi? Kisna ta daga kanta tana hawaye "ki rabu dashi kinji an gama case dpo yace sai Musa zai kwana cell sabida yafi kisna wayo dan shi yana da shekara shatakwas a duniya , sai da alaja mutia tayi kuka sannan aka bada belinsa , anyi wannan case din ya wuce amman still kisna bata rabu da musa ba shima kuma bai rabu daita ba duk sanda taso ganinsa zata gansa shima kuma haka .
wata rana ita da zainab suna tafiya zasu gidan aunty ummi sai ga wata kawar kisna ummuna , tana ganin kisna ta washe baki tare da cewa "a'a kisna musa kenan ya kike ya kwana biyu cike da mamaki zainab ke bin yarinyar da kallo ita dai a sanin zainba realwan kisna take amfani dashi a komai nata me kuma ya kawo musa, can brain d'inta ya fahimtar daita musan da yarinyar take nufi , kisna ta ha
e rai sosai suka gaisa da yarinyar sama sama dan bata so ta ambaci sunanta dana musa a gaban zainab ba ,ai kuwa tun a hanya zainab ta fara mata fa
a kisna ta ha
e rai ",kinga banason damuwa ni nake da zuciyata kuma musa nake so dan har an duba mana ance zamuyi aure dashi amman sai mumy ta rasu ."
a matukar tsoroce Zainba ta Kalleta "kina hauka ne wace mumy ce zata rasu sannan kuyi aure ? " ke ko kun sha jinin juna ne wannan bala'in haka da me yayi kama kusan shekara biyu zuwa uku kenan ana abu daya?"Koma dai menene babu ruwanki dani dan shi nake so kuma shi zan aura har suka kai gidan aunty ummi suna musayar magana ganin fuskarsu tattare da damuwa yasa aunty ummi ta tambaye zainab ,batare da bata lokaci ba ta fadawa aunty ummi komai aiko ta hau kisna da ruwan bala'in "kece zaki mutu da yarda Allah Amman mumy tana nan tukun shegiyar yarinya mara imani mai shegen kafiyar tsiya wallahi daman kece mai laifi dan ke kika like masa , idan wani abu ya samu mumy a dalilin matsalarki da wannan
an iskan yaron wallahi bazamu yarda ba sosai aunty ummi tayi mata fa
a wanda fadan nata ke sake tunzira zuciyar kisna , a fusace ta juya ta bar gidan tana jan tsaki kai tsaye gidan kawarta zinnira ta wuce tace ta dauko mata wayar mamanta zatai kira dashi , zinnira ta dauko wayar ta bata kisna tayi gaban kadan da inda take number musa tayi diealing , suka yi magana ta koro masa duk abinda ya faru kai tsaye yace tazo gidansu ta sameshi dan yasan idan taje gida dukanta za'a yi akan matsalar ta kashe wayar ta mikawa zinnira ta wuce sauri sauri ta dinga daga kafafunta kamar zata tashi sama kai karshe ma sai data hada da gudu saboda ta matsu ta isa gidan tayi tozali da abun kaunarta koda ta isa gidan kai tsaye karamin parlour'n gidan ta nufa ko sallama babu tayi shigewarta cikin dakinsa sai dai babu shi babu alamunsa tayi shiru tana tunanin inda ya shiga tana tsaye bola yayarsa ta shigo dakin "ke lafiyarki zaki shigowa bako excuse sai wani zaro ido kike yi kamar wata barauniya ta fada tana harararta kisna tayi saurin durkushewa gabanta ta gaishe "kiyi hakuri musa nake nema "Yayi miki uwar me?" kin iya lallabo ki biyosa idan iyayenki suka sani su nemi d'agawa mutane hankali tana cikin balbale kisna da maseefa sai ga musa ya shigo ya riko hannu kisna cikin nashi yana tambayar bola "menene kike masaseefa shima ta hau shi da bala'i "dan Allah Malama karki dameni ya a gaban budurwarta zaki dinga min maseefa ince ni ake kamawa bake ba ko kin taba rakani station ne ? tayi shiru duk fa abinda kike mata idan tazo ina lura kawai ina kyaleki ne dan kin girmeni amman wata rana akan ifemi zan baki mamaki ya fada yana kama gabansa rike da hannun kisna ..."
Zainab ta dawo gida bata ga kisna ba har wajen magarib bata ganta ba kirjinta ya fara dokawa, haka nan jikin mumy ya bata babu lafiya ta kira zee "wai ina kisna ko kin barota gidan ummi ne "?"Ai ta riga ni tahowa gida nan dai ta korowa mumy abinda ya faru a tsakaninsu da fadan da aunty ummi tayi mata "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "wannan yarinya wannan yarinya Allah yasa kar ta kasheni zama mumy tayi ta rasa meke mata dadi wannan lokacin ma sai da aka
auki sati biyu ana neman kisna gashi Musa ma ba'a ganinsa sai da'aka kai ga kama iyayensa sannan kisna ta fito aiko duk yadda dady yace kar ta
a lafiyar jikinta sai da ya badamasi da mumy da madu suka mata taron dangi suka mata dukan mutuwa tana ihun "kuyi hakuri dan Allah wallahi Bazan sake ba karku kasheni wallahi na tuba na rabu dashi bazan sake zuwa inda yake ba sai da sukayi mata lilus sannan suka sakata a daki bq suka kulleta dady ya fito zashi massalaci ya leka daki ya ganta kwance tamkar matacciya sai da hawayen tausayinta ya zubo masa tana kwance ko numfashi kirki bata iyawa , washegari ranar dady yace a fito daita amman fur mumy da ya badamasi suka ce basu san zance ba mumy tace "babu inda zata fito ta zauna anan gara na kulleta a daki da na barta tana fita tana zuwa gurin wannan yaron da har yanzu kudin abinci ake bashi babu yadda dady bai yi daita ba "kasan Allah baza'a fito daita bamu taba samun matsala da kai ba tun aurenmu har zuwa yanzu to karka bari mu samu matsala akan kisna juyawa yayi kawai ya wuce ko Hajiya Aysha data zo bata goyi bayan a fito daita ba ,abinci ta window ake mika mata yadda ake mika mata haka take ajiyewa bata ci tace gara ta mutu ta huta har zuwa lokacin dasu Samir suka dawo hankalin muradi na kan kisna dan duk abinda ke faruwa mumy na kiransa tana sheida masa komai tana kuka shi kuma rarrashinta , har tsawon kwana biyu bai ga kisna ba dan mumy bata fa
a masa an kulleta a daki ba ya fito yana gyara kwalar rigarsa sai kamshi yake zubawa kamar shagon turare tamkar wanda yayi wanka da ruwan turare , bai tsaya ko'ina ba sai dakin mumy zaune ya isketa shiru hawaye ne ke gangaro mata ganinsa yasa tayi saurin gogewa ya karaso kusa daita "wai ina kisna ne tunda na dawo bangata ba ?"Tana dakin tsakar gida can aka kulleta tunda aka ganta "what mumy what are you try to say kisna ce a bq haba haba mumy gaskiya hakan bai dace ba "shine kuwa dacewar da taje ta dauko mana abun kunya gara a kulleta a guri daya bai sake cewa komai ba har ya juya zai fita ya sake dawowa "ina key din dakin ina son ganinta.
Manage plz
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 33
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
...Zuciyarta ke beating da sauri saboda dadin muryar da yayi amfani dashi gurin yi mata magana ya bala'in tsaya mata a rai , Allah yayi kisna da matukar son namiji mai tsanani kyau da aji da miskilanci kamar muradi sai dai a yau jin muryar musa yasa ta fahimci ba iya kyau da ji da miskilanci ka
ai zai sa mutun ya kwadaitu dashi ba , shi kanshi murya abun so ne a hankali Musa ke biye daita yana kare mata kallo da kula da duk wani motsinta har suka karaso inda taro dalibai ke tsaye akan assembly suna tafi da waka tare da wara ,kai tsaye kisna ta nufi layin 'yan ajinsu ,yayinda shima ya nufi layin yan js 3 , duk abinda aka gudanar akan assembly kisna bata fahimci komai ba saboda zuciyarta na kan musa da kwad'ayin sake jin daddad'an muryarsa ,shima bangarensa hakan ce ta kasance , tun da yake bai ta
a jin irin abinda yaji akanta ba a
an shekarunsa ,da fari ya
auka saboda tsananin kyawun da take dashi ne ,sai daga baya ya fahimci ita din dai yake so ba wani abu nata ba ,dan yana jin ko bata mallaki komai ajikinta ba zai iya rayuwa daita ,har aka watse a assembly musa bai sani ba yana can duniyar tunanin kisna ,
abokinsa Abdul fatai ne ya dawo dashi ta hanyar janyo hannunsa "what're thinking musa ?"
"Am thinking of her " ya bashi amsa a takaice yana waigen ajinsu kisna cikin tsananin faduwar gaba ," abdulfatai yarinyar nan ta tafi dani dayawa ina bala'in sonta zan iya rasa raina akanta ,ka taimakeni na shawo kanta "Wai wannan yarinyar ta jiya ? "Ita fa bazan iya rayuwa babu ita ba , Abdul fatai ya kalleshi ya kwashe masa da dariya har suka karasa aji dariya yake masa sai da yayi dariya mai isar shi sannan ya kalli musa yana dafa kafad'ansa "nifa ina ganin al'amarika kamar ka fara hauka ,if not Ina Kai Ina wannan yarinyar ?" ko ka kanta kai din yoroba ne ita kuma hausa ce a cikin hausa ma daga ni ita din yar gata ce ?".
"So what ? " ai wannan ba matsala bane as far as zata saurareni ni kuma zan tsaya akanta har sai ta soni , kai banga wanda ya isa ya rabani daita ba , da kake wani maganar gata ni kuma fa daga bola na fito ? "sanin kanka ne nima dan gatan ne tunda babu wanda zai ce family olegele basu da arziki ko gata , uwa uba ni last born ne a dakinmu gashi mahaifiyata ta fi sona akan sauran yan'uwana ."
"duk nasan da wannan amman dai karka manta arzikinku na da ne yanzu bancin chiarman daya taimakawa rayuwarka ina kai ina wannan makarantar ai sai dai hange daga nesa ?" Karka fada min magana fatai " Shinkenan amman dai ka cire soyayyar yarinyar a zuciyarka dan wahala kawai zaka sha saboda idan yarinyar ta amince bai zama lallai family dinta su yarda ba dan haka ka cire soyayyarta ko kuma ka takaita dan masu son yarinyar ma suna dayawa , last week ka fara ganinta amman ni tun ranar da'aka kawota makarantar nan na lura hankalin da yawa daga cikin mazan makarantar nan ya raja'a akanta. shafa sumar kanshi musa yayi cikin tsananin jin haushin kalmar fatai na karshe ,"kai ma kasan sai dai ban furta ina sonta ba muddin aka sani babu mai son abinda nake ko dan zaman lafiyarsa ,musa ya fadi haka ne saboda kasancewarsa tantirin mara jin magana a makarantar wanda hasali gadon bala'in yayi tun daga gindin gidansu ,kowa yasan da zaman family olegele indai gurin bala'ine sai dai mutun ya gaji ya barsu .. "
koda aka fito break musa yayi juyin duniya da kisna amman fur taki sauraresa duk da zuciyarta na umartata data tsaya ta kulashi ko dan ta cigaba da sauraren muryarsa , haka ya karaci nacinsa ya hakura ya kame cikin abokansa tare da zuba mata ido hakan yasa kisna kasa tsayuwa ta koma aji ,da aka tashi daga makaranta zuwa yayi ya tsaya a bakin get har sai daya ga tashin motar gidansu sannan suka wuce shi da Abdul fatai ..."
Tun da Musa ya koma gida a daren bacci ya gagari idanunsa ,kisna ta bala'in tsaya masa a zuciya ,abun har yana bashi mamaki ,ji yake idan bata sauraresa ba zai bita har gidansu dan gara ya rasa komai nashi akan ya rasa soyayyarta , haka ya dinga juyi akan katifarsa yana jinta ajikinsa ,ita ma bangarenta har cikin dare tunaninsa ya tsananta a zuciyarta ta kasa runtsawa ,idan ta runtsa idanunta shi take gani ,ta tashi zaune ta zubawa celling dakinsu Ido tana lissafi ta yaya ita yar shekara goma zuwa sha daya a duniya zata damu kanta akan dan shekara shabiyar ? ",ita dashi duk kallon yara take musu dan yanayin jikinsa ma bazaka ta
a cewa ya girmeta ba zaka
auka sa'anin juna ne .
abu kamar wasa har gari Allah ya waye musa da kisna basu samu isasshen bacci ba , mikewa tayi ta shiga bayi tayi wanka da alwala tayi sallah bata tsaya cin abinci ba ta nufi dakin momy tayi sallama tare da tsayawa a bakin kofar domin jiran umarni daga mumy ,mumy ta bata umarnin shigowa , ta shigo cikin filin dakin bakinta dauke da sallama tana lumlumshe idanunta saboda rashin wadataccen bacci da bata samu ba, muryarta cike da shagwa'ba tace" mumy kudin school "yau wata rana mamana anyi abun arziki za'a tafi school da wuri kuma batare da anyi tsokanor gado ba ".? kisna ta yatsina fuska batare da tace komai ba, mumy ta shafa kanta cike da tsananin qaunar diyarta wacce kallo
aya tayi mata ta fahimci kamar tana cikin damuwa "har kin karya ne ?" Kisna ta daga mata kai alamun "eh "Meke damunki mamana naga idanunki sun yi wani iri ko bakya jin dadi ne ?"Lafiyata lau mumy "Are You sure ? ta sake gyada mata kai , mumy ta janyo jakarta ta ciro 200 ta mika mata dan kaidar abinda take bata kenan idan ta karya ,idan suka makara har 500 tana basu ita da zainab ,kisna ta amsa tayi mata sallama ta fito zuwa haraban gidan tana ihun kiran direbansu , shi kanshi idi direba sai da yayi mamaki ganinta a daidai wannan lokaci saboda kullum shine ke jiranta wani lokaci ma har sai yaje ya sauke zainab ya dawo bata gama shirinta ba ,hatta Principal yasan da zamanta gurin latti bata ta
a shiga school 7:30 dot ba , kullum sai an kusan gama assembly zata shiga school , bai ce daita uffan ba ya soma
arin juya kan mota a daidai lokacin da zainab ta fito rataye da jaka a bayanta ta tsaya kusa daita "ya'akayi autan mumy kece yau da wuri haka lallai za'a yi ruwa ? murmushi gefen baki kisna tayi sannan ta bude gidan bayan ta shiga ta zauna itama zainba ta shiga suka bar gidan ,yau ma kamar jiya a bakin get ta iskeshi yana rungume da hannuwansa duka a kirji yana ganinta ya sauke naunauyen ajiyar zuciya idanunsa na kanta har ta wuce shi bai ce umh ba bare uhmmm haka itama illa qirjinta da ke wani irin bugawa da karfi .."
******
Abun duniya ya taru ya damu zuciyar Afra sam ta rasa gane kanta , kullum kokari take ta tayakice soyayyar muradi a zuciyarta abun yaci tura a yanzu tafi kowa matsuwa Ali ya dawo gida sabanin da data fi kowa damuwar ya bar gida ya tafi koma ina ne sai gashi ya tafi sai dai ya tafi da rayuwarta da dukkanin farincikinta ne ,yau kimanin shekaru uku kenan da barinsa kasar kuma har lokacin basu waiwayo Nigeria ba ,a yadda take ji a bakin ya badamasi sunce sai sun ha
a digree dinsu na farko zasu dawo wannan maganar ba karamin daga mata hankali yayi ba kullum da tunaninsa take kwanta take wuni jikinta yayi bala'in sanyi ,idan kuwa ta runtse idanunta babu abinda take hangowa sai kyakkyawar fuskarsa mai
auke da miskilanci mai nuni da babu ruwansa da duk wani halitta dake cikin duniya ,ta tuna yadda yake ha
e rai a duk sanda ya ganta ,wani irin bugu zuciyarta ke yi akanshi hankalinta gabad'aya yana gurinsa ,shi kansa ya badamasi ya rasa gane inda hankalinta da natsuwarta take dan kulawar da take bashi ma ta zubar gaba-daya ta dawo shiru shiru ,idan kisna tana zagin muradi yanzu bata tsoma baki haka zata gama zaginsa ta wuce bazatace mata uffan ba tambayar duniya mumy da dady har ma da mahaifinta sun mata sai dai amsa daya take bawa Kowa babu komai gaba-daya ta kauracewa shimfidar mijinta ada ma can bata wani jin dadin auratayya dashi bare yanzu da zuciyarta ke shawagi a kasar cairo babu abinda take son da kwadayin gani kamar Ali gadanga so take ta sake daura kwayar idanunta akanshi koda kuwa zai mata kallon kaskanci daya saba mata ne ..."
******
akwai mata dayawa acikin school din dinsu Kisna sai dai lokacin kankani kisna ta shafe farinjinin wa
an da suke takama da kyau da ilimi a matakinsu na yan aji daya daga js 1 a, js 1 b, har zuwa c kisna ta zarcesu a komai , kowani matashi mai ji da kansa in ya motsa kisna zai kawowa hari saboda ita din mutunce wacce bazaka ta
a gajiya da Kallonta ba ,duk abinda zaka kalla a jikin diyaace ya burgeka kisna tana dashi cikar qirji ne kawai basu gama bayyana a jikinta ba ,
kasancewar brest d'inta irin mai gindin tasan nan ne ba suka dauko alamar fitowa , mata ma y'an'uwanta satar Kallonta suke ballantana namiji hakan kuma ya samo asali ne saboda tsananin kyaun da take dashi da jin kai mai tattare da miskilanci ,zai wahala ka ganta tana hayaniya ko yawon murmushi ,da yar uwarta mace ma bata yi ballantana namiji ko tsokanarta ta rage iya gida take yin kayanta ,tun shigowarta makaranta samarin da suka isa yammata na rubibin su so su su kuma kisna suke so, sai dai babu wanda ta yarda ta kula acikinsu ,
hakan yasa ko fita break ta daina yi saboda duk ranar data fita kuwa haka mazan zasu yita mata layi kamar zasu cinyeta dan ma wasu daga cikin daliban sun san cewar musa na mutuwar sonta sanin ko waye musa a makarantar yasa suke yi suna kaucewa bancin haka da bakaramin gurmi za'a yi ba ,kawarta kwaya daya ce zinnira muhd bandi tare suka kare primary school kuma har lokacin islamiyyarsu guda shakuwarsu ce tasa suka zabi makaranta
aya, kisna ta yarda daita sosai kasancewar itama bata da hayaniya sai dai bata kai kisna rashin son magana ba , dan ita wani lokaci tana ta'bawa ."
wannan yanayi na kisna yasa matan ajinsu suka dauki karan tsana suka daura mata musamman idan sukaji yadda samari basu da zance sai nata ita kuma kyalesu kawai take tana tarasu jira take dubunsu ya cika ta nuna musu wacece ita , kyawun kisns na bala'in daga musu hankali matuka basa kallon wulakanci da takewa samarin dake mutuwar sonta , har shi Musa daya
an kwanta mata a rai bai tsira daga wulakancinta ba, duk nacin irin na musa kisna taki sauraransa ,hatta Ugo dan Principal yace yana son kisna Bata kula shi ba bayan shi din matashi ne mai daraja da kyau ya nika Musa sau dubu bambamcisu shi Musa muslimi ne shi kuma kafuri ne , gashi dan gata ga tari ilimi boko ga tsananin kyau babu wanda yayi tsanmnin zai ce yana son kisna a yadda yake tsananin ji da kanshi da takama shi wani ne a makarantar sai gashi yana bin kisna ta so shi tana gudunsa ,duk sanda yayi mata magana sai ta wulakantashi hakan yasa aka
ara tsanar kisna a makarantar, zinnira ce kawai ke tare daita ita kanta zinnira bata tsira akan kisna ba .."
Abu kamar wasa tunanin musa ya sha kan kisna ta fara daina fahimtar komai a aji dan har class teacher dinsu sai daya fahimci haka , ya rubuta letter ya bata yace ta kai wa babanta ta amsa batare da wata damuwa ba , tana zuwa gida ta mikawa mumy farar envelope ta shige daki domin cire uniform sai dai kiran da mumy tayi mata yasa ta fito daga sauri batare data cire uniform din jikinta ba "meke damunki kinsa yau kusan wata shida kenan ina binki akan kina tattare da damuwa kice min a'a ,yanzu gashi har ta kai malamai sun fara fahimtar kina da damuwa har ta fara shafan karatunki " uban me kike tunani as age d'inki ?" Shiru Kisna tayi ta kasa magana tana wasa da yatsun hannunta fa
a sosai mumy tayi mata ta korata daki hankalin mumy bai sake tashi ba sai lokacin da sukayi exam , madadin kisna tazo na daya kamar yadda tazo a first time da second time sai tazo na uku har kusan dukanta mumy tayi kuma ta shedawa Samir da Aliyu kar su kuskura su sake aiko mata da komai daga cairo ,kuma idan zasu dawo karsu zo mata da komai , tabe baki kisna tayi a ranta tace "kar su kawo gara ma tsaraban samir tana amfani dashi na Ali kuwa bayarwa take ko ta zuba a shara ."
naci irin na musa da karfin matsayin daya samu a zuciyar kisna yasa ya shawo kanta suka fara gudanar da soyayyarsu a boye , wanda lokacin ne komai ya sake tabarbarewa sakamakon kisna ya dawo na biyar tun mumy na fa
a har ta hakura ta zubawa sarautar Allah ido sai dai ta sanya ido sosai akanta ."
A hankali soyayya mai karfi ta shiga tsakanin kisna da Musa har ta kai idan basu ga juna ba basa jin dadi dan haka ta cire lokaci cikin lokaci zuwanta islamiyya asabar da lahadi suna haduwa a unguwarsu musa , soyayyarsu ta kai har sun tsotsi jini juna da zumar babu rabuwa a tsakaninsu tare da d'aukarwa kansu alkwari kasancewa da juna muddin rai babu wanda zai kula wani da sunan soyayya ,musa ya shaidawa mahaifiyarsa batun kisna tayi murmushi tare da
aukar abun wasa ."
Wannan shekarar samir suka kare karatunsu suka tarkato suka dawo gida ,ranar murna agurin Afra ba'a magana a fili take bayyana tsantsar murnarta da farincikinta babu wanda bai yi mamakin haka ba ,
abinci kuwa ta shiryawa Aliyu yafi kala biyar cikin tsananin kulawa ta kawo abincin parlour'n ,kisna ta bita da kallon mamaki sai dai acikin zuciyarta tasan wannan rawar jikin da aunty afra ke yi ba na Allah ba ne akwai makircin data shirya dan haka ta kawo ido ta zuba tana jiran tashin bom din , muradi yayi kowa tsaraba a gidan hatta yan aikin da mumy ta dauka yayi musu tsaraba ban da Afra ,kisna kuwa kallon banza tayi masa dashi da kayan tace "kaga alamun butarsu a tare dani ko ance maka talaucina ya kai nan banaso , karka sake bani wani abu daga hannunka wanda kake aikowa ma zubar dashi nake bana sawa ,yayi shiru yana Kallonta yana mamakinta karamar yarinya daita ta har iya kallonsa tana fa
a masa magana haka, shi da yake dauki yazo ya ganta yaga yadda ta kara girma shine zata zuba masa kasa a ido , miskilancinsa bai barsa yayi mata magana ya tattara kayan ya karawa zainab ,ita kuwa Afra babu kunya ta kalleshi tace " ina tsarabarta naga ka bawa Kowa ban dani "?
Wani irin kallon rainin hankali yayi mata mai tattare da mugun kallo sannan ya
auke kanshi ya wuce daki mikewa tayi tana waige waige ganin babu kowa a parlour'n tayi wuf ta fada dakinsu muradi cikin zuciyarta take addu'a Allah yasa babu wanda ya ganta a kwance ta ganshi a dakin idanunsa na kallon celling d'akin maganganu kisna ne suke dawo masa kamar daga sama ya ganta akanshi yayi wata irin zabura ya mike yana Kallonta tunda suka girma bata ta
a kuskuren shigowa inda suke ba sai yau , cigaba da Kallonta yayi "nasan zakayi mamakin ganina Aliyu sai idan idan kayi la'akari da yanayin canji da yanayina ya samu akan dawowarka ba abun mamaki ba ,Aliyu tun barinka kasar nan na tsinci kaina cikin tsananin tashin hankali ban jima cikin dogon tunani ba na fahimci zuciyata ta kamu da matsanancin sonka tunda ta soma magana ya karkata kai yana Kallonta hankalinsa a matukar tashe yana ganin kamar abun yana faruwa ne acikin mafarki "wallahi har ga Allah nake jin sonka kuma zan kashe aurena saboda kai" still shiru yayi mata ya dauki wayarsa ya koma kan kujera ya zauna ya soma danne danne dan gaba-daya mahaukaciya ya
auketa bai ma yarda Afra ce a gabansa ba idan kuwa itace lallai wani tuggu take son hada masa shi yasa ya danna record yana
aukar maganarta yana mata dariya a zuciyarsa "muradina ....."Ta kirasa da sunan da mumy take kiransa dashi baka ce komai ba ? Cikin kaukausar muryarsa mai razanarwa yace me zance miki ? " Kinga dan girman Allah banason damuwa bana son abinda kike min ki tashi ki bar dakin nan ta matso kusa dashi tana
arin kamo hannunsa wata razananniyar tsawa ya buga mata muryarsa a fusace yace "ke fita a dakin nan dan ubanki cike da razana ta mike ta bu
e bakinta zatai magana "idan kika sake wata magana anan sai ba tona miki asiri kowa yasan abinda kika furta min a yanzu,"wallahi da gaske nake karka dauka wani makirci ne kaga ko bazaka aureni ba zan mallaka jikina ya girgiza kawai yana kallonta a dage kafin daga baya ya fara magana a dake "Kinga ikon Allah ko ,kinga kin nufe da irin wannan halin batare dana aikata ba sai gashi yau da aurenki kike furta kalmar na amshi tayin soyayyarki idan ban amsa ba na kusanceki ,kadan kika gani afra daga cikin sakkayar da Allah zai min akanki ,dan na rigada na kai kakarki zuwa garesa kuma nasan ubangijina ya amsa ki fita yanzu ko na tara miki mutane ".
murmushin gefe baki tayi tana kallonsa" sai me dan ka tara min mutane ka
auka soyayarta karya ce ko yaudara nake maka kasani soyayyata gareka gaskiya ce , kuma sai yanzu na fahimci duk abubuwan da nayi maka a baya so ne ,ko ka fadawa mutane cewar ina sonka hakan bazai sa nayi nadamar furucina ba ,sai ma dadi da zanji zan rabu da igiyar dake kaina wanda zai bani damar mallakar ka a rayuwa ...."
"wa zaki mallaka ?"Yayi mata tambayar yana watsa mata wani mugun harara "kai muradin zuciyata ,zuciyata ta makance akan......"dogon tsaki ya ja tare da juyawa da sauri domin barin dakin gbdy hakan yasa ta katse abinda tayi niyyar furta masa ta tsaya shiru tana cizon yatsa "mai yasa ban rungumeshi ajikina na saka
ara mutane su fito su samemu haka ?"
Ai kuma laifinki za'a fi gani tunda kice a dakinsa fito wa tayi tana nazarin yadda zata bullo masa .
tun daga ranar kullum da iskancin da Afra take ma muradi baya sauratonta hasali ma ko kallon inda take bayayi cikin haka wani club dinsu na Nigeria suka bukacesu da kyar mumy ta yarda suka tafi tare da Samir da mujahid cikin lokaci kankani sunan Aliyu ya daga a duniya a dalilin wannan wasan daya buga acikin lokacin ya buga wasa yafi sau goma kuma kowane sai da ya lashe zuwa yanzu ya buga wasanin da dama anan gida negeria kafin daga baya coach dinsu yayi musu hanya zuwa kasar england suka tattara suka sake barin kasar bayan sun gama buga wasa ya dawo da million kudi fiyye da kowa, gabadaya bai ci kudin ba ya mikawa mumy check , ya sha albarka sosai tace ya dauki wani abu a ciki yace ",burina kenan mumy duk abinda zan mallaka naki ne wannan karon Afra ta damesa sosai dan har ya badamasi ya so kamasu tana kuka tana rokonshi ya sota ,Aliyu bai tsaya bata lokaci ba yace wa Samir idan ya tashi su cigaba da karatunsu na biyu samir bai yi mutsu ba ya amince suka tattara suka koma
asar cairo dan sunji dadin kasar ,duk hutu Samir na zuwa Nigeria saboda soyayyar dake tsakaninsa da Zainba shi kuwa aliyu yaki zuwa ne saboda damunsa da Afra take akan dole sai ya amshi tayin soyayyarta wannan zuwa ma kisna ta sha tsaraba ita da zainab sosai ..
****
A lokaci da musa ke ss1 kisna na jss 2 ya kawo ta gurin mahaifiyarsa a wata safiyar asabar bayan sun tashi tara a islamiyya hannu biyu biyu mahaifiyar Musa ta amsheta , itama ta durkusa har kasa ta gaisheta kamar yadda yoroba ke yi ,alaja mutia ta shafa kan kisna "da gaske kina sona d'ana kuma zaki aureshi ?
Kisna ta gyada mata kai alamun "eh " kuma iyayenki zasu yarda ki aureshi banason soyayya ta wahalar min da dana ?Musa dake rike da hannu kisna yana murmushi yayi mata alama da gira dan haka tace "eh ta sake , alaja mutia taji dadi sosai "daga yau kin zama diyata ina ne gidanku waye mahaifinki ?"Nan kisna ta fada mata waye mahaifinta da inda gidansu yake alaja mutia tayi murmushin jin dadi "ai ma nasan mamanki tana siyan kayan sarka agurina a oshodi sun jima suna hira har lokacin tashi daga makaranta ya kusa, ta mike musa na rike da hannunta kafin ya rakata inda ya saba rakata a duk sanda suka ha
u ya biya gidansu abdulfatai daita ,akwai dakinsu da suke kwana duk da akwai daki na musamman da'aka cirewa Musa a gidansu Amman yafi jin dadin gidansu fatai saboda anan boy's ke haduwa ana chapter da wasa da yammata suna zuwa fatai ya sallame kowa daga daki matasan samari suka dinga satar kallon kisna suna mamaki me zatayi da musa tantiri mara jin magana hasalima gaba-daya zuriarsu yan bala'in ne har uwarsu mahaifinsu ne mai dama dama amman idan bala'i yayi bala'in da yaransa shima shiga yake yi .."
Musa Ya janyo hannunta cikin dakin suna shiga ya rungumeta tsam ajikinsa suna fuskantar juna "baki lura da yadda idanun mutane ke kanmu ba, nasan dayawa mamakin ganinmu tare suke "meye abun mamaki ta fada atakaice saboda rashin son magana ,sake matseta yayi sosai ajikinsa tare da ha
e bakinsu guri daya ya shiga tsotsa , tayi kokarin hanashi tare da zamewa sai ya nuna
acin ransa tare da cewa "bata son shi tana gudunsa , ganin ransa ya bace sai kawai ta rungumeshi ajikinta ta ha
e bakinsu nan ya dinga romocing din jikinta kusan minti talatin da kyar ta zare jikinta daga nashi tana jin wani iri ajikinta wannan shine karo na farko data ji sauyi ajikinta hankalinta a matukar tashe ta nufi gida cikin ikon Allah koda taje gida mumy bata nan dan haka ta samu natsuwar zuciya taci abinci ta shiga tsabgar gabanta ...
tunda musa ya soma ta
a jikin kisna shikenan soyayyarsa ta ninku fiyye da wacce take masa ada har ta kai ta kawo basa jin tsoron kowa ya sani suna son juna ,bayan Samir ya tattara ya koma hutu ne mumy ta san kisna na soyayya da musa ,a yadda akayi mumy ta sani kuwa shine Zainba ce tayi mata gulmar saboda ita ta lura da hakan tun dadewa har tayi mata magana sai ta tsiri gaba daita ,gani gaba tayi karfi sosai sai mumuy ta tsaresu da tambaya shine zainab ta fada mata , ranar mumy tayiwa kisna dukan mutuwa da kyar kisna ta amshi kanta da taimakon zainab da masu aikin gidan ai kisna na fitowa daga dakin mumy ta zari hijab d'inta dake shanye a igiya ta fice ta bar gidan kai tsaye unguwarsu musa ta nufa ta karo masa komai shina take yaji ya tsani Zainba a cikin ransa ya mike a fusace yana zage zage cikin harshen turanci dan shi suke yi da kisna basu fiyye yin yoroba ba ya dauki alkawarin sai yaci uban Zainba idan ya kamata da kyar abokansa suka shawo kansa ya hakura .
"to sai me idan an san muna soyayya a gidanku ke bakya son a sani ne ko me ?yayi mata tambayar yana Kallonta tayi shiru ta kasa cewa komai wata razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa take hantar cikinta kawada tace "ina so mana tunda ina sonka ya kamota ya mikar daita tsaye suka fita daga gidan ya nufi gidan matar yayansa adam daita ya koro matarsa karya da gaskiya tare da nuna mata jikin kisna "kiga fa irin dukan da mamanta tayi mata kamar ba ita ce ta haifeta ba ,iya arfat tace "da alamar ba itace ta haifeta ba dan uwa ba bazatayiwa yarta irin wannan dukan ba nan sukayi ta zagin mumy a gaban kisna, bata ji dadin yadda suke zagin mahaifiyarta ba amman tsananin tsoro ya hanata magana har kusan goman dare bata ji Musa yace mata ta tashi su tafi ba.
A hankali ta bude bakinta tace" zan wuce gida ya juyo yayi mata wani irin kallo sannan yace "babu inda zaki anan zaki kwana su da sake ganinki sai kinyi sati biyu ....."
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 35
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,.
....mumy tayi shiru kawai tana dubansa qirjinta na wani irin dokawa da matsanancin karfin gaske tana jin kamar ta cigaba da zubar da hawayen dake boye a cikin idanunta muryarta a matukar raunane tace "zauna muradina na sake fahimtar da kai halin da kisna ta jefa kanta ciki da karancin shekarunta". bai so zama ba saboda yadda zuciyarsa ke zafi da ciwon halin da kisna ke ciki amman dole tasa ya matso sosai kusa da mumy ya zauna a bakin gado saboda baya son ganinta cikin damuwa ya kamo hannunta daya cikin nashi yayinda idanunsa ke kan yatsunta masu tsananin kama danashi muryarsa a kasalance yace "mumy kada ki wahalar min da kanki gurin sake yin dogon bayani na rigada na fahimci komai sai dai addu'a zamu cigaba da yi mata da yarda Allah wannan duk mai sauki ne a gurin Allah komai zai wuce ,burina yanzu na daura kwayar idanuna akanta mumy ina son ganin kisna dan Allah karki ce a'a tayi saurin girgiza masa kai batare da tace masa uffan ba "ki fahimci muradinki wallahi ina matukar tausayawa halin da take ciki ban san yadda zan misalta miki ba amman ina jin kamar na mutu akan wannan matsalar jin furucinsa yasa babu mutsu mumy ta dauko key ta mika masa " idan ka ganta ka kulle kofar ka kawo min key karka sake ka bar kofar a bu
e " bai ce mata komai ba ya mike cike da sanyin jiki ya fice daga d'akin ya nufi zuwa haraban gidan qirjinsa na dokawa da sauri da sauri "..
A hankali ya tura kofar dakin ya sanyo gangar jikinsa bayan ya bude kofar , a natse ya daura idanunsa da suka sauya kala akanta zaune ta ha
e kafafunta guri daya ta takure jikinta tare da daura kanta akan kafafunta gabad'aya jikinta duk sashen belt ne "ya Allah ya furta a fili cikin tsananin tashin hankali ,ya dade akanta yana Kallonta itama taji motsin shigowa kuma duk da bata d'ago kanta ba tasan shi ne ya shigo saboda mayataccen kamshin turarensa na gado daya ziyarci hancinta ,a hankali ya juya ya fita tare da kulle kofar ta d'ago kanta tana jan tsaki ko cikakken minti goma bai yi ba ya sake dawowa dakin hannunsa rike da roban zuma.
Wannan karon a kwance ya ganta ta juyawa kofar baya , a hankali ya dinga daga zara zaran yatsun kafafunsa masu matukar kyau har karaso inda take kwance ya durkusa a bayanta tare da rusinowa yana leken fuskarta saurin runtse idanunta tayi saboda hucin numfasa daya sauka a gefen kuncinta , sosai ya ga ta rame fiyye da yadda ya samu labari , ya gyara tsugunonsa a bayanta ya bude roban zuman dake rike a hannunsa ya lakato ya kai daidai shashin belt din dake kwance ajikinta ya dinga bi daya bayan yana shafa mata yana jin zubar hawaye daga kwarnin idanunsa ya kasa gogewa sannan ya kasa tsaida hawayensa saboda tausayinta ,kisna mai mugun tsoron duka yau itace ke cin duka akan wani banzar jinjiri yaro , duk abinda yake mumy na tsaye a jikin window tana kallonsa itama hawayen take zubarwa, bacin wannan bala'in me zai sa ta a doketa bare har tasa a kulleta a guri daya ? ya sake kai hannunsa ya juyo daita zai duba dayan bangaren hannunta ta tashi firgice tana daga masa tsawa kamar ita da sa'anta yayinda idanunta ke runtse tace "waye ne plz zai dinga ta
a min jiki dan Allah karka sake taba min jiki banaso idan ba haka ba zan shake maka wuya ka mutu ". saurin zaro idanunsa dake tsiyayar hawaye yayi yana kare mata kallon da bai san manufarsa ba "bai damu da jin furucinta ba saboda duk a matsayin shirme ya daukesu bugu da kari yayi tunanin bata san kowaye a gabanta ba tunda har lokacin idanunta na runtse gam ya rikota sosai ta zai rungumeta ajikinta muryarsa na rawa yace "kisna ki natsu mana ni ne fa "kai wa waye ?" ban sanka ba karka sake kai hannunka jikina ta fixge jikinta tare da juya masa baya , ya tsaya yana Kallonta kawai dafe da habarsa "dama ka rabu da yar iska , shegiya mai mugun hali mai zai yi da wannan shegen jikin naki da duk wari yake ? Mumy tayi magana daga bakin window tana huci "no mumy dan Allah ki daina zaginta har yanzu kisna she's under age bata san ciwon kanta ba , dan Allah ku daina dukanta akan wannan
an iskan yaron "kai ne dai dan iska bashi ba " yaji sautin muryarta a sanyaye radau a cikin kunnenshi take jikinsa yayi mugun sanyi amman still bai ji haushinta ba sannan bai damu ba dan ya tafi son ya ganta cikin kwanciyar hankali akan duk wani shirme da zatayi ".
A natse ya mike ya bu
e kofa dakin ya fito ya kira mumy gefe "kulle kofar tukun "kai mumy babu inda zata muddin ina tsaye a gurin nan ta matso kusa dashi tana dubansa dan jin me zai ce "mumy dan girman Allah ki min alfarma budeta, kulleta bashi da wani amfani addu'a zamu taru muyi mata "addu'ar dinku banza da ikon Allah adduarku bazai yi tasiri ba indai akan ku rabani da musa ne tayi maganar acikin zuciyarta tana jan tsaki yayinda mumy tace "bafa zan yarda da zakin bakinku ba ,dady ma yayi har ya gaji ya hakura bazan budeta ba ta dai cigada da zama a nan har karshen rayuwarta babu yadda muradi bai ya da mumy ba har kuka yayi mata tace sam bata yarda ba babu yadda ya iya da rayuwarsa gashi bazai iya cigaba da mutsuwa mumy ba haka yana ji yana gani ya kulle kofar ya mika ma mumy key ya kama gabansa ai kuwa yana dawowa gida ya tattara kayansa ya koma d'akin sama dan bazai iya wuce Kisna kulle a daki bq ba tana rayuwa tamkar ta marasa galihu uwa uba fitinar afra kullum da salon iskancinta da take zuwa masa bancin shi din tsayayyen namiji da tuni tayi galaba akanshi gara ya koma sama yasan duk iskancinta bazata tsallake mumy ba ta biyosa ,tunda ya koma hankalinsa ya kwanta ganin haka yasa Samir da madu suma suka tattara suka bishi ."
wasa wasa sai da kisna tayi wata uku cif a kulle a daki sai dai a mika mata abinci ta window sannan mumy ta yarda aka budeta shima
saboda wani sati zata rubuta Junior weac dady da muradi suka ce a barta ta zana ta tsira dashi dan ko shi kansa dady bai goyi bayan tana fita da sunan karatu ba , da kyar ta shirya tana tsinewa ya badamasi da madu a ranta saboda sune silar kulleta tace "ba dai kulleni kukayi ba byn kun dokeni zaku sani wallahi bazan zauna ba kuna tauye min hakina ba kuma ina dai musa ne bazan taba rabuwa dashi ba ko zaku mutu , ko Kallonta mumy batayi ba dady da direbansa ne suka sauketa yayi mata fa
a sosai sai daya tabbatar da ya kaita har aji sannan ya wuce office , aiko daga school kisna bata dawo gida ba ta wuce gurin musa yana ganinta gabansa ya fadi dan shi ma zuwa lokacin ya fara gajiya da tashin hankali da'ake yi akanta a fusace yace "me ya kawoki gurina ? Ta bude bakinta zatayi magana kenan ya katse mata hanzarin ta hanyar cewa "kinga dan Allah bana son damuwa da tashin hankali ki kama hanya ki wuce tunda danginki basa sona dake " zubewa kasa tayi bisa gwiwowinta tana kuka tana rokonsa "ni haka dangina suke miki kowa na sonki amman ni kullum cikin damuwa nake akanki na gaji enough kisna kowa yaje yayi rayuwarsa ya juya zai wuce ta rungume shi ta baya tana sheshekan kuka babu yadda ya iya haka ya hakura sai dai ya rantse bazai bata masauki ba tace babu damuwa ita dai burinta su dinga haduwa shiru yayi na tsawon lokaci yana tunani inda zai samu kudin da zai sha we da kwaya a hankali ya jiyo daita suka fuskantar juna ,sosai idanunta na kanshi numfasawa tayi kana tace "tunanin fa ?" ya numfasa tare da girgiza mata kai sannan yace "ina cikin matsalar kudi ne wallahi , kudi nake so ifemi ko zan samu agurinki ? yayi maganar yana tafiya hannunsu tsarkafe cikin juna ", ban dashi sai dai ina da hanyar da zaka iya samu kudi idan zaka iya ? "me ye shi hanyar ki fa
a min dan ina samun kudin the next thing zan daukeki mu bar garin nan gabad'aya zuwa wani guri har sai munyi aure mun haihu sai mu dawo ya karasa maganar yana rungumota jikinsa farinciki ya kama kisna tace " me zai hana ka hadu kai da ganga dinka kuzo gidanmu akwai wata sabuwar motar da wani enemy dina da'ake rikonsa a gidanmu ya siyawa dad dina ku dauka kuje ku siyar kawai Murmushi Musa yayi yace "kema fa wasa wasa kin iya ta'adanci sata dai kike kokarin turamu gidanku "no ba sata bane cikar burinmu ne ". To shinkenan wannan ai mai sauki ne wace iri ce motar ?"kuma ta ina kike ganin za'a shiga cikin gidanku cikin sauki batare da an fuskanci wata matsala ba ? " ta daga kanta sama alamun tunanin har na tsawon minti goma sannan ta maida idanunta garesa tace *"land cruiser Prado ce "* Idan zaku shigo ku shigo ta katangar baya saboda itace bata da tsawo sosai amman kafin nan kuyi kokarin ku yanke wutar data bawa karfen dake kewaye da katangar , Murmushi Musa yayi yace " zan san yadda nayi amman ni bazani ba gaskiya saboda ina sonki sosai any single mistake ya faru zaki haramta gareni ni kuma abinda bazan so ba kenan nan dana rasaki gara na rasa rayuwata nan dai suka ci-gaba da tautaunawa daga karshe sukayi sallama da zumar zasu hadu gobe a wani lungun dake cikin kasuwa ..."
Bayan kwana biyu musa ya zauna da abokansa sun dauki dogon lokaci suna tautaunawa akan yadda zasu shiga gidansu kisna duk ta inda suka duba sai suga no way za'a iya kama su tunda basu da kayan aiki gashi su ba sana'arsu bace shiga irin wadan nan gidajen na masu kudi barsu dai da satar unguwa shima time to time ne sai sun nemi kudin shaye shaye sun rasa , duk yadda yayi dasu suka ce a'a a cikin abokansa ne wani mai suna sikiru yace zai hadasa da ganga din 'yan fashi da suke bola a munshi local government dake kusa da idiaraba dan su har bindiga suke da take musa ya amincewa sikiru washegari suka je tare akayi magana sannan aka fadi percentage din da kowa zai samu a idan an gama halkallar tare da basu full address din gidan kullum sai yan fashin sun kewaya zuwa unguwar su kisna batare da wani ido ya gansu ba kwatsam wata rana da misalin karfe 1:dot na dare suka fito zuwa unguwar su kisna cikin ikon Allah suka iske gidan babu wuta sakamakon an dauke wutar nepa basu tsaya bata lokaci ba suka hau yanke wayar wuta daya bayan daya suka dinga dane katangar gidan suna dira cikin gidan har suka dire duka ta kan direba suka fara suka wanda yayi kokarin fitowa ya kunna gen tambayesa mukulin motar data kawosu sukayi jikinsa na rawa yace "babu mukullin mota a hannuna ". nan suka rufesa da duka mumy dake zaune tana kaiwa Allah kukanta ta mike da sauri ta fito zuwa parlour inda ta cigaba da jin kukan direba nan take ta fahimci barayi ne suka shigo tayi saurin shiga d'akinsu zainab da tuni suma sun tashi har kisna wacce tafi zainab tsoracewa ta kamo hannunsu suka nufi dakin masu aiki asabe mai aiki da sauran ma'aikata suka nufi dakin mumy gabad'aya asabe ta mai da kofar dakin da sauri ta kulle tasa bayanta ta danne saboda dogon kofar shigowa parlour'n a bude take ba'a San wanda ya bar parlour'n last ba ita kuma mumy koda ta fito tsoro bai sa ta rufe ba suna cikin daki barayin suka shigo suka haska falo basu ga kowa ba dan haka kai tsaye suka nufi kofar dake facing dinsu suka murda aiko zee da kisna suka fasa
ara nan barayi suka shiga dukan kofar da iyakacin karfinsu suna kiran a bu
e musu , idan kofar tayi kamar zata bude sai asabe mai aiki ta sake rufewa garam ta rufe haka suka dinga dukan kofar tana budewa yafi sau biyar asabe na maidawa ta rufe amman sai da suka samu nasarar balla kofar asabe tayi wacalau gefe har kugunta ya bugewa karfen labule , mumy dake tsugunne rungume da zee da kisna bata d'ago ba kallo asabe mai aiki sukayi suna huci bacin akwai abinda suka zowa da sai sun yiwa asabe dukan mutuwa kafin su bar gidan amman duk da haka sai da daya ya waska mata mafi a fusace daya wanda ya mareta yace "ina wayoyinku da zinari ?"da sauri asabe tace "bamu da waya bare zinari barawon ya daga karfen dake rike a hannunsa zai buga mata tayi saurin cewa "ga waya can ta nuna musu amman wallahi bamu da zinari ya sauke nunfashi ya dauki wayar yana dube dube , yayinda Kisna ta gigice ta rude dan tunda taji an ambaci waya da zinira ta d'ago a hankali b taga babu alamun ganga din musa ne nan ta shiga mummunar tashin hankali dan tasan wasu barayin ne dabam dan haka cikin ta maida idanunta ta rufe gam bata sake kokarin budesu ba babbar wayar mumy na jone a caji sai dai Allah bai basu ikon ganinta ba sai karamar a hankali mumy ta d'ago kanta ta kasan ido ta kare musu kallo sun fi su goma sha acikin dakin banda gidan da wadan da ke kofar gida da tsakar gida ya tambayeta kudi tace bata da kudi duk wayoyin masu aikin sai da suka kwace da manya da kanana mumy bata ce musu komai ba illa sake kamkame yaranta da tayi tsawa ya bugawa mumy a gigice ta mike jikinta na rawa yayinda Kisna ta nade kanta da bargo "ki bamu babbar wayarki tace ai kun dauka "Bama son wannan babbar waya zaki bamu "bani da big phone karama gareni kuma kun dauka kai tsaye gaban tv ya nufa kica kica ya hau kwance tv yayi waje dashi sauran sukayi layin dady .."
Can bangare dady kuwa yaji hayaniya yaki karewa yana farkawa yaji alamun barayi ne ya fito y
kulle kofa ya nufi saman gidan ya shiga bancloy daman akwai glass ya rufe ya fara ihun ayi masa gudunmuwa barayi sun shigo "ole barayi !!! Alhaji hamza ka min harbi ,alhj sani kamin harbi barayi haka ya dinga ihun neman taimako cike da tausayawa tsabar gigitacewa ya kasa dauko bindigarsa bare ya sarrafa yana ta ihu babu wanda bai ji shi ba dan har mutanen wasu unguwar ma sunji dai hunsa kasancewar dare ne sai dai babu wanda ya fito afra da ya badamasi suka tashi "kamar Muryar dady ? Inji cewar ya badamasi babu kama shine ta fa jikinta na rawa ya yunkura zai sauko ta riko shi tana kuka ina zaka ?." Zan fita ne mana ta fashe da kuka tana rokonsa kar ya fita kai tsaye ya fita zuwa falo sai dai ya nemi mukulin get din dake kai mutun gidan dady ya rasa ya dawo cikin rawar jiki ya shiga neman layin police da kyar suka dauka ya fada musu halin da ake ciki suka ce gasu nan zuwa Samir da muradi suma suka farka a gigice daga bacci saboda jin sautin dady alamun ihun barayi yake muradi ya zabura ya mike shima Samir ya mike jikinsa na rawa kamar mazari yana neman gurin buya muradi ya fara kokarin zare laptop dinsa dana Samir da manya wayoyinsu dukansu ya kashe ya samu guri ya boye yana jiran shigowar su yayinda madu tuni ya fita da sauri taf taf ya haye saman lalluki na gidan dan ya dauka anan dady yake ya kalli yamma shima ya fara ihun "ole yadda dady ke ihu haka barayin dake waje ke dukan direba suna tambayarsa makullin mota ai suna jin dady yace "ayi masa harbi nan take suka harba bindigarsu wanda karar bindigar barayin ne tasa alhaji hamza farkawa daga bacci ya dauki bindigarsa yayi harbi jin haka yasa sukayo cikin gidan zuga guda suka haye saman gidan suka dinga dukan falon dady na sama a tunaninsu daga ciki yake ihun neman dauki , ga mukullin falon ajiki amman Allah bai basu ikon gani ba idanunsu sun ya rufeb har mukkulin yayi tsalle ya fadi basu lura ba suka sa wani karfe suna kwakulo kofar dan ya bude suna bude falon suka ga babu kowa sai kujera da tv da kayan wanki dady da'aka kawo masa dazu sababbi da wasu kayyaki suka shiga bubbude abubuwa suna neman abun dauka suka leka ko'ina basu ga abinda zasu dauka ba suka fito suka raba kansu gida biyu wasu sukayi hanyar sama lalluki guda uku suka daga kafafunsu zasu daki glass din bancoly suka ji murya daga bayansu "a'a ku dakata dady karka bude kofar tare da cewa "lafiyarku ..? Shiru sukayi suna kallonsa tsaye cike da izza da kwarjini tattare da rashin jin tsoro nan take ya shiga zuba musu ruwan bala'i "kunzo kunata damun mutane a unguwa da hauka kuna kokarin dagawa mutane hankali akan karon banza me kuke so ne da zaku damu mutane ? Suka tsaya suna kallonsa gabansu na faduwa kafin daga baya suka ce mukulin mota land cruiser Prado "mukulli kuke so ai sai ku fada sai a baku " iya mukulli mota kawai suke so ko da wani abu dan banason ku lafiyar kowa a cikin gidan nan ? ya tambayesu zuciyarsa a dake babu wani alamar jin tsoro suka gyada masa kai yace "oya ku biyoni muje ya juya suka biyo bayansa abun ya bala'in bawa dady mamaki yana tafiya suna binsa a baya har ya shiga dakin dady ya bude durowa ya ciro mukkulin ya mika musu na land cruiser Prado , suka karba kafin su fito sunyiwa wadan da suke kasa alama suka bude get suna fitowa mutum daya ya shiga cikin mota yayi reves ya kunna ya fita da motar yayinda wasu ke biye da motar suna tafiya cike da iskancin samun abinda ya kawosu wadan da suke cikin gidan ma basu gama fita ba tuni motar tayi gaba tafiya suke suna wani karairaya akan titi har motar tazo gaban gidan Alhaji sani sannan suka bubbude murfin motar suka shiga sukar bar unguwar a guje babu abinda suka yiwa mutanen gidan duk da ihun da dady yayi shi kansa dady yayi matukar mamaki barayi ne zasu ji kayi musu ihun sata basu
auki mataki ba alhalin ga abun daukar mataki a hannunsu take jikinsa yayi sanyi ya fahimci duk yadda akayi turosu akayi domin tafiya da motar gabad'aya ahlin gidan suka hallara a falo har masu aiki kisna ce kawai bata gurin muradi ya kallesu daya bayan daya bai ganta ba yace "mumy ina kisna sai lokacin ta lura bata fito ba tace" tana daki kasanta da shegen tsoro tunda ta lullube cikin bargo ban sake jin motsinta ba"sai tsaya jin abinda mumy zata fada ba kai tsaye ya nufi dakin ya soma dubata da kyar ya ganta lullube cikin bargo ta ha
a gumi bata numfashi alamun ta sume ya tallabota jikinsa ya fito daita yana kallon fuskarta "ga tsoro ga ban tsoro sunan da baba mai gadi ke kiranta dashi ne ya fado masa akan doguwar kujera ya kwantar daita ya nufi kitchen yana cewa "suma fa tayi duk sukayo kanta suna kallonta ruwa ya dauko ya tsiyaya a hannunsa ya shafa mata a gigice ta sauke nunfashi da atishawa tare da kamkame mumy a jikinta tana karkarwa a hankali take jin hirar yadda satar ta kasance tun da taji ance an dauki mota tasan duk yadda akayi daga musa ne dan haka ta kwantar da hankalinta babu wanda ya runtsa a cikinsu har sanda police suka zo dady yayi musu bayanin komai suka wuce baba mai gadi kam tattarashi akayi a cikin daren akayi asibiti dashi da direba dan tun shigowarsu yake aikin zuba zawo ajiki yana jin harbi kuwa ya sume , washegari mutanen unguwa sukayita shigowa yi musu jaje tare da barka da arziki babu wanda suka taba sai dai kowa yaji sai yace turosu akayi .." tunda aka sheidawa ma'aikata suka shiga bincike sai dai babu wani bayani kisna ta masu ta samu hanyar fita zuwa gurin Musa taji bayani sai dai babu hali
yansanda na magana da dady a waje kisna ta fito dan jin mai zasu tautauna daga can nesa ta hango muradi yana waya har lokacin kamalarsa na nan sai ma sake fitowa datayi sosai ya fita dabam acikin mutane yana wayar bilkila suka shigo gidan ya karaso inda katanga take yana nuna musu abinda yake bukata "a kara tsawon katangar bayan sati daya police suka sake dawowa babu labarin anga mota sai dai sun tabbatar wa dady za'a ga motar muddin suka fita daita idan kuma sai daita zasu yi dole za'a bukaci takardun mota muradi ya ka
rasa inda suke tsaye yace "idan kuma pieace's dinta sukayi fa suka siyar da part part dinta ?police sukayi shiru suna kallonsa dan sun san muddin sukayi haka baza'a ga motar Ba "dady abar zance motar nan mu godewa Allah da basu taba lafiyar kowa ba zan siya maka wata motar .. wannan maganar ma karaf acikin kunnen kisna tayi juyi har da tsalle tasan sunci bulus "..
Yau ma kamar sauran lokuta daga school ta zarce gurin Musa sun dade yana bata labarin abinda aka bashi ,sun balballe motar ne sun shaida part dinta har sun raba kudi ciki ya siya sabuwar waya da sababbin kaya yana bata labarin yana romancing dinta ita kuma tana murmushi dadin abinda yake mata yasa ta shagala har kusan magrib suna tare babu sallah babu salati sai faman tsotsar juna suke sannan tayi tunanin zuwa gida tana fitowa taga dare ya shigo tayi narai narai da idanu zatayi kuka ya kalleta yace " doulbe wahala ko "? Ta gyada masa alamun "eh "kije gida idan Kinga zasu taba lafiyar jikinki Kiyi abinda kika saba sai dai karki gidanmu zan samu inda zan ajiyeki "bazan ma koma gidan ba sannan bazan zauna gurinka na daura maka laifi ba azo ana tayar mana da hankali nasan inda zani suka sake komawa cikin dakin abokinsa fatai basu rabu ba sai gurin tara na dare kai tsaye gidan kawarta Farida ta nufa farida su kadai ne a flat din saman *mafeye hospital beside okekoto jeactoin* suna tare da babansu ne ka
ai dan mahaifiyarsu ta rasu dan haka kisna ta samu masauki kullum zata shirya da yamma taje su hadu da musa su sha soyayyarsu sai shadaya na dare ta dawo gidansu Farida ta kwana gabad'aya akan soyayyar Musa rayuwar gida ya fita ranta har tsawon kwanaki ashirin ana nemanta daga baya aka san inda take tana fita mumy da aunty ummin da Zainba tare da Afra suka zo gidansu farida bata boye musu komai ba ta fada musu tabbas tana gidan kuma tana zuwa gurin Musa mumy ta fashe da kuka , suka ce zasu dawo da zarar ta dawo ta kira su a waya."
hakan ce ta kasance gurin sha daya mumy taga kiran farida daman a shiryantake suka fito gabadaya har muradi matan suka shiga gidan suka isketa a parloun zata gudu mumy ta kamota "dakata babu abinda zan miki ,ta zaunar daita itama ta zauna "kullum abu daya da zarar anyi magana sau kice bakya tare da musa yanzu fa da me zaki kare kanki "?" Me ma akayi miki kisna da zaki bar gida ? tayi shiru ungo waya ki kira shi kullum ke kadai ake duka yau shima yazo yaci dukan dan ubansa na gaji da zuwa police station Ai kisna na jin haka ta rud'e dan bata son a ta'ba mata lafiyarsa gara ita a doketa ta amshi waya ta kira number the way yadda tayi masa magana ya fahimci ta kamu a hannun iyayenta dan haka ya katse kiran Zainba ta kalleta tace "mumy tashi muje gida kawai dan wallahi bazai zo ba ",me yasa kika ce haka Zainba?"Allah mumy bazai zo baki ga yadda tayi masa magana a waya ba shi din idan ba dolo bane ai zai fahimci wani abu, mumy ta gyada kai "shikenan ai kya ci dukan ke kadai wallahi muddin baki fita hanyar wannan dan iskan yaron nan ba jikinki ba zai daina cin izaya ba muje gida tayi narai narai da idanunta tace "bari na dauko rigarta ta nufi dakin su Farida jikinta na rawa ta soma neman hanyar da zata bi dan bata son komawa gida tafi jin dadin rayuwar waje tare da Musa kullum zasu ha
u idan tana gida fa ? babu hanyar fita daga dakin sai falo ,ta kalli wakaken window dakin dake kan three building bata yi tunanin komai ba ta haye ta dira sai kan saikawe ta saki wani siririn
ara mara sauti tamkar muryar mage saboda azaba ........ ..
madu da ya badamasi da muradi da Samir da suke tsaye suna jiran a fito daita suka ji fadowar abu kasa dummmmmm , afra da Zainba suma suka mike suka leka dakin data shiga wayam mamaki ya kamasu suka shiga nemanta acikin dakin "ina kuma ta shiga ? Afra tayi saurin leka bayi bata nan, a hankali idanun zainab ya kai kan window ta ganshi a bude take gabanta ya fadi "inna lillahi karda kisna ta window ta fita aunty afra tayi saurin karasowa jikin window suka leka a tare suna haska waya sai hangota sukayi a kasa bata numfashi aiko suka saka
ara suna kokarin fito wa daga dakin "shikenan kisna ta mumy .." mumy najin abinda suka ce ta rushe da kuka tana furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "kashe kanta tayi ta tambayesu jikinta na wani irin rawa hanyar fita suka yi gbdy har farida suna mata bayani ta biyo bayansu da sauri tana kuka tana furta kalmar" inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "shikenan na rasa yarinyata nasan ta mutu duk mutumin daya fado daga gidan sama mai hawa uku mutuwa zai yi jikinsu na rawa suka karaso a lokacin tuni ya badamasi ya ciccibota hankalinsa a matukar tashe saboda bata numfashin shi kuwa muradi mutuwar tsugunne yayi numfashinsa na barazanar
aukewa Samir da madu suka tsura mata ido tana kwance rai hannu Allah ,"ku samo ruwa ina ganin suma tayi da gudu madu yaje ya siyo ruwa ya dawo ya mikawa ya badamasi ya shafa mata still Bata motsa ba 'mumy na kuka tace "ku daukota muje gida kawai ta rigada ta mutu fa tayi maganar tana juyawa ta soma tafiya tana ci-gaba da kukanta". naunayen ajiyar zuciya suka sauke gabad'aya ganin ta sauke numfashi da atishawa "mumy tana raye fa suka hada baki gurin fadar haka a tare mumy da muradi suka karaso kansu muradi yayi saurin dukawa a gabanta ya kai hannu ya amsheta a hannu ya badamasi ya tsura mata idanunshi yana Kallonta hawaye na tsiyoyo daga kwarnin idanunsa cike da tausayawa yace "sannu Kisna ......"iya abinda ya iya fada kenan yayi shiri ya kasa karasa magana cikin raunin ciwo taja numfashi da kyar ta sauke tana runtse idanunta tare da rike gefen kungunta da hannu "yanzu kisna kin zabi mutuwa akan a hukunta musa?"inji cewar mumy kafin kace me tuni mutane sun cika gurin kowa na fadan albarcin bakinsa "wani mutun yace wannan yarinya Allah kadai yasan ya'yan da zaki haifa a duniya sama ba daya ba,ba biyu ba har uku ki iya fadowa ,gaskiya ku kaita aikin soja kawai shi zai fi dacewa daita muradi ya d'ago ya kalli mutumi cike da bakinciki a fili yace sai kazo ka kai ta tunda kai ne ubanta zuciyarsu cike da rauni suka
auke zuwa gida "...
Mmm Sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 34
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
....D'aki iya arfat ta basu babu kunya bare tsoron Allah musa ya mike tsaye tare da mikawa kisna hannu "tashi muje mu kwanta kinji ifemi kamar bazata mike ba sai kuma ta mika masa hannu ta tashi gudun
acin ransa suka shiga d'akin da iya arfat ta nuna musu, wata yar karamar katifa ce yashe a kasa da pillow guda daya , ya kalleta yace "ki kwanta mana ko zakiyi wanka ne ? " Ta girgiza masa kanta alamun "a'a ".
"Okya bari ni na watsa ruwa ya cire kayan jikinsa a gabanta ya saura daga shi sai singlet da boxers, tayi saurin kawar da idanunta har sanda ya fita sannan ta bu
e idanunta , bai
auki dogon lokaci ba ya dawo d'akin ya goge jikinsa kwanta a bayanta tare da janyota jikinsa ya rungumeta tsam , tayi shiru kawai tana tunanin mumy da tunanin halin da zata shiga na rashin ganinta na tsawon awanin nan ganin jikinta yayi sanyi yasa ya kai bakinsa cikin kunneta "tunanin me kike yi ifemi ?".
"Ina tunanin gida bansan me zai sake biyowa baya ba a dalilin rashin kwanana a gida ba ban ta
a kwana a waje ba ina jin tsoro halin da mumy zata shiga tayi maganar cikin harshen turanci hawaye na gangarowa daga kwarnin idanunta, bai yi magana ba illa harshensa da ya zira cikin kunnenta ya fara tsotsa take gabad'aya tsigar jikinta suka mike jikinta yayi bala'in yin sanyi ta lumshe idanunta saboda yanayin data tsinci kanta ciki na zallar qaunarta , sai daya tsotsa kunneta sosai sannan ya juyo daita suka fuskanci juna ya maida bakinsa kan lip's d'inta ,tana son hanashi abinda yake mata kamar koda yaushe sai dai zuciyarta ta kasa dan haka ta barshi ya cigaba da wasa da sansar jikinta da albarkatun kirjinta da basu gama bayyana ba a haka har bacci ya d'auketa ya zare jikinsa ya sanya kayansa ya fito zuwa tsakiyar unguwarsu inda ya kasance base ne na samari .."
Tunda kisna tasa kafa ta fita daga gidan hankalin kowa ya tashi matuka most especially aunty Afra kusan tafi kowa shiga tashin hankali , babu wanda ya samu kwanciyar hankali har sanda dady ya dawo ,hankalin mumy a tashe ta koro masa komai ,yayi shiru yana sauraronta kafin daga baya ya numfasa yace "me yasa kika
auki hukunci duka akanta da kin bari na dawo asan abun yi , yanzu ina muka san ta nufa bare mu nemota saboda Allah ?" yayi maganar cikin tsananin
acin rai , ya rage kayan jikinsa ya fito zuwa haraban gidan madu da ya badamasi da gabadaya mutane gidan har masu aiki suka biyo bayansa tare da raba kansu zuwa nemo kisna , babu inda ba'a je neman kisna ba amman Babu ita babu alamunta har unguwar su musa madu da zainab da aunty Afra sun je amman basu ganta ba sai musa suka gani zaune cikin tsakiyar abokansa suna hira madu yaji kamar yaje ya cakumi wuyar rigarsa har sai ya fito masa da kanwarsa sai dai tunanin rashin hujja ya hanashi tana gurinsa ne ko akasin haka tunda shi gashi a cikin mutane ,musa na kallonsu ya
auke kanshi yana hura hanci , ranar dai haka suka Karachi neman kisna basu ga ko mai kama daita ba babu wanda ya runtsa daga mumy har mutanen gidan kwana zaune sukayi ,mumy banda kuka babu abinda take gabanta na tsananta faduwa saboda tsananin tashin hankali , tayi da tasanin dukan kisna yafi sau babu a dadi, dady dai yayi dauriya sosai magana yake son yiwa mumy akan kukan da take sai dai kukan zucin da shima yake bai barsa yayi magana ba da zarar ya runtsa idanunsa da zumar yin Bacci sai yaga kisnarsa cikin tashin hankali sai yayi firgigib ya bude idanunsa haka suka raya wannan dari cikin tsananin tashin hankalin da basu taba tsintar kansu ciki ba ."
gari na waye suka sake bazama nemanta wasa wasa sai da suka jera kwanaki biyar suna neman kisna batare da sun ganta ba fadar tashin hankalin da mumy ta shiga ba'a magana , duk ta fita haiyacinta tayi kuka kamar ranta zai fita , tana kuka ta kira muradi da Samir ta sheida musu halin da'a ake ciki ,take zuciyar muradi yayi mummunar faduwa sannan ta cika da matsanancin mamakin kisna sam bai yi tunanin kisna zata iya aikata haka ba duk da yasan tana da rashin jin magana amman bai zaci soyayya a
an shekarunta ba har ma da guduwa ta bar gida to ina taje yayiwa kansa tambayar da bashi da mai bashi amsa ? gabad'aya daga shi har Samir suka ji kasar cairo tafi a ransu burinsu kawai su dawo gida , dan shi muradi yaso tahowa a cikin satin samir ne ya dakatar dashi "karka manta nan da kwanaki kadan zamu fara jarabawa ga buga wasa a gabanmu zuwa England muradi ya ja tsaki kana a fusace yace "mahimmanci rayuwar kisna agurinmu ta wuce duk wa
an abubuwan daka ambata ,ga mumy na cikin damuwa gaskiya bazan zauna ba tafiya zanyi idan kaga zaka iya kazo mu tafi tare idan bazaka iya ba ni zan wuce Samir ya kamoshi suna fuskantar juna cikin tsananin tashin hankali yace "ka kwantar da hankali muradi komai zai zo da sauki tunda ga dady ga ya badamasi nasan duk zasu yi komai dan gano inda take , shiru yayi kawai dan bashi da abun da zai sake cewa sai dai baya ji zai iya cigaba da zama alhalin mumy na cikin damuwa ..."
bangaren kisna da musa kuwa kasancewarsu guri
aya acikin kwanaki yasa wata muguwar shakuwa da soyayya ta sake shiga tsakaninsu wacce tafi ta da , har ta kai idan ya fita yawonsa sai ta dinga jin kamar ta rasa wani abu daya danganci rayuwarta ,sosai musa yake bata kulawa da matar yayansa har ma da mahaifiyarsa abunka da kuruciya sai kisna take ganin kamar sun ma fi sonta akan yan gidansu duk halin da 'yan gidansu suke ciki musa na kawo mata labari saboda shi yana fita ko'ina yaje yawonsa cikin abokansa ya dawo wasu daga cikin abokansa kamar fatai marly sun san kisna na gurinsa dan haka idan yan gidansu sunzo unguwar sai suyi kamar zasu fa
a musu amman tsoron musa olegele yasa basa iya fa
a sai dai suyita Kallonsu yayinda hakan ke sake bawa yan'uwa kisna haske akan lallai kisna na tare da musa .
yau ma daga massalaci dady ya wuce neman kisna yana furta "laila a illa anta subhanaka inni kuntu minal zalumi zuciyarsa cike da faduwar gaba "ya Allah kasan ban taba lalata diyar kowa ba da sunan zina Allah ka tsare min da mutunci kisna ka karkato min da hankalinta garemu tafiya kawai yake yana karanta duk wata addu'a da tazo bakinsa har gari yayi haske ya koma gida batare daya ganta ba .."
musa ya siyo wa kisna kanana kaya wando legis dogo da t shirt, kullum zata shirya su fita yawo inda suka san idanun 'yan gidansu ba zai kai garesu ba ,kwasam madu ya jiyo labarin inda suke , jikinsa na rawa ya zo gida ya fa
a aiko gabad'aya yan gidan suka nufi gidansu musa zasu shiga da hayaniya , dady ya hana ya nemi iso a gurin mahaifin musa Alhaji abdulganiyu olegele ,dattijon ya dingiso ya fito waje sanye da gajeren wando da singlet ya mikawa dady hannu amman bakinciki yasa dady ya kasa mika masa nasa hannun ya fara magana cikin
acin rai akan abinda ya kawoshi bayan mahaifin musa ya gama jin komai ya shiga gidan ya tambayi alaja mutia , kai tsaye tace masa "ita batasan komai ba amman bari ta Kira musa taji ko da gaske ne ,ta shiga daki ta kirasa ta kora masa bayanin komai ,hankalinsa bai tashi ba kamar yadda na kisna ya tashi saboda za'a rabata dashi , Kuka tasa masa tare da cewa bazata ko'ina ba ya rabu dasu idan sun gaji da wahala zasu koma gida "ki kwantar da hankali ni kaina bazan so Ki koma hannunsu ba amman alaja tace lallai nazo yanzu dan haka kema ki wuce gida ta yadda ba'a fahimci muna tare ba dan alaja bata son ansan muna tare dake ."
tare suka fito ta kowannensu ya kama gabansa ta nufi hanyar gida shi kuma ya nufi gidansu ,koda ya iso unguwarsu ya tarar da dangin kisna tsaye cirko cirko a kofar gidansu ,ko kallon inda suke bai yi ba ,zai shige gida madu yayi taku biyu zai cafko bayan wuyansa dady ya hanashi cikin tsananin bakinciki yace "ba wannan bane a gabanmu ganin kisna shine abinda muka fi bu
ata a halin yanzu ko cikakken minti goma Musa bai yi a cikin gidan ba , sai ga Alhaji abdulganiyu ya fito"Alhaji ga yaron da'ake magana akan shi sai dai yace baya tare da yarinyar da'ake nema dan haka kuyi hakuri ku je ku nemi diyarmu a gaba , dady yayi shiru yana saurarensa yana kallon Musa har ya dasa aya sannan yace "ina da karfin da ikon da zan fito da yarinyata a cikin kankanin lokaci amman banason damuwa da tashin hankali ,minti talatin kacal na baku naga yarinyata a cikin gidana idan ba haka ba rayuka zasu
aci musa dake tsaye a zauren gidansu ya karasa fitowa waje sosai yana ciccci magani "a fito maka da yarinyarka fa kace to wa kake tunanin ya
aukar maka yarinya? kaje kayi duk abinda zakayi tun da yarinyarka bata gurina me zai dameni kuje can Ku nemanta bai gama rufe bakinsa ba yaji saukar naushi a bakinsa aikin madu kenan "dan iskan makaryaci ,wa kake fadawa maganar banza ?" zan maka duka mutuwa yanzu kuma na doki banza , Khalid zai maka karya ne?" to shine ya tabbatar min da kisna tana gurinka , wallahi idan wani abu ya samu kanwata ka mutu kafin kace me dambe ne ya kaure a tsakaninsu da kyar aka rabusu musa na zagin Madu, madu nawa musa gargadin akan ya fito da kisna .
a matukar jikace suka karaso gida mumy na ganinsu empty hand's babu kisna ta rushe da wani kuka tana salati "ina yarinyata take karku ce min baku ganta ba "?Dady bai ce mata komai ba dan bakinciki gani yake duk itace silar wannan matsalar da tabi abun cikin sauki da wata killa basu tsinci kansu cikin wannan damuwar ba , ya shige d'akin shi ya zauna a kasan tayis ya tallabe kanshi da hannuwsnsa duka shi kadai yasan yadda yake jin zuciyarsa .."
Misalin karfe goma shabiyu daidai na daren ranar mai gadi gidan yaji ana buga karamin get ya tashi da sauri ya fito daga dakinsa yana tamabayar "waye ?"Alhj Hamza ne ka bude tare nake da kisna jin ya ambaci sunan kisna ya bude masa karamin get da sauri ,ya shigo rike da tsintsiyar hannun kisna mai gadi ya maida kofar ya rufe yayi gaba alhj hamza na biye dashi da kisna wacce ke dar-dar din abinda zai faru .
cikin daga murya mai gadi yayi magana a lokacin da gabad'aya mutanen gidan ke zaune a parloun cikin jimami kowane na fadar irin bala'in da za'a yi gobe idan ba'a fito da kisna ba yayinda mumy ke
akinta a kan sallaya rike da carbi tana ja hawaye shabe shabe akan fuskarta . Alhaji hamza ya tsaya a bakin parlou'n tare da yin sallama shi kuma mai gadi yana cewa ga kisna sallamarsu aka amsa suka shigo a hankali jikin madu ke rawa saboda jin sunan kisna dan shi kasa amsa sallamar yayi idanun madu na sauka a kan kisna ya nufi dakin mumy cikin sauri yace " mumy ga kisna nan ya juya da sauri ya fito wata irin zabura tayi ta mike tsaye jikinta na rawa ta fito hannunta rike da gefen zaninta alhj hamza ya samu guri ya zauna kisna ta ruku'be a jikin bango cikin tsananin tsoro da matsanancin firgici a hankali zuciyarta ke bugawa da karfi , mai gadi ya kama gabansa yana mai jin dadi an ga kisna "ina alhj realwan ? Alhj hamza ya tambaya
"Gani dady ya amsa yana
arin fitowa saboda sunan kisna daya ji an ambata ne ya fito dashi " ita din ce kuwa dady ya furta ya soma taku zai isa gareta tayi wuf ta boye a bayan Alhaji hamza tana Kuka a tunaninta dukanta zai yi."
"karka ta
a alhj sha'anin dan yau sai hakuri tunda ga yarinyarka ta dawo shikenan "ai ba dukanta zanyi ba "."Yauwa yanzu dai babu abinda zamu ce sai godiya ga Allah da yasa aka ganta tabbas tana gurin yaron nan dan ko ni na samu labari amman rashin kaukauran sheida yasa nayi shiru gata nan yanzu naganta tana la'be labe na cafkota ayi ta addu'a kuma ana kula daita Allah ya shirya mana zuri'a shiri na addinin muslinci dan Allah kar wanda ya doketa a bata abinci taci tayi wanka ya mike tare yi musu sallama , dady ya biyo bayansa yana masa godiya ...."
Afra ta karasa ta rungumeta tana kuka gaba-daya damuwar rashin kisna yasa ta nemi damuwarta ta rasa "me yasa kisna ?"Mai yasa kika tafi kika barmu Karki sake barin gida akan namiji zuciyarmu bazata iya daukar rashinki ba ,kalleni ko abinci bana iya ci kalli kowa ki gani dan Allah Karki sake kinji ta k'arasa maganar tana kuka itama Kisna kukan take ,mumy ta tsura mata ido kawai tana kallonta tana kuka duk ta rame farinta ya dusashe alamun bata samun kulawar data dace gabad'aya ta zube kamar ba kisna ba cikin tsananin tashin hankali mumy ta fara magana "yanzu kisna daga dukanki kika sa kafa kika bar gida batare da kinyi tunanin halin da zamu shiga ba ,sannan kika rasa inda zaki sai gurin wannan dan iska yaro guda nawa kike kisna da zaki zabarwa kanki irin wannan rayuwa ?
" me zaki yi da wannan dan iskan ya.....""Abar magana kowa yaje ya kwanta Allah ya tashemu lafiya ya badamasi da ya kasa magana saboda tsananin bakinciki ya nufi kofar fita Afra na biye dashi a baya tana masa magana yayi mata banza .."
Mumuy ta zuba mata abinci ta ci sosai sannan ta shiga dakinsu ta shige bayi ko kallon inda Zainab take batayi ba Dan har lokacin tana jin haushinta,a cikin daren mumy ta kira Aliyu ta sheida masa an ga kisna naunayen ajiyar zuciya ya sauke tare da furta" alhamdulillah a fili mumy dan Allah kar a sake dukanta ayi mata duk abinda take so muma inshallahu karshen shekarar nan zamu shigo sukayi sallama sai ranar Aliyu ya samu wadataccen bacci dan kullum da tunanin kisna yake kwana yake tashi shi kansa ya rasa dalilin dayasa yaji ya damu daita sosai a lokacin daya ji ta bar gida .."
washegari mutanen da suka san an neme kisna an rasa suka yita zuwa suna jajanta wa mumy tare da bata shawara akan yadda zata bullowa abun ,matar Alhaji hamza tace " sai fa kin tashi tsaye da rokon Allah dan wannan yaro da yan'uwansa ba mutanen kirki bane bare ayi tunanin hada zuri'a dasu mumy tayi mata godiya .
tun daga lokacin bacci ya kauracewa idanun mumy kullum cikin addu'a da nasiha takewa kisna da sake janta a jiki duk abinda tace tana so shi take mata haka duk abinda za'a girka a gidan sai an tambayeta haka ma dady duk zai fita office sai ya shigo dakinsu ya tambaye ta ko akwai abinda take so idan zai dawo yazo mata dashi sannan zai bata kudin kashewa dan duk hankalinta ya kwanta ta manta da musa yayinda ita kuma duk abinda mumy da dady suke mata baya gabanta burinta taga sanyi idanunta a sati biyun datayi a gida duk a takure take jikinta babu abinda take bu
ata kamar ta sanya musa a idanunta ,hanyar fita kawai take nema ta sha gwada fita sai dai mai gadi na tsaye kyam ko sallah zashi sai ya samu wanda ya tsaya masa bisa dokar dady kar abarta taje ko'ina har sai ya nemo mafuta dan ko maganar cigaba da zuwa school dinta ba'a yi an barta a gida har aka cinye zango karatu tana zaune gida ,saboda ita mumy ta daina fita ko'ina sannan ko compand din gidan bata aikenta komai masu aiki ke yi ko dan gyara d'akin da take sakata ta daina ,
lokacin da za'a koma school aka canza mata mkaranta zuwa Grange college hakan kuwa yayi bala'in d'agawa kisna hankali har kuka tayi a boye saboda tasan bazata samu damar ganin musa yadda ya kamata ba , washegari ranar farkon data fara zuwa school direba na sauketa ta fito ta nemi musa a business center har ya shirya zuwa school ya fasa ya fada mata inda zasu ha
u ...
Zuciyarsu kamar zata buga cikin tsananin farinciki suka rungume juna numafashinsu na barazanar
aukewa "i miss You ta furta masa tana kamkameshi ajikinta yace "me too ajiyar zuciya ya sauke tare da zareta ajikinsa ya kafa mata ido ",kin
ara kyau fa ifemi rashina ma bai sa kin canza ba ,ta narke fuska kamar zata saka masa kuka "bazaka gane halin da rashinka ya sakani ba ta k'arasa maganar tare da kai hannu ta shafi gefen fuskarshi kai ma kayi kyau yayi murmushi "ni ina naga wani kyau ?
"No karka ce haka kana da kyau fa sosai "dan kina sona ne shiyasa kike ganin kyauna , hannu juna suka rike suna jin kamar karsu rabu , nan ta wuni a gurinsa sai lokacin tashi ta wuce gida kullum idan aka sauketa Ko cikakken minti biyar bata yi take fitowa su jone da musa, sai ta wuni a d'akinsa suna romancing din juna sannan ta koma nesa ka
an da bakin get din school ta jira zuwan direba .
haka nan jikin mumy ya bata kisna tana tare da Musa dan haka ta kirata d'akinta ta nuna mata gurin zama "kisna har yanzu bazaki fita harka yaron nan ba ko jikina fa na bani kina tare dashi ."wallahi mumuy bama tare haka kisna tayita rantsuwa akan basa tare da musa sai dai zuciyar mumy bata amince daita ba ", yi min shiru munafukar Allah kawai bayan duk sanda kika je school kika dawo sai naji jikinki na warin maza kuma irin warin yoroba , yanzu bazaki yiwa kanki fa
a ba kisna , ki ma rasa wanda zakiyi soyayya dashi sai wannan yaron da baki yayiwa yan gidansu myawa kowa ya bude baki babu alkhairi wallahi ace wannan yaron bahaushe ne ni da kaina zan bari a miki aure a shekarunki na 12 a duniya "nifa mumy bana tare dashi "Allah yasa haka ne mumy ta hakura ta bar maganar ne dan babu yadda zatayi ."
wani abu daya
ara d'agawa mumy hankali bai wuce duk sanda kisna zata dawo daga school ba sai taga idanunta sunyi ja alamun tayi fa
a ,"idan ta tambayeta sai tace mata babu komai nan kuwa dambe ta sha da yammata musa dan lokacin ko tsayuwa taga kinyi da musa ko kalmar gaisuwa ce zata dauka son shi kike yi , itama wani bai isa ya nuna yana sonta ba yanzu za'a yi yaki dashi ,abun har ya kai su da sun fara yin dambe a tsakaninsu kamar dai yadda al'adar yoroba take saboda yawon yammatansa ,zuwa gidansu kuwa kai tsaye take zuwa ta ma daina jin kunyar 'yan unguwar su, yanzu gashi kusan dangin musa kowa yasanta cikin haka yan gidansu suka samu labari dady yasa aka kama musa da mahaifiyarsa ,da yaso a ha
e har da mahaifinsa ne sai aka ci rashin Sa'a uban bashi da lafiya yana kwance har an saka masa roban fitsari Dan haka aka wuce da Alhaja mutia tana cika tana batsewa tana sakar wa su mumy maganganu "idan wani abu ne ai yarinyarku zaku rike ,shi namiji meye nashi mai diya mace shi ya kamata ya rike abunsa ba wai a dinga damun mutane ba ,shima nayi masa gargadi yarinya kamar gwal ",tafi gwal ke kanki kinsan ruwa ba'a san kwando bane ina kisna ina wannan kwarmashashen dan naki inji cewar aunty ummi a haka dai suka karasa station suna fad'awa juna magana case akayi sosai har gurin dpo , ga musa ga kisna zaune dpo yayi musu tsakani , yace "kar a sake ganinsu tare dady ya kalli musa da kyau ",duk sanda aka sake ganinka tare daita koto ce zata shiga tsakani ,tsigil Alhaja mutia tace "ku dai jawa yarinyarku kunne ku rike mata kafafunta dan itace ke zuwa neman d'ana ke kuma kisna ko meye sunanki idan na sake ganin kafarki a gidana sai nasa adda na raba kanki gida biyu ta karasa maganar tana gyara zamanta da wuyan bubanta daya zamo tsabar bala'i .
"Aunty ummi ta kalli inspector ruky tace "ku ja masa kunne sosai muddin ya rabu da kisna nasan zata rabu dashi saboda ..." "ita dai zaku jawa kunne inji cewar alaja mutia "shi dai domin shi ke dagula mata lissafi mu yarinyarmu ba haka take ba kowa yasan kisna ba haka take ba had'uwar su ya lalata mana yarinya idan kuma itace ke binsa ni na bashi dama duk ranar data kawo kanta gurinsa yayi mata dukan mutuwa sannan ya kawo mana ita wallahi ina da tabbacin duk ranar da yayi wa kisna haka bazata sake waiwayarsa ba ta karasa maganar tana duban inda kisna ke tsaye sanye da hijab tana kallon zara zaran yatsun kafafunta "yanzu ke wannan rayuwar kika zabawa kanki duka guda nawa kike kisna inspector ruky ta mike daga inda take zaune ta kamo hannu kisna suka nufi wani office "ki rabu da yaron nan da gani ba yaron kirki bane ji yadda yakewa iyayenki kallon banza banda abunki ma ina Hausa ina yaroba kalleki sama da kasa kyakkyawa ajin farko sam baki dace dashi ba ko kuma kun taba yin sex ne yasa kika kasa rabuwa dashi ?"
Saurin girgiza mata kai kisna tayi alamun "a'a ."to meye na naci haka ? "ki rabu dashi mana " zaki rabu dashi? Kisna ta daga kanta tana hawaye "ki rabu dashi kinji an gama case dpo yace sai Musa zai kwana cell sabida yafi kisna wayo dan shi yana da shekara shatakwas a duniya , sai da alaja mutia tayi kuka sannan aka bada belinsa , anyi wannan case din ya wuce amman still kisna bata rabu da musa ba shima kuma bai rabu daita ba duk sanda taso ganinsa zata gansa shima kuma haka .
wata rana ita da zainab suna tafiya zasu gidan aunty ummi sai ga wata kawar kisna ummuna , tana ganin kisna ta washe baki tare da cewa "a'a kisna musa kenan ya kike ya kwana biyu cike da mamaki zainab ke bin yarinyar da kallo ita dai a sanin zainba realwan kisna take amfani dashi a komai nata me kuma ya kawo musa, can brain d'inta ya fahimtar daita musan da yarinyar take nufi , kisna ta ha
e rai sosai suka gaisa da yarinyar sama sama dan bata so ta ambaci sunanta dana musa a gaban zainab ba ,ai kuwa tun a hanya zainab ta fara mata fa
a kisna ta ha
e rai ",kinga banason damuwa ni nake da zuciyata kuma musa nake so dan har an duba mana ance zamuyi aure dashi amman sai mumy ta rasu ."
a matukar tsoroce Zainba ta Kalleta "kina hauka ne wace mumy ce zata rasu sannan kuyi aure ? " ke ko kun sha jinin juna ne wannan bala'in haka da me yayi kama kusan shekara biyu zuwa uku kenan ana abu daya?"Koma dai menene babu ruwanki dani dan shi nake so kuma shi zan aura har suka kai gidan aunty ummi suna musayar magana ganin fuskarsu tattare da damuwa yasa aunty ummi ta tambaye zainab ,batare da bata lokaci ba ta fadawa aunty ummi komai aiko ta hau kisna da ruwan bala'in "kece zaki mutu da yarda Allah Amman mumy tana nan tukun shegiyar yarinya mara imani mai shegen kafiyar tsiya wallahi daman kece mai laifi dan ke kika like masa , idan wani abu ya samu mumy a dalilin matsalarki da wannan
an iskan yaron wallahi bazamu yarda ba sosai aunty ummi tayi mata fa
a wanda fadan nata ke sake tunzira zuciyar kisna , a fusace ta juya ta bar gidan tana jan tsaki kai tsaye gidan kawarta zinnira ta wuce tace ta dauko mata wayar mamanta zatai kira dashi , zinnira ta dauko wayar ta bata kisna tayi gaban kadan da inda take number musa tayi diealing , suka yi magana ta koro masa duk abinda ya faru kai tsaye yace tazo gidansu ta sameshi dan yasan idan taje gida dukanta za'a yi akan matsalar ta kashe wayar ta mikawa zinnira ta wuce sauri sauri ta dinga daga kafafunta kamar zata tashi sama kai karshe ma sai data hada da gudu saboda ta matsu ta isa gidan tayi tozali da abun kaunarta koda ta isa gidan kai tsaye karamin parlour'n gidan ta nufa ko sallama babu tayi shigewarta cikin dakinsa sai dai babu shi babu alamunsa tayi shiru tana tunanin inda ya shiga tana tsaye bola yayarsa ta shigo dakin "ke lafiyarki zaki shigowa bako excuse sai wani zaro ido kike yi kamar wata barauniya ta fada tana harararta kisna tayi saurin durkushewa gabanta ta gaishe "kiyi hakuri musa nake nema "Yayi miki uwar me?" kin iya lallabo ki biyosa idan iyayenki suka sani su nemi d'agawa mutane hankali tana cikin balbale kisna da maseefa sai ga musa ya shigo ya riko hannu kisna cikin nashi yana tambayar bola "menene kike masaseefa shima ta hau shi da bala'i "dan Allah Malama karki dameni ya a gaban budurwarta zaki dinga min maseefa ince ni ake kamawa bake ba ko kin taba rakani station ne ? tayi shiru duk fa abinda kike mata idan tazo ina lura kawai ina kyaleki ne dan kin girmeni amman wata rana akan ifemi zan baki mamaki ya fada yana kama gabansa rike da hannun kisna ..."
Zainab ta dawo gida bata ga kisna ba har wajen magarib bata ganta ba kirjinta ya fara dokawa, haka nan jikin mumy ya bata babu lafiya ta kira zee "wai ina kisna ko kin barota gidan ummi ne "?"Ai ta riga ni tahowa gida nan dai ta korowa mumy abinda ya faru a tsakaninsu da fadan da aunty ummi tayi mata "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "wannan yarinya wannan yarinya Allah yasa kar ta kasheni zama mumy tayi ta rasa meke mata dadi wannan lokacin ma sai da aka
auki sati biyu ana neman kisna gashi Musa ma ba'a ganinsa sai da'aka kai ga kama iyayensa sannan kisna ta fito aiko duk yadda dady yace kar ta
a lafiyar jikinta sai da ya badamasi da mumy da madu suka mata taron dangi suka mata dukan mutuwa tana ihun "kuyi hakuri dan Allah wallahi Bazan sake ba karku kasheni wallahi na tuba na rabu dashi bazan sake zuwa inda yake ba sai da sukayi mata lilus sannan suka sakata a daki bq suka kulleta dady ya fito zashi massalaci ya leka daki ya ganta kwance tamkar matacciya sai da hawayen tausayinta ya zubo masa tana kwance ko numfashi kirki bata iyawa , washegari ranar dady yace a fito daita amman fur mumy da ya badamasi suka ce basu san zance ba mumy tace "babu inda zata fito ta zauna anan gara na kulleta a daki da na barta tana fita tana zuwa gurin wannan yaron da har yanzu kudin abinci ake bashi babu yadda dady bai yi daita ba "kasan Allah baza'a fito daita bamu taba samun matsala da kai ba tun aurenmu har zuwa yanzu to karka bari mu samu matsala akan kisna juyawa yayi kawai ya wuce ko Hajiya Aysha data zo bata goyi bayan a fito daita ba ,
abinci ta window ake mika mata yadda ake mika mata haka take ajiyewa bata ci tace gara ta mutu ta huta har zuwa lokacin dasu Samir suka dawo hankalin muradi na kan kisna dan duk abinda ke faruwa mumy na kiransa tana sheida masa komai tana kuka shi kuma rarrashinta , har tsawon kwana biyu bai ga kisna ba dan mumy bata fa
a masa an kulleta a daki ba ya fito yana gyara kwalar rigarsa sai kamshi yake zubawa kamar shagon turare tamkar wanda yayi wanka da ruwan turare , bai tsaya ko'ina ba sai dakin mumy zaune ya isketa shiru hawaye ne ke gangaro mata ganinsa yasa tayi saurin gogewa ya karaso kusa daita "wai ina kisna ne tunda na dawo bangata ba ?"Tana dakin tsakar gida can aka kulleta tunda aka ganta "what mumy what are you try to say kisna ce a bq haba haba mumy gaskiya hakan bai dace ba "shine kuwa dacewar da taje ta dauko mana abun kunya gara a kulleta a guri daya bai sake cewa komai ba har ya juya zai fita ya sake dawowa "ina key din dakin ina son ganinta.
Manage plz
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 33
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
...Zuciyarta ke beating da sauri saboda dadin muryar da yayi amfani dashi gurin yi mata magana ya bala'in tsaya mata a rai , Allah yayi kisna da matukar son namiji mai tsanani kyau da aji da miskilanci kamar muradi sai dai a yau jin muryar musa yasa ta fahimci ba iya kyau da ji da miskilanci ka
ai zai sa mutun ya kwadaitu dashi ba , shi kanshi murya abun so ne a hankali Musa ke biye daita yana kare mata kallo da kula da duk wani motsinta har suka karaso inda taro dalibai ke tsaye akan assembly suna tafi da waka tare da wara ,kai tsaye kisna ta nufi layin 'yan ajinsu ,yayinda shima ya nufi layin yan js 3 , duk abinda aka gudanar akan assembly kisna bata fahimci komai ba saboda zuciyarta na kan musa da kwad'ayin sake jin daddad'an muryarsa ,shima bangarensa hakan ce ta kasance , tun da yake bai ta
a jin irin abinda yaji akanta ba a
an shekarunsa ,da fari ya
auka saboda tsananin kyawun da take dashi ne ,sai daga baya ya fahimci ita din dai yake so ba wani abu nata ba ,dan yana jin ko bata mallaki komai ajikinta ba zai iya rayuwa daita ,har aka watse a assembly musa bai sani ba yana can duniyar tunanin kisna ,
abokinsa Abdul fatai ne ya dawo dashi ta hanyar janyo hannunsa "what're thinking musa ?"
"Am thinking of her " ya bashi amsa a takaice yana waigen ajinsu kisna cikin tsananin faduwar gaba ," abdulfatai yarinyar nan ta tafi dani dayawa ina bala'in sonta zan iya rasa raina akanta ,ka taimakeni na shawo kanta "Wai wannan yarinyar ta jiya ? "Ita fa bazan iya rayuwa babu ita ba , Abdul fatai ya kalleshi ya kwashe masa da dariya har suka karasa aji dariya yake masa sai da yayi dariya mai isar shi sannan ya kalli musa yana dafa kafad'ansa "nifa ina ganin al'amarika kamar ka fara hauka ,if not Ina Kai Ina wannan yarinyar ?" ko ka kanta kai din yoroba ne ita kuma hausa ce a cikin hausa ma daga ni ita din yar gata ce ?".
"So what ? " ai wannan ba matsala bane as far as zata saurareni ni kuma zan tsaya akanta har sai ta soni , kai banga wanda ya isa ya rabani daita ba , da kake wani maganar gata ni kuma fa daga bola na fito ? "sanin kanka ne nima dan gatan ne tunda babu wanda zai ce family olegele basu da arziki ko gata , uwa uba ni last born ne a dakinmu gashi mahaifiyata ta fi sona akan sauran yan'uwana ."
"duk nasan da wannan amman dai karka manta arzikinku na da ne yanzu bancin chiarman daya taimakawa rayuwarka ina kai ina wannan makarantar ai sai dai hange daga nesa ?" Karka fada min magana fatai " Shinkenan amman dai ka cire soyayyar yarinyar a zuciyarka dan wahala kawai zaka sha saboda idan yarinyar ta amince bai zama lallai family dinta su yarda ba dan haka ka cire soyayyarta ko kuma ka takaita dan masu son yarinyar ma suna dayawa , last week ka fara ganinta amman ni tun ranar da'aka kawota makarantar nan na lura hankalin da yawa daga cikin mazan makarantar nan ya raja'a akanta. shafa sumar kanshi musa yayi cikin tsananin jin haushin kalmar fatai na karshe ,"kai ma kasan sai dai ban furta ina sonta ba muddin aka sani babu mai son abinda nake ko dan zaman lafiyarsa ,musa ya fadi haka ne saboda kasancewarsa tantirin mara jin magana a makarantar wanda hasali gadon bala'in yayi tun daga gindin gidansu ,kowa yasan da zaman family olegele indai gurin bala'ine sai dai mutun ya gaji ya barsu .. "
koda aka fito break musa yayi juyin duniya da kisna amman fur taki sauraresa duk da zuciyarta na umartata data tsaya ta kulashi ko dan ta cigaba da sauraren muryarsa , haka ya karaci nacinsa ya hakura ya kame cikin abokansa tare da zuba mata ido hakan yasa kisna kasa tsayuwa ta koma aji ,da aka tashi daga makaranta zuwa yayi ya tsaya a bakin get har sai daya ga tashin motar gidansu sannan suka wuce shi da Abdul fatai ..."
Tun da Musa ya koma gida a daren bacci ya gagari idanunsa ,kisna ta bala'in tsaya masa a zuciya ,abun har yana bashi mamaki ,ji yake idan bata sauraresa ba zai bita har gidansu dan gara ya rasa komai nashi akan ya rasa soyayyarta , haka ya dinga juyi akan katifarsa yana jinta ajikinsa ,ita ma bangarenta har cikin dare tunaninsa ya tsananta a zuciyarta ta kasa runtsawa ,idan ta runtsa idanunta shi take gani ,ta tashi zaune ta zubawa celling dakinsu Ido tana lissafi ta yaya ita yar shekara goma zuwa sha daya a duniya zata damu kanta akan dan shekara shabiyar ? ",ita dashi duk kallon yara take musu dan yanayin jikinsa ma bazaka ta
a cewa ya girmeta ba zaka
auka sa'anin juna ne .
abu kamar wasa har gari Allah ya waye musa da kisna basu samu isasshen bacci ba , mikewa tayi ta shiga bayi tayi wanka da alwala tayi sallah bata tsaya cin abinci ba ta nufi dakin momy tayi sallama tare da tsayawa a bakin kofar domin jiran umarni daga mumy ,mumy ta bata umarnin shigowa , ta shigo cikin filin dakin bakinta dauke da sallama tana lumlumshe idanunta saboda rashin wadataccen bacci da bata samu ba, muryarta cike da shagwa'ba tace" mumy kudin school "yau wata rana mamana anyi abun arziki za'a tafi school da wuri kuma batare da anyi tsokanor gado ba ".? kisna ta yatsina fuska batare da tace komai ba, mumy ta shafa kanta cike da tsananin qaunar diyarta wacce kallo
aya tayi mata ta fahimci kamar tana cikin damuwa "har kin karya ne ?" Kisna ta daga mata kai alamun "eh "Meke damunki mamana naga idanunki sun yi wani iri ko bakya jin dadi ne ?"Lafiyata lau mumy "Are You sure ? ta sake gyada mata kai , mumy ta janyo jakarta ta ciro 200 ta mika mata dan kaidar abinda take bata kenan idan ta karya ,idan suka makara har 500 tana basu ita da zainab ,kisna ta amsa tayi mata sallama ta fito zuwa haraban gidan tana ihun kiran direbansu , shi kanshi idi direba sai da yayi mamaki ganinta a daidai wannan lokaci saboda kullum shine ke jiranta wani lokaci ma har sai yaje ya sauke zainab ya dawo bata gama shirinta ba ,hatta Principal yasan da zamanta gurin latti bata ta
a shiga school 7:30 dot ba , kullum sai an kusan gama assembly zata shiga school , bai ce daita uffan ba ya soma
arin juya kan mota a daidai lokacin da zainab ta fito rataye da jaka a bayanta ta tsaya kusa daita "ya'akayi autan mumy kece yau da wuri haka lallai za'a yi ruwa ? murmushi gefen baki kisna tayi sannan ta bude gidan bayan ta shiga ta zauna itama zainba ta shiga suka bar gidan ,yau ma kamar jiya a bakin get ta iskeshi yana rungume da hannuwansa duka a kirji yana ganinta ya sauke naunauyen ajiyar zuciya idanunsa na kanta har ta wuce shi bai ce umh ba bare uhmmm haka itama illa qirjinta da ke wani irin bugawa da karfi .."
******
Abun duniya ya taru ya damu zuciyar Afra sam ta rasa gane kanta , kullum kokari take ta tayakice soyayyar muradi a zuciyarta abun yaci tura a yanzu tafi kowa matsuwa Ali ya dawo gida sabanin da data fi kowa damuwar ya bar gida ya tafi koma ina ne sai gashi ya tafi sai dai ya tafi da rayuwarta da dukkanin farincikinta ne ,yau kimanin shekaru uku kenan da barinsa kasar kuma har lokacin basu waiwayo Nigeria ba ,a yadda take ji a bakin ya badamasi sunce sai sun ha
a digree dinsu na farko zasu dawo wannan maganar ba karamin daga mata hankali yayi ba kullum da tunaninsa take kwanta take wuni jikinta yayi bala'in sanyi ,idan kuwa ta runtse idanunta babu abinda take hangowa sai kyakkyawar fuskarsa mai
auke da miskilanci mai nuni da babu ruwansa da duk wani halitta dake cikin duniya ,ta tuna yadda yake ha
e rai a duk sanda ya ganta ,wani irin bugu zuciyarta ke yi akanshi hankalinta gabad'aya yana gurinsa ,shi kansa ya badamasi ya rasa gane inda hankalinta da natsuwarta take dan kulawar da take bashi ma ta zubar gaba-daya ta dawo shiru shiru ,idan kisna tana zagin muradi yanzu bata tsoma baki haka zata gama zaginsa ta wuce bazatace mata uffan ba tambayar duniya mumy da dady har ma da mahaifinta sun mata sai dai amsa daya take bawa Kowa babu komai gaba-daya ta kauracewa shimfidar mijinta ada ma can bata wani jin dadin auratayya dashi bare yanzu da zuciyarta ke shawagi a kasar cairo babu abinda take son da kwadayin gani kamar Ali gadanga so take ta sake daura kwayar idanunta akanshi koda kuwa zai mata kallon kaskanci daya saba mata ne ..."
******
akwai mata dayawa acikin school din dinsu Kisna sai dai lokacin kankani kisna ta shafe farinjinin wa
an da suke takama da kyau da ilimi a matakinsu na yan aji daya daga js 1 a, js 1 b, har zuwa c kisna ta zarcesu a komai , kowani matashi mai ji da kansa in ya motsa kisna zai kawowa hari saboda ita din mutunce wacce bazaka ta
a gajiya da Kallonta ba ,duk abinda zaka kalla a jikin diyaace ya burgeka kisna tana dashi cikar qirji ne kawai basu gama bayyana a jikinta ba ,
kasancewar brest d'inta irin mai gindin tasan nan ne ba suka dauko alamar fitowa , mata ma y'an'uwanta satar Kallonta suke ballantana namiji hakan kuma ya samo asali ne saboda tsananin kyaun da take dashi da jin kai mai tattare da miskilanci ,zai wahala ka ganta tana hayaniya ko yawon murmushi ,da yar uwarta mace ma bata yi ballantana namiji ko tsokanarta ta rage iya gida take yin kayanta ,tun shigowarta makaranta samarin da suka isa yammata na rubibin su so su su kuma kisna suke so, sai dai babu wanda ta yarda ta kula acikinsu ,
hakan yasa ko fita break ta daina yi saboda duk ranar data fita kuwa haka mazan zasu yita mata layi kamar zasu cinyeta dan ma wasu daga cikin daliban sun san cewar musa na mutuwar sonta sanin ko waye musa a makarantar yasa suke yi suna kaucewa bancin haka da bakaramin gurmi za'a yi ba ,kawarta kwaya daya ce zinnira muhd bandi tare suka kare primary school kuma har lokacin islamiyyarsu guda shakuwarsu ce tasa suka zabi makaranta
aya, kisna ta yarda daita sosai kasancewar itama bata da hayaniya sai dai bata kai kisna rashin son magana ba , dan ita wani lokaci tana ta'bawa ."
wannan yanayi na kisna yasa matan ajinsu suka dauki karan tsana suka daura mata musamman idan sukaji yadda samari basu da zance sai nata ita kuma kyalesu kawai take tana tarasu jira take dubunsu ya cika ta nuna musu wacece ita , kyawun kisns na bala'in daga musu hankali matuka basa kallon wulakanci da takewa samarin dake mutuwar sonta , har shi Musa daya
an kwanta mata a rai bai tsira daga wulakancinta ba, duk nacin irin na musa kisna taki sauraransa ,hatta Ugo dan Principal yace yana son kisna Bata kula shi ba bayan shi din matashi ne mai daraja da kyau ya nika Musa sau dubu bambamcisu shi Musa muslimi ne shi kuma kafuri ne , gashi dan gata ga tari ilimi boko ga tsananin kyau babu wanda yayi tsanmnin zai ce yana son kisna a yadda yake tsananin ji da kanshi da takama shi wani ne a makarantar sai gashi yana bin kisna ta so shi tana gudunsa ,duk sanda yayi mata magana sai ta wulakantashi hakan yasa aka
ara tsanar kisna a makarantar, zinnira ce kawai ke tare daita ita kanta zinnira bata tsira akan kisna ba .."
Abu kamar wasa tunanin musa ya sha kan kisna ta fara daina fahimtar komai a aji dan har class teacher dinsu sai daya fahimci haka , ya rubuta letter ya bata yace ta kai wa babanta ta amsa batare da wata damuwa ba , tana zuwa gida ta mikawa mumy farar envelope ta shige daki domin cire uniform sai dai kiran da mumy tayi mata yasa ta fito daga sauri batare data cire uniform din jikinta ba "meke damunki kinsa yau kusan wata shida kenan ina binki akan kina tattare da damuwa kice min a'a ,yanzu gashi har ta kai malamai sun fara fahimtar kina da damuwa har ta fara shafan karatunki " uban me kike tunani as age d'inki ?" Shiru Kisna tayi ta kasa magana tana wasa da yatsun hannunta fa
a sosai mumy tayi mata ta korata daki hankalin mumy bai sake tashi ba sai lokacin da sukayi exam , madadin kisna tazo na daya kamar yadda tazo a first time da second time sai tazo na uku har kusan dukanta mumy tayi kuma ta shedawa Samir da Aliyu kar su kuskura su sake aiko mata da komai daga cairo ,kuma idan zasu dawo karsu zo mata da komai , tabe baki kisna tayi a ranta tace "kar su kawo gara ma tsaraban samir tana amfani dashi na Ali kuwa bayarwa take ko ta zuba a shara ."
naci irin na musa da karfin matsayin daya samu a zuciyar kisna yasa ya shawo kanta suka fara gudanar da soyayyarsu a boye , wanda lokacin ne komai ya sake tabarbarewa sakamakon kisna ya dawo na biyar tun mumy na fa
a har ta hakura ta zubawa sarautar Allah ido sai dai ta sanya ido sosai akanta ."
A hankali soyayya mai karfi ta shiga tsakanin kisna da Musa har ta kai idan basu ga juna ba basa jin dadi dan haka ta cire lokaci cikin lokaci zuwanta islamiyya asabar da lahadi suna haduwa a unguwarsu musa , soyayyarsu ta kai har sun tsotsi jini juna da zumar babu rabuwa a tsakaninsu tare da d'aukarwa kansu alkwari kasancewa da juna muddin rai babu wanda zai kula wani da sunan soyayya ,musa ya shaidawa mahaifiyarsa batun kisna tayi murmushi tare da
aukar abun wasa ."
Wannan shekarar samir suka kare karatunsu suka tarkato suka dawo gida ,ranar murna agurin Afra ba'a magana a fili take bayyana tsantsar murnarta da farincikinta babu wanda bai yi mamakin haka ba ,
abinci kuwa ta shiryawa Aliyu yafi kala biyar cikin tsananin kulawa ta kawo abincin parlour'n ,kisna ta bita da kallon mamaki sai dai acikin zuciyarta tasan wannan rawar jikin da aunty afra ke yi ba na Allah ba ne akwai makircin data shirya dan haka ta kawo ido ta zuba tana jiran tashin bom din , muradi yayi kowa tsaraba a gidan hatta yan aikin da mumy ta dauka yayi musu tsaraba ban da Afra ,kisna kuwa kallon banza tayi masa dashi da kayan tace "kaga alamun butarsu a tare dani ko ance maka talaucina ya kai nan banaso , karka sake bani wani abu daga hannunka wanda kake aikowa ma zubar dashi nake bana sawa ,yayi shiru yana Kallonta yana mamakinta karamar yarinya daita ta har iya kallonsa tana fa
a masa magana haka, shi da yake dauki yazo ya ganta yaga yadda ta kara girma shine zata zuba masa kasa a ido , miskilancinsa bai barsa yayi mata magana ya tattara kayan ya karawa zainab ,ita kuwa Afra babu kunya ta kalleshi tace " ina tsarabarta naga ka bawa Kowa ban dani "?
Wani irin kallon rainin hankali yayi mata mai tattare da mugun kallo sannan ya
auke kanshi ya wuce daki mikewa tayi tana waige waige ganin babu kowa a parlour'n tayi wuf ta fada dakinsu muradi cikin zuciyarta take addu'a Allah yasa babu wanda ya ganta a kwance ta ganshi a dakin idanunsa na kallon celling d'akin maganganu kisna ne suke dawo masa kamar daga sama ya ganta akanshi yayi wata irin zabura ya mike yana Kallonta tunda suka girma bata ta
a kuskuren shigowa inda suke ba sai yau , cigaba da Kallonta yayi "nasan zakayi mamakin ganina Aliyu sai idan idan kayi la'akari da yanayin canji da yanayina ya samu akan dawowarka ba abun mamaki ba ,Aliyu tun barinka kasar nan na tsinci kaina cikin tsananin tashin hankali ban jima cikin dogon tunani ba na fahimci zuciyata ta kamu da matsanancin sonka tunda ta soma magana ya karkata kai yana Kallonta hankalinsa a matukar tashe yana ganin kamar abun yana faruwa ne acikin mafarki "wallahi har ga Allah nake jin sonka kuma zan kashe aurena saboda kai" still shiru yayi mata ya dauki wayarsa ya koma kan kujera ya zauna ya soma danne danne dan gaba-daya mahaukaciya ya
auketa bai ma yarda Afra ce a gabansa ba idan kuwa itace lallai wani tuggu take son hada masa shi yasa ya danna record yana
aukar maganarta yana mata dariya a zuciyarsa "muradina ....."Ta kirasa da sunan da mumy take kiransa dashi baka ce komai ba ? Cikin kaukausar muryarsa mai razanarwa yace me zance miki ? " Kinga dan girman Allah banason damuwa bana son abinda kike min ki tashi ki bar dakin nan ta matso kusa dashi tana
arin kamo hannunsa wata razananniyar tsawa ya buga mata muryarsa a fusace yace "ke fita a dakin nan dan ubanki cike da razana ta mike ta bu
e bakinta zatai magana "idan kika sake wata magana anan sai ba tona miki asiri kowa yasan abinda kika furta min a yanzu,"wallahi da gaske nake karka dauka wani makirci ne kaga ko bazaka aureni ba zan mallaka jikina ya girgiza kawai yana kallonta a dage kafin daga baya ya fara magana a dake "Kinga ikon Allah ko ,kinga kin nufe da irin wannan halin batare dana aikata ba sai gashi yau da aurenki kike furta kalmar na amshi tayin soyayyarki idan ban amsa ba na kusanceki ,kadan kika gani afra daga cikin sakkayar da Allah zai min akanki ,dan na rigada na kai kakarki zuwa garesa kuma nasan ubangijina ya amsa ki fita yanzu ko na tara miki mutane ".
murmushin gefe baki tayi tana kallonsa" sai me dan ka tara min mutane ka
auka soyayarta karya ce ko yaudara nake maka kasani soyayyata gareka gaskiya ce , kuma sai yanzu na fahimci duk abubuwan da nayi maka a baya so ne ,ko ka fadawa mutane cewar ina sonka hakan bazai sa nayi nadamar furucina ba ,sai ma dadi da zanji zan rabu da igiyar dake kaina wanda zai bani damar mallakar ka a rayuwa ...."
"wa zaki mallaka ?"Yayi mata tambayar yana watsa mata wani mugun harara "kai muradin zuciyata ,zuciyata ta makance akan......"dogon tsaki ya ja tare da juyawa da sauri domin barin dakin gbdy hakan yasa ta katse abinda tayi niyyar furta masa ta tsaya shiru tana cizon yatsa "mai yasa ban rungumeshi ajikina na saka
ara mutane su fito su samemu haka ?"
Ai kuma laifinki za'a fi gani tunda kice a dakinsa fito wa tayi tana nazarin yadda zata bullo masa .
tun daga ranar kullum da iskancin da Afra take ma muradi baya sauratonta hasali ma ko kallon inda take bayayi cikin haka wani club dinsu na Nigeria suka bukacesu da kyar mumy ta yarda suka tafi tare da Samir da mujahid cikin lokaci kankani sunan Aliyu ya daga a duniya a dalilin wannan wasan daya buga acikin lokacin ya buga wasa yafi sau goma kuma kowane sai da ya lashe zuwa yanzu ya buga wasanin da dama anan gida negeria kafin daga baya coach dinsu yayi musu hanya zuwa kasar england suka tattara suka sake barin kasar bayan sun gama buga wasa ya dawo da million kudi fiyye da kowa, gabadaya bai ci kudin ba ya mikawa mumy check , ya sha albarka sosai tace ya dauki wani abu a ciki yace ",burina kenan mumy duk abinda zan mallaka naki ne wannan karon Afra ta damesa sosai dan har ya badamasi ya so kamasu tana kuka tana rokonshi ya sota ,Aliyu bai tsaya bata lokaci ba yace wa Samir idan ya tashi su cigaba da karatunsu na biyu samir bai yi mutsu ba ya amince suka tattara suka koma
asar cairo dan sunji dadin kasar ,duk hutu Samir na zuwa Nigeria saboda soyayyar dake tsakaninsa da Zainba shi kuwa aliyu yaki zuwa ne saboda damunsa da Afra take akan dole sai ya amshi tayin soyayyarta wannan zuwa ma kisna ta sha tsaraba ita da zainab sosai ..
****
A lokaci da musa ke ss1 kisna na jss 2 ya kawo ta gurin mahaifiyarsa a wata safiyar asabar bayan sun tashi tara a islamiyya hannu biyu biyu mahaifiyar Musa ta amsheta , itama ta durkusa har kasa ta gaisheta kamar yadda yoroba ke yi ,alaja mutia ta shafa kan kisna "da gaske kina sona d'ana kuma zaki aureshi ?
Kisna ta gyada mata kai alamun "eh " kuma iyayenki zasu yarda ki aureshi banason soyayya ta wahalar min da dana ?Musa dake rike da hannu kisna yana murmushi yayi mata alama da gira dan haka tace "eh ta sake , alaja mutia taji dadi sosai "daga yau kin zama diyata ina ne gidanku waye mahaifinki ?"Nan kisna ta fada mata waye mahaifinta da inda gidansu yake alaja mutia tayi murmushin jin dadi "ai ma nasan mamanki tana siyan kayan sarka agurina a oshodi sun jima suna hira har lokacin tashi daga makaranta ya kusa, ta mike musa na rike da hannunta kafin ya rakata inda ya saba rakata a duk sanda suka ha
u ya biya gidansu abdulfatai daita ,akwai dakinsu da suke kwana duk da akwai daki na musamman da'aka cirewa Musa a gidansu Amman yafi jin dadin gidansu fatai saboda anan boy's ke haduwa ana chapter da wasa da yammata suna zuwa fatai ya sallame kowa daga daki matasan samari suka dinga satar kallon kisna suna mamaki me zatayi da musa tantiri mara jin magana hasalima gaba-daya zuriarsu yan bala'in ne har uwarsu mahaifinsu ne mai dama dama amman idan bala'i yayi bala'in da yaransa shima shiga yake yi .."
Musa Ya janyo hannunta cikin dakin suna shiga ya rungumeta tsam ajikinsa suna fuskantar juna "baki lura da yadda idanun mutane ke kanmu ba, nasan dayawa mamakin ganinmu tare suke "meye abun mamaki ta fada atakaice saboda rashin son magana ,sake matseta yayi sosai ajikinsa tare da ha
e bakinsu guri daya ya shiga tsotsa , tayi kokarin hanashi tare da zamewa sai ya nuna
acin ransa tare da cewa "bata son shi tana gudunsa , ganin ransa ya bace sai kawai ta rungumeshi ajikinta ta ha
e bakinsu nan ya dinga romocing din jikinta kusan minti talatin da kyar ta zare jikinta daga nashi tana jin wani iri ajikinta wannan shine karo na farko data ji sauyi ajikinta hankalinta a matukar tashe ta nufi gida cikin ikon Allah koda taje gida mumy bata nan dan haka ta samu natsuwar zuciya taci abinci ta shiga tsabgar gabanta ...
tunda musa ya soma ta
a jikin kisna shikenan soyayyarsa ta ninku fiyye da wacce take masa ada har ta kai ta kawo basa jin tsoron kowa ya sani suna son juna ,bayan Samir ya tattara ya koma hutu ne mumy ta san kisna na soyayya da musa ,a yadda akayi mumy ta sani kuwa shine Zainba ce tayi mata gulmar saboda ita ta lura da hakan tun dadewa har tayi mata magana sai ta tsiri gaba daita ,gani gaba tayi karfi sosai sai mumuy ta tsaresu da tambaya shine zainab ta fada mata , ranar mumy tayiwa kisna dukan mutuwa da kyar kisna ta amshi kanta da taimakon zainab da masu aikin gidan ai kisna na fitowa daga dakin mumy ta zari hijab d'inta dake shanye a igiya ta fice ta bar gidan kai tsaye unguwarsu musa ta nufa ta karo masa komai shina take yaji ya tsani Zainba a cikin ransa ya mike a fusace yana zage zage cikin harshen turanci dan shi suke yi da kisna basu fiyye yin yoroba ba ya dauki alkawarin sai yaci uban Zainba idan ya kamata da kyar abokansa suka shawo kansa ya hakura .
"to sai me idan an san muna soyayya a gidanku ke bakya son a sani ne ko me ?yayi mata tambayar yana Kallonta tayi shiru ta kasa cewa komai wata razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa take hantar cikinta kawada tace "ina so mana tunda ina sonka ya kamota ya mikar daita tsaye suka fita daga gidan ya nufi gidan matar yayansa adam daita ya koro matarsa karya da gaskiya tare da nuna mata jikin kisna "kiga fa irin dukan da mamanta tayi mata kamar ba ita ce ta haifeta ba ,iya arfat tace "da alamar ba itace ta haifeta ba dan uwa ba bazatayiwa yarta irin wannan dukan ba nan sukayi ta zagin mumy a gaban kisna, bata ji dadin yadda suke zagin mahaifiyarta ba amman tsananin tsoro ya hanata magana har kusan goman dare bata ji Musa yace mata ta tashi su tafi ba.
A hankali ta bude bakinta tace" zan wuce gida ya juyo yayi mata wani irin kallo sannan yace "babu inda zaki anan zaki kwana su da sake ganinki sai kinyi sati biyu ....."
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 35
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,.
....mumy tayi shiru kawai tana dubansa qirjinta na wani irin dokawa da matsanancin karfin gaske tana jin kamar ta cigaba da zubar da hawayen dake boye a cikin idanunta muryarta a matukar raunane tace "zauna muradina na sake fahimtar da kai halin da kisna ta jefa kanta ciki da karancin shekarunta". bai so zama ba saboda yadda zuciyarsa ke zafi da ciwon halin da kisna ke ciki amman dole tasa ya matso sosai kusa da mumy ya zauna a bakin gado saboda baya son ganinta cikin damuwa ya kamo hannunta daya cikin nashi yayinda idanunsa ke kan yatsunta masu tsananin kama danashi muryarsa a kasalance yace "mumy kada ki wahalar min da kanki gurin sake yin dogon bayani na rigada na fahimci komai sai dai addu'a zamu cigaba da yi mata da yarda Allah wannan duk mai sauki ne a gurin Allah komai zai wuce ,burina yanzu na daura kwayar idanuna akanta mumy ina son ganin kisna dan Allah karki ce a'a tayi saurin girgiza masa kai batare da tace masa uffan ba "ki fahimci muradinki wallahi ina matukar tausayawa halin da take ciki ban san yadda zan misalta miki ba amman ina jin kamar na mutu akan wannan matsalar jin furucinsa yasa babu mutsu mumy ta dauko key ta mika masa " idan ka ganta ka kulle kofar ka kawo min key karka sake ka bar kofar a bu
e " bai ce mata komai ba ya mike cike da sanyin jiki ya fice daga d'akin ya nufi zuwa haraban gidan qirjinsa na dokawa da sauri da sauri "..
A hankali ya tura kofar dakin ya sanyo gangar jikinsa bayan ya bude kofar , a natse ya daura idanunsa da suka sauya kala akanta zaune ta ha
e kafafunta guri daya ta takure jikinta tare da daura kanta akan kafafunta gabad'aya jikinta duk sashen belt ne "ya Allah ya furta a fili cikin tsananin tashin hankali ,ya dade akanta yana Kallonta itama taji motsin shigowa kuma duk da bata d'ago kanta ba tasan shi ne ya shigo saboda mayataccen kamshin turarensa na gado daya ziyarci hancinta ,a hankali ya juya ya fita tare da kulle kofar ta d'ago kanta tana jan tsaki ko cikakken minti goma bai yi ba ya sake dawowa dakin hannunsa rike da roban zuma.
Wannan karon a kwance ya ganta ta juyawa kofar baya , a hankali ya dinga daga zara zaran yatsun kafafunsa masu matukar kyau har karaso inda take kwance ya durkusa a bayanta tare da rusinowa yana leken fuskarta saurin runtse idanunta tayi saboda hucin numfasa daya sauka a gefen kuncinta , sosai ya ga ta rame fiyye da yadda ya samu labari , ya gyara tsugunonsa a bayanta ya bude roban zuman dake rike a hannunsa ya lakato ya kai daidai shashin belt din dake kwance ajikinta ya dinga bi daya bayan yana shafa mata yana jin zubar hawaye daga kwarnin idanunsa ya kasa gogewa sannan ya kasa tsaida hawayensa saboda tausayinta ,kisna mai mugun tsoron duka yau itace ke cin duka akan wani banzar jinjiri yaro , duk abinda yake mumy na tsaye a jikin window tana kallonsa itama hawayen take zubarwa, bacin wannan bala'in me zai sa ta a doketa bare har tasa a kulleta a guri daya ? ya sake kai hannunsa ya juyo daita zai duba dayan bangaren hannunta ta tashi firgice tana daga masa tsawa kamar ita da sa'anta yayinda idanunta ke runtse tace "waye ne plz zai dinga ta
a min jiki dan Allah karka sake taba min jiki banaso idan ba haka ba zan shake maka wuya ka mutu ". saurin zaro idanunsa dake tsiyayar hawaye yayi yana kare mata kallon da bai san manufarsa ba "bai damu da jin furucinta ba saboda duk a matsayin shirme ya daukesu bugu da kari yayi tunanin bata san kowaye a gabanta ba tunda har lokacin idanunta na runtse gam ya rikota sosai ta zai rungumeta ajikinta muryarsa na rawa yace "kisna ki natsu mana ni ne fa "kai wa waye ?" ban sanka ba karka sake kai hannunka jikina ta fixge jikinta tare da juya masa baya , ya tsaya yana Kallonta kawai dafe da habarsa "dama ka rabu da yar iska , shegiya mai mugun hali mai zai yi da wannan shegen jikin naki da duk wari yake ? Mumy tayi magana daga bakin window tana huci "no mumy dan Allah ki daina zaginta har yanzu kisna she's under age bata san ciwon kanta ba , dan Allah ku daina dukanta akan wannan
an iskan yaron "kai ne dai dan iska bashi ba " yaji sautin muryarta a sanyaye radau a cikin kunnenshi take jikinsa yayi mugun sanyi amman still bai ji haushinta ba sannan bai damu ba dan ya tafi son ya ganta cikin kwanciyar hankali akan duk wani shirme da zatayi ".
A natse ya mike ya bu
e kofa dakin ya fito ya kira mumy gefe "kulle kofar tukun "kai mumy babu inda zata muddin ina tsaye a gurin nan ta matso kusa dashi tana dubansa dan jin me zai ce "mumy dan girman Allah ki min alfarma budeta, kulleta bashi da wani amfani addu'a zamu taru muyi mata "addu'ar dinku banza da ikon Allah adduarku bazai yi tasiri ba indai akan ku rabani da musa ne tayi maganar acikin zuciyarta tana jan tsaki yayinda mumy tace "bafa zan yarda da zakin bakinku ba ,dady ma yayi har ya gaji ya hakura bazan budeta ba ta dai cigada da zama a nan har karshen rayuwarta babu yadda muradi bai ya da mumy ba har kuka yayi mata tace sam bata yarda ba babu yadda ya iya da rayuwarsa gashi bazai iya cigaba da mutsuwa mumy ba haka yana ji yana gani ya kulle kofar ya mika ma mumy key ya kama gabansa ai kuwa yana dawowa gida ya tattara kayansa ya koma d'akin sama dan bazai iya wuce Kisna kulle a daki bq ba tana rayuwa tamkar ta marasa galihu uwa uba fitinar afra kullum da salon iskancinta da take zuwa masa bancin shi din tsayayyen namiji da tuni tayi galaba akanshi gara ya koma sama yasan duk iskancinta bazata tsallake mumy ba ta biyosa ,tunda ya koma hankalinsa ya kwanta ganin haka yasa Samir da madu suma suka tattara suka bishi ."
wasa wasa sai da kisna tayi wata uku cif a kulle a daki sai dai a mika mata abinci ta window sannan mumy ta yarda aka budeta shima
saboda wani sati zata rubuta Junior weac dady da muradi suka ce a barta ta zana ta tsira dashi dan ko shi kansa dady bai goyi bayan tana fita da sunan karatu b
a , da kyar ta shirya tana tsinewa ya badamasi da madu a ranta saboda sune silar kulleta tace "ba dai kulleni kukayi ba byn kun dokeni zaku sani wallahi bazan zauna ba kuna tauye min hakina ba kuma ina dai musa ne bazan taba rabuwa dashi ba ko zaku mutu , ko Kallonta mumy batayi ba dady da direbansa ne suka sauketa yayi mata fa
a sosai sai daya tabbatar da ya kaita har aji sannan ya wuce office , aiko daga school kisna bata dawo gida ba ta wuce gurin musa yana ganinta gabansa ya fadi dan shi ma zuwa lokacin ya fara gajiya da tashin hankali da'ake yi akanta a fusace yace "me ya kawoki gurina ? Ta bude bakinta zatayi magana kenan ya katse mata hanzarin ta hanyar cewa "kinga dan Allah bana son damuwa da tashin hankali ki kama hanya ki wuce tunda danginki basa sona dake " zubewa kasa tayi bisa gwiwowinta tana kuka tana rokonsa "ni haka dangina suke miki kowa na sonki amman ni kullum cikin damuwa nake akanki na gaji enough kisna kowa yaje yayi rayuwarsa ya juya zai wuce ta rungume shi ta baya tana sheshekan kuka babu yadda ya iya haka ya hakura sai dai ya rantse bazai bata masauki ba tace babu damuwa ita dai burinta su dinga haduwa shiru yayi na tsawon lokaci yana tunani inda zai samu kudin da zai sha we da kwaya a hankali ya jiyo daita suka fuskantar juna ,sosai idanunta na kanshi numfasawa tayi kana tace "tunanin fa ?" ya numfasa tare da girgiza mata kai sannan yace "ina cikin matsalar kudi ne wallahi , kudi nake so ifemi ko zan samu agurinki ? yayi maganar yana tafiya hannunsu tsarkafe cikin juna ", ban dashi sai dai ina da hanyar da zaka iya samu kudi idan zaka iya ? "me ye shi hanyar ki fa
a min dan ina samun kudin the next thing zan daukeki mu bar garin nan gabad'aya zuwa wani guri har sai munyi aure mun haihu sai mu dawo ya karasa maganar yana rungumota jikinsa farinciki ya kama kisna tace " me zai hana ka hadu kai da ganga dinka kuzo gidanmu akwai wata sabuwar motar da wani enemy dina da'ake rikonsa a gidanmu ya siyawa dad dina ku dauka kuje ku siyar kawai Murmushi Musa yayi yace "kema fa wasa wasa kin iya ta'adanci sata dai kike kokarin turamu gidanku "no ba sata bane cikar burinmu ne ". To shinkenan wannan ai mai sauki ne wace iri ce motar ?"kuma ta ina kike ganin za'a shiga cikin gidanku cikin sauki batare da an fuskanci wata matsala ba ? " ta daga kanta sama alamun tunanin har na tsawon minti goma sannan ta maida idanunta garesa tace *"land cruiser Prado ce "* Idan zaku shigo ku shigo ta katangar baya saboda itace bata da tsawo sosai amman kafin nan kuyi kokarin ku yanke wutar data bawa karfen dake kewaye da katangar , Murmushi Musa yayi yace " zan san yadda nayi amman ni bazani ba gaskiya saboda ina sonki sosai any single mistake ya faru zaki haramta gareni ni kuma abinda bazan so ba kenan nan dana rasaki gara na rasa rayuwata nan dai suka ci-gaba da tautaunawa daga karshe sukayi sallama da zumar zasu hadu gobe a wani lungun dake cikin kasuwa ..."
Bayan kwana biyu musa ya zauna da abokansa sun dauki dogon lokaci suna tautaunawa akan yadda zasu shiga gidansu kisna duk ta inda suka duba sai suga no way za'a iya kama su tunda basu da kayan aiki gashi su ba sana'arsu bace shiga irin wadan nan gidajen na masu kudi barsu dai da satar unguwa shima time to time ne sai sun nemi kudin shaye shaye sun rasa , duk yadda yayi dasu suka ce a'a a cikin abokansa ne wani mai suna sikiru yace zai hadasa da ganga din 'yan fashi da suke bola a munshi local government dake kusa da idiaraba dan su har bindiga suke da take musa ya amincewa sikiru washegari suka je tare akayi magana sannan aka fadi percentage din da kowa zai samu a idan an gama halkallar tare da basu full address din gidan kullum sai yan fashin sun kewaya zuwa unguwar su kisna batare da wani ido ya gansu ba kwatsam wata rana da misalin karfe 1:dot na dare suka fito zuwa unguwar su kisna cikin ikon Allah suka iske gidan babu wuta sakamakon an dauke wutar nepa basu tsaya bata lokaci ba suka hau yanke wayar wuta daya bayan daya suka dinga dane katangar gidan suna dira cikin gidan har suka dire duka ta kan direba suka fara suka wanda yayi kokarin fitowa ya kunna gen tambayesa mukulin motar data kawosu sukayi jikinsa na rawa yace "babu mukullin mota a hannuna ". nan suka rufesa da duka mumy dake zaune tana kaiwa Allah kukanta ta mike da sauri ta fito zuwa parlour inda ta cigaba da jin kukan direba nan take ta fahimci barayi ne suka shigo tayi saurin shiga d'akinsu zainab da tuni suma sun tashi har kisna wacce tafi zainab tsoracewa ta kamo hannunsu suka nufi dakin masu aiki asabe mai aiki da sauran ma'aikata suka nufi dakin mumy gabad'aya asabe ta mai da kofar dakin da sauri ta kulle tasa bayanta ta danne saboda dogon kofar shigowa parlour'n a bude take ba'a San wanda ya bar parlour'n last ba ita kuma mumy koda ta fito tsoro bai sa ta rufe ba suna cikin daki barayin suka shigo suka haska falo basu ga kowa ba dan haka kai tsaye suka nufi kofar dake facing dinsu suka murda aiko zee da kisna suka fasa
ara nan barayi suka shiga dukan kofar da iyakacin karfinsu suna kiran a bu
e musu , idan kofar tayi kamar zata bude sai asabe mai aiki ta sake rufewa garam ta rufe haka suka dinga dukan kofar tana budewa yafi sau biyar asabe na maidawa ta rufe amman sai da suka samu nasarar balla kofar asabe tayi wacalau gefe har kugunta ya bugewa karfen labule , mumy dake tsugunne rungume da zee da kisna bata d'ago ba kallo asabe mai aiki sukayi suna huci bacin akwai abinda suka zowa da sai sun yiwa asabe dukan mutuwa kafin su bar gidan amman duk da haka sai da daya ya waska mata mafi a fusace daya wanda ya mareta yace "ina wayoyinku da zinari ?"da sauri asabe tace "bamu da waya bare zinari barawon ya daga karfen dake rike a hannunsa zai buga mata tayi saurin cewa "ga waya can ta nuna musu amman wallahi bamu da zinari ya sauke nunfashi ya dauki wayar yana dube dube , yayinda Kisna ta gigice ta rude dan tunda taji an ambaci waya da zinira ta d'ago a hankali b taga babu alamun ganga din musa ne nan ta shiga mummunar tashin hankali dan tasan wasu barayin ne dabam dan haka cikin ta maida idanunta ta rufe gam bata sake kokarin budesu ba babbar wayar mumy na jone a caji sai dai Allah bai basu ikon ganinta ba sai karamar a hankali mumy ta d'ago kanta ta kasan ido ta kare musu kallo sun fi su goma sha acikin dakin banda gidan da wadan da ke kofar gida da tsakar gida ya tambayeta kudi tace bata da kudi duk wayoyin masu aikin sai da suka kwace da manya da kanana mumy bata ce musu komai ba illa sake kamkame yaranta da tayi tsawa ya bugawa mumy a gigice ta mike jikinta na rawa yayinda Kisna ta nade kanta da bargo "ki bamu babbar wayarki tace ai kun dauka "Bama son wannan babbar waya zaki bamu "bani da big phone karama gareni kuma kun dauka kai tsaye gaban tv ya nufa kica kica ya hau kwance tv yayi waje dashi sauran sukayi layin dady .."
Can bangare dady kuwa yaji hayaniya yaki karewa yana farkawa yaji alamun barayi ne ya fito y
kulle kofa ya nufi saman gidan ya shiga bancloy daman akwai glass ya rufe ya fara ihun ayi masa gudunmuwa barayi sun shigo "ole barayi !!! Alhaji hamza ka min harbi ,alhj sani kamin harbi barayi haka ya dinga ihun neman taimako cike da tausayawa tsabar gigitacewa ya kasa dauko bindigarsa bare ya sarrafa yana ta ihu babu wanda bai ji shi ba dan har mutanen wasu unguwar ma sunji dai hunsa kasancewar dare ne sai dai babu wanda ya fito afra da ya badamasi suka tashi "kamar Muryar dady ? Inji cewar ya badamasi babu kama shine ta fa jikinta na rawa ya yunkura zai sauko ta riko shi tana kuka ina zaka ?." Zan fita ne mana ta fashe da kuka tana rokonsa kar ya fita kai tsaye ya fita zuwa falo sai dai ya nemi mukulin get din dake kai mutun gidan dady ya rasa ya dawo cikin rawar jiki ya shiga neman layin police da kyar suka dauka ya fada musu halin da ake ciki suka ce gasu nan zuwa Samir da muradi suma suka farka a gigice daga bacci saboda jin sautin dady alamun ihun barayi yake muradi ya zabura ya mike shima Samir ya mike jikinsa na rawa kamar mazari yana neman gurin buya muradi ya fara kokarin zare laptop dinsa dana Samir da manya wayoyinsu dukansu ya kashe ya samu guri ya boye yana jiran shigowar su yayinda madu tuni ya fita da sauri taf taf ya haye saman lalluki na gidan dan ya dauka anan dady yake ya kalli yamma shima ya fara ihun "ole yadda dady ke ihu haka barayin dake waje ke dukan direba suna tambayarsa makullin mota ai suna jin dady yace "ayi masa harbi nan take suka harba bindigarsu wanda karar bindigar barayin ne tasa alhaji hamza farkawa daga bacci ya dauki bindigarsa yayi harbi jin haka yasa sukayo cikin gidan zuga guda suka haye saman gidan suka dinga dukan falon dady na sama a tunaninsu daga ciki yake ihun neman dauki , ga mukullin falon ajiki amman Allah bai basu ikon gani ba idanunsu sun ya rufeb har mukkulin yayi tsalle ya fadi basu lura ba suka sa wani karfe suna kwakulo kofar dan ya bude suna bude falon suka ga babu kowa sai kujera da tv da kayan wanki dady da'aka kawo masa dazu sababbi da wasu kayyaki suka shiga bubbude abubuwa suna neman abun dauka suka leka ko'ina basu ga abinda zasu dauka ba suka fito suka raba kansu gida biyu wasu sukayi hanyar sama lalluki guda uku suka daga kafafunsu zasu daki glass din bancoly suka ji murya daga bayansu "a'a ku dakata dady karka bude kofar tare da cewa "lafiyarku ..? Shiru sukayi suna kallonsa tsaye cike da izza da kwarjini tattare da rashin jin tsoro nan take ya shiga zuba musu ruwan bala'i "kunzo kunata damun mutane a unguwa da hauka kuna kokarin dagawa mutane hankali akan karon banza me kuke so ne da zaku damu mutane ? Suka tsaya suna kallonsa gabansu na faduwa kafin daga baya suka ce mukulin mota land cruiser Prado "mukulli kuke so ai sai ku fada sai a baku " iya mukulli mota kawai suke so ko da wani abu dan banason ku lafiyar kowa a cikin gidan nan ? ya tambayesu zuciyarsa a dake babu wani alamar jin tsoro suka gyada masa kai yace "oya ku biyoni muje ya juya suka biyo bayansa abun ya bala'in bawa dady mamaki yana tafiya suna binsa a baya har ya shiga dakin dady ya bude durowa ya ciro mukkulin ya mika musu na land cruiser Prado , suka karba kafin su fito sunyiwa wadan da suke kasa alama suka bude get suna fitowa mutum daya ya shiga cikin mota yayi reves ya kunna ya fita da motar yayinda wasu ke biye da motar suna tafiya cike da iskancin samun abinda ya kawosu wadan da suke cikin gidan ma basu gama fita ba tuni motar tayi gaba tafiya suke suna wani karairaya akan titi har motar tazo gaban gidan Alhaji sani sannan suka bubbude murfin motar suka shiga sukar bar unguwar a guje babu abinda suka yiwa mutanen gidan duk da ihun da dady yayi shi kansa dady yayi matukar mamaki barayi ne zasu ji kayi musu ihun sata basu
auki mataki ba alhalin ga abun daukar mataki a hannunsu take jikinsa yayi sanyi ya fahimci duk yadda akayi turosu akayi domin tafiya da motar gabad'aya ahlin gidan suka hallara a falo har masu aiki kisna ce kawai bata gurin muradi ya kallesu daya bayan daya bai ganta ba yace "mumy ina kisna sai lokacin ta lura bata fito ba tace" tana daki kasanta da shegen tsoro tunda ta lullube cikin bargo ban sake jin motsinta ba"sai tsaya jin abinda mumy zata fada ba kai tsaye ya nufi dakin ya soma dubata da kyar ya ganta lullube cikin bargo ta ha
a gumi bata numfashi alamun ta sume ya tallabota jikinsa ya fito daita yana kallon fuskarta "ga tsoro ga ban tsoro sunan da baba mai gadi ke kiranta dashi ne ya fado masa akan doguwar kujera ya kwantar daita ya nufi kitchen yana cewa "suma fa tayi duk sukayo kanta suna kallonta ruwa ya dauko ya tsiyaya a hannunsa ya shafa mata a gigice ta sauke nunfashi da atishawa tare da kamkame mumy a jikinta tana karkarwa a hankali take jin hirar yadda satar ta kasance tun da taji ance an dauki mota tasan duk yadda akayi daga musa ne dan haka ta kwantar da hankalinta babu wanda ya runtsa a cikinsu har sanda police suka zo dady yayi musu bayanin komai suka wuce baba mai gadi kam tattarashi akayi a cikin daren akayi asibiti dashi da direba dan tun shigowarsu yake aikin zuba zawo ajiki yana jin harbi kuwa ya sume , washegari mutanen unguwa sukayita shigowa yi musu jaje tare da barka da arziki babu wanda suka taba sai dai kowa yaji sai yace turosu akayi .." tunda aka sheidawa ma'aikata suka shiga bincike sai dai babu wani bayani kisna ta masu ta samu hanyar fita zuwa gurin Musa taji bayani sai dai babu hali
yansanda na magana da dady a waje kisna ta fito dan jin mai zasu tautauna daga can nesa ta hango muradi yana waya har lokacin kamalarsa na nan sai ma sake fitowa datayi sosai ya fita dabam acikin mutane yana wayar bilkila suka shigo gidan ya karaso inda katanga take yana nuna musu abinda yake bukata "a kara tsawon katangar bayan sati daya police suka sake dawowa babu labarin anga mota sai dai sun tabbatar wa dady za'a ga motar muddin suka fita daita idan kuma sai daita zasu yi dole za'a bukaci takardun mota muradi ya karasa inda suke tsaye yace "idan kuma pieace's dinta sukayi fa suka siyar da part part dinta ?police sukayi shiru suna kallonsa dan sun san muddin sukayi haka baza'a ga motar Ba "dady abar zance motar nan mu godewa Allah da basu taba lafiyar kowa ba zan siya maka wata motar .. wannan maganar ma karaf acikin kunnen kisna tayi juyi har da tsalle tasan sunci bulus "..
Yau ma kamar sauran lokuta daga school ta zarce gurin Musa sun dade yana bata labarin abinda aka bashi ,sun balballe motar ne sun shaida part dinta har sun raba kudi ciki ya siya sabuwar waya da sababbin kaya yana bata labarin yana romancing dinta ita kuma tana murmushi dadin abinda yake mata yasa ta shagala har kusan magrib suna tare babu sallah babu salati sai faman tsotsar juna suke sannan tayi tunanin zuwa gida tana fitowa taga dare ya shigo tayi narai narai da idanu zatayi kuka ya kalleta yace " doulbe wahala ko "? Ta gyada masa alamun "eh "kije gida idan Kinga zasu taba lafiyar jikinki Kiyi abinda kika saba sai dai karki gidanmu zan samu inda zan ajiyeki "bazan ma koma gidan ba sannan bazan zauna gurinka na daura maka laifi ba azo ana tayar mana da hankali nasan inda zani suka sake komawa cikin dakin abokinsa fatai basu rabu ba sai gurin tara na dare kai tsaye gidan kawarta Farida ta nufa farida su kadai ne a flat din saman *mafeye hospital beside okekoto jeactoin* suna tare da babansu ne ka
ai dan mahaifiyarsu ta rasu dan haka kisna ta samu masauki kullum zata shirya da yamma taje su hadu da musa su sha soyayyarsu sai shadaya na dare ta dawo gidansu Farida ta kwana gabad'aya akan soyayyar Musa rayuwar gida ya fita ranta har tsawon kwanaki ashirin ana nemanta daga baya aka san inda take tana fita mumy da aunty ummin da Zainba tare da Afra suka zo gidansu farida bata boye musu komai ba ta fada musu tabbas tana gidan kuma tana zuwa gurin Musa mumy ta fashe da kuka , suka ce zasu dawo da zarar ta dawo ta kira su a waya."
hakan ce ta kasance gurin sha daya mumy taga kiran farida daman a shiryantake suka fito gabadaya har muradi matan suka shiga gidan suka isketa a parloun zata gudu mumy ta kamota "dakata babu abinda zan miki ,ta zaunar daita itama ta zauna "kullum abu daya da zarar anyi magana sau kice bakya tare da musa yanzu fa da me zaki kare kanki "?" Me ma akayi miki kisna da zaki bar gida ? tayi shiru ungo waya ki kira shi kullum ke kadai ake duka yau shima yazo yaci dukan dan ubansa na gaji da zuwa police station Ai kisna na jin haka ta rud'e dan bata son a ta'ba mata lafiyarsa gara ita a doketa ta amshi waya ta kira number the way yadda tayi masa magana ya fahimci ta kamu a hannun iyayenta dan haka ya katse kiran Zainba ta kalleta tace "mumy tashi muje gida kawai dan wallahi bazai zo ba ",me yasa kika ce haka Zainba?"Allah mumy bazai zo baki ga yadda tayi masa magana a waya ba shi din idan ba dolo bane ai zai fahimci wani abu, mumy ta gyada kai "shikenan ai kya ci dukan ke kadai wallahi muddin baki fita hanyar wannan dan iskan yaron nan ba jikinki ba zai daina cin izaya ba muje gida tayi narai narai da idanunta tace "bari na dauko rigarta ta nufi dakin su Farida jikinta na rawa ta soma neman hanyar da zata bi dan bata son komawa gida tafi jin dadin rayuwar waje tare da Musa kullum zasu ha
u idan tana gida fa ? babu hanyar fita daga dakin sai falo ,ta kalli wakaken window dakin dake kan three building bata yi tunanin komai ba ta haye ta dira sai kan saikawe ta saki wani siririn
ara mara sauti tamkar muryar mage saboda azaba ........ ..
madu da ya badamasi da muradi da Samir da suke tsaye suna jiran a fito daita suka ji fadowar abu kasa dummmmmm , afra da Zainba suma suka mike suka leka dakin data shiga wayam mamaki ya kamasu suka shiga nemanta acikin dakin "ina kuma ta shiga ? Afra tayi saurin leka bayi bata nan, a hankali idanun zainab ya kai kan window ta ganshi a bude take gabanta ya fadi "inna lillahi karda kisna ta window ta fita aunty afra tayi saurin karasowa jikin window suka leka a tare suna haska waya sai hangota sukayi a kasa bata numfashi aiko suka saka
ara suna kokarin fito wa daga dakin "shikenan kisna ta mumy .." mumy najin abinda suka ce ta rushe da kuka tana furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "kashe kanta tayi ta tambayesu jikinta na wani irin rawa hanyar fita suka yi gbdy har farida suna mata bayani ta biyo bayansu da sauri tana kuka tana furta kalmar" inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "shikenan na rasa yarinyata nasan ta mutu duk mutumin daya fado daga gidan sama mai hawa uku mutuwa zai yi jikinsu na rawa suka karaso a lokacin tuni ya badamasi ya ciccibota hankalinsa a matukar tashe saboda bata numfashin shi kuwa muradi mutuwar tsugunne yayi numfashinsa na barazanar
aukewa Samir da madu suka tsura mata ido tana kwance rai hannu Allah ,"ku samo ruwa ina ganin suma tayi da gudu madu yaje ya siyo ruwa ya dawo ya mikawa ya badamasi ya shafa mata still Bata motsa ba 'mumy na kuka tace "ku daukota muje gida kawai ta rigada ta mutu fa tayi maganar tana juyawa ta soma tafiya tana ci-gaba da kukanta". naunayen ajiyar zuciya suka sauke gabad'aya ganin ta sauke numfashi da atishawa "mumy tana raye fa suka hada baki gurin fadar haka a tare mumy da muradi suka karaso kansu muradi yayi saurin dukawa a gabanta ya kai hannu ya amsheta a hannu ya badamasi ya tsura mata idanunshi yana Kallonta hawaye na tsiyoyo daga kwarnin idanunsa cike da tausayawa yace "sannu Kisna ......"iya abinda ya iya fada kenan yayi shiri ya kasa karasa magana cikin raunin ciwo taja numfashi da kyar ta sauke tana runtse idanunta tare da rike gefen kungunta da hannu "yanzu kisna kin zabi mutuwa akan a hukunta musa?"inji cewar mumy kafin kace me tuni mutane sun cika gurin kowa na fadan albarcin bakinsa "wani mutun yace wannan yarinya Allah kadai yasan ya'yan da zaki haifa a duniya sama ba daya ba,ba biyu ba har uku ki iya fadowa ,gaskiya ku kaita aikin soja kawai shi zai fi dacewa daita muradi ya d'ago ya kalli mutumi cike da bakinciki a fili yace sai kazo ka kai ta tunda kai ne ubanta zuciyarsu cike da rauni suka
auke zuwa gida "...
Mmm Sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 36
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
.....Suna zuwa gida muradi ya
auke cak ya nufi cikin gida daita ya kwantar daita akan doguwar kujera mai zaman mutun uku yana Kallonta ta runtse idanunta gam alamun bata son kallonsa gashi bata so ya
auketa ba , gabad'aya haushinsu take ji "mai yasa bata mutu ba a sanda ta fado ta huta da rayuwar duniya . ita fa da tayi rayuwa babu musa gara ta mutu dan wani irin zazzafan so take masa wanda take jin bazata iya wata rayuwar jin dadi ba idan bata tare dashi , gabad'aya yan'uwanta suka zakayeta suna Kallonta suna kukan zuci yayinda mumy ke zubar da hawaye wasu na sake gangaro wa tana korowa dady abinda ya faru aiko yana gama ji ya hau bala'i cikin tsananin fushi da tashin hankali ",yar iskar yarinya kawai idan kin mutu kin mutu kafura dan wuta zaki direct tunda kina sane kike son yiwa Allah ganfanci shi kuma wanda zaki kashe kanki akanshi ya rayu ya auri wata shashar banza shashar wofi kawai ban da haukan kuruciya irin naki me zakiyi da wannan yaron ?" Yaron da ko ganina yayi bai san ya girmama ni bare ya bude baki yayi min gaisuwar mutunci amman shine mutumin da zaki iya kashe kanki akanshi , daga yau idan kika sake kula yaron nan sai na yafeki acikin ya'yana kar ma kice ni mahaifinki ne ta inda dady yake shiga bata nan yake fita ba ,bai ta
a takaici da bakinciki abinda take yi ba irin na yau da tayi kokarin kashe kanta a karon banza cike da jin haushi yace ,kai ku tattara mata kayanta ta bar min gida taje can gidan iyayensa su karanta cikin
acin kowanensu ke Kallonta yaga yadda zata yi react zata bashi hakuri ko kuwa zata fi bu
atar barin gidan sai dai dukkanin alamu sun nuna ko ajikinta da abinda dady ya fa
a yayinda a zuciyarta tace "da za'a tattarata din akaita gidansu da gaske zatafi son haka ai ."
Kuka mai ciwo aunty afra ta rushe dashi tana faman zance zuci "wayyo Allah wannan irin bala'i ne ya samu ita da kisna acikin lokacin
aya sun kamu da wahalallaliyar soyayya ,
Ita soyayyar Aliyu data mata kamun kazar kuka bata san ranar da zata fita a ciki ba , kisna kuma soyayyar musa wacce sam bata dace da rayuwarta ba kai gabad'aya babu gara a cikin halin taskon da suka tsinci kansu domin duk zuciyarsu bata dace da masoyan da suka kamu da soyayyarsu ba duk maganar da'ake a falon muradi bai ce komai ba illa qirjinsa dake zafi da bugawa da karfi , a natse ya mike ya shiga dakin mumy ya dauko man zafi ya dawo ya ajiye a daidai gefen kanta yana satar kallonta har lokacin idanunta na runtse tana furzar da iska wanda da gani zaka fahimci na bakinciki ne ya juya a sukwane ya shiga Kitchen ya d'auko ruwa mai sanyi ya dawo ya d'aga kanta ya zaunar daita gabadaya warin maza ya buso daga jikinta ya kaiwa hancinsa ziyara gashi jikinta yayi wani irin azababben zafi saurin
auke numfashisa da hannunsa yayi ya kasa had'iye miyo , bancin mutane dake tsaye akanshi suna da matukar mahimmanci a rayuwarsa da babu abinda zai sa ya cigaba da tsayuwa a kusa daita, dan wani irin wari take kamar na buntsoro take ya fara addu'a a cikin ransa Allah yasa wani abu bai ta
a shiga tsakaninsu da yaron ba , dan irin wannan da wuya ace babu abinda ya shiga tsakaninsu idan kuwa hakan ta kasance a tsakaninsu hakika ta cuci kanta kuma ta cuci mijinta ..".
Haka ya cije ya daure ya kai goron ruwan bakinta "ki bude bakinki Kisha ruwa "yayi maganar cike da tausayawa har ta bude bakin taji sautin muryarsa ne sai ta bude idanunta dake runtse fessssss akanshi , take kwayar idanunsa ya tsarke cikin juna wani irin bugawa zuciyar muradi yayi da matsanancin karfi wanda ya rasa dalilin haka, kwayar idanunta dake cikin nashi ke kara masa jin tsananin faduwar gaba mara misaltuwa gaba-daya yaji kuzarinsa yayi kasa saboda tasirin idanunta da kyar ya aro jarumta ya sanyawa gangar jikinsa sannan ya sake bude baki "ki daure ki sha ruwa kiji sanyi ". cike da jin haushinsa ta kawar kwayar idanunta da bakinta gefe tana yatsina fuska kamar wacce taga mugun abu a ranta tace "uban 'yan shishigi kawai a zahiri kuwa cewa tayi "bana sha ta fada a takaice tana jin haushi ".
Bai ce mata uffan ba ya ajiye roban ruwan ya lakato man zafin ya
an yaye gefen kugunta daya lura ta nan ta buge ya soma
arin shafa mata man aboniki , tayi saurin buge masa hannu "wai meye haka ne ? tayi maganar a fusace bai damu ba ya sake kai hannunsa ta sake bugewa da karfi "ni ka kalleni dan Allah banaso ? " ta karasa maganar tana kuka samir ya karaso da sauri ya
auketa da wani gigitaccen mari yana huci "kina hauka ne?" ko kuma wancan dan iskanka ya koya miki shaye shaye ne ko sa'anki ne shi dan ma kin samu zai taimakaki?" ko dan Kinga an kyaleki ba'a miki komai ba zaki kawo wa mutane iskanci ? ta dafe kuncinta daidai inda marin ya sauka tana kallon Samir hawaye na bin kuncinta "ka min daidai Samir karawa shegiya ta dawo haiyacinta inji cewa mumy ,aiko kamar jira yake ta fadi haka ya d'aga hannunsa zai
ara mari muradi yayi saurin rike masa hannu cikin zafin nama da tsananin
acin rai yake kallon Samir da mumy shima samir din kallonsa yake da muryarsa a hargitse yace "why mumy?"Mai yasa bazaku barta ba ? " dan Allah ku barta haka da me zata ji ?"Yanzu ku bakwa tausayinta as age dinta ace ta tsinci kanta cikin wannan halin ?" ai abar tausayi ce ita wallahi ni ina bala'in tausaya mata ina jin kamar na dauke kuruciyarta na maida kaina , dan ko ni na tsinci kaina cikin halin da take ciki dole a tausaya min bare ita kamar yarinya yar shekara shabiyu zuwa shauku a duniya ya karasa maganar yana tsaida idanunsa sosai akan Samir "Kai kuma Samir to be your last warning da zaka mareta wallahi idan ka sake tabata zamu samu matsala da kai ."mun dade bamu samu matsala ba muddin akan wannan shegiyar yarinyar ce da ........""karka sake zaginta da kalmar shegiya muradi ya yi maganar a fusace yana huci kamar zai shake wuyan Samir , dady ya shige part dinsa na kasa cike da takaici da bakinciki ya barsu suna sa'insa a tsakaninsu ,Afra ta matso kusa da kisna tana wani kuka tamkar ranta zai bar gangar jikinta ta rungumeta tsam ajikinta batare da ta damu da warin da take ba zuciyarta na zafi ta fara magana cikin muryar kuka "kisna kiyi wa Allah kiyi hakuri ki rufa mana asiri ki rabu da yaron nan kullum ke kadai ke shan wahala shi yanzu haka yana can gidansu kwance a bayan uwarsa ya barki cikin damuwa da tashin hankali ta fadi haka saboda ita kadai tasan yadda kisna ke ji a zuciyarta so ba karya bane sai dai ita dince bata kai soyayyarta inda ta dace ba karami yaro wanda duka bai bata ya wuce 4 to 5 year ba ,bama wannan ba shaye shayen da yake uwa uba rashin kunya sam bai dace daita ba"...
" ki rabu dashi kisna kiyi min alkwarin zaki rabu dashi ki tausaya mana dan Allah ,wallahi idan an barki dashi wahala zaki sha a gidansa inji cewar zainab ,kisna Kuka, mumy kuka , Afra kuka hatta zainab kuka take tana shawarta kisna data rabu da musa "dama kun daina kuka kuna hasarar hawayenku dan wannan yarinyar bata jin magana ,
zuciyarta bata da kyau ,a yadda nake Kallonta zata iya kashemu akan yaron nan inji cewar madu "wallahi kamar ka sani bakar zuciya gareta da shegen nacin jaraba Samir ya karasa maganar zai zuba mata tankwashe a tsakiyar kanta muradi ya sake ri
e masa hannu " wancan yaron yafi dacewa kaje kama dukan mutuwa amman ita dukan data sha akanshi ya isa haka dan Allah ku barta haka wallahi ina jin zafin dukan da kuke mata har cikin raina yayi maganar kamar zai yi kuka "kana tausayinta alhalin ita bata tausayinkanta gashi kai din ma bata barka da rashin mutuncinta "babu komai duk abinda zata min ta min babu ruwanka .."Mumy ta numfasa sannan ta soma magana cikin zafin zuciya ",Wallahi kisna muddin kika nace sai yaron nan zaki aura bazan yafe miki ba , kuma zan cireki cikin ya'yana kamar yadda mahaifinki ya fa
a ke ko kin aureshi auren bazai yi albarka ba wallahi ko mutuwa nayi kuka yi aure ban yafe ba kuma na dinga damunku kenan dan na dinga zuwa muku a mafarkinku ruhina bazai barku kuyi rayuwa mai kyau ba " . ta karasa maganar tana kuka har da shesheka muradi ya karaso gareta cikin tsananin tashin hankali "haba mumy dan Allah kiyi hakuri ki daina fadar haka kowani bawa da irin tasa qaddara muyi fatan babu qaddarar aure a tsakaninsu ya kamota ya zaunar daita ya dauko goron ruwan daya daukowa kisna ya bata "ki sha ruwa mumy inshallahu ma bazasu yi aure ba wanda kiku bata shi zata aura ....."
Tsaki kisna taja "kinibabban banza kawai kalli yadda ya wani zakalkalewa ai sai kazo ka hana , auren ni da Musa kamar anyi an gama idan kuma anyi mutu ka raba ". Kuka mumy ta cigaba da yi gwanin ban tausayi "dan girman Allah mumy ki rufa mana asiri ki tausayawa rayuwarta ki daina kuka zubar hawayenki ba karamin maseefa da tashin hankali bane gareta madadin abubuwa suyi sauki sai suyi gaba dan Allah ki daina kuka ta kai hannu ta goge hawayen wasu na sake zubowa "Kiyi hakuri mumy Kiyi mata addu'a shi tafi bukata "naji muradi na gode kwarai da gaske Allah ya albarkaci rayuwarku gaba-daya ita kuma Allah ya shiryeta shiri na addinin musulunci "ameen ya furta a kasan makoshinsa shi kansa ji yake kamar yayi kuka bayan bakinciki abinda mahaifinsu yayiwa mahaifiyarsu wannan shine bakincikin da sake yiwa zuciyarsa kawanya wallahi da bawa na yayewa wani bawa maseefa daya cirewa kisna dan ta samu sausauci .."
Zainab ta kamota "muje daki ki yi wanka ki huta dan Allah kiyiwa kanki fa
a tunda mumy da dady sunki amincewa da Musa ki ciresa a ranki ke bama rashin amincewarsu ba kinyi kankatar da lamari na soyayya , ta nufi daki daita tana mata nasiha suna shiga dakin kisna ta fixge jikinta tana watsa mata mugun kallo mai ha
e da harara "dan Allah Malama ki rabu dani duk kin dameni kamar ba dake aka kulla min munafurci ba ,wai ma ina ruwanki da rayuwata ne da kike son samir na taba cewa karki so shi ?"Samir dabam musa dabam, idan irin Samir kike so babu wanda zai hanaki aurensa ke musan ma da natsatsen ne koda yake yoroba za'a iya barin ki aure shi tunda muslimi ne , gashi ance shaye shaye yake kuma har yanzu maman shi tace kudin abinci take bashi ,da me zai kula dake idan kin aureshi "babu ruwanki da abinda zai kula dani ko kasa zai bani ina son shi haka kuma karki sake tsoma bakinki cikin maganata idan ba haka ba zamu samu babbar matsala ,kiyi harkarki nayi tawa babu dole ta soma taku tana dingisa kafa tare da rike kugu ta shige bayi tana jan tsaki ,zainba tayi sororo tana bita da kallo "lallai kisna tayi nisa a son musa .." a parlou'n ma kowa maganar suke tayi kafin daga baya kowa ya kama gabansa, yayinda muradi ya kudurta a ransa gobe zai sa ayiwa musa dukan mutuwa sai dai take wani bangaren na zuciyarsa ya kwabesa akan hukuncinsa da zai
auka dan komai zai iya kwabewa gara ya nemi hanyar kuburta da kisna daga sharrinsa akan ya dauki matakin dukan yaron dan dukan da zai sa a masa zai iya tashesa aiki yana kwance rungume da hannuwansa a qirji gaba-daya ya nemi bacci ya rasa sosai yayi zurfi cikin tunanin rayuwa .." hakan yaji dumin hawaye na gangaro masa kawai ya rushe da wani irin kuka don a ganinsa shine abinda ya kamacesa , tunani yake yana son newa kisna mafuta bazai iya barin musa ya cigaba da cutar da rayuwarta a karon banza ba Allah Sarki mumy tana da kokari sosai akan tarbiyar yara ya'yan da ba nata ba ma tayi rawar gani akansu ,mufeeda Zahra afra aunty ummi duk a gidan suka yi ray
uwarsu cikin kwanciyar hankali sai ita kadai data rage mata a rayuwa kuma diyar data fi kauna a duk fadin duniya duk abinda mumy zata so dole shima ya jajurce akanshi duk da yasan ta tsaneshi tsana mafi girma amman bazai taba barin rayuwarta ta muzanta ba zai yi duk abinda zai yi akan ta dawo natsuwarta a hankali ya mike ya fice daga dakin Samir dake lura dashi ya bishi da kallo batare daya ce masa uffan ba dan kamar an kulle masa baki illa dai shatatar hawaye da yake ilahirin zuciyarsa na kunna tunda muradi yake juyi yana kuka shima ya rasa natsuwarsa yasan tunda ya zubar da hawaye akan lamarin yana cikin tsananin bakinciki halin da kisna take ciki kai tsaye dakinsu kisna ya nufa wanda rabon da da shiga dakin ya jima sosai tun tasowarta yayi sallama ya sameta ta baje a kan katifa tana juyi rike da gefen kugunta dake mata ciwo tana ganinsa ta zuba masa idanuwa batare data amsa sallamar da yayi ba har sanda yayiwa kanshi gurin zama a gefenta idanunsa sunyi jazur tamkar garwashin wuta saboda kukan da yayi a kallon da yake mata ya
an fahimci jikinta yayi sanyi dan babu alamun hayaniya a tattare daita muryarsa a tsarke yace "ina don zamuyi magana dake ".ta yunkura ta mike zaune tana masa kallon sama da kasa fuska a bace sannan ta kalli inda zee ke kwance sannan ta dawo da dubanta ga muradi yace murya a sanyaye "ki fa
a min me kike so anan duniya ni Aliyu na dauki alkawarin zan miki shi dan ki rabu da yaron nan iyayenmu su samu kwanciyar hankali ?yatsina fuska tayi saboda jin abinda yace sannan ta juya zatayi kwanciyarta yayi saurin riko tafin hannunta batare daya shirya wa hakan ba ta tsira masa ido kawai shima kallonta yake gabansa na faduwa "ki fa
a min wallahi zan miki dan kwanciyar hankalinki dana mu ","babu abinda za'a min daya wuce abarni nayi rayuwa da Musa"Musa da kike gani ba mutumin arziki ba sannan ba masoyi bane wallahi daya yana da nagarta da zaki yi rayuwar jin dadi dashi as age dinki zan yarda kuyi aure "Ni ka sakar min hannu kuma ka fice daga dakin wallahi ni shi kawai za'a bani nayi farinciki ta sanya hannu ta goge hawayen da suka samu nasarar zubowa daga kwarnin idanunta ",me zakiyi da wannan yaron zan sake nusar dake ba aure ba hatta tarrayarki dashi ma guba ne "ni ka daina fada min haka idan zama da kai a gurin daya bai zama guba ba ta yaya tarrayata da Musa zai zama guba? muradi ya zuba mata rinannnun idanunsa wadan da suke cike da bakincikin jin furucinta ransa yayi mugu mugun
aci har zai sake cewa wani abu sai kuma ya fasa ganin bazata fahimcesa ba ya mike jikinsa a sake ya fice ta bishi da kallo ta ja tsaki "mahaukacin banza kawai da wofi me kake dashi da maye min gurbin Musa a rayuwata kai din ma da mahaifina ne ya taimaki rayuwarka ya yantoka daga shingi bazan har yanzu baka da abinda zaka bani nayi farinciki " .
Gabad'aya kan dady ya kulle zaune kawai yake a bakin gado yana tunani sai dai ya rasa mafuta
auka akan musa duk inda aka je aka dawo shi za'a bari aciki matsala saboda shi ke da diya mace , ji yake tamkar zai mutu dan wani irin zafi zuciyarsa ke masa yayinda kansa ke mugun sarawa "mai ya kamata yayi domin kubutar da rayuwar 'yarsa ? A hankali ya mike tsaye ya soma sintiri a dakin kwakwaluwarsa na tunani bangaren mumy kusan tana cikin irin halin da dady yake ciki sai dai ita ta d'auro alwala tana kan dadduma tana kaiwa Allah kukanta tana jin radadi rayuwar da kisna ta daukarwa kanta mumy ta fashe da wani irin kuka mai kona zuciya tare da daga hannuwansa da hawaye shabe shabe da muryar kuka tana cewa "ya Ubangiji kana jinmu kana ganinmu da ikonka muka samu kanmu a cikin wannan halin da muke ciki kaine mai tsarawa bawa rayuwa cikin iliminka , mun san kai ka qaddaro mana wannan jarabawa ba don baka son mu ba sai dan ka jarabi immaninmu ina rokonka Ubangijin a'arshi mai girma ka saisauta mana ka hadamu da abinda zamu iya ka kawo mana sauki cikin lamurramu ka duba rayuwar kisna ka yanke mata wahala ka bamu hakurin da rashin jin maganarta ,kasa taji maganarmu albarkacin fiyyayen halitta
har zuwa washegari dady bai san abinda ya kamata yayi ba ,bayan yayi wanka ya kintsa ya kira d'an'uwansa Alhaji marwan sun dade a cikin turakarsa suna tautaunawa akan matsalar kisna kafin daga baya Alhaji marwan yace zai fad'awa malam sharu domin ya tayasu da addu'a tare da yi musu farraku sannan a hada mata da rubutu dangana tana sha da wannan shawarar suka rabu ."
Bangare afra itama tana cikin damuwa fiyye da kisna dan har damuwa tasa tayi miscarege ta suma batasani ba a dalilin ciwon cikin daya turnuketa bata tashi sanin inda take ba sai data kwana ta yini a asibitin mijinta sannan ta farfado ta ganta akan gadon asibiti ta rasa babynta tayi kukan bakinciki duk da bata son ya badamasi amman taji zafi da radadin zubewar cikin da batasan dashi ba ,tunda ta farfado tasan abinda ya faru babu abinda take sai kuka da bakinciki halin data tsinci kanta da tunanin halin da zata bi ta kubutar da zuciyarta dan bayan damuwar da tashin hankali da take ciki na halin da kisna take ciki har da bakinciki kamuwa da son muradi ya haifar mata da komai gaba-daya ta rasa me yake mata dadi a duk fadin duniya bata son ya badamasi sai muradi shi kuma anan duniya babu halittar daya tsana sama daita dan ko bude Idanunshi bai so ya ganta ta juya ta kalli bangon dakin hawaye na bin kuncinta kullum cikin nadama da danasanin abinda tayi masa take a wannan karon zata yi yunkurin yin addu'ar domin neman sausauti agurin Allah dan yadda take jin zuciyarta zata iya komai akan ta mallaki muradi sosai dangi sukayi bakinciki rasa cikin afra har kuka sai da ya badamasi yayi sai da mumy tayi ta rarrashinsa .."
Alhaji marwan ne ya dauki nauyi komai kuma shi ke amso rubutun ya kawo wa kisna ,sanin da mumy tayi idan ta barta ta sha rubutun bazata sha ba zata iya zubarwa yasa take tsareta "ki sha da niyyar rabuwa da wannan yaron kinji mamana Allah yaye miki wannan maseefar dan Allah ki tausaya min ki hakura dashi ni mahaifiyarki ce zan dange da miki addu'a idan ma wani abu sukai miki Allah ya karya alkadarinsu , ina umartanki kibi umarnina ki gaugauta ciresa a ranki idan kika min haka wallahi duniya zata miki dadi saboda banason ki da yaron nan ,wallahi banci kisa a haramu ne a muslinci to da zai iya kashe yaron nan saboda yana dagula min lisafi , ki duba kiga yadda yayi sanadiyar da kika ruguza karatunki tun daga js 1 har zuwa 3 baki tsaya kin yi karatun kirki ba yanzu wannan masoyi ne .....?
Duk maganar da mumy take jinta kawai kisna take yi aranta kuwa cewa tayi " duk abinda zaku bani bazai yi tasirin da zai rabani da soyayyar musa ba son musa a jinina yake kuma bazan iya rabuwa dashi ba muna tare Muddin rai .."
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 37
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
.....Tun da kisna ta fado aunty
ummi
da zahra basu zo gidan
ba sai yau
mufeeda ce tazo tun kwana biyu da faruwar abun ,koda aunty ummi ta
ga kisna bata mata fa
ba kamar yadda ta saba saboda Aliyu yaje har gidan yayi mata magana dan ya samu labarin akan fadan datayi mata kwanaki yasa ta gudu ta bar gida
,suna zaune gabadayansu a falo suna hira
aunty ummi ta kalli mumy
tace
"mumy surukarki tace a gausheki
fa ."wacece Kenan
kuma wa take so a cikin ya'yana ? "Muradi
mana wallahi
autar sa'adatu ta mato
sosai akanshi gashi ko yaje gidan baya mata kallon arziki , Aliyu na jinta yayi bala'in ha
e rai tare da runtse idanunshi yana shafa goshinsa ..'
Mumy tayi murmushi irin nasu na manya sannan tace "Allah sarki Sa'adatu shi yasa dai idan ta ganni take
jin kunyata a she d'ana ake so
"wallahi
shi take maseefar so kullum tana bangarena tana son taji ana maganarsa duk ranar da zai buga kwallo kuwa bata da natsuwa da kwanciyar hankali ,haka zakiga ta kasa tsaye ta kasa zaune har sai taga ya lashe
idan kinga
yadda take min sai abun ya baki mamaki , ta kalleshi ya wani ha
e rai kamar ana hirar mugun abu tunda
baka zama surukina ba ai sai ka zama
surukin Abban fadel
dan gaskiya yarinyar tayi
idan ka aureta
zaka ji dadin rayuwa daita yarinya ce wacce zaka yi control
d'inta yadda kake so gashi
bata da damuwa zahra tace "duk a nawa kike wannan campaign din ?
samir yayi murmushi " da dai kin bata hakuri
dan zuciyar wannan
babu komai acikinta sai buga wasa da mamansa yayi karasa maganar yana nuna mumy , " idan
Kinga
yadda mata ke
rikicewa
akanshi sai kin sha
mamaki
,idan yana waje fa mu mata ne ,dan mata basa kallonmu a matsayin maza sai dai
babu wace zakiji yace tayi masa ko ta burgeshi sai dai kullum cikin jin tausayin mata masu kawo kansu gareshi yake , sam sam daga matan turawa har namu na hausa
basa
gabansa
,in gaya miki goshin
zamu dawo
daga england wata yarinya yar kasar coria
ta Sha
mari a gurinsa akan ta rungumeshi
saboda taji dadin wasan da yayi
bata san
wannan miskililin
ba'a yi masa
gwaninta ta wannan bangaren ba
wallahi bazan iya lissafa miki adadin matan da suka sha mari akan shishige masa da suke yi ba ya karasa
maganar yana kwashewa da
wata dariya
"ki fadawa kanwar mijinki banda shishigi dan naga yadda take rawar jiki shekaranjiya da mukaje dan ta sha mari
agurinsa ba wani abu bane ".
duk suka kwashe da dariya banda
aunty ummi data ji
haushin Samir shi da zai taya ta shawo kanshi shine zai buge da bata banzar labari ,muradi yaja
tsaki tare da mikewa ya fita daga
falon
"kin gani ba wai a zuwan an
dameshi da zance mata ,irinsu ne kuma basu iya soyayya ba idan suka tashi yi duk rude suke kaji suna baby suna marairaicewa
Samir ya karasa maganar yana sake kwashewa
dariya.. "
Aunty ummi ta barsu sai da suka saida dariyarsu shi da zahra sannan
ta dubi mumy tace "mumy ki bincika anya
aljanar dare bata auri muradinki ba
kuwa duk macen data nuna tana son shi sai yace a'a ko yabawa akayi dashi ba'a burgeshi ...?
Murmushi mumy tayi "bashi da wata aljana kawai dai lokaci ne bai yi ba idan lokacin yayi da kanshi zai kawo matarsa ,haka fa haroon mahaifinsa yake da farinjini yammata sai dai mace bata daura idanunta akanshi ba sai ta rud'e gashi daman komai nashi ya dauko babu abinda ya bari hatta tafiyarsa irinta ubansa ne"Allah sarki gaskiya mai tsanani kyau ne muddin shi Aliyu ya dauko inji cewar zahra "komai fa yadda kika ga muradi haka yake dan shi sadiq hajiya kayi tace kalar fatar uwarsu ya dauko mumy ta karasa maganar tana numfasawa tare da shiga tunanin d'anuwanta aunty ta kalli mumy tace " kuna waya kuwa dashi dan kwanaki naji kince kunyi waya "gaskiya tun daga wannan lokacin daya fahimci nice bai sake daga kirana ba daga karshe ma na daina samunsa ina matukar qaunar dan'uwana a kusa dani kowa na cikin gatanshi ban da shi kullum cikin addu'a nake Allah ya karkato da hankalinsa zuwa gida ta karasa maganar kamar zatayi kuma "ameen suka amsa dashi
daga
hirar
mahaifin Aliyu hirar kisna
suka dawo sun jima suna hira daga karshe aunty ummi tace a bata kisna ta tafi daita gidanta
tayi mata kwana biyu ,mumy tace "a'a anan ma da muke kulawa daita ba'a tsira ina ga gidanki
da kowa shiga bangarenki yake no excuse , har ta fita baki sani ba gara dai nan din
sai gurin
yamma aunty ummi da zahra suka bar
gidan kullum daren duniya daga mumy har dady basa bacci suna tsaye bisa kafafunsu domin kaiwa Allah kukansu , dady ne ya riga mumy sallamewa yayi lazimi sannan ya daga hannuwansa duka sama cikin kaskantar da kai a gurin ubangijinsa "ya Allah ka shirya min sakina ka sanyawa zuciyarta natsuwa Allah ka sani ban taba aikata zina a rayuwata ba Allah ka tsare min farjinta kada ka bawa wani bawa damar keta mata haddi Allah na yarda da qaddara mai kyau da akasinta na dauki wannan jarabawar a matsayin kaddarata Allah ka bamu ikon cinyeta ka shirya yara masu irin halinta shiri na addinin musulunci kasanyawa mahaifiyarta hakuri da juriya haka yayita addu'a har kusan asuba .."
Tsawon wata biyu kenan shiru Kisna ba'a je ko'ina
ba, ta
kwantar da
hankalinta
dan haka natsuwa taxo mata
,ta
ara kyau ta murmure ba kamar lukutan baya ba sai dai zuciyar na gurin musa haka shima bangarensa yana matukar son ya sanyata a idonshi ya sha zuwa unguwar sai dai tsoro na hanashi tunkarar gidan
ganin yadda ta kwantar da hankalinta
yasa hankalin mutane gidan ya
an kwanta
, kwasam
yau ta tashi da son ganin musa kamar wani aikin asiri tun safe take jaraba fita daga cikin parlour babu dama sai tayi kamar zata fita sai wani ya fado cikin haka mumy
ta shiga Kitchen
taya masu aiki girki ,dan dady ya kirata yace "parfesun nama rago yake son ci
shine ta shiga da kanta dan bata wasa da abinci mijinta iyakar
masu aiki girkin gabadaya gidan da wanda ake kaiwa masallaci sadaka akan al'amarin kisna amman na dady da kanta take girkawa , yayinda zainab ke
tsugunne tana tayata ta tattara dattin kitchen ta
fito
hannunta rike da abun kwashe shara
zata kai haraban gida sai ga kawarta naima
ta shigo parlou'n
cike da mamaki ganin ta ajiye abun kwashe shara ta rungumeta "naima yau kice a gidanmu ? "Wallahi kullum ina ta saka rana yau dai nace lallai sai naxo ko dan surutun da kike min "
Gani yadda suka shagala suna jin dadin ganin juna yasa kisna wacce ta
fito daga daki ta karaso inda suke "aunty zee bari na zubar miji da sharar tunda kinyi bakuwa "okay kisna yi sauri ki dawo ta
auki abin kwashe shara ta fita ta zubar tayi jifa da abun kwashe shara ta nufi get din aunty afra aiko taci Sa'a mai gadin gidan baya nan tay nufi kofar fita gabanta na luguden bugawa da matsanancin karfi cikin Sa'a ta fice sai unguwarsu musa tana shiga Uguwar idanu mutane caa sukayi kanta sai kallonta suke suna nunata
da baki kusan yoroba da shegen gulmar tsiya sai dai kisna bata
damu ba burinta ta daura idanunta akan musa wani mutumi mai suna eleji ya kalleta ya girgiza kai
yace "wannan yarinyar bata jin magana bata tausayin iyayenta ko me zatayi da musa ?Alfa dake zaune kusa dashi yana dinki ya bashi amsa da "kasan irin abinda yake mata killa sunji dadin juna ne yasa suka kasa rabuwa "gaskiya kuma fa da alama dan nacinsu yayi yawa most especially ita yarinyar suna Kallonta ta shige gidan olegele kai tsaye dakin alaja mutia ta nufa nan ta isketa zaune kamar koda yaushe tana ganinta ta ha
e rai tamkar taga mutuwa tana son yarinyar kodan son da takewa autatan amman yadda iyayenta suke nuna kwamatar d'anta yasa taji yarinyar ta fita ranta "me kika zo nema so kike kijawowa dana maseefa ko ? " kiyi abinda iyayenki suke so ,ada naso musa ya aureki Amman a yanzu gaskiya bazan bari ya aureki ba saboda banason yaro mai gudu ya bar gida mara tausayin iyaye ne kisna ta durkushe kasa bisa gwiwowinta tana kuka "dan Allah mumy karki ce haka kar laifin yan'uwana ya shafeni ba musa bane basa so nice basa so dan Allah ki taimakeni kada ki rabani da musa ina son shi zan iya mutuwa akanshi ta soma jan gwiwowinta ta karasa gaban alaja muti sosai tana kuka tana rokonta lura da tayi hankalin alaja muti ya koma bayanta yasa ta waigo a hankali musa ta gani tsaye sanye da gajeren wando iya gwiwa da da riga t shirt ya zuba mata ido yana kallonta kafin daga baya ya miko mata hannunsa alamun tazo garesa kasa tashi tayi "ka fahimtar da alaja yadda nake sonka wallahi bazan iya rayuwa babu kai ba idan ta rabamu mutuwa zanyi yanzu ma dan na ganka na sato hanya nazo "kunji ba baki da aiki sai satar fita daga gidanku ni dai ki rufa min asiri kudina bana zuwa police station bane Dan magana kadan za'a kai karar mutane asa mutun kashe kudi ku kuma gaku masu kudin banza "ya isa maa'ami ki daina fa
a mata haka karki manta duk saboda ni take shan wannan wahala ban san abinda yasa y'an'uwanta basa sona ba ni ba mutun bane ? Ya tambaya ransa a matukar bace "rabu dasu tsinannu da basa mutunta soyayya wallahi da naji sakina ta fita araina amman yanzu kayi kokari kayi mata ciki ni zan tsaya maka kuma zanga uban daya isa ya zubar min da jikana jata ku shiga cikin daki joooooo allah yasa ma cikin ya samu a yau "ameen suka ji an amsa musu daga baya iya arfat ce "kayi mata ciki duk muna bayanka nasan dole idan tayi ciki abarku kuyi aure ,idan ma sunki yarda da aurenku ni zan sa yayansa adam yayi miki komai na aure meye a auren naku na hausa ?" ince gado ne sai kwaba da kayan Kitchen kisa aranki zamuyi miki komai zamu zama danginki". kisna ta rarrafo gabanta ta rungume kafafun iya arfat "na gode aunty Allah saka da alkhairi sai dai ni ko babu komai zan zauna da musa "ai shiyasa zamuyi miki abinda zaki ji dadi saboda kina son Musa .
Musa ya karaso inda suke ya tayar da kisna tsaye "tashi kar kafafunki sunyi ciwo ya jata
direct zuwa dakinsa suna shiga ya rungumota jikinsa ta sauke naunauyen ajiyar zuciya daman kuma abinda tayi missing kenan ya kamo bakinta ya fara tsotsa kamar ya samu sweet sai daya tsotsa son ranshi sannan a hankali ya zarce da romancing d'inta
har ya rabata
da kayan jikinta ya kwantar daita akan katifarsa ya soma tsotsan gabanta tun tana jin hirar alaja mutia da iya arfat ta dawo ta daina ji yana ta kokarin ya shigeta saboda a lokacin ya dandani dadin mace
dan bayan rabuwar su da kisna
ta karshe ya hadu da wata yarinya wacce ta kasance yarensa tolani ta nuna tana sonshi kuma har
sun sadu da juna sunyi sex shiyasa yanzu burinsa
bai wauce
ya sadu da kisna ba yana
arin
aukar hanyarsa kisna tayi firgigib ta dawo haiyacinta ta mike zaune zumbur tana girgiza masa kai ya janyota jikinsa ya koma jikin bango ya jingina yana maida numfashi "bakya son muyi sex ? Tayi shiru tana kwance ajikinsa babu kaya "ki bari muyi idan kinyi ciki iyayenki zasu yarda muyi aure ko kin fasa aurena ne ?
Ta girgiza masa kai alamun "a'a ina so mana "okay ki bari muyi ni tsoro nake ji bai takurata ba yasan wata rana da kanta zata yarda dan haka ya zarce da romancing d'inta daman ita abinda tafi so kenan .."
can gida kuwa hankalin mumy bai kai kan kisna bata gidan ba a tunaninta tana daki ,ita kuwa zainab haka nan taji gabanta ya yanke ya fadi ganin har kusan awa daya suna hira da naima kisna bata shigo ba daga kai shara zumbur ta mike ta fito tana dube dube bata ganta ba ta isa gurin mai gadi ta tambayesa yace "ina nan zaune banga fitowarta ba, ki dai koma cikin gida tana ciki tayi shiru tana tunani sannan ta juya da sauri ta shiga d'akinta bata nan ,nan fa hankalinta ya sake tashi da sauri ta sallame naima ta dawo ta kira mumy daki jikinta na rawa tun kafin tayi magana mumy taji gabanta ya fadi daman kuma tun tana kitchen take jin faduwar gaba "kisna ta gudu ko ? Mumy Tayi wa zainab tambayar jikinta na rawa ,kai kawai zee ta iya gyada mata take mumy ta
zube
kasa sumammiya zainab tasa ihu tare da fitowa falon masu aiki suka fito suna tambayarta "mumy ta suma kisna ta gudu ta dauki ruwa ta nufi dakin da sauri ta shiga shafawa mumy ruwa da kyar numfashin ta dawo haiyacinta hawaye banda zubo mata babu abinda suke masu aiki suka kamata suka daurata akan gado suka kara karfin ac saboda da kyar take janyo numfashi zainab ta kira Samir a waya shi kuma ya kira ya badamasi kafin kace me sai gasu a tare
Samir madu da ya badamasi Aliyu baya nan sun fita da abokansa
suka yi cirko cirko akan mumuy tana ganinsu ta mike zaune tana kuka "ku taimakeni ya'yana kisna zata sa ku rasani ,wallahi zan mutu akan wannan matsalar madu ya rungumeta ajikinsa hawaye na zubo masa yana goge mata nata hawaye "kiyi hakuri mumy karki mutu ki barmu Gara mu kasheta da hannunmu mu rayu dake .. "
"daman ni nasan shegiyar yarinyar nan nadamar karya tayi yau kuwa
zata ci ubanta Samir ya fada tare da yin hanyar waje madu ma
ya mike ya biyo bayansa take mumy taji wani karfi yazo mata ta mike da sauri masu aiki suka ce ta zauna karta bisu amman tace daita za'a tana son ganin mahaifiyarsa tare da zainba suka fito haraban gidan, Samir ya dinga kiran layin Aliyu sai dai wayar na ringing ba'a
auka ya kira ya kai sau biyar mumy tace "muje gidansu
tun kafin jinina hau dan wallahi bazata kwana a gidansu ba "number aliyu nake nema mumy tana shiga bai
auka
daga bayansa
yaji zainba
tace "kamar wayarsa
tana
dakin mumy ya jona caji "okay gama ya badamasi nan mumy ki koma kiyi zamanki dan Allah ya badamasi muje "a'a tare zamu yau sai naje muyi ido hudu da uwarsa ke zainab kira min afra muje tare cikin kankanin lokaci zee suka fito tare da afra suka shiga mota suka nufi unguwarsu musa a lokacin daya gama jagwalgwala kisna har tayi realese shima
yayi ,ya
mike tsaye
tare da sanya kayansa yana
lunshe mata ido
tare da kudurta yau duk runtse zai yi sex daita tunda yasan anan zata kwana yace "bari naje na kawo miki abinci yayi kissing din goshinta ya fita ta dauki kayanta ta saka ta koma ta kwanta akan katifa tana jiran dawowarsa
yana fita gidansu fatai ya shiga ya amshi wiwi a hannu shakiru ya zuka yana fitar da hayaki fatai ya kalleshi "d'azu naga shigar ife dinka gidanku ta tafi ko kuwa til down zakuyi yau ya fad'a saboda shima a tunaninsa an wuce gurin Musa ya gyada masa kai alamun "eh ai yau kwana zamuyi muna yi ya karasa maganar yana tallabo joystick dinsa dake cikin wando fatai ya kwashe da dariya" shiyasa yarinyar ta kasa rabuwa da kai kana rikita musu yarinya .."
kisna na kwance taji an shigo gidan da hayaniya ta zabura ta
mike tsaye jikinta na rawa "kamar murayar yan gidanmu take ji Samir na shiga bai tsaya wata wata ba ya fara bubbude dakuna gidan iya arfat na ganisu ta ganesu Dan su sha haduwa a tsation tayi saurin kulle kofar dakin da
kisna take ciki da mukulli
ai kuwa Samir bai tsaya
bata lokaci ba ya kasheta da mari yana
arin kwace mukullin hannunta
alaja mutia ta mike da kyar da kafafuwanta hagu da dama mumy ta hantsilata
sai gata ta koma ta zauna dabas a kasa tana zazzare ido
"ina yarinyata ku fito min da
'yata
shegu tsinanu "bata gidan inji cewar alaja mutia "kika ce bata gidan mai yasa wannan tsinanniyar tana ganinmu ta rufe daki ?Ba alaja mutia ba hatta kisna jikinta rawa yake neman hanyar fita take daga dakin babu saboda window dakin akwai karfe Alhaji abudlganiyu ya fito a gigice
yana tattale kafafu rike da ledar fesar yana bada hakuri dan ba sai ya
tambayi ba'asi ba yasan
abinda ya faru tunda yaji zuwan kisna gidan har da hirar su ,ganin yadda yake yasa ya
badamasi ya kamoshi ya zaunar dashi "ka zauna ko kuma ka koma daki hayaniya ce ta kaure sosai, cikin haka sai ga musa rike da farar leda yana ganinsu ya hau bude kafada yana tale kafafu babu wani alamar tsoro a tattare dashi ya shigo yana cewa "uhmmm menene me kuma kuka zo yi gidanmu tasssss tasssss Samir ya dauke shi da mari "Dan ubanka wa kake
wa wannan tambayar "? tasssss madu shima ya sauke masa nasa marin ta baya "ina kisna ka fito mana daita ko kuma ka jika a lahira Samir na dukansa madu na dukansa
shi kuma ya badamasi yana can gurin baban musa yana lalla'bashi ya koma daki dan karsu karasa gawar da ba tasu ba yayinda iya arafat tayi bayan gida da gudu ta kira number yayyen musa Ai da bolaji da iya beji
alawo
adam ne kawai yace ba zai zo ba saboda ya gaji da matsalar , matsowa alaja mutia tayi tace
"karku kashe min dana akan yarinyarku ance muku bata nan idan tana nan za'a fito da ita "dauuuuuu mumy ta
auke mata da mari ita da afra "me yasa zakiyi karya alhalin kema uwace ,uwa ta gari bata goyon bayan karya akan gaskiya idan yarki ce kisna zaki yarda tana zuwa gurin namiji as age dinta ?"Kinsan Allah sai kun fito daita sai dai idan bani na dauki cikin kisna na tsawon wata tara acikin cikin nawa ba ,suna cikin haka sai ga yayyen musa sun shigo a tare dambe ne ya kaure jama'a suka
cika gidan makil suna bada hakuri ana rike mumy da afra ana rike yayar musa Iya beji Dan ita alaja mutia ba'a maganarta an wancakali daita tana zaune kasa rike da kafafuwanta ,da kyar
Musa ya kwace kanshi Samir yayi masa duka ya farfasa masa baki ya nufi tsakar gidansu ya
dauko roban kalazir ya watsawa
mumy a fuska
yana cewa "ku bani a shana na kyata wa uwarsu ni nafiku tashanci da hauka da uwarku zanyi "inna lillahi wa ilaihi rajiun mumy ta furta a rikice tare da kai hannuwanta duka fuskarta gabad'aya hankali Samir ya bar bakin kofar da kisna take ciki yayo Kan mumy haka
madu da ya badamasi da afra zainab ta saka razananiyar
ara itama tayo kan mumy tana kuka Musa na kokarin kyata ashaana sai ga Aliyu ya shigo a gidan
guje
....."
Mmm Sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 38
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
...... Musa
neman
fuskar
mumy
dan cilla mata
wuta
zaraf
yaji
aliyu
rike
tsintsiyar
hannunsa
dake
rike da
ashana
bai
tsaya
wata
wata ba
murde
masa hannu
take
hannun
musa
yayi kara
kasssss ,
musa ya
bude baki
saki
wani
razananniyar kara
mai sauti
yana haki
wanda yasa jikin kisna ya
sake
aukar rawa
ta rude ta gigice
a cikin daki
"wayyo
zan
mutu
sakar
min
hannu
wayyo
zafi
kashin hannuna zai
tsage
maami
(egbami)
ooooo
ki taimakeni zai kasheni
duk
cikin
harshen yoroba
yake wannan
maganar
yana rokon muradi wanda jikinsa
karkarwa tamkar dan tauri
kisna
najin
sautin musa yana kiran zai mutu a
taimakesa
ta soma bubbuga
kofar
d'akin
da karfi tana ihun a bude mata
amman
tashin hankali da'ake ciki yasa
babu wanda yaji ..
kake
shirin yi ? Aliyu yayi masa tambayar
cikin
tsananin tashin hankali da
zafin zuciya
jikinsa na wani irin
rawa
cikin
muryar kuka
zainab
tace "kalanzir
ya watsa mumy a fuska
har yana cewa a bashi a shana
kyata mata "what ?" Muradi
ya fada da karfin cikin zafin nama ya sake murde hannun musa batare daya kalleshi ba
"waye kai dan ubanka da
zaka zubawa mamana kalanzir a
fuska ? "Kasan
wacece
ita ? " kasan matsayinta da darajanta
"zaka iya yiwa mahaifiyarka
haka
ya dinga zubo masa
tambaya yana murde
da hannunsa
sannan
ya fuskanceshi yana
zabga masa
maruka
da d'ayan hannunsa , cikin haka
alamu dan kanin baban musa ya
shigo
a guje
yayo
kan Aliyu
gadan gadan Aliyu ya dauki
musa
gabad'aya yayi filingin dashi
a jikin kofar
dakin da kisna take
ciki
yayi sama ya dawo kasa ya zube warwassss
yana sakin
kara dafe da hannunsa
dake
masa wani azababben
zafi ."
Aliyu
soma
kaiwa
alamu
naushi
fuska
shima alamu ya kaiwa Aliyu sai dai ko sau daya bai samu nasarar samun Aliyu ba
saboda yana
gocewa, alamu
bai yi auni ba yaji
Aliyu ya damki
kafadansa
bai
sake ba sai
daya
kashin gurin yayi kara
sannan
yayi
jifa
dashi
ya soma
arin
sunce
belt
din dake kugunsa gani haka yasa
'yan'uwan musa
suka fara neman hanyar guduwa
aiko ya hau zuba musu belt
ta ko'ina gabadaya
haukace dukansu kawai yake
kamar zai kashe su
alaja mutia ta rarrafo ta rike wa Aliyu kafa " kayi hakuri
dan girman
Allah
karka kashe min ya'ya
za'a fito muku da yarinyarku
ba dai yarinyarku kuke son a fito daita ba
to za'a fito
daita ? "Ku bude kofar ku fito musu daita mu huta
muradi
ya fixge kafarsa
tare da tureta
tayi
baya dabas ta zauna
ya hau zabga mata
belt
sai faman tsosa jiki take tana bashi hakuri yaran suka kamota suka rungume belt din na sauka ajikinsu
"kunga
bala'in da musa ya jawo min kou
ina zaman zamana ?
dole
ne ya rabu musu da yarinya
mana nifa na gaji da wannan wahalar
ta karasa maganar tana rushewa da
kuka tana kokarin kamo Aliyu kafafuwan Aliyu amman ina sake tureta yayi yana haci tamkar kumurcin
maciji
.."
mumy
kuwa
tuni numfashinta
ya soma
barazanar
daukewa
ya badamasi dake kanta ya dinga
kokarin
numfashinta
ya daidaita
sai
dai har lokacin numfashin
yaki daidai
sai haki take tana huci
kwayar
idanunta
nayin sama a matukar fusace muradi yace
"waye
stupid goat
din
dake
damun rayuwar
sister dina
who's that animal
ya tambaya a tsawace
yana
kaiwa bango nashi
dan
shi
ko a hanya ya ga musa zai wuce
wuce
dan
bai sanshi ba
Zainab tace
"ga dan iskan can kaci
ubansa ya Ali
"what wannan dan yaron
? Zainab
ta gyada masa
kai "wannan
snal
din
take so ?
yayi magana
yana kallon Musa
tare da nuna shi da yatsa ..."
Take
Musa
ya shiga
girgiza masa
dan
ya bala'in tsorata da ganin yanayin
Aliyu dan a yadda yake kallonsa zai iya kashe
mutun har lahira
sosai
Aliyu
ya daura idanunshi
akan
Musa dake rike da hannunsa daya
karye , ganin irin kallon da
Aliyu ke masa yasa musa
soma ja da baya
domin guduwa shi kuwa baban musa tuni ya lalla'ba ya shige daki ya kulle
kofarsa tun
kafin Aliyu ya gama da musa
ya dawo kanshi dan ya
lura babu wanda
Aliyu bai doka ba a gidan ."
Aliyu
gama
kallon Musa
yasa
afarsa daya yayi wani irin
kwallo dashi
Musa
yayi sama ya
zube kasa yana haki kamar ransa zai fita "kai ! kai !! kai!!!
kake dagulawa iyayenmu
lisafi
dinga kwallo da musa yana takashi
take
gidan ya
kaure
ihu neman taimakon za'a yi kisan kai
kusan
yoroba da
ihun akan fa
a idan abu
yayi
bala'in , gida ya sake
cika
makil
da mutane yan bada hakuri yayinda wasu
daga cikin mutanen dake tsaye agurin
suka fara magana "amman wannan soja ne dai
ko kalli yadda yaki dukansu kamar ya samu dabbobi ,wanda ke tsaye kusa dashi yace "wallahi yayi min daidai Allah yasa yayi masa laga laga shegen yaro mai nacin
tsiya
yana neman bata rayuwar yarinya
kisna
kuwa da
iyakacin karfinta take buga kofar tana kiran sunan musa hawaye na bin kuncinta ,cikin dacin rai ha
e da bakinciki
Aliyu ya kai kafarshi ya daki
kofar dakin
duka daya sai ga kofar ta balle kisna ta fito a gigice
idanunta
bai kai ga kowa ba sai kan
musa Wanda ke kwance
baya motsi , da gudu ta karasa gurinsa ta zube
bisa gwiwowinta ta kife kanta a jikinsa taji baya motsi nan
ta soma jijiga
shi tana kuka tana kiran sunansa
kuka take sosai mai matukar cin rai
"waye
ya masa haka ?
"Bolaji tace wannan yayan naki ne "ta bata amsa tana
kukan
zugin belt din Aliyu ,
kisna
ta d'ago idanunta
ta kalli
wanda aka nuna mata Aliyu ta gani
idanunta na tsiyayar da ruwan
hawaye sam idanunta sun rufe ko inda mumy take bata kalla ba ta mike da
sauri
ta
auke Aliyu da mari Wanda yasa take numfashin mumy ya dauke
ta daina numfashi gabadaya , yayinda zuciyar Samir da madu da ya badamasi suka tsaya cak suka daina aiki na wani lokaci kafin daga baya zuciyoyinsu ya soma bugawa da karfi hatta zuciyar afra ta
kusan
tarwatsewa
saboda tsananin tashin hankali da firgici abinda kisna tayi
, abu
kamar a mafarki
wai kisna ta mari Aliyu akan Musa ?
sam firgicin marin da kisna tayiwa
Aliyu bai sa sun lura da daukewar numfashin mumy ba . "me yasa ka dokesa har ya daina motsi
zaka kashesa ne ?
" ni ya kamata
Ku kashe
tunda bakwa soma bashi ba , "me
ya maka da zaka kashesa ? ta sake daga hannu zata sauke masa wani marin Samir ya
yi saurin mikewa ya
rike hannunta ya soma gaugaura
mata mari hagu da dama , ta fixge hannuwanta tana kuka "wallahi
kun
damu rayuwata ku kyaleni
mana dole
sai kun hanani soyayya da Musa
,ni musa nake so bazan
taba rayuwa babu shi ba
kuma babu wanda zan aura sai Musa
......"
Tunda
kisna
ta mari aliyu
yayi mutuwar
tsaye yana dubanta q'irjinsa na wani irin bugawa da
matsanancin karfin gaske , a zahiri ake iya
kallon yadda zuciyarsa ke tafasa , jijiyon kasa gabad'aya sun
yi rudu rudu , Kallonta
kawai yake zuciyarsa na
mamakinta , bai bata
expecting zata iya kai hannuta jikinsa ba ,duka
guda nawa kisna take
yarinyar
da loma daya zai yi daita ya gama
da ita
amman
ta Iya karfin halin marin mutun irinsa ?
gabad'aya jikinsa yayi sanyi karfinsa yayi kasa yaji kamar zuciyarsa zata buga wani irin bakinciki ne daskare da zuciyarsa yana jin kamar ya zube kasa saboda sanyi da kafafunsa sukayi
, yan uwan musa kuwa
babu Wanda bai ji dadin marin da kisna
tayi wa Aliyu ba Samir ya sake dauketa da wani marin sannan
shiga dukanta yana kwallo daita
madu ya samu sanda ya
dinga maka mata
tana ihu "zasu kasheni wayyo zasu kasheni
shi kam Aliyu ya
kasa hanasu dukanta
yayi shiru kawai
saboda
zuciyar dake zafi .
zainba ce ta lura da mumy bata numfashi tasa ihu
"mumy bata nufashi fa ku rabu da kisna take suka yo Kan mumy suna rige rige
har Aliyu shi kadai ya dauki mumy ya fito waje
daita sai lokacin hawaye ya zubo masa har akan fuskar mumy
kai tsaye
gurin mota
ya nufa ya badamasi da Samir
suka sa
hannu suka
saka mumy a bayan mota Zainab da afra suka
zagaya suka shiga
Aliyu ya shiga mazaunin direba
cikin zafin nama hawaye na gangaro masa ya juya
motar madu da samir
na rike da hannu kisna dake kuka
suka bar unguwar
,Aliyu
kalli ya badamasi
ta mirrow ina muka nufa da mumy ?"Muje gida a kofar gida suka iske dady
goye da hannuwansa duka a baya
zuciyarsa na zafi dan
mai gadi ya sheida masa abinda ya faru kamar yadda ya sheidawa Aliyu
ganin ana
arin fito da mumy
gabansa yayi mummunar
faduwa
ya saki hannunsa yayi gurin motar yana tambayarsa "me ya faru babu wanda ya yi bashi amsa saboda gabad'aya a rud'e suke suka shiga cikin gida ya badamasi ya nufi bangaren sa cikin sauri domin dauko kayan aikinsa tare da Afra suka dawo ya shiga bawa mumy taimakon gaugauwa cikin haka Samir suka shigo da kisna ai kuwa dady yayi kukan kura yayi kanta ya dinga dukanta "zaki kashe uwarki ko ? "Kina son ta mutu ko ?
"A'a dady ku kyaleni karku kasheni wallahi bazan sake fita ba na tuba ku kyaleni "karya kike kullum haka kike fa
a kai madu dauko min sansar can na karya kafar fita da sauri madu ya dauko dady ya dinga makasa kakafuwanta sanda Afra ta dinga bawa dady hakuri tana kuka Zainab t cikin kuka ta karaso ta dungure mata kai "bakya jin magana kisna kina son kashe mumy daga zubar da shafa kika sa kafa kika fita wallahi dady ko Musa nada laifi laifin kisna yafi yawo tunda ita na waya gareta ba idan bataje gurinsa ba bashi da hanyar da zai nemeta "ai yau sai na balla kafar fita nemansa tun kisna na ihu ana iya jinta har aka zo ba'a jin muryarta yayinda Aliyu ke zaune yana Kallonsu ya kasa dakatar dady gashi kukan da yake yasa ya
badamasi dake dakin mumy domin
arin dawo da numfashinta yace fito
da kyar ya samu ya dawo daidai sai dai bata bu
e idanunta ba ya daura mata drip ya fito tana kallon kisna dake nad'e shi ya ma rasa abinda zai mata dan idan yace zai taba kasheta zai yi bayan dady da Samir sun mata lilis sun tabbatar da bazata iya daga kafafunta ba suka kyaleta "kwanto min igiyar shan madu da sauri ya yaje ya kwanto ya dawo "ku daure mata ita kafin gobe na daba mari wallahi dana rasa salaha akanki gara ki damgwama a kulle shasha dabba damsulbasee ,ban da ke kidahumace ma zaki yi da wannan da bai da mutunci yaron da ko ganina yayi sai dai ta daga min kafada saboda kin bashi damar ta raina mu yana tsaye aka daureta yayinda Aliyu da Afra har da zainab ke kuka "dan Allah karku daureta dady ku bata last chance bazata sake ba inji cewar Afra ko saurararta bai ba ana gama daure kisna aka jefe ta bq aka kulle ranar kwana suka yi akan mumy sai cikin dare ta farka da sunan kisna Aliyu ya rikota yana mata sannu dady ya talla'bo Kanta ya bata ruwa tasha tana cewa "kisna ?
"Ki kwantar da hankali mumy bamu barta tana gida "muje ku kaini na ganta "salaha kinsan ba baza yi miki karya ba tana bq daga yau matsalarmu ta kare
ki kwantar da hankali gobe da yarda Allah mari zan sa mata wasu hawaye masu zafi suka zubo mata Aliyu ya tare "kiyi hakuri mumy ki daina zubar mata da hawaye maseefa ne a gareta kiyi mata addu'a zata daina ta jijina masa kawai zainab ta shigo da plet din abinci Samir ya amsa ,shima ya Aliyu ya amsa a hannusa ya soma
arin bawa mumy "bazan iya cin komai ba muradi yau ni aka watsawa kalanzir har ana neman a shana irin wannan zaka dauki d'anka ka bashi takarashe maganar tana kuka har washegari kuma mumy take wanda hakan yasa jinita ya hau ya wuce ka'ida yayinda zuciyarta ta dinga mata ciwo ko mikewa bata iyayi gabad'aya ciwon mumy yasa aka manta da kisna har bayan kwana biyu mumy
dubesu gabad'ayansu harssu zahra da mufeeda da aunty ummi
suna zaune a gabanta banda
kisna ,tace "kun manta
da kisna
ko ?
Sukayi shiru cike da takaici a"kuyi hakuri ku duota karta ,kuyi hakuri nasan zan mutu na barku da aiki kuyi iya yinku ko bayan raina ban yarda ku bar kisna ta auri wannan yaron ba duk suka gyada mata "inshallahu mumy ai idan muka bari sunyi galaba akanki ki kwantar da hankalinki bazamu taba yarda ba inji cewar madu duk hirar da'ake hankalin mumy na gurin kisna lura da hakan da Aliyu yayi ya tashi ya shiga Kitchen ya zuba abinci a plet ya dauko goron ruwan ya nufi
dakin tana nan a daure,duk
kafafuwanta sun kunbura haka fuskantar duk sun kun bura ya durkusa a gabanta ya ajiye plet din abinci ya
soma
arin kwance ta, ta zuba masa ido tana kallonsa har ya gama batace masa kalla ba haka shima bai ce mata ba ya kai spoon din abinci bakinta saboda yasan bazata iya daga hannunta ba sai dai juyin duniya taki ci ta soma motsi da bakinta yayi kokarin fuskantarta domin jin abinda zata ce a hankali ya fahimci abinda take fada "me yasa
ka kwanceni gara ku barni na mutu nafi son mutuwa da rayuwar duniya ".
Ya kura mata ido yana kallon karamin bakinta "lallai wannan yarinyar tana da mugun taurin kai ga kafuwar zuciya kamar ta arna tunda ta fadi abinda ke ranta ta kife kanta
Hannunshi daya ya kai kan suman kanta dake zube har gadon bayanta yana shafawa a hankali yana tunanin kalar rarrashin da zai mata wanda zai natsar da zuciya , wani irin tausayinta yake ji yana ratsa jinin jikinsa , zuciyarsa ke kwabarsa akanta sai dai har lokacin matsayinta na nan na diyar mumynsa shi yasan da wata ce tayi masa abinda tayi masa da ya kulle daita har duniya ta nade amman ita din dabam ce hannunsa ya cigaba da yawo dashi akanta kafin daga baya ya fara magana cikin sanyi murya "ya kamata zuwa yanzu kiyi tunani mai kyau duk dai har yanzu akwai kuruciya acikin lamarinki ,wannan yaron mai kama da tana sam bai dace da mace irinki ba me yasa bazai canza tunaninki ba ya dawo irin namu dan ...."A fusace ta katseshi tana buge masa hannunsa dake kanta sannan ta zuba masa idanunta muryata a shake tace " tunanina ba irin naku bane kuma bazai ta
a dawowa irin naku ba saboda haka har abada bazan taba daina son Musa ba " ya tsareta da kyawawan idanunsa da suka dawo jajayen tsabar damuwa "ka fita a dakina bana kaunar ganinka saboda na tsaneka na tsaneka i really hate you tayi maganar tana kuka " ya watsa mata wani kallo wanda ya tabbatar masa da wasu abubuwa tsakaninta da Allah ta tsaneshi kamar yadda ta fada tsana kuma bata wasa amman shi bai taba jin zai tsaneta ba ko dan darajan mumy ita din uwa ce ta dabam a zuciyarsa komai yana yi ne darajan mumy da sunan Hajiya kayi if not ko kallon arziki bai kamata yayi mata ba bare tausayawa, a hankali ya mike ya bar daki zuciyarsa cike da wasi wasi tunda ya fita ta kife kanta take kuka bata d'ago ba har bacci yayi awon gaba daita...
Mumy da Aliyu
sai da suka kai
ruwa rana da dady aka sakawa kisna mari kuka suke suna
rokonsa karya sa mata mari maganar har gurin hajiya Aysha sai data tako da kanta sannan dady ya hakura sai dai yace bata sake fita babu zuwa boko babu zuwa islamiyya ta zauna anan muddin rai Hajiya Aysha tace "hukuncinka yayi daidai jairar yarinyar so take taga bayanku da ikon Allah sai Allah ya kunyatata bari
naje
na ga mara jin magana
suka tashi tare da aunty
Afra
dady ya basu key tana zaune ta d'aura
kanta akan gwiwowinta kamar koda yaushe ta bushe ta rami tayi wani irin baki tamkar ba kisna ba saboda rashin cin abinci da kulawa dan yadda aka kawo mata abinci haka ake zuwa a tadashi ,aunty
Afra na
d'aura idanunta akanta ta k'arasa da sauri ta durkusa a gabanta ta
rungumeta "baby
nah ......"
Kisna
ta runtse idanunta gam
dan bata qaunar ganin kowa daga cikin ahlinta hajiya Aysha tace" sannu shugaban marasa jin magana Allah dai yasa kiji magana yarinya kamar mai kunne kashi ,ina ke ina jikan oduduwa masu fitsari a tsaye ? " duk da cikin yoroba muka taso amman me zamuyi
dasu
wallahi kikayi kuskuren da kika gurbata min zuri'a bazan taba yafe miki ba ,ke yanzu rayuwar yayyenki da kika taso kika gani a gidan nan bai isheki misali ba ? "gabadayansu babu wanda yayi saurayin kansa sai wanda aka zaba musu amman ke dan rashin jin kece sai dan
gurguwa
aunty afra ta d'ago tana duban hajiya Aysha fuskarta da alamar tambaya "daman mahaifiyar yaron gurguwa ce ? "Ke da kukaje gidan baki ga alama ba "Ai bata da maraba da gurguwa baki ga kafafunta ba hagu a dama ba ai sai da aka kwantata min ita sosai sannan na ganeta na san kakar yaron wacce ta haifi ubansa gabad'aya daginsu marasa mutunci ne acikin yoroba , Allah dai ya shiiryeki sakina yasa ki gane daga fa
a Hajiya ta dawo yi
mata addu'a akan Allah yaye mata abinda ke damunta anan
ta tafi ta bar aunty
Afra
rungume da kisna dake kuka a tun sanda Hajiya ta soma zaginta ..."
Aunty afra ta kira sunanta cikin sanyi murya
"kisna ina son tambayarki wani abu kuma ina bukatar ki fa
a min gaskiya
kun ta
zuwa wani guri
da musa kunyi
imole ne ma'ana (cin maganin soyayya ) ?Ta girgiza mata kai alamun a'a " ki
a min gskiya idan kun taba zuwa sai an san yadda za'a yi a karya
kin san
dai babu wanda zan fadawa wannan maganar
"Allah aunty
Afra bamu ta
a yi ba mun dai taba zuwa gurin wani malami amman shi cewa yayi zamuyi aure amman sai mumy ta mutu "ya rabbi yanzu ke zaki auri wanda sai mahaifiyarki ta mutu "? Kisna tayi shiru taki cewa komai ba "ki daina wannan tunanin duk abinda zaki mallaka muddin zaki rasa wani naki ba mahafiyarki ba na banza kema har da kuruciya bancin haka ko fada wani yace kiyi baza kiyi ba ni dai ki fa
a min gaskiya bayan bayanin malamin bai baku wani abu kunci ba "? "babu idan mun taba yi kinsan zan fa
a miki
",to kun taba
shan jinin juna
? Kisna tayi shiru tana tunani
dan tasan sun ta
a sha
"kun taba sha ko ? Kisna ta gyada mata alamun" eh "subuhanallahi
shiyasa kuka kasa rabuwa da juna wallahi " dan Allah
aunty afra ki taimaka
min na auri musa sannan ki taimaka kije min gidansu ki duba min shi wannan azalumin
yayi masa dukan mutuwa ko
ina ruwansa da rayuwata ?
"Abinda Aliyu yayi masa daidai ne baki ga har kalazir musa ya watsawa mumy ba ke yanzu zaki
iya auran
mutumin da ya iya watsawa mahaifiyarki kalanzir har yana cewa a bashi a shana suka jiyo Muryar mufeeda
a bayansu ."Wallahi ban taba jin na tsani wani halitta a rayuwata ba kamar yadda na tsani ke da wannan yaron ,ke ko mu da ba mumy ce ta kawo mu duniya ba bazamu iya ganinta cikin damuwa ba bare ke wallahi ki guji fushin mahaifiyarki idan nan gaba duniya ta juya miki baya Allah yasa muna raye mu karar da abinda kika shuka da karanshin shekarunki yar banza yarinya kawai mara imani ta k'arasa maganar tana barin dakin ...
Kisna ta rushe da kuka "kowa ya tsaneni a gidan nan ,me yasa bazu fahimceni ba?
"Karki
damu ki kwantar da hankalinki zan
san abunyi afra na gama fadar haka
ta mike ta bar dakin tare da kullewa kamar yadda suka iske ta kaiwa mumy key ta nufi bangarenta a lokacin
ya badamasi na zaune akan kujera ya daura kafafunsa akan center table yana tunanin matsalar kisna da taki ci taki cinyewa , Afra ta karasa
shigowa
ta zauna
"baby Ina son magana mai mahimmanci
da kai ya waigo
ya dubeta tare da cewa "uhmmm ina jinki "daman akan maganar kisna ne da yaron nan ,yadda kuka
auki lamarin yarinyar nan ya wuce haka, mai zai hana ku hakura ku barta tayi soyayyarta da
yaron nan ya badamasi karkata kai yana Kallonta cike da mamaki jin maganarta "yadda kuke ganin aibunsa ita fa bata ganin hasalima bata ganin makusansa ku barta tayi soyayyarta har sanda zasu auri juna
idan Allah ya kaddaro
hakan shi
fa so babu ruwansa da wani kudi ko galihu ko yare ko addini
ko kankata tunda ta soma magana yaji wani abu ya tokare masa makoshi , ya jima yana mamakinta kafin daga baya ya soma magana cikin fushi "ke yanzu ina ruwanki
da matsalar gidanmu ? "Idan dai wannan ne gudumuwarki garemu to mun yafe dan Allah ki adana shawararki
ko zai miki amfani a wani guri
amman agurinmu bashi da wani amfani ,
kuma karki sake zuwa min da makamanciyar wannan
maganar
idan ke baki da hankali mu muna dashi mu rasa wanda zamu dauki kanwamrmu mu
bawa aure
sai wannan tantiri kuma dan shaye shaye wallahi gara ta mutu mu binne gawarta akan mu barta ta auri
yaron nan ,karma kiyi kuskuren fa
ar wannan shawara taki a gaban Samir ko Aliyu Dan zasu miki abinda bakiyi expecting ba ,ya mike ya shige daki ya barta sake da baki
tana kallon kofar daya shiga " a she akwai sauran kallo a gidan nan
kenan tunda bazaku dauki shawara
ba ,kuma
kuna tare da aiki dan yanzu kuka fara ganin bala'in , ni
meye nawa daga bada shawara za'a nemi cinyeni
? Kowa yaji da damuwarsa ni tawa damuwar ma ta isheni ta mike ta shige d'akinta ."
******
A daren wata ranar talata bayan dady ya idar da Sallah isha'i yana zaune yana addu'a kuka ya tsarkeshi ya kasa ci-gaba da addu'a yana cikin wannan halin aka turo kofar dakinsa aka shigo muradi ne a gaba sai Samir dady yayi hanzarin tashi zaune yana kokarin mayar da kukansa ciki tare da sanya hannu yana goge wanda ya bata masa fuska cikin dabara wai dan karsu gane amman ina tuni muradi ya fahimci kuka yake dan suna hada ido dashi sai jikinsa yayi sanyi kuzarin jikinsa ya sake yin kasa ya tsani yaga dady ko mumy suna zubar da hawaye akan matsalar kisna cikin tsanye jiki ya koma ya jingina bayansa da bangon dakin yana ma dady kallon tausayawa cikin tsananin damuwa Samir yace "plz dady me yasa kake hasarar hawayenka dan Allah ka bar komai a hannunmu zamu yi iyakar kokarinmu cikin kakalo murmushin dole dady ya fito muradi yana cewa "zo nan dana kai kuma wa ya fada maka kuka nake yi ?muradi ya karaso ya kai hannu a idanun dady yana goge masa guntun hawaye da bai rigada ya goge ba tare da cewa ",ga hawaye nan a idanunka sannan idanunka sunyi ja dan Allah dady kuyi hakuri wallahi kullum cikin tunanin mafuta nake akan matsalar nan banaso wani abu ya taba lafiyarku akan wannan matsalar Samir ya ja doguwar ya zauna suka tasa dady gaba suna kwantar masa da hankali dady ya sake kurawa yaransa ido da suka dawo kalar damuwa adalilin nashi damuwar "na fada muku ba kuka nake ba ......"
Manage not edit
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 39
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
......Idon
muradi
ya cicciko
da ruwan hawayen
tausayin
dady
saboda ganin
yadda
dady
yayi
shiru
tare da
tsura
musu
idanu
wanda yake nuni daya
cikin
tsanani damuwa
sai dai
yayi
dabara
mayar
dasu
yana
cewa "ka
sani
dady
rayuwa na
tafe
jarabawa kala kala
kuma
hakan
yana
nufin
Allah
manta
kai
ko baya
sonka
bane
sai
Allah
sonka
ma sannan
zai
jarabeka
sannan
cikar
imaninka
zai
cika,
kowane
mumini ya
yarda
da qaddara
mai kyau da akasinsa
sannan
dady
zababbun mutane
ake
jarraba
kada
ka sanyawa
zuciyarka
damuwa
yin
Allah
damuwar
zai taba imaninka
kayi
hakuri inshallahu Allah
zai bar
rayuwarta
haka ba muddin
muna duniya
baza
mu bari ka
cigaba da
kuka
akanta ba, ita kanta
nan
gaba zatayi ingantacciyar
rayuwa
a duniyarta
da izinin Ubangiji
amman
halin
da kuke
jefa
kanku kai da mumy
a sanadiyyarta
yana bala'i d'aga
hankalina
dana
Samir
ka taimakemu
dady
ka cire damuwar nan
koda
ba duka
kaci
abinci
domin
ka samu
karfin jikin da zaka yi
addu'ar
nemammata
shiriya a gurin Allah
dady
ya daure
zuciyarsa
cikin
jinjinawa d'ansa
muradi
wanda samun
d'a
irinsa ke da matukar
wahala a wannan
lokacin
sai an tona
ma kafin a samu ,yana
matukar
son shi
gashi
dai
shi din daga
wani
tsatso ya fito wanda
har
lokacin
babu
tabbaci
akan mahaifiyarsa
sannan babu
nagartaccen
uba na
gari
sai shi daya dogara
dashi
wannan shine
matacce
fitar da
rayayye
ina
zai
amshi
auren kisna a wannan halin
da suke ciki
wallahi da babu abinda
zai
hana
bai aura
masa ita da
karancin
shekarunta dan yasan
shine
mutumin
zai
kula daita da rayuwarta
sannan zai
sota da irin
tawayarta
da lalurarta na rashin
jin
magana ,sai
dai
ina
kowani
rai yana
son
abu
mai kyau ko
iska
yana
son
natsatse
dan iska dan'uwansa ba
kar
ta zo tana
bashi
ciwo
kai
, a hankali ya dinga
tunanin wanda
zai bawa auren kisna
a cikin danginsa
ne , zai nemi alfarma
agurin ahlinsa su rufawa juna
asiri
sosai
dady yayi zurfi
cikin
tunani kafin daga bisani sautin muryar muradi ta dawo dashi
"Plz
dady
daina
dogon tunani
haka
zai
iya
shafar lafiyarka "inshallahu
daina
d'ana
daga
yau
zan rage
muradi
yaji
dadi
sosai har
da murmushi
yace "na gode
dady sai ya janyo
kular abincin da'aka
kawo
masa mai cike
da lafiyayen abinci ya
bude cike da girmamawa
"Bismillah dady
ka daure kaci abinci
a hankali
shi da samir
suka
dinga lallaba
dady
har yaci abinci
yana ci yana kallonsu
tare da alfahari dasu ..."
misalin
karfe
goma na daren ranar
afra na kwance
akan
makeken
royal bed dinta
ita kadai kasancewar
badamasi na gurin aiki bai dawo ba sai zuwa shadaya , gabad'aya
nemi natsuwarta ta rasa ji take kamar
zuciyarta zai buga akan tsananin tunanin muradi juya kai kawai
take zuciyarta na sake harzuka
kamar ta daura hannu aka ta saka kuka ko taji sau
in zafin da take mata
tashi
ta zauna ta janyo
pillow
ta rungume a
qirjinta tana jin tamkar shi ne a qirjinta
tana cigabanani
da nazarin hanyar da
zata
shawo
kan muradi
cikin sauki batare daya bata matsala ba
sannu a
hankali
yarda da
wasu
daga cikin shawarwarin
zuciyarta ta bata dan haka
a hankali ta
mike
zira
silipas
dinta
ta fito cikin
sand'a ta shiga parlour'n mumy taci
sa'ar babu kowa sai karar tv dake aiki
dan haka ta sanyawa jikinta kuzari da jarumta
tayi hanyar step
ta karasa
jikin kofar dakinsu har zata yi knowcking
sai ta fasa
ta murda handle
din
kofar
ta shiga ta maida kofar
ta rufe har da
murda
key bata iske
kowa a parlour'n
ba dan haka ta kutsa
cikin uwar daka anan ta hango shi
kwance
tayi shiru na yan mintina
tana
kallonsa
kwance
sanye da farar
singlet
da farin wando iya
cinyarsa
kallon
kuralla
take masa kamar
zata
cinyesa
shi
kuwa gogan
bai san da shigowarta
ba sai
faman
aikin shafa qirjinsa yake yana lissafin
shafukan
rayuwarsa
data gabata
tamkar a mafarki
ya ganta tsaye
tana kallonsa ya zabura ya mike zaune
gabansa na wani irin faduwa "Me ya kuma
ya kawoki dakin nan maza
maza
ki kama hanya ki fita tun ban miki rashin mutunci ba kina son ki sani cikin bala'i ko me kuke nufi dani
?"na rokeki
karki
yi sanadin da zamu samu matsala da dan'uwana
"I don't
care about that da ku samu matsala da karku samu wannan ba damuwar
afra bace damuwar afra ta samu gurbi a zuciyar Ali saboda soyayyar Ali ta rigada tayiwa
rayuwarta kamun kazar kuku idan babu
shi bazata iya cigaba da
rayuwa ba
"ai kuwa sai dai ki kare rayuwarki
a haka dan har abada nayi miki
nisa
ke ko matan duniya kaf sun
kare sauran ke afra
wallahil-azim
bazan
yi rayuwa
dake ba "ni
kuma gashi burina mu rayu tare ba har ma na haifa maka kyawawan baby's masu
matukar kama da kai ta
kara taku biyu zuwa inda
yake
batare da wani tsoro ko fargaba abinda zai faru ba
suna fuskantar
juna "ina sonka gadanga dan
nasan
you so different
daga cikin
tarin mazan duniya kana da kamalawa
da kamewa forget all the
..... "Yayi
saurin katseta yana ja baya
saboda
kusancinsu yayi yawa dan har yana iya xukar numfashinta
a hankali ya
furta "azubillahi mina sheidanir
raji
saurin zaro ido waje
tayi "ni kakewa uziyya ?"tayi
maganar cikin tsananin fushi
tana nuna
qirjinta "fiyye da haka ma zanyi saboda
kin zama sheidaniya "tunda kace haka kuwa tabbas zan
tabbatar maka
da hasashenka wait lemme prove
it to you unexpected yaji
ta zubo
jikinsa
gabad'aya
ta rungumeshi
tana kokarin hade bakinsu guri daya yayinda
hannunta daya ke
daidai
gefen fuskarshi dake kwance
kwantaccen
suma sai sheki suke zubawa saboda gyara
saurin
kawar da bakinsa yayi yana
zaro
idanunsa
cike da matsacinan mamakinta
bai dauka isksncinta ya girmama
haka ba a hankali ta soma shafa
gefen
fuskarshi
tana tura masa brest
dinta
cikin
zafin nama ya hankadata
tayi
wani irin
juyi tayi baya
taga
taga
sannan ta tsaya bisa kafafunta
tana kamkame jikinta guri daya
idanunsa da suka sauya kala yake kallonta dasu
tana son ta sake matsowa garesa sai dai hakan ya faskara saboda tsoron daya ziyarceta,
numfasawa
yayi
cikin tsananin fushi ya nuna mata kofar fita
daga dakin batare
da yace
uffan ba dan ko yace zai yi magana bazai iya ba saboda zuciyarsa tazo wuya
ita kuwa afra tana
nan tsaye kamkame da jikinta tamkar gunki tana kallonsa tamkar mutum mutumi haka ta koma saboda tsananin tashin hankali kusan minti goma daya
auka yana nuna mata kofar fita sai dai ita din ta kasa kwakkwaran motsi wani irin ajiyar zuciya take sauke tana jin duniyar tayi mata zafi dame yake son taji da
shi
son dake azabtar daita ko kuma da wulakacinsa suna nan tsaye suka ji ana buga kofar dakin da
karfi
shiru dukkaninsu
sukayi kafin daga baya muradi ya kewayeta ya fito zuwa falon inda
Samir ke
sake kwankwasa kofar
yana cewa "muradi ka bude min
kofa me kake yi ne
ka kulle kofa ?
Yayi shiru ha
e da juyowa zai koma dakin sukayi karo da afra yayi saurin
baya
yana kakkabe jikinsa da hannu muryarsa a fusace yace "sai ki san yadda zakiyi da kanki dan duk abinda kike nufina dashi da yarda Allah kanki zai koma bai yi shiru ba ta soma magana cikin sanyi murya ta yadda daga ita sai shi zasu ji
"bana
nufunka da komai Aliyu
sai alkhairi ka yarda dani sannan ka yarda zaka aureni
na kashe aurena ko kuma muyi soyayya
"wannan ne kuma bazaki
taba samu ba har duniya ta nade ko kinga nayi miki kama da irin wadan nan
yan iskan mutane
?"tun wuri ki san
yadda zaki yi ki bar dakina
tun baki jefa kanki cikin matsala ba "I don't
care about that matsala
ko wani ya
ganni anan zai barni ya wuce babu inda zani ta karasa maganar tana sake jin wata irin zafafan soyayyarsa na taso mata tun daga cikin kasan zuciyarta tana jin kanta in har babu shi a rayuwarta tabbas mutuwa zatayi a hankali ya juya ya fara tafiya cikin zafin nama
domin
komawa
cikin dakin tamkar bashi da laka dan ya lura afra nemanshi
take da bala'i
yayinda Samir
ke cigaba da buga kofar ya zube
akan katifa idanunsa na ganin duhu
babu abinda zuciyarsa take sai faman
bugawa baya son wani tashin hankali a rayuwarsa a bar da yadda rayuwarsa ke tattare da cuwuka kala kala
har kusan shabiyun dare yana kwance
bai sanda
afra ta bar d'akin ba
da shigowar Samir
tun daga lokacin
muddin yasan shi kadai ne a dakin
zai
kulle ...."
******
Kullum
kisna
bata
da wani
aiki
sai na
tunani
yadda
zatayi
ta fito daga
d'akin
ta bar rayuwar
gidansu gaba-daya
huta da takura
wani
shigowa
da ya badamasi
yayi
dakin ne
yace
suje
asibiti a duba
lafiyarta
saboda
ramarta
tayi
yawa
gashi duk abinda taci sai ta
amayar
da kyar
ta mike
tsaye
ta zira hijab dinta
soma d'aga kafafunta
iska na dibarta
saboda
rashin kuzari
a bakin motarsa yace
tsaya saboda ganin baba mai gadi zaune
ya shiga
bangaren mumy ya
sheida
mata , tayi masa
addu'a muradi dake zaune kusa daita
gaishesa yace
"yaya bari na mike
muje tare
"mumy tace "a'a
ka zauna ga breakfast
za'a kawo maka
bai
so karyawa mumy gwiwa ba
amman dole
ya bata hakuri dan sam hankalinsa bai kwanta
dan yasan ya badamasi da sakaci za'a iya neman kisna
a rasa
muryarsa
a sarke yace "mumy
kiyi idan na dawo naci
nafi son nabisu Kinga idan ya gama daita
sai
mu dawo
tare ko a motar haya ne
basu tsaya
bata lokaci ba suka fito tare ya badamasi na gaba
muradi yana
biye dashi cikin jc
wando da riga
yellow mai
ratsin baki
Suna
fitowa
falo
ya bawa
masu aiki umarnin gyara dakin da kisna take
killace
sannan suka sa
kai
suka
fice tana nan tsaye a jikin motar rungume da hannuwanta kallo daya tayi musu ta dauke kanta tana tsinewa muradi dan babu ranar da bata tsine masa akan abinda yayi wa musa
wanda har lokacin bata san a wani matsayi
yake ciki ba yana raye ne ko ya mutu ya badamasi ya danna key din dake rike a
hannunsa sannan ya bude mazaunin direba ya shiga shiru tayi ta cigaba da tsayuwa har sai da yayi mata
magana a fusace "ki shiga mana kin wani tsaya dan rainin hankali kina kallon mutane jiki a sanyaye ta bude gidan baya ta shiga ta zauna tana daddaure fuska tare da shan kamshi
sannan ta
kawar da fuskarta gefe tana kallon glass din motar
ko shigarta mota
bai sa ya badamasi ya daina zazzaga mata ruwan
maseefa ba
kasa muradi yayi da murya yana cewa "haba ya badamasi ka bita a hankali
dan Allah ku daina nuna tsanarta hakan zai sake tunzura zuciyarta "zuciyartata ta dade bata tunzura ba itace zata kare rayuwarta cikin
wahala
har
suka karasa asibitin bata kalli inda suke ba haka zalika ya badamasi bai daina magana
mai kamanceceniya da nasiha
bincike
farko ya
badamasi ya tabbatar
lafiyar kisna
lau tsabar
damuwa ce kawai tayi mata yawa da rashin cin abinci
tana
zaune akan daya daga cikin kujerun dake office din
yayinda muradi ke zaune
akan gadon duba marasa lafiya
rike da waya
yana danne danne wanda zaka
auka
wani abu mai mahimmanci
yake nan kuwa game yake bugawa sai dai gabad'aya hankalinsa na kan kisna duk motsinta yana hankalce
dashi
wanda zaka dauka sonta yake
dan a fili yake nuna kulawarsa gareta, bashi
wani
damuwa sai nata
ita da mumy da dady farinciki da walwallarsu shine
nashi
babu ruwanshi da
tsanar
da take
nuna masa a gaban kowa
wani lokaci idan yaga yadda take masa kallon tsana sai ya tsura mata ido yayita kallonta
har baya son
d'auke
Idanunshi akanta
kiran
gaugauwa
ya samu
ya badamasi
dan haka ya mike
tare da cewa "zan dan fita na
duba
wata mara
lafiya muradi
amman ba dadewa zanyi ba
ka jira zan hada wa kisna wasu
magunguna
sai ku wuce muradi
ya gyada masa kai
alamun yaki
badamasi ya
fita cikin sauri suna nan zaune
tamkar kurame har tsawon minti goma sannan yaga kisna ta mike tsaye fuskar nata a hade
tamkar hadari ta nufi kofar fita
"ina zaki ? taji
sautin muryarsa daga
can kasan
makoshi
tamkar mai koyon magana ta tsaya cak tana dubansa tana
harararsa tare da cigaba da
masa
kallon tsana a fili
a hankali
d'ago
Idanunshi
zuba mata "tambayarki
nake
ina zaki ko kina bukatar wani abu ne akawo miki
? Tayi shiru
taki cewa komai har kusan minti goma yana mata
kallon
sama da kasa
komai nata mai kyau
ne hatta yatsun kafafunta abun a
alla
a sake
kallo ne sai dai damuwa
tasa sun sake sirancewa
illarta daya tsokana
da wannan bala'in da tasa
kanta
Ya furzar da iska mai zafi ya cigaba da magana
"tunda bakya
bukatar komai ki
koma ki
zauna har sanda ya badamasi zai dawo ya
sallamemu
ya k'arasa maganar yana dauke Idanunshi
akanta sai lokacin ta soma magana cikin fushi "wai ina ruwanka dani ne
ka kyakeni
na tafi duk inda nake so ni wallahi na tsaneka
saboda kafiye
shishigi
ya sake d'ago Idanunshi da suke a Lumshe
ya saukesu akanta
sannan ya budesu fess
yana watsa mata wani kallon ta shiga hankalinta
"ban taba
damuwa da tsanarki
ba saboda nima ba
sonki
nake
ba saboda
damun
iyayena da kike baki cancanci a soki ba tsanace tafi dacewa dake
sai
dai duk da
hakan bazan kasa saka
ido akan gurbatattaciyar rayuwar da kike son jefa kanki ciki
dan haka ki koma ki zauna
tun raina bai
aci ba ya karasa maganar yana dauke Idanunshi akanta tare da
controlling din
fushinsa dan idan ya cigaba da kallonta fasa mata kai zai gabad'aya da
irin kallon tsanar da take masa
kin zama tayi kamar yadda yace
har sanda wata nurse ta shigo office din
ta dauki wasu file ta fita da sauri
batare
data tsaya kulle kofar
cikinsu babu wanda yayi yunkurin isa ga kofar har ya badamasi ya dawo ya iske su haka hankalinsa a matukar tashe yace "ba dai guduwa zatayi ba ?muradi ya girgiza masa kai alamun a'a sannan ya mike
tsaye yana tura wayarsa cikin aljihu "muje ka sallamemu
muce gida
"okay muje suka fito tare har kisna suka tsaya a bakin kofa ya kulle suka karaso reciption
shiga dakin magani shi kuma muradi ya daga wayarsa dake ringing
yace "ya'akayi Samir ?"Okay kaje
kawai
ina hospital tare da Hajiya kayi
yana fara magana
ta juya
cikin sanyi jiki ta fito zuwa haraban
asibitin tana waige waige
shi kuma ya cigaba da wayarsa "kuyi komai da jahid idan na dawo zanyi handling din komai da kaina
katse kiran
yayi
cikin sauri
juyowar
nan da zai yi
yaga wayam babu ita babu alamunta
waige waige ya soma bai ganta ba yayi saurin kwankwasa kofar dakin da ya badamasi yake ciki
da sauri ya
bude yana tambayarsa "ya'akayi muradi ina kisna ?
"banganta ba da sauri ya fito suka yo waje
tare suna nemanta
cikin tsananin tashin hankali
ita kuwa tana fitowa haraban asibitin cikin sanyi jiki
tunanin komawarta gida take
dan idan akwai abinda ta tsana bai wuce kulleta da aka yi
ba kamar wata barauniya
tare da hanata rawar
gaban hantsi gashi ita a
halin yanzu babu abinda take ji sai radadin
rayuwa
su barta tayi
life dinta mana saboda
me zasu takura rayuwarta ta durkusa kasa tana kukan zuci tana kallon kasa inda idanunta ya sauka akan wani karfe ta dauka tana kallonsa "idan ma sun kulleni zan iya amfani da wannan karfen
gurin bude kofar na fito na kama gabana bazasu sake sakani aciki rayuwarsu ba tana cikin zance zuci taga tsayuwar mutun a gabanta yana haki ta mike tsaye tana hura hanci a ranta tace Sarkin shishigi kawai "muje
ko yayi maganar yana damko tsintsiyar hannunta
ya soma tafiya daita
yana neman layin ya badamasi
ta damke karfen hannunta sosai tana biye dashi tana zaginsa
jikin mota
ya iske ya badamasi
tsaye "a ina ka
ganta ?
"bani key kawai
kayi tafiyarka zan dawo maka da motar
kasa aiwatar da hakan yayi yace
"no muje na saukeku
suka shiga motar
akan hanyarsu ta dawowa
gida haka kisna tayita
sake sake yadda zata gudu har suka iso gida tunani take kai tsaye
akinta na bq
suka nufa ya bude ta shiga an sharesa fess sai kamshi yake
ta zube kasa ta soma rera kuka mai
ban tausayi qirjinta na wata irin zafi ya badamasi ya bita da kallo "kukan me kike yiwa mutane ai irin rayuwar da kika bukata
kenan gashin nan ku
ma kin samu
tunda bazaki zauna lafiya
ba ki cigaba da zaman cell
Kinga ko yanzu kin cuci kanki shi wanda kike gudu saboda shi yana can
.."no ya badamasi bani key kayi tafiyarka
babu mutsu ya mika masa ya
fice shi kuma ya shigo cikin filin dakin yana kallon yadda hawaye ke tsiyaya a kuncinta "me kike so ki fa
a min duk abinda kike so wallahi a shirye nake nayi miki shi dan ki kwantar da hankalinki dana mu ? ta d'ago
idanunta dake cike da kwalla "ka kai ni gurin Musa shi kawai nake son gani ina son sani halin daka jefa shi ya mutu ne ko yana raye
ya tsugunna a gabanta
yana kallonta zuciyarsa na tafasa "ki kwantar da hankalinki yana raye har ma yana yawonsa ko'ina bayan dukan danayi masa na kai shi hospital shida dan'uwansa na biya kudi Naira
dubu dari uku dan a duba jikinsu ta dinga kallonsa tamkar mutum mutumi a gabanta zuciyarta ta cigaba da bugawa da sauri da sauri wani irin mutun ne shi yayi barna ya gyara ? "Ki ciresa a ranki
ki cigaba da rayuwarki dan ko kin koma garesa babu abinda zai yi dake saboda ya tabbatar min da haka
yanzu haka ma ya manta dake jin maganarsa ta karshe yasa
ta soma tsine masa da mayar da kalmarsa ta karshe akansa "bazai
taba mantawa dani ba
saboda yana sona tayi maganar cikin kuka "sai ki cigaba da son sa a inda kike ya juya yayi tafiyarta tare da kulleta .."
Daren
ranar
bata runtsa ba
ta dauko
karfen data zo dashi daga hospital
ta soma kwakule karfen kofa
sai
dai har kusan biyun dare
batayi nasara
ba a
haka har bacci ya dauketa
a cikin kwananki
kullum sai
kisna
ta kwakwale kofar sai
dai
karafen
kofar suna nan
daram babu alamun
motsi yau tsawon kwana biyu muradi bai shigo inda kisna
take ba saboda ayyukan
office da suka sashi gaba shi da samir sai dai shi duk abinda yake hankalinsa na kanta da kula da abincinta
wani lokaci ma har fada mumy da dady suke masa kan yadda yake nuna kulawarsa gareta shi kuma sai ya fada musu itace zata sa ta kwantar da hankalinta har ta fahimci cewar lallai ahlinta na sonta ba wai kiyayya ce tasa ake son rabata da yaron da take so ba .
a hankali
ya bude
kofar dakin ya shigo
tana kwance tana ganinsa ta mike zaune
idanunta a kasa har ya karasa shigowa dakin ya durkusa a gabanta ya daura hannunsa a saman kanta "hajiya kayi ykk fatan kina
cikin
koshin lafiya ? Shiru tayi taki cewa komai illa hannunsa datayi kokarin cirewa daga saman kanta "kada ki cigaba da sanyawa ranki damuwa akan qaddararki
wanda ke karya min
zuciya
kullum na fita ina jin babu dadi a cikin raina
saboda na baro kanwata
kulle cikin matsanancin damuwa hakan na karya min zuciya har na zubda hawaye a duk sanda na tunoki ta kalleshi da sauri cikin waro ido sannan taja tsaki a ranta "kullum baka rabo da sabon shishigi
ya kura mata ido yana son karantar wani
abu daga gareta amman ya kasa "ina son ki cigaba da karatunki da rayuwa
kamar kowa wani alkwari zaki min nasa baki a sake ki
? Tayi shiru tsabar miskilanci tana kallonsa
"kinyi
alkwarin zaki zauna lafiya bazaki damu kowa ba ?tayi saurin
gyada masa kai
ganin ga damar fita zata samu "shinkenan zan samu dady muyi magana dashi cikin satin nan yanzu me kike so ? Tayi shiru a qalla na minti goma sannan
cikin sanyayyiyar muryarta tace
"a fitar
dani daga
dakin nan yau saboda dakin na bani
tsoro
"idan an fitar dake bazaki ko'ina ba ? Ta sake gyada masa kai
alamun "eh ya saki murmushin farinciki "nayi murna sosai ko babu komai hankullan iyayenmu zai kwanta zasu yi farinciki sosai idan kika kwantar da hankalinki zamuyi alfahari dake zan fadawa abokaina ina da kanwa mai hankali da jin magana
da tausayi
duk maganar da yake ta bayan kunneta yake bi burinta ya fitar daita kawai
"kin yi shiru fatan zaki cika alkawari ta kakalo murmushin dole tace
" nayi"
ya mike tsaye tare daita yana rike da tsintsiyar hannunta yana tafiya yana magana cikin sanyayyiyar muryarsa
"kece komai na rayuwarmu fadar matsayinki agunmu abune mai
matukar wahala da bata lokaci abinda nasani kin tafi a kashi casain a cikin dari na al'amuran rayuwarmu a fili yake mata
maganar dan kwantar mata da hankali mumy na zaune a falo taga shigowarsu sai da taji gabanta yayi wani irin mugun faduwa take jikinta ya kama rawa muradi ya karaso da sauri tare da zaunar da kisna gaban mumy "dan girman Allah mumy kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki
nasan nayi laifi amman babu abinda zai biyo baya sai alkhairi
kulle da muka taru mukayi
wallahi bashi ne mafuta ba sannan tayi min
alkawarin bazata sake aikata abinda tayi ba mu bata dama har yanzu yarinya ce da bata san ciwon kanta ba haka
ya dinga kwantarwa da mumy hankali
ta numfasa tana sauke ajiyar zuciya mai karfi ya kalli kisna ki bawa mumy
hakuri
tare da tabbatar mata bazaki sake ba "kiyi hakuri mumy bazan sake ba "Allah yasa mamana Allah ya yaye miki yasa karshen wahalar kenan nima ba'a son raina kike kulle ba ta karasa maganar tana janyota jikinta ta rungume tana kuka muradi yayi shiru yana kallonsu sai suka tuna masa data shi uwar daya rasa wanda har lokacin bai daina jin radadin ciwon rabuwa daita ba dan'uwan
daya daura rayuwarsa akansa shi kuma yabi sawun mahaifinsu bashi nan yau bashi can kullum addu'a yake Allah ya kawo masa shi dan ya inganta rayuwarsa kamar yadda mahaifiyarsu ta bukata rayuwarsa akwai ciwo mai radadi mumy
ce kawai ke sanyashi farinciki shi kuwa me zai mata ya biyata daya wuce kyautata mata da dawo da diyarta cikin haiyacinta cikin kwana biyun da aka fito da kisna ta soma neman hanyar gudu
sai dai babu hanya
saboda takunkumi da'a ka sa ta ko'ina sosai ta saki jikinta da muradi
kamar gaske hakan kuwa yayi masa dadi har ma da kowa dake cikin gidan afra ce kawai ta fahimci ba dan Allah take abubuwan da take ba ,sosai muradi yake ji da kisna ya dinga mata abubuwan da yasan zai kara kwantar mata da hankali da iyakacin karfinsa daya ga tayi shiru zai
auketa ya fita daita yawo
yayi mata siyayya mai yawa ya dawo daita gida yau ma kamar kullum
ya ganta tayi shiru ya kalleta sosai ya gano tana cikin damuwa dan haka ya dauketa ita da zee sai wani hadadden boutique ya siya musu
kananun kaya masu yawa sai dai na kisna yafi yawa
yayinda a
zuciyarta take tsine masa dan son mantar daita muradin zuciyata haka ta dinga daurewa tana musu biyyayar karya
da bin umarninsu yanzu har waje take fita ta zauna ta sha iska a base dinsu muradi ita da kawayenta
gabad'aya kowa ya sakankace daita cewar babu batun gudu ta bar gida
kowa murna da farinciki yake kisna ta shiryu
taimako kuwa har lokacin mumy ba daina amsar mata ba ...."
******
Zaune
kisna
suke a babban
falo gidansu ita da
kawarta
zinnira sai ga muradi ya shigo ya wuce dakin mumy zinnira ta kalleshi "yayanki na matsefar burgeni idan na girma irinsa zan aura "ki dai ce kina son shi kawai ?"a'a idan na girma nace fa nan kisna ta hau zaginsa "ni wallahi babu abinda zanyi da irinsa ya fiyye shishigi gashi shege ne fa zinnira ta zaro ido "ki daina fadar haka babu kyau suna cikin
hira
can kisna
muskuta
tace
" zinnu mu bar wannan hirar tashi
muje
kofar
gida wallahi
yau
tsokana nake ji "tsoka kuma kisna
? zinnira ta fada tana
waro ido waje tare da dubanta dan tasan halinta
"gaskiya bazani
gara
muyi zamammu
anan kawai yafi
"to sarkin tsoro na
fasa muje
mu sha iska "babu
wani
tsoro dan duk
tsorona
ban
kai
naki ba tunda ke common
kyankyaso
tsoronsa kike
har yanzu "
da wayo da
dabara
kisna ta janyo zinnira suka fito
dan ita tana da manufarta na fitowa a ranar lokacin
da suka fito babu kowa akan bancin
dasu muradi suke
zama
kalli tarin robobin
dake
jere da fanfon kofar
gidansu
lokacin ba'a kunna ruwa ba
taja tsaki "kai wadan akwai yan wahala
fa jefa tun ba'a kunna ba sun wani yayyabe fanfo suna nan zaune har aka kunna ruwa
ya soma zuba sai gasu
rahma
da kanneta hadiza da aysha
makaftansu ne
da wani yaro
yinka
shi kuma
opposite din gidansu yake
rahma ta karaso inda kisna take ta bata hannu suka gaisa dan tasan halinta da tsokanar bala'i muddin ta shareta bata mata magana ba akwai matsala dan zata iya janyo abinda mai gadi zai fito ya koresu bayan sun gaisa ta koma gurin fanfo
nan su
rahma suka tara botikansu
suka fara diban
ruwa bayan su diba
suka ce wasu su diba
kafin su dawo kasancewar botikansu nada
yawa
da suka jera akan layi da zarar sun dawo zasu janye kowaye akan layi su diba dan yawon botikansu ke samar musu ruwa da wuri
bayan sun dawo sai ga yinka
da gudu zai dibi ruwa alhalin yasan da tarin botikansu rahma ,rahma tace" a'a yinka ai ka iske botikanmu ne a nan You can't
fash water
oooo nan suka fara diraging dashi ai kisna na ganin haka ta mike tsam ta isa gurin tana kallon yinka a yatsine kafin daga baya ta karfi bawon rahma ta ture na yinka ta tara shima bai duba wai fanfon gidansu bane ya tunkude bawon rahma dake rike a hannu kisna nan suka shiga tunkude bawon juna
suna cikin haka nan
take zuciya ya zo ma kisna ta kai masa mari Shima bai tsaya wata wata ba ya kai mata mari
jin zafin mari yasa kisna ta cukumesa suka fara dambe take sauran yara suka shiga ihu da kururuwa neman dauki bata san ta iya naushi ba sai ranar yana kai mata naushi tana kai masa data ga alamar yafi karfinta kawai ta silale kasa ta suma
aka zuba mata ruwan duniya amman taki motsi alhalin nomal dinta take da gudu zinnira ta shiga gida dan sanarwa mumy tare suka fito
gabad'aya da
mutanen
gidan
har muradi
mumy ta tsaya a bakin get shikuwa muradi yana zuwa ya girgiza kuncinta shiru sai ya juya yana tambayar zinnira bata boye masa komai ba ta fada masa yana gama ji kawai ciccibeta ya saba a kafadansa ya nufi gida daita
take
mumy ta razana ta biyo bayansu
kamar ma
bata motsi nan kisna ta sake sake jikinta kafin kace me gidan ya cika da mutanen unguwa har iya yinka tace "yeeeeee yinka oti pomo lomo oti she leshe
surutu kawai take tana dukan yinka tana bada hakuri aka sake kwarawa kisna ruwa amman still taki tashe a zuciyarta tace sai na sha madara kuma sai kun biya kudin asibiti
sannan na gudu
mumy
tace "muradi kira badamasi "a'a bari muje asibiti ya fita cikin sauri ya
juya kan
mota Samir ya cicibota aka kaita asibiti Victoria
saboda shi yafi kusa dasu
ana zuwa asibitin ba'a wani bata lokaci ba ta farfa
o washegari sai ga iya yinka da kayan shayi niki niki bayan tasha tea ta kwaba madara ta sha sosai sannan tace likitan da yazo duba da rana "dan Allah kayi discharging dina plz na komai gida likita yace "a'a har kin samu lafiya ke da aka kawoki kin fita haiyacinki ya fada yana dariya dan shima yaso ya
gano suman karya tayi tun jiya amman ya share kwanata daya da yini da yamma aka bata sallama daga asibiti ta faki idanun mumy ta
gudu
bata tsaya a ko'ina ba sai gidansu musa kallonta yayi cikin bakinciki ganinta duk da ba wai ya daina sonta bane amman ba zai cigaba da soyayya daita saboda yana shan wuya ganin irin kallon da yake mata ya sata qarasowa daf da shi wani sabon mummunar tashin hankali ne ya sameshi ,wani daci rai me tsanani ya rufeshi kamar ya rufeta da duka haka yaji amman ganin ta zube kasa tana kuka a gabansa yasa zuciyarsa shiga rudani yayi tunani gara ya lallabata ko kudantarta yayi tunda yasan ko sama da kasa zasu ha
e baza'a bashi aurenta ba dan haka ya kamota jikinsa babu alama jin kunya atare daita ta rungumeshi
bayan kamar minti goma suka bi ta kofar baya suka bar unguwar basu tsaya a ko'ina ba sai a omole estate gidan wani kanin babansa dake zaune a Canada mai gadin ya sansa Musa sosai ya barsu suka shiga kusan awa daya
suna tare daita suna abinda suka saba kafin daga bisani ya barta ya dawo unguwa
dan gudun zargi .."
asibiti
kuwa bakaramin tashin hankali yan gidansu kisna
suka shiga
ba a lokacin da suka nemeta suka rasa
wasu
aryata guduwa
tayi
yayinda wasu ke cewa
guduwa tayi
shi kuwa muradi tuni ya
yarda
ta gudu din ne dan babu inda basu duba ba acikin hospital din ba ko taje Shan iska ne sai dai wayam babu ita babu alamunta "ai sai dana fada maka kuskure kayi gurin fito da wannan mara jin magana na rantse da Allah wannan karon sai na balla mata kafa sambatu kawai Samir ke faman
suna tafiya da muradi wanda ya rasa me zai ce illa furzar da iska " kenan
duk
plan ne sumar da
tayi
"? Ya tambayi kanshi a daidai lokacin da suka dawo inda su mumy suke, runtse idanunwansa yayi da suka sauya a take yana controlling natsuwarsa
na wasu sakwanni kafin ya budesu akan inda ya barta
gabad'aya ya rasa da wani kalma zai yiwa mumy dake gefensa tana girgiza kai da furta kalmar "Inna lillahi was Inna ilaihi raji'un bayani dan kuwa shine silar faruwar komai "kiyi hakuri mumy ban ..."babu komai muradi muje gida Allah ya shiryeta ranar kowa a gidan jikinsa yayi sanyi sukayi jugun jugun suna jimami tamkar an yi musu mutuwa ko girki ba'a daura ba ranar mumy da dady sun yi juriya dan ko dady ya samu labari "Allah ya kyauta yace tare da cewa
rayuwarta zata cuta duniya ce tafi bagaruwa iya jema wanda bai zo ba tana nan tana jiransa yasa kai ya shige dakinsa da daddare yasa aka siyo masa nama yaci ya
hayewarsa gado yayi kwanciyarsa
ban da mumy
data kasa shan ko ruwa ta
zabga uban tagumi
hawaye shabe shabe na bin kuncinta
da muryar kuka tana addu'a
"ya Ubangiji kana ganin halin da nake ciki
ka tausaya min kayi min maganin damuwata da
karfin
ikonka ina rokonka Ubangijin al'arshi mai girma ka saisauta mana
ka hadamu da abinda zamu iya ka kawo mana sauki cikin lamurramu ka duba rayuwar kisna ka yanke mata wannan
wahala ina jin tausayin yarinyata dan tayi kankanta da irin wannan rayuwar idan
da rabon sake haduwarmu
ka dawo mana daita ka karkato da
hankalinta zuwa gida Allah ka kubutar da ita daga wannan haramtacciyar rayuwar daka jarabeta
sai wani kuka ya tsarketa ta kasa cigaba da fadin sauran abinda tayi niyyar fada ta dade zaune batare da bacci ya dauketa ba koda ake cewa bacci barawo ne a she marasa
damuwa yake iya samun nasarar dauka
washegari suka bazama neman kisna har gidansu Musa babu ita babu labarinta kowa a unguwar ya sheida musa ya daina kulata juyin duniya yace shi rabonsa daita tun ranar da abun nan ya faru amman zai tayasu nemanta duk inda ya ganta zai sanar dasu jiki a mace suka koma gida kowane na fadan albarkacin bakinsa .."
Washegari gari da rana Musa bayan ya gama abubuwansa ya bar unguwar zuwa omole
kisna na ganinsa ta soma kukan ita tsoro take ji ya canza mata guri bazata iya cigaba da kwana ita kadai ba "bazai yiwu na kwana anan ba akwai idanu akaina abu singul mistake za'a iya fahimtar muna tare dan yan gidanku sunzo ta zaro ido "me suka zo yi kuma bayan sunsa mun dade bama tare ?"sun san baki da inda zaki daya wuce gurina shiyasa suka zo ni dai nace musu na dade banganki ba Allah ya taimakeni mutanen unguwa suka tsaya min ina ganin lokacin da kika shigo babu wanda ya ganki tayi saurin gyada masa kai alamun eh "to shine taimakon da Allah yayi min dan nasan wanannan yayan naki mai bakar zuciya sai ya kusan kasheni da duka suka sa dariya suna rungume juna a hankali suna hira yana romancing dinta ganin ya soma wasu abubuwa ta zaro ido tana kokarin fadin ",ifemi please mana dan Allah kada kamin banason kana samin hannu zafi nake ...."bai bari ta karasa maganar ba ya kara hade bakinsa da nata ko kadan baya ji baya gani dan wani iri yake ji a sansar jikinsa Musa
ya fara wuce ka'ida
dan yana kokarin shigarta kamar wacan ranar kin yarda tayi saboda tsoro ta
turesa dan ko kadan bazata yarda ba tana son jikinta ta rasa dalili
tana iya jurar wasanin da yake mata amman bata iya jurar ya shigeta gashi tana matukar bukatar kasancewa tare dashi kalonshi tayi ganin bai masan abinda take ba sai kokarin kamota jikinsa yake tausayinsa ya kamata shi kuwa burinsa ya kusanceta dan tabbas wannan shine damarsa akanta idan ya bari wannan damar ta subce masa a wannan shekarun nata sai yayi dayasani gaba dan a yadda ya lura danginta sun tsaneshi zasu iya komai
,sabon romancig ya fara aika mata dashi dan sake birkita mata brain ita kuwa duk lokacin da yayi yunkurin shigarta wani irin zafi take ji hawayen da suka fara sauka akan kuncinta ne take
ya ji duminsa a hankali ya bude Idanunshi ganin tana zubar da hawaye ya fara
arin controlling din kansa
an mikewa yayi ajikinta ita kuwa babu abinda take sai kuka ya zauna tare da mikar daita zaune ya matso jikinta ya manne mata yana tambayar ta "kin daina sona ko shiyasa bakya son na kusanceki ? "babu komai ai na dade da sanin kin daina so
"no ina sonka mana ni dai zafi nake ji mu tsaya iya romancig kawai har sanda zamu yi aure "wani
duniyar ke yanzu kina wannan tunani bayan yan'uwanki sun tsaneni ?"karka damu da tsanar da suka maka zan yi confused dinsu dole su yarda romancig juna suka cigaba da yi har la'asar ya fito ya siya mata abinci ya koma unguwarsu ranar ma haka ta kwana ita kadai shi kuma yana bayan uwarsa yana bacci..."
washegari a
unguwar madu da wasu abokansa suka wuni Musa babu halin zuwa ko'ina dan da alamun suna timing dinsa ne har yamma ganin shiru shiru bai zo ba ga yunwa daya addabi kisna ta fito koda ta fito bata ga mai gadi ba dan haka ta dane get din gidan kasancewar yana da huji huji tana kokarin durowa mutanen unguwa suka hau ihun "ole !ole!! da kyar ta sha ta gudu gidan wata kawarta wacce itama budurwar abokin musa ce ramota ,ramota kam har ciki tayi as age dinta ya zube tace ta kira mata musa batare da bata lokaci ba ta kiransa sukayi magana yace ta zauna gurinta zai dinga aiko mata da kudin abinci kwanata biyu agurin ramota madu ya samu labari angata tana bin ramota kasuwa suka shirya dan kamota da magrib lokacin gurin yayi
duhu suka shige cikin bukkan yan kasuwa wadanda suka tashi da wuri suka la'be bayan wani lokaci sai gata ta taho rike da leda sanye da wando da riga kamar wata iyamura muradi
ne yayi nasarar cafketa aiko tana ganinsa tasa wata razannaniyar kara da
ihu
"yeeeeeeee egbami oooooooo ofe jimi gbe zai
saceni ooooo
sai ga mumy da madu da zee sun
fito ganinsu bai sa ta daina ihu ba tunda ta fara ihun mumy ke tsaye tana kallonta cike da matsanancin mamaki
tana zubar da
hawaye
gashi ta hana Madu dukanta
kafi
kace me mutane sun cika akansu har ana
arin
janyo taya a sakawa muradi mumy tayi saurin rike tare da Samir wani mutumi ya fito da gudu yace "saboda me zaka sace ta ka kyaleta ko nasa a konaka da taya yanzu sai da mumy taji abinda yace sannan tace "yata ce ta cikina ta gudu daga gida ne akan wani dalili ya haska fuskar mumy ya haska na kisna nan yaga tsantsar kamanninsu sannan mutane suka juya aka nufi gida daita ana zuwa gida ,kwanata biyu ta kitare katanga ta sake guduwa shima aka kamota da kyar aka kulleta a dakin mumy shima mumy na fita unguwa
ta ciccire karfe kofa ta gudu shima da kyar aka kamota nan fa akace aljanu gareta ba yin kanta bane mumy ta tashi tsaye da neman magani haka dai mumy bata nan bata can neman magani duk inda akace ana bada taimakon masu aljanu zata wani lokaci tare da muradi suke zuwa......"
*******
Bayan shekara biyu wanda yayi dadi da shekarar kisna shabiyar a duniya abubuwa
sun faru sosai ciki
har
da girman da Kisna tayi
,ta
kara girma sosai
qirjinta ya dan ciko da nono dan sun fi lokutan baya sai dai nonuwanta sun kasance masu gindin tasa ne gashi har lokacin bata fara period ba abun yayiwa mumy dadi sai dai da akwai alamun idan ta kara girma zatayi tsawo sosai komai
bai gama
ji ajikinta ba atakaice dai da sauranta da zama cikakkiyar
budurwa kuma
har lokacin zuciyarta na makale da soyayyar
musa dan duk yadda
mumy take taka tsantsar
daita da yadda ake
mata
addu'a da yadda ake amso mata rubutu duk
hakan bai sa zuciyarta ta saduda akan musa
ba kullum zuciyarta cike da begensa take saboda
lokaci suna waya dashi da
wayar zainab duk sanda zainab
tayi kuskuren ajiye wayarta
zata
dauka ta shige bayi su sha soyayyarsu .."
Mubarak bubakar tafida
dan
abokin
dady yana
yawon zuwa gidan dady saboda kisna tun da aka soma tashin hankali
yake jin tausayinta
kafin daga baya
abun ya zama gagarumar soyayya a zuciyarsa , haka yaya nazir
shima dan
abokin dady ne dukkansu suna mata soyayya a karancin shekarunta na shabiyar
a duniya kuma suna mata
hidima
sosai sai yaya taufiq
shima yana zuwa
shi kuma
an kawar mumy ne su
dukkansu idan basu
zo ba
zasu kira mumy su gaisa sannan su bukaci a bawa kisna wayar, tuni muradi da Samir har ma da mumy suka fahimci manufarsu
mumy
tace ina
kisna zata amince da
daga
cikinsu
wallahi da aure za'a mata mu huta da zaman datake a gidan nan ,muradi
dake zaune yana
sauraron mumy
yace "aure
kamar
ya mumy
? " wai duka guda nawa
take dan Allah ki share
wannan maganar kowannensu
yaje gaba
nemi matarsa karatu zatai yi , ni so nake ma a canza mata school ina tunanin ko bording za'a
kaita
a yaba ta rubuta weac
naunayen ajiyar zuciya mumy ta sauke sannan tace
"bari dadynku
ya dawo
muji abinda zai ce akai dan yace bazata cigaba da karatu ba a barta a gida har sanda zata samu miji , ko idan yaga wanda ya dace daita ya bashi samir yace "wannan mai bakar zuciyar ai karku soma aurar daita ga wani wallahi matsala zata bashi kar tazo tana guduwa dani har yanzu ban gama yarda daita ba Kallonta kawai nake yi" kamar kasani Samir kisna na bani tsoro kaga dai shekaranta biyu tsare a gida
amman har yanzu jikina na bani
duk randa ta fita daga gidan nan wani abu zai faru inji cewar madu .. Muradi ya nunfasa yace "ku fadi alkhairi ko kuyi shiru inshallahu babu abinda zai faru a
an mata sakin
talala mu ga takunta sai lokacin mumy ta sake yin magana "kai muradi rufaana asiri a dai barta nan suka ci-gaba da tautaunawa akan kisna yayinda muradi yake ganin ai ya isa ta manta da wani musa a rayuwarta mutumin da gabadaya rayuwarsa ta kara burkicewa shine wiwi shine codin da kwaya ."
da daddare da dady ya dawo mumy ta fada masa irin sintirin da samari keyi akan kisna ya sha mamaki yace "shine baki fada min ba da tuntuni na aurar daita "to amman muradi yace abarta ta cigaba da karatu a maida ita boarding school "sai dai idan aurenta zai yi sai ta cigaba a gidansa ..." ? "Wa zai aura kenan wai kisna kake nufi ? Itama ta masa tambaya a rude ya gyada mata kai alamun "eh "a'a baya so kowa ya nemi mahadin rayuwarsa haka kawai baza'a hada dana da ciwon kai ba "to shinkenan zan tuntubi masu zuwa wanda ya shirya ayi dashi babu wani batun karatu "yafi sauki inji cewar mumy duk yadda taufiq nazir da
mubarak Abubakar tafida
suke
zuwa gidan
babu wanda ya ta
a mata
maganar soyayya sai
dai kowa
gane take
takensu har ita kisna
sai dai a zuciyarta tace
" babu wanda
zata
iya amince ma ,zuciyarta ta musa
ce ..."
Muradi
na zaune a kofar gida tare
da abokansa suna hira
dukkaninsu sanye suke
cikin kanana kaya
masu
kyau da
aukar hankali
mujahid na
arin
tashi
ya shiga
cikin gidan
sai ga
wasu
yammata su
uku zasu shiga gidan sanye da nikaf haka kafafunsa sanye da safa cikin zumbulelen hijab
yace " yammata mutun
aya ta juyo
idan kin shiga ciki
kice
zainab
ko kisna
wata daga cikinsu
su kawo mana ruwan roba
wani sanyi farinciki ya mamaye
zuciyarsu dan sun dauka za'a hanasu shiga gidan ne , yayinda zinnira dake gaba taso ace muradi ne yayi mata
maganar dan tana kwadayin sake jin muryarsa dan tuna yariya rabonta da jin muryarsa duk zuwanta gidan bai ta
a daga ido ya kalleta ba bare magana ta sake shiga tsakaninsu gashi ita yana bala'in burgeta ko ma tace tana maseefar sonshi suna
shiga gidan
sala ta fada dakin kisna ,kisna na ganinta ta mike "har kunzo ?
Sala ta daga mata kai sai dai kamar kofar gidanku da mutane yanzu ya za'a mu fita kin koyi musu amfani da magani ?"nayi tuni ma bacci ya kwashesu dan mutane kofar gida mai sauki ne ki bani nikaf dinkin da safa da hijab d'inki nayi amfani dashi "okay an gama ta fara cire kayanta tana mika mata "naso ko
islamiyya su barki kina zuwa daga nan ku dinga haduwa dashi "ke bari shekara biyu fa ban saka shi acikin kwayar idanunta ba sai ta waya
zinnira
bata
shiga dakin kisna fa
mata
sakon mujahid
taje ta dauko ruwa mai sanyi
guda uku
ta fito sai dai bata
ga wanda ta sake fitowa dominsa
ba tayi shiru tana
tunanin mujahid yace "kawo mana
jiki a sanyaye ta bawa mujahid ta koma ciki ta iske kisna ta gama shiryawa "kisna karki manta da alkwarinmu fa "karki damu tunda kin min yadda nake so nima zan haduku da Aliyu aure ke kamar ya soki fa ya gama "ban son cika baki mutumin da bawani shiri kuke yi ba
."akanki zamu fara dan yadda kika faranta min nima zan faranta miki da zarar na dawo ku muje kawai Allah Allah nake mu bar gidan kar tsautsayi ya gitta ..."
Fitowa suka yi yayinda kisna ke sanye
cikin
hijab har kasa tasa
safa da nikaf suna fitowa gabanta yayi mummunar faduwa sakamakon ganin
Aliyu tsaye yana
arin
kulle kofar
dakinsu
sanye yake da gajeren wando niker
da yar
rigar kwallo
kafarshi sanye da
safa da takalmi
canves
na buga
kwallo
da alama zai je
motsa
jiki ne ko kuma zai je buga kwallon daya saba
duk satin duniya sun zo
zasu
wuce ya dan
kallesu
yana jin faduwar gaba
,wani
atuwar harara ta banka masa
ta cikin nikaf tana dauke kanta take
ya gane harararsa tayi
cikin nikaf
ummana da zinira da sala ne suka gaishesa ya amsa mata da "lafiya atakaice Itama Kisna bude baki tayi tare da canza murya tace ina wuni ?shiru yayi yana nazarin murya yayinda kisna ta dinga Allah Allah su bar gidan dan kallon da yake mata yana sa gabanta na faduwa har sun
gota shi ka
ya juyo
da sauri yace
"ku ......."Take gaban kisna yayi mummunar
faduwa dan tasan dasu
yake
,bai fiyye
kiran sunanyen mutane ba daga "ke ku kai
jikinta na rawa
a ranta tace
"kunga dan matsalar ko a fili tace " kuje ku kuji me zaice
"mu dai je tare zai fi
idan ba haka ba zai fahimci wani abu
a hankali suka jero
kan kisna na kallon
kasa ummana da sala da zinnira da fuskarta ke bude sukayi karfin halin cewa " gamu
bai yi masu
magana ba har
ya gama rufe kofar
dakin ya matso daf da kisna ya tsaya
suna fuskantar juna
sannan ya zuba
duka hannuwansa
cikin
aljihun wandonsa
yayinda idanunshi
ke Kallonta
fuskarshi
daure
ya tsira mata ido yana kallon onexpecting taga ya daga
hijab d'inta cikin matsanancin tsoro ta zaro ido waje
tana dubansa cike da matsanamcin firgici
shi kuma
ya kura mata ido kawai yana Kallonta.."
Sai Monday zamu hadu inshallahu
Mmm Sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 38
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
...... Musa
neman
fuskar
mumy
dan cilla mata
wuta
zaraf
yaji
aliyu
rike
tsintsiyar
hannunsa
dake
rike da
ashana
bai
tsaya
wata
wata ba
murde
masa hannu
take
hannun
musa
yayi kara
kasssss ,
musa ya
bude baki
saki
wani
razananniyar kara
mai sauti
yana haki
wanda yasa jikin kisna ya
sake
aukar rawa
ta rude ta gigice
a cikin daki
"wayyo
zan
mutu
sakar
min
hannu
wayyo
zafi
kashin hannuna zai
tsage
maami
(egbami)
ooooo
ki taimakeni zai kasheni
duk
cikin
harshen yoroba
yake wannan
maganar
yana rokon muradi wanda jikinsa
karkarwa tamkar dan tauri
kisna
najin
sautin musa yana kiran zai mutu a
taimakesa
ta soma bubbuga
kofar
d'akin
da karfi tana ihun a bude mata
amman
tashin hankali da'ake ciki yasa
babu wanda yaji ..
kake
shirin yi ? Aliyu yayi masa tambayar
cikin
tsananin tashin hankali da
zafin zuciya
jikinsa na wani irin
rawa
cikin
muryar kuka
zainab
tace "kalanzir
ya watsa mumy a fuska
har yana cewa a bashi a shana
kyata mata "what ?" Muradi
ya fada da karfin cikin zafin nama ya sake murde hannun musa batare daya kalleshi ba
"waye kai dan ubanka da
zaka zubawa mamana kalanzir a
fuska ? "Kasan
wacece
ita ? " kasan matsayinta da darajanta
"zaka iya yiwa mahaifiyarka
haka
ya dinga zubo masa
tambaya yana murde
da hannunsa
sannan
ya fuskanceshi yana
zabga masa
maruka
da d'ayan hannunsa , cikin haka
alamu dan kanin baban musa ya
shigo
a guje
yayo
kan Aliyu
gadan gadan Aliyu ya dauki
musa
gabad'aya yayi filingin dashi
a jikin kofar
dakin da kisna take
ciki
yayi sama ya dawo kasa ya zube warwassss
yana sakin
kara dafe da hannunsa
dake
masa wani azababben
zafi ."
Aliyu
soma
kaiwa
alamu
naushi
fuska
shima alamu ya kaiwa Aliyu sai dai ko sau daya bai samu nasarar samun Aliyu ba
saboda yana
gocewa, alamu
bai yi auni ba yaji
Aliyu ya damki
kafadansa
bai
sake ba sai
daya
kashin gurin yayi kara
sannan
yayi
jifa
dashi
ya soma
arin
sunce
belt
din dake kugunsa gani haka yasa
'yan'uwan musa
suka fara neman hanyar guduwa
aiko ya hau zuba musu belt
ta ko'ina gabadaya
haukace dukansu kawai yake
kamar zai kashe su
alaja mutia ta rarrafo ta rike wa Aliyu kafa " kayi hakuri
dan girman
Allah
karka kashe min ya'ya
za'a fito muku da yarinyarku
ba dai yarinyarku kuke son a fito daita ba
to za'a fito
daita ? "Ku bude kofar ku fito musu daita mu huta
muradi
ya fixge kafarsa
tare da tureta
tayi
baya dabas ta zauna
ya hau zabga mata
belt
sai faman tsosa jiki take tana bashi hakuri yaran suka kamota suka rungume belt din na sauka ajikinsu
"kunga
bala'in da musa ya jawo min kou
ina zaman zamana ?
dole
ne ya rabu musu da yarinya
mana nifa na gaji da wannan wahalar
ta karasa maganar tana rushewa da
kuka tana kokarin kamo Aliyu kafafuwan Aliyu amman ina sake tureta yayi yana haci tamkar kumurcin
maciji
.."
mumy
kuwa
tuni numfashinta
ya soma
barazanar
daukewa
ya badamasi dake kanta ya dinga
kokarin
numfashinta
ya daidaita
sai
dai har lokacin numfashin
yaki daidai
sai haki take tana huci
kwayar
idanunta
nayin sama a matukar fusace muradi yace
"waye
stupid goat
din
dake
damun rayuwar
sister dina
who's that animal
ya tambaya a tsawace
yana
kaiwa bango nashi
dan
shi
ko a hanya ya ga musa zai wuce
wuce
dan
bai sanshi ba
Zainab tace
"ga dan iskan can kaci
ubansa ya Ali
"what wannan dan yaron
? Zainab
ta gyada masa
kai "wannan
snal
din
take so ?
yayi magana
yana kallon Musa
tare da nuna shi da yatsa ..."
Take
Musa
ya shiga
girgiza masa
dan
ya bala'in tsorata da ganin yanayin
Aliyu dan a yadda yake kallonsa zai iya kashe
mutun har lahira
sosai
Aliyu
ya daura idanunshi
akan
Musa dake rike da hannunsa daya
karye , ganin irin kallon da
Aliyu ke masa yasa musa
soma ja da baya
domin guduwa shi kuwa baban musa tuni ya lalla'ba ya shige daki ya kulle
kofarsa tun
kafin Aliyu ya gama da musa
ya dawo kanshi dan ya
lura babu wanda
Aliyu bai doka ba a gidan ."
Aliyu
gama
kallon Musa
yasa
afarsa daya yayi wani irin
kwallo dashi
Musa
yayi sama ya
zube kasa yana haki kamar ransa zai fita "kai ! kai !! kai!!!
kake dagulawa iyayenmu
lisafi
dinga kwallo da musa yana takashi
take
gidan ya
kaure
ihu neman taimakon za'a yi kisan kai
kusan
yoroba da
ihun akan fa
a idan abu
yayi
bala'in , gida ya sake
cika
makil
da mutane yan bada hakuri yayinda wasu
daga cikin mutanen dake tsaye agurin
suka fara magana "amman wannan soja ne dai
ko kalli yadda yaki dukansu kamar ya samu dabbobi ,wanda ke tsaye kusa dashi yace "wallahi yayi min daidai Allah yasa yayi masa laga laga shegen yaro mai nacin
tsiya
yana neman bata rayuwar yarinya
kisna
kuwa da
iyakacin karfinta take buga kofar tana kiran sunan musa hawaye na bin kuncinta ,cikin dacin rai ha
e da bakinciki
Aliyu ya kai kafarshi ya daki
kofar dakin
duka daya sai ga kofar ta balle kisna ta fito a gigice
idanunta
bai kai ga kowa ba sai kan
musa Wanda ke kwance
baya motsi , da gudu ta karasa gurinsa ta zube
bisa g
wiwowinta ta kife kanta a jikinsa taji baya motsi nan
ta soma jijiga
shi tana kuka tana kiran sunansa
kuka take sosai mai matukar cin rai
"waye
ya masa haka ?
"Bolaji tace wannan yayan naki ne "ta bata amsa tana
kukan
zugin belt din Aliyu ,
kisna
ta d'ago idanunta
ta kalli
wanda aka nuna mata Aliyu ta gani
idanunta na tsiyayar da ruwan
hawaye sam idanunta sun rufe ko inda mumy take bata kalla ba ta mike da
sauri
ta
auke Aliyu da mari Wanda yasa take numfashin mumy ya dauke
ta daina numfashi gabadaya , yayinda zuciyar Samir da madu da ya badamasi suka tsaya cak suka daina aiki na wani lokaci kafin daga baya zuciyoyinsu ya soma bugawa da karfi hatta zuciyar afra ta
kusan
tarwatsewa
saboda tsananin tashin hankali da firgici abinda kisna tayi
, abu
kamar a mafarki
wai kisna ta mari Aliyu akan Musa ?
sam firgicin marin da kisna tayiwa
Aliyu bai sa sun lura da daukewar numfashin mumy ba . "me yasa ka dokesa har ya daina motsi
zaka kashesa ne ?
" ni ya kamata
Ku kashe
tunda bakwa soma bashi ba , "me
ya maka da zaka kashesa ? ta sake daga hannu zata sauke masa wani marin Samir yayi saurin mikewa ya
rike hannunta ya soma gaugaura
mata mari hagu da dama , ta fixge hannuwanta tana kuka "wallahi
kun
damu rayuwata ku kyaleni
mana dole
sai kun hanani soyayya da Musa
,ni musa nake so bazan
taba rayuwa babu shi ba
kuma babu wanda zan aura sai Musa
......"
Tunda
kisna
ta mari aliyu
yayi mutuwar
tsaye yana dubanta q'irjinsa na wani irin bugawa da
matsanancin karfin gaske , a zahiri ake iya
kallon yadda zuciyarsa ke tafasa , jijiyon kasa gabad'aya sun
yi rudu rudu , Kallonta
kawai yake zuciyarsa na
mamakinta , bai bata
expecting zata iya kai hannuta jikinsa ba ,duka
guda nawa kisna take
yarinyar
da loma daya zai yi daita ya gama
da ita
amman
ta Iya karfin halin marin mutun irinsa ?
gabad'aya jikinsa yayi sanyi karfinsa yayi kasa yaji kamar zuciyarsa zata buga wani irin bakinciki ne daskare da zuciyarsa yana jin kamar ya zube kasa saboda sanyi da kafafunsa sukayi
, yan uwan musa kuwa
babu Wanda bai ji dadin marin da kisna
tayi wa Aliyu ba Samir ya sake dauketa da wani marin sannan
shiga dukanta yana kwallo daita
madu ya samu sanda ya
dinga maka mata
tana ihu "zasu kasheni wayyo zasu kasheni
shi kam Aliyu ya
kasa hanasu dukanta
yayi shiru kawai
saboda
zuciyar dake zafi .
zainba ce ta lura da mumy bata numfashi tasa ihu
"mumy bata nufashi fa ku rabu da kisna take suka yo Kan mumy suna rige rige
har Aliyu shi kadai ya dauki mumy ya fito waje
daita sai lokacin hawaye ya zubo masa har akan fuskar mumy
kai tsaye
gurin mota
ya nufa ya badamasi da Samir
suka sa
hannu suka
saka mumy a bayan mota Zainab da afra suka
zagaya suka shiga
Aliyu ya shiga mazaunin direba
cikin zafin nama hawaye na gangaro masa ya juya
motar madu da samir
na rike da hannu kisna dake kuka
suka bar unguwar
,Aliyu
kalli ya badamasi
ta mirrow ina muka nufa da mumy ?"Muje gida a kofar gida suka iske dady
goye da hannuwansa duka a baya
zuciyarsa na zafi dan
mai gadi ya sheida masa abinda ya faru kamar yadda ya sheidawa Aliyu
ganin ana
arin fito da mumy
gabansa yayi mummunar
faduwa
ya saki hannunsa yayi gurin motar yana tambayarsa "me ya faru babu wanda ya yi bashi amsa saboda gabad'aya a rud'e suke suka shiga cikin gida ya badamasi ya nufi bangaren sa cikin sauri domin dauko kayan aikinsa tare da Afra suka dawo ya shiga bawa mumy taimakon gaugauwa cikin haka Samir suka shigo da kisna ai kuwa dady yayi kukan kura yayi kanta ya dinga dukanta "zaki kashe uwarki ko ? "Kina son ta mutu ko ?
"A'a dady ku kyaleni karku kasheni wallahi bazan sake fita ba na tuba ku kyaleni "karya kike kullum haka kike fa
a kai madu dauko min sansar can na karya kafar fita da sauri madu ya dauko dady ya dinga makasa kakafuwanta sanda Afra ta dinga bawa dady hakuri tana kuka Zainab t cikin kuka ta karaso ta dungure mata kai "bakya jin magana kisna kina son kashe mumy daga zubar da shafa kika sa kafa kika fita wallahi dady ko Musa nada laifi laifin kisna yafi yawo tunda ita na waya gareta ba idan bataje gurinsa ba bashi da hanyar da zai nemeta "ai yau sai na balla kafar fita nemansa tun kisna na ihu ana iya jinta har aka zo ba'a jin muryarta yayinda Aliyu ke zaune yana Kallonsu ya kasa dakatar dady gashi kukan da yake yasa ya
badamasi dake dakin mumy domin
arin dawo da numfashinta yace fito
da kyar ya samu ya dawo daidai sai dai bata bu
e idanunta ba ya daura mata drip ya fito tana kallon kisna dake nad'e shi ya ma rasa abinda zai mata dan idan yace zai taba kasheta zai yi bayan dady da Samir sun mata lilis sun tabbatar da bazata iya daga kafafunta ba suka kyaleta "kwanto min igiyar shan madu da sauri ya yaje ya kwanto ya dawo "ku daure mata ita kafin gobe na daba mari wallahi dana rasa salaha akanki gara ki damgwama a kulle shasha dabba damsulbasee ,ban da ke kidahumace ma zaki yi da wannan da bai da mutunci yaron da ko ganina yayi sai dai ta daga min kafada saboda kin bashi damar ta raina mu yana tsaye aka daureta yayinda Aliyu da Afra har da zainab ke kuka "dan Allah karku daureta dady ku bata last chance bazata sake ba inji cewar Afra ko saurararta bai ba ana gama daure kisna aka jefe ta bq aka kulle ranar kwana suka yi akan mumy sai cikin dare ta farka da sunan kisna Aliyu ya rikota yana mata sannu dady ya talla'bo Kanta ya bata ruwa tasha tana cewa "kisna ?
"Ki kwantar da hankali mumy bamu barta tana gida "muje ku kaini na ganta "salaha kinsan ba baza yi miki karya ba tana bq daga yau matsalarmu ta kare
ki kwantar da hankali gobe da yarda Allah mari zan sa mata wasu hawaye masu zafi suka zubo mata Aliyu ya tare "kiyi hakuri mumy ki daina zubar mata da hawaye maseefa ne a gareta kiyi mata addu'a zata daina ta jijina masa kawai zainab ta shigo da plet din abinci Samir ya amsa ,shima ya Aliyu ya amsa a hannusa ya soma
arin bawa mumy "bazan iya cin komai ba muradi yau ni aka watsawa kalanzir har ana neman a shana irin wannan zaka dauki d'anka ka bashi takarashe maganar tana kuka har washegari kuma mumy take wanda hakan yasa jinita ya hau ya wuce ka'ida yayinda zuciyarta ta dinga mata ciwo ko mikewa bata iyayi gabad'aya ciwon mumy yasa aka manta da kisna har bayan kwana biyu mumy
dubesu gabad'ayansu harssu zahra da mufeeda da aunty ummi
suna zaune a gabanta banda
kisna ,tace "kun manta
da kisna
ko ?
Sukayi shiru cike da takaici a"kuyi hakuri ku duota karta ,kuyi hakuri nasan zan mutu na barku da aiki kuyi iya yinku ko bayan raina ban yarda ku bar kisna ta auri wannan yaron ba duk suka gyada mata "inshallahu mumy ai idan muka bari sunyi galaba akanki ki kwantar da hankalinki bazamu taba yarda ba inji cewar madu duk hirar da'ake hankalin mumy na gurin kisna lura da hakan da Aliyu yayi ya tashi ya shiga Kitchen ya zuba abinci a plet ya dauko goron ruwan ya nufi
dakin tana nan a daure,duk
kafafuwanta sun kunbura haka fuskantar duk sun kun bura ya durkusa a gabanta ya ajiye plet din abinci ya
soma
arin kwance ta, ta zuba masa ido tana kallonsa har ya gama batace masa kalla ba haka shima bai ce mata ba ya kai spoon din abinci bakinta saboda yasan bazata iya daga hannunta ba sai dai juyin duniya taki ci ta soma motsi da bakinta yayi kokarin fuskantarta domin jin abinda zata ce a hankali ya fahimci abinda take fada "me yasa
ka kwanceni gara ku barni na mutu nafi son mutuwa da rayuwar duniya ".
Ya kura mata ido yana kallon karamin bakinta "lallai wannan yarinyar tana da mugun taurin kai ga kafuwar zuciya kamar ta arna tunda ta fadi abinda ke ranta ta kife kanta
Hannunshi daya ya kai kan suman kanta dake zube har gadon bayanta yana shafawa a hankali yana tunanin kalar rarrashin da zai mata wanda zai natsar da zuciya , wani irin tausayinta yake ji yana ratsa jinin jikinsa , zuciyarsa ke kwabarsa akanta sai dai har lokacin matsayinta na nan na diyar mumynsa shi yasan da wata ce tayi masa abinda tayi masa da ya kulle daita har duniya ta nade amman ita din dabam ce hannunsa ya cigaba da yawo dashi akanta kafin daga baya ya fara magana cikin sanyi murya "ya kamata zuwa yanzu kiyi tunani mai kyau duk dai har yanzu akwai kuruciya acikin lamarinki ,wannan yaron mai kama da tana sam bai dace da mace irinki ba me yasa bazai canza tunaninki ba ya dawo irin namu dan ...."A fusace ta katseshi tana buge masa hannunsa dake kanta sannan ta zuba masa idanunta muryata a shake tace " tunanina ba irin naku bane kuma bazai ta
a dawowa irin naku ba saboda haka har abada bazan taba daina son Musa ba " ya tsareta da kyawawan idanunsa da suka dawo jajayen tsabar damuwa "ka fita a dakina bana kaunar ganinka saboda na tsaneka na tsaneka i really hate you tayi maganar tana kuka " ya watsa mata wani kallo wanda ya tabbatar masa da wasu abubuwa tsakaninta da Allah ta tsaneshi kamar yadda ta fada tsana kuma bata wasa amman shi bai taba jin zai tsaneta ba ko dan darajan mumy ita din uwa ce ta dabam a zuciyarsa komai yana yi ne darajan mumy da sunan Hajiya kayi if not ko kallon arziki bai kamata yayi mata ba bare tausayawa, a hankali ya mike ya bar daki zuciyarsa cike da wasi wasi tunda ya fita ta kife kanta take kuka bata d'ago ba har bacci yayi awon gaba daita...
Mumy da Aliyu
sai da suka kai
ruwa rana da dady aka sakawa kisna mari kuka suke suna
rokonsa karya sa mata mari maganar har gurin hajiya Aysha sai data tako da kanta sannan dady ya hakura sai dai yace bata sake fita babu zuwa boko babu zuwa islamiyya ta zauna anan muddin rai Hajiya Aysha tace "hukuncinka yayi daidai jairar yarinyar so take taga bayanku da ikon Allah sai Allah ya kunyatata bari
naje
na ga mara jin magana
suka tashi tare da aunty
Afra
dady ya basu key tana zaune ta d'aura
kanta akan gwiwowinta kamar koda yaushe ta bushe ta rami tayi wani irin baki tamkar ba kisna ba saboda rashin cin abinci da kulawa dan yadda aka kawo mata abinci haka ake zuwa a tadashi ,aunty
Afra na
d'aura idanunta akanta ta k'arasa da sauri ta durkusa a gabanta ta
rungumeta "baby
nah ......"
Kisna
ta runtse idanunta gam
dan bata qaunar ganin kowa daga cikin ahlinta hajiya Aysha tace" sannu shugaban marasa jin magana Allah dai yasa kiji magana yarinya kamar mai kunne kashi ,ina ke ina jikan oduduwa masu fitsari a tsaye ? " duk da cikin yoroba muka taso amman me zamuyi
dasu
wallahi kikayi kuskuren da kika gurbata min zuri'a bazan taba yafe miki ba ,ke yanzu rayuwar yayyenki da kika taso kika gani a gidan nan bai isheki misali ba ? "gabadayansu babu wanda yayi saurayin kansa sai wanda aka zaba musu amman ke dan rashin jin kece sai dan
gurguwa
aunty afra ta d'ago tana duban hajiya Aysha fuskarta da alamar tambaya "daman mahaifiyar yaron gurguwa ce ? "Ke da kukaje gidan baki ga alama ba "Ai bata da maraba da gurguwa baki ga kafafunta ba hagu a dama ba ai sai da aka kwantata min ita sosai sannan na ganeta na san kakar yaron wacce ta haifi ubansa gabad'aya daginsu marasa mutunci ne acikin yoroba , Allah dai ya shiiryeki sakina yasa ki gane daga fa
a Hajiya ta dawo yi
mata addu'a akan Allah yaye mata abinda ke damunta anan
ta tafi ta bar aunty
Afra
rungume da kisna dake kuka a tun sanda Hajiya ta soma zaginta ..."
Aunty afra ta kira sunanta cikin sanyi murya
"kisna ina son tambayarki wani abu kuma ina bukatar ki fa
a min gaskiya
kun ta
zuwa wani guri
da musa kunyi
imole ne ma'ana (cin maganin soyayya ) ?Ta girgiza mata kai alamun a'a " ki
a min gskiya idan kun taba zuwa sai an san yadda za'a yi a karya
kin san
dai babu wanda zan fadawa wannan maganar
"Allah aunty
Afra bamu ta
a yi ba mun dai taba zuwa gurin wani malami amman shi cewa yayi zamuyi aure amman sai mumy ta mutu "ya rabbi yanzu ke zaki auri wanda sai mahaifiyarki ta mutu "? Kisna tayi shiru taki cewa komai ba "ki daina wannan tunanin duk abinda zaki mallaka muddin zaki rasa wani naki ba mahafiyarki ba na banza kema har da kuruciya bancin haka ko fada wani yace kiyi baza kiyi ba ni dai ki fa
a min gaskiya bayan bayanin malamin bai baku wani abu kunci ba "? "babu idan mun taba yi kinsan zan fa
a miki
",to kun taba
shan jinin juna
? Kisna tayi shiru tana tunani
dan tasan sun ta
a sha
"kun taba sha ko ? Kisna ta gyada mata alamun" eh "subuhanallahi
shiyasa kuka kasa rabuwa da juna wallahi " dan Allah
aunty afra ki taimaka
min na auri musa sannan ki taimaka kije min gidansu ki duba min shi wannan azalumin
yayi masa dukan mutuwa ko
ina ruwansa da rayuwata ?
"Abinda Aliyu yayi masa daidai ne baki ga har kalazir musa ya watsawa mumy ba ke yanzu zaki
iya auran
mutumin da ya iya watsawa mahaifiyarki kalanzir har yana cewa a bashi a shana suka jiyo Muryar mufeeda
a bayansu ."Wallahi ban taba jin na tsani wani halitta a rayuwata ba kamar yadda na tsani ke da wannan yaron ,ke ko mu da ba mumy ce ta kawo mu duniya ba bazamu iya ganinta cikin damuwa ba bare ke wallahi ki guji fushin mahaifiyarki idan nan gaba duniya ta juya miki baya Allah yasa muna raye mu karar da abinda kika shuka da karanshin shekarunki yar banza yarinya kawai mara imani ta k'arasa maganar tana barin dakin ...
Kisna ta rushe da kuka "kowa ya tsaneni a gidan nan ,me yasa bazu fahimceni ba?
"Karki
damu ki kwantar da hankalinki zan
san abunyi afra na gama fadar haka
ta mike ta bar dakin tare da kullewa kamar yadda suka iske ta kaiwa mumy key ta nufi bangarenta a lokacin
ya badamasi na zaune akan kujera ya daura kafafunsa akan center table yana tunanin matsalar kisna da taki ci taki cinyewa , Afra ta karasa
shigowa
ta zauna
"baby Ina son magana mai mahimmanci
da kai ya waigo
ya dubeta tare da cewa "uhmmm ina jinki "daman akan maganar kisna ne da yaron nan ,yadda kuka
auki lamarin yarinyar nan ya wuce haka, mai zai hana ku hakura ku barta tayi soyayyarta da
yaron nan ya badamasi karkata kai yana Kallonta cike da mamaki jin maganarta "yadda kuke ganin aibunsa ita fa bata ganin hasalima bata ganin makusansa ku barta tayi soyayyarta har sanda zasu auri juna
idan Allah ya kaddaro
hakan shi
fa so babu ruwansa da wani kudi ko galihu ko yare ko addini
ko kankata tunda ta soma magana yaji wani abu ya tokare masa makoshi , ya jima yana mamakinta kafin daga baya ya soma magana cikin fushi "ke yanzu ina ruwanki
da matsalar gidanmu ? "Idan dai wannan ne gudumuwarki garemu to mun yafe dan Allah ki adana shawararki
ko zai miki amfani a wani guri
amman agurinmu bashi da wani amfani ,
kuma karki sake zuwa min da makamanciyar wannan
maganar
idan ke baki da hankali mu muna dashi mu rasa wanda zamu dauki kanwamrmu mu
bawa aure
sai wannan tantiri kuma dan shaye shaye wallahi gara ta mutu mu binne gawarta akan mu barta ta auri
yaron nan ,karma kiyi kuskuren fa
ar wannan shawara taki a gaban Samir ko Aliyu Dan zasu miki abinda bakiyi expecting ba ,ya mike ya shige daki ya barta sake da baki
tana kallon kofar daya shiga " a she akwai sauran kallo a gidan nan
kenan tunda bazaku dauki shawara
ba ,kuma
kuna tare da aiki dan yanzu kuka fara ganin bala'in , ni
meye nawa daga bada shawara za'a nemi cinyeni
? Kowa yaji da damuwarsa ni tawa damuwar ma ta isheni ta mike ta shige d'akinta ."
******
A daren wata ranar talata bayan dady ya idar da Sallah isha'i yana zaune yana addu'a kuka ya tsarkeshi ya kasa ci-gaba da addu'a yana cikin wannan halin aka turo kofar dakinsa aka shigo muradi ne a gaba sai Samir dady yayi hanzarin tashi zaune yana kokarin mayar da kukansa ciki tare da sanya hannu yana goge wanda ya bata masa fuska cikin dabara wai dan karsu gane amman ina tuni muradi ya fahimci kuka yake dan suna hada ido dashi sai jikinsa yayi sanyi kuzarin jikinsa ya sake yin kasa ya tsani yaga dady ko mumy suna zubar da hawaye akan matsalar kisna cikin tsanye jiki ya koma ya jingina bayansa da bangon dakin yana ma dady kallon tausayawa cikin tsananin damuwa Samir yace "plz dady me yasa kake hasarar hawayenka dan Allah ka bar komai a hannunmu zamu yi iyakar kokarinmu cikin kakalo murmushin dole dady ya fito muradi yana cewa "zo nan dana kai kuma wa ya fada maka kuka nake yi ?muradi ya karaso ya kai hannu a idanun dady yana goge masa guntun hawaye da bai rigada ya goge ba tare da cewa ",ga hawaye nan a idanunka sannan idanunka sunyi ja dan Allah dady kuyi hakuri wallahi kullum cikin tunanin mafuta nake akan matsalar nan banaso wani abu ya taba lafiyarku akan wannan matsalar Samir ya ja doguwar ya zauna suka tasa dady gaba suna kwantar masa da hankali dady ya sake kurawa yaransa ido da suka dawo kalar damuwa adalilin nashi damuwar "na fada muku ba kuka nake ba ......"
Manage not edit
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 39
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
......Idon
muradi
ya cicciko
da ruwan hawayen
tausayin
dady
saboda ganin
yadda
dady
yayi
shiru
tare da
tsura
musu
idanu
wanda yake nuni daya
cikin
tsanani damuwa
sai dai
yayi
dabara
mayar
dasu
yana
cewa "ka
sani
dady
rayuwa na
tafe
jarabawa kala kala
kuma
hakan
yana
nufin
Allah
manta
kai
ko baya
sonka
bane
sai
Allah
sonka
ma sannan
zai
jarabeka
sannan
cikar
imaninka
zai
cika,
kowane
mumini ya
yarda
da qaddara
mai kyau da akasinsa
sannan
dady
zababbun mutane
ake
jarraba
kada
ka sanyawa
zuciyarka
damuwa
yin
Allah
damuwar
zai taba imaninka
kayi
hakuri inshallahu Allah
zai bar
rayuwarta
haka ba muddin
muna duniya
baza
mu bari ka
cigaba da
kuka
akanta ba, ita kanta
nan
gaba zatayi ingantacciyar
rayuwa
a duniyarta
da izinin Ubangiji
amman
halin
da kuke
jefa
kanku kai da mumy
a sanadiyyarta
yana bala'i d'aga
hankalina
dana
Samir
ka taimakemu
dady
ka cire damuwar nan
koda
ba duka
kaci
abinci
domin
ka samu
karfin jikin da zaka yi
addu'ar
nemammata
shiriya a gurin Allah
dady
ya daure
zuciyarsa
cikin
jinjinawa d'ansa
muradi
wanda samun
d'a
irinsa ke da matukar
wahala a wannan
lokacin
sai an tona
ma kafin a samu ,yana
matukar
son shi
gashi
dai
shi din daga
wani
tsatso ya fito wanda
har
lokacin
babu
tabbaci
akan mahaifiyarsa
sannan babu
nagartaccen
uba na
gari
sai shi daya dogara
dashi
wannan shine
matacce
fitar da
rayayye
ina
zai
amshi
auren kisna a wannan halin
da suke ciki
wallahi da babu abinda
zai
hana
bai aura
masa ita da
karancin
shekarunta dan yasan
shine
mutumin
zai
kula daita da rayuwarta
sannan zai
sota da irin
tawayarta
da lalurarta na rashin
jin
magana ,sai
dai
ina
kowani
rai yana
son
abu
mai kyau ko
iska
yana
son
natsatse
dan iska dan'uwansa ba
kar
ta zo tana
bashi
ciwo
kai
, a hankali ya dinga
tunanin wanda
zai bawa auren kisna
a cikin danginsa
ne , zai nemi alfarma
agurin ahlinsa su rufawa juna
asiri
sosai
dady yayi zurfi
cikin
tunani kafin daga bisani sautin muryar muradi ta dawo dashi
"Plz
dady
daina
dogon tunani
haka
zai
iya
shafar lafiyarka "inshallahu
daina
d'ana
daga
yau
zan rage
muradi
yaji
dadi
sosai har
da murmushi
yace "na gode
dady sai ya janyo
kular abincin da'aka
kawo
masa mai cike
da lafiyayen abinci ya
bude cike da girmamawa
"Bismillah dady
ka daure kaci abinci
a hankali
shi da samir
suka
dinga lallaba
dady
har yaci abinci
yana ci yana kallonsu
tare da alfahari dasu ..."
misalin
karfe
goma na daren ranar
afra na kwance
akan
makeken
royal bed dinta
ita kadai kasancewar
badamasi na gurin aiki bai dawo ba sai zuwa shadaya , gabad'aya
nemi natsuwarta ta rasa ji take kamar
zuciyarta zai buga akan tsananin tunanin muradi juya kai kawai
take zuciyarta na sake harzuka
kamar ta daura hannu aka ta saka kuka ko taji sau
in zafin da take mata
tashi
ta zauna ta janyo
pillow
ta rungume a
qirjinta tana jin tamkar shi ne a qirjinta
tana cigabanani
da nazarin hanyar da
zata
shawo
kan muradi
cikin sauki batare daya bata matsala ba
sannu a
hankali
yarda da
wasu
daga cikin shawarwarin
zuciyarta ta bata dan haka
a hankali ta
mike
zira
silipas
dinta
ta fito cikin
sand'a ta shiga parlour'n mumy taci
sa'ar babu kowa sai karar tv dake aiki
dan haka ta sanyawa jikinta kuzari da jarumta
tayi hanyar step
ta karasa
jikin kofar dakinsu har zata yi knowcking
sai ta fasa
ta murda handle
din
kofar
ta shiga ta maida kofar
ta rufe har da
murda
key bata iske
kowa a parlour'n
ba dan haka ta kutsa
cikin uwar daka anan ta hango shi
kwance
tayi shiru na yan mintina
tana
kallonsa
kwance
sanye da farar
singlet
da farin wando iya
cinyarsa
kallon
kuralla
take masa kamar
zata
cinyesa
shi
kuwa gogan
bai san da shigowarta
ba sai
faman
aikin shafa qirjinsa yake yana lissafin
shafukan
rayuwarsa
data gabata
tamkar a mafarki
ya ganta tsaye
tana kallonsa ya zabura ya mike zaune
gabansa na wani irin faduwa "Me ya kuma
ya kawoki dakin nan maza
maza
ki kama hanya ki fita tun ban miki rashin mutunci ba kina son ki sani cikin bala'i ko me kuke nufi dani
?"na rokeki
karki
yi sanadin da zamu samu matsala da dan'uwana
"I don't
care about that da ku samu matsala da karku samu wannan ba damuwar
afra bace damuwar afra ta samu gurbi a zuciyar Ali saboda soyayyar Ali ta rigada tayiwa
rayuwarta kamun kazar kuku idan babu
shi bazata iya cigaba da
rayuwa ba
"ai kuwa sai dai ki kare rayuwarki
a haka dan har abada nayi miki
nisa
ke ko matan duniya kaf sun
kare sauran ke afra
wallahil-azim
bazan
yi rayuwa
dake ba "ni
kuma gashi burina mu rayu tare ba har ma na haifa maka kyawawan baby's masu
matukar kama da kai ta
kara taku biyu zuwa inda
yake
batare da wani tsoro ko fargaba abinda zai faru ba
suna fuskantar
juna "ina sonka gadanga dan
nasan
you so different
daga cikin
tarin mazan duniya kana da kamalawa
da kamewa forget all the
..... "Yayi
saurin katseta yana ja baya
saboda
kusancinsu yayi yawa dan har yana iya xukar numfashinta
a hankali ya
furta "azubillahi mina sheidanir
raji
saurin zaro ido waje
tayi "ni kakewa uziyya ?"tayi
maganar cikin tsananin fushi
tana nuna
qirjinta "fiyye da haka ma zanyi saboda
kin zama sheidaniya "tunda kace haka kuwa tabbas zan
tabbatar maka
da hasashenka wait lemme prove
it to you unexpected yaji
ta zubo
jikinsa
gabad'aya
ta rungumeshi
tana kokarin hade bakinsu guri daya yayinda
hannunta daya ke
daidai
gefen fuskarshi dake kwance
kwantaccen
suma sai sheki suke zubawa saboda gyara
saurin
kawar da bakinsa yayi yana
zaro
idanunsa
cike da matsacinan mamakinta
bai dauka isksncinta ya girmama
haka ba a hankali ta soma shafa
gefen
fuskarshi
tana tura masa brest
dinta
cikin
zafin nama ya hankadata
tayi
wani irin
juyi tayi baya
taga
taga
sannan ta tsaya bisa kafafunta
tana kamkame jikinta guri daya
idanunsa da suka sauya kala yake kallonta dasu
tana son ta sake matsowa garesa sai dai hakan ya faskara saboda tsoron daya ziyarceta,
numfasawa
yayi
cikin tsananin fushi ya nuna mata kofar fita
daga dakin batare
da yace
uffan ba dan ko yace zai yi magana bazai iya ba saboda zuciyarsa tazo wuya
ita kuwa afra tana
nan tsaye kamkame da jikinta tamkar gunki tana kallonsa tamkar mutum mutumi haka ta koma saboda tsananin tashin hankali kusan minti goma daya
auka yana nuna mata kofar fita sai dai ita din ta kasa kwakkwaran motsi wani irin ajiyar zuciya take sauke tana jin duniyar tayi mata zafi dame yake son taji da
shi
son dake azabtar daita ko kuma da wulakacinsa suna nan tsaye suka ji ana buga kofar dakin da
karfi
shiru dukkaninsu
sukayi kafin daga baya muradi ya kewayeta ya fito zuwa falon inda
Samir ke
sake kwankwasa kofar
yana cewa "muradi ka bude min
kofa me kake yi ne
ka kulle kofa ?
Yayi shiru ha
e da juyowa zai koma dakin sukayi karo da afra yayi saurin
baya
yana kakkabe jikinsa da hannu muryarsa a fusace yace "sai ki san yadda zakiyi da kanki dan duk abinda kike nufina dashi da yarda Allah kanki zai koma bai yi shiru ba ta soma magana cikin sanyi murya ta yadda daga ita sai shi zasu ji
"bana
nufunka da komai Aliyu
sai alkhairi ka yarda dani sannan ka yarda zaka aureni
na kashe aurena ko kuma muyi soyayya
"wannan ne kuma bazaki
taba samu ba har duniya ta nade ko kinga nayi miki kama da irin wadan nan
yan iskan mutane
?"tun wuri ki san
yadda zaki yi ki bar dakina
tun baki jefa kanki cikin matsala ba "I don't
care about that matsala
ko wani ya
ganni anan zai barni ya wuce babu inda zani ta karasa maganar tana sake jin wata irin zafafan soyayyarsa na taso mata tun daga cikin kasan zuciyarta tana jin kanta in har babu shi a rayuwarta tabbas mutuwa zatayi a hankali ya juya ya fara tafiya cikin zafin nama
domin
komawa
cikin dakin tamkar bashi da laka dan ya lura afra nemanshi
take da bala'i
yayinda Samir
ke cigaba da buga kofar ya zube
akan katifa idanunsa na ganin duhu
babu abinda zuciyarsa take sai faman
bugawa baya son wani tashin hankali a rayuwarsa a bar da yadda rayuwarsa ke tattare da cuwuka kala kala
har kusan shabiyun dare yana kwance
bai sanda
afra ta bar d'akin ba
da shigowar Samir
tun daga lokacin
muddin yasan shi kadai ne a dakin
zai
kulle ...."
******
Kullum
kisna
bata
da wani
aiki
sai na
tunani
yadda
zatayi
ta fito daga
d'akin
ta bar rayuwar
gidansu gaba-daya
huta da takura
wani
shigowa
da ya badamasi
yayi
dakin ne
yace
suje
asibiti a duba
lafiyarta
saboda
ramarta
tayi
yawa
gashi duk abinda taci sai ta
amayar
da kyar
ta mike
tsaye
ta zira hijab dinta
soma d'aga kafafunta
iska na dibarta
saboda
rashin kuzari
a bakin motarsa yace
tsaya saboda ganin baba mai gadi zaune
ya shiga
bangaren mumy ya
sheida
mata , tayi masa
addu'a muradi dake zaune kusa daita
gaishesa yace
"yaya bari na mike
muje tare
"mumy tace "a'a
ka zauna ga breakfast
za'a kawo maka
bai
so karyawa mumy gwiwa ba
amman dole
ya bata hakuri dan sam hankalinsa bai kwanta
dan yasan ya badamasi da sakaci za'a iya neman kisna
a rasa
muryarsa
a sarke yace "mumy
kiyi idan na dawo naci
nafi son nabisu Kinga idan ya gama daita
sai
mu dawo
tare ko a motar haya ne
basu tsaya
bata lokaci ba suka fito tare ya badamasi na gaba
muradi yana
biye dashi cikin jc
wando da riga
yellow mai
ratsin baki
Suna
fitowa
falo
ya bawa
masu aiki umarnin gyara dakin da kisna take
killace
sannan suka sa
kai
suka
fice tana nan tsaye a jikin motar rungume da hannuwanta kallo daya tayi musu ta dauke kanta tana tsinewa muradi dan babu ranar da bata tsine masa akan abinda yayi wa musa
wanda har lokacin bata san a wani matsayi
yake ciki ba yana raye ne ko ya mutu ya badamasi ya danna key din dake rike a
hannunsa sannan ya bude mazaunin direba ya shiga shiru tayi ta cigaba da tsayuwa har sai da yayi mata
magana a fusace "ki shiga mana kin wani tsaya dan rainin hankali kina kallon mutane jiki a sanyaye ta bude gidan baya ta shiga ta zauna tana daddaure fuska tare da shan kamshi
sannan ta
kawar da fuskarta gefe tana kallon glass din motar
ko shigarta mota
bai sa ya badamasi ya daina zazzaga mata ruwan
maseefa ba
kasa muradi yayi da murya yana cewa "haba ya badamasi ka bita a hankali
dan Allah ku daina nuna tsanarta hakan zai sake tunzura zuciyarta "zuciyartata ta dade bata tunzura ba itace zata kare rayuwarta cikin
wahala
har
suka karasa asibitin bata kalli inda suke ba haka zalika ya badamasi bai daina magana
mai kamanceceniya da nasiha
bincike
farko ya
badamasi ya tabbatar
lafiyar kisna
lau tsabar
damuwa ce kawai tayi mata yawa da rashin cin abinci
tana
zaune akan daya daga cikin kujerun dake office din
yayinda muradi ke zaune
akan gadon duba marasa lafiya
rike da waya
yana danne danne wanda zaka
auka
wani abu mai mahimmanci
yake nan kuwa game yake bugawa sai dai gabad'aya hankalinsa na kan kisna duk motsinta yana hankalce
dashi
wanda zaka dauka sonta yake
dan a fili yake nuna kulawarsa gareta, bashi
wani
damuwa sai nata
ita da mumy da dady farinciki da walwallarsu shine
nashi
babu ruwanshi da
tsanar
da take
nuna masa a gaban kowa
wani lokaci idan yaga yadda take masa kallon tsana sai ya tsura mata ido yayita kallonta
har baya son
d'auke
Idanunshi akanta
kiran
gaugauwa
ya samu
ya badamasi
dan haka ya mike
tare da cewa "zan dan fita na
duba
wata mara
lafiya muradi
amman ba dadewa zanyi ba
ka jira zan hada wa kisna wasu
magunguna
sai ku wuce muradi
ya gyada masa kai
alamun yaki
badamasi ya
fita cikin sauri suna nan zaune
tamkar kurame har tsawon minti goma sannan yaga kisna ta mike tsaye fuskar nata a hade
tamkar hadari ta nufi kofar fita
"ina zaki ? taji
sautin muryarsa daga
can kasan
makoshi
tamkar mai koyon magana ta tsaya cak tana dubansa tana
harararsa tare da cigaba da
masa
kallon tsana a fili
a hankali
d'ago
Idanunshi
zuba mata "tambayarki
nake
ina zaki ko kina bukatar wani abu ne akawo miki
? Tayi shiru
taki cewa komai har kusan minti goma yana mata
kallon
sama da kasa
komai nata mai kyau
ne hatta yatsun kafafunta abun a
alla
a sake
kallo ne sai dai damuwa
tasa sun sake sirancewa
illarta daya tsokana
da wannan bala'in da tasa
kanta
Ya furzar da iska mai zafi ya cigaba da magana
"tunda bakya
bukatar komai ki
koma ki
zauna har sanda ya badamasi zai dawo ya
sallamemu
ya k'arasa maganar yana dauke Idanunshi
akanta sai lokacin ta soma magana cikin fushi "wai ina ruwanka dani ne
ka kyakeni
na tafi duk inda nake so ni wallahi na tsaneka
saboda kafiye
shishigi
ya sake d'ago Idanunshi da suke a Lumshe
ya saukesu akanta
sannan ya budesu fess
yana watsa mata wani kallon ta shiga hankalinta
"ban taba
damuwa da tsanarki
ba saboda nima ba
sonki
nake
ba saboda
damun
iyayena da kike baki cancanci a soki ba tsanace tafi dacewa dake
sai
dai duk da
hakan bazan kasa saka
ido akan gurbatattaciyar rayuwar da kike son jefa kanki ciki
dan haka ki koma ki zauna
tun raina bai
aci ba ya karasa maganar yana dauke Idanunshi akanta tare da
controlling din
fushinsa dan idan ya cigaba da kallonta fasa mata kai zai gabad'aya da
irin kallon tsanar da take masa
kin zama tayi kamar yadda yace
har sanda wata nurse ta shigo office din
ta dauki wasu file ta fita da sauri
batare
data tsaya kulle kofar
cikinsu babu wanda yayi yunkurin isa ga kofar har ya badamasi ya dawo ya iske su haka hankalinsa a matukar tashe yace "ba dai guduwa zatayi ba ?muradi ya girgiza masa kai alamun a'a sannan ya mike
tsaye yana tura wayarsa cikin aljihu "muje ka sallamemu
muce gida
"okay muje suka fito tare har kisna suka tsaya a bakin kofa ya kulle suka karaso reciption
shiga dakin magani shi kuma muradi ya daga wayarsa dake ringing
yace "ya'akayi Samir ?"Okay kaje
kawai
ina hospital tare da Hajiya kayi
yana fara magana
ta juya
cikin sanyi jiki ta fito zuwa haraban
asibitin tana waige waige
shi kuma ya cigaba da wayarsa "kuyi komai da jahid idan na dawo zanyi handling din komai da kaina
katse kiran
yayi
cikin sauri
juyowar
nan da zai yi
yaga wayam babu ita babu alamunta
waige waige ya soma bai ganta ba yayi saurin kwankwasa kofar dakin da ya badamasi yake ciki
da sauri ya
bude yana tambayarsa "ya'akayi muradi ina kisna ?
"banganta ba da sauri ya fito suka yo waje
tare suna nemanta
cikin tsananin tashin hankali
ita kuwa tana fitowa haraban asibitin cikin sanyi jiki
tunanin komawarta gida take
dan idan akwai abinda ta tsana bai wuce kulleta da aka yi
ba kamar wata barauniya
tare da hanata rawar
gaban hantsi gashi ita a
halin yanzu babu abinda take ji sai radadin
rayuwa
su barta tayi
life dinta mana saboda
me z
asu takura rayuwarta ta durkusa kasa tana kukan zuci tana kallon kasa inda idanunta ya sauka akan wani karfe ta dauka tana kallonsa "idan ma sun kulleni zan iya amfani da wannan karfen
gurin bude kofar na fito na kama gabana bazasu sake sakani aciki rayuwarsu ba tana cikin zance zuci taga tsayuwar mutun a gabanta yana haki ta mike tsaye tana hura hanci a ranta tace Sarkin shishigi kawai "muje
ko yayi maganar yana damko tsintsiyar hannunta
ya soma tafiya daita
yana neman layin ya badamasi
ta damke karfen hannunta sosai tana biye dashi tana zaginsa
jikin mota
ya iske ya badamasi
tsaye "a ina ka
ganta ?
"bani key kawai
kayi tafiyarka zan dawo maka da motar
kasa aiwatar da hakan yayi yace
"no muje na saukeku
suka shiga motar
akan hanyarsu ta dawowa
gida haka kisna tayita
sake sake yadda zata gudu har suka iso gida tunani take kai tsaye
akinta na bq
suka nufa ya bude ta shiga an sharesa fess sai kamshi yake
ta zube kasa ta soma rera kuka mai
ban tausayi qirjinta na wata irin zafi ya badamasi ya bita da kallo "kukan me kike yiwa mutane ai irin rayuwar da kika bukata
kenan gashin nan kuma kin samu
tunda bazaki zauna lafiya
ba ki cigaba da zaman cell
Kinga ko yanzu kin cuci kanki shi wanda kike gudu saboda shi yana can
.."no ya badamasi bani key kayi tafiyarka
babu mutsu ya mika masa ya
fice shi kuma ya shigo cikin filin dakin yana kallon yadda hawaye ke tsiyaya a kuncinta "me kike so ki fa
a min duk abinda kike so wallahi a shirye nake nayi miki shi dan ki kwantar da hankalinki dana mu ? ta d'ago
idanunta dake cike da kwalla "ka kai ni gurin Musa shi kawai nake son gani ina son sani halin daka jefa shi ya mutu ne ko yana raye
ya tsugunna a gabanta
yana kallonta zuciyarsa na tafasa "ki kwantar da hankalinki yana raye har ma yana yawonsa ko'ina bayan dukan danayi masa na kai shi hospital shida dan'uwansa na biya kudi Naira
dubu dari uku dan a duba jikinsu ta dinga kallonsa tamkar mutum mutumi a gabanta zuciyarta ta cigaba da bugawa da sauri da sauri wani irin mutun ne shi yayi barna ya gyara ? "Ki ciresa a ranki
ki cigaba da rayuwarki dan ko kin koma garesa babu abinda zai yi dake saboda ya tabbatar min da haka
yanzu haka ma ya manta dake jin maganarsa ta karshe yasa
ta soma tsine masa da mayar da kalmarsa ta karshe akansa "bazai
taba mantawa dani ba
saboda yana sona tayi maganar cikin kuka "sai ki cigaba da son sa a inda kike ya juya yayi tafiyarta tare da kulleta .."
Daren
ranar
bata runtsa ba
ta dauko
karfen data zo dashi daga hospital
ta soma kwakule karfen kofa
sai
dai har kusan biyun dare
batayi nasara
ba a
haka har bacci ya dauketa
a cikin kwananki
kullum sai
kisna
ta kwakwale kofar sai
dai
karafen
kofar suna nan
daram babu alamun
motsi yau tsawon kwana biyu muradi bai shigo inda kisna
take ba saboda ayyukan
office da suka sashi gaba shi da samir sai dai shi duk abinda yake hankalinsa na kanta da kula da abincinta
wani lokaci ma har fada mumy da dady suke masa kan yadda yake nuna kulawarsa gareta shi kuma sai ya fada musu itace zata sa ta kwantar da hankalinta har ta fahimci cewar lallai ahlinta na sonta ba wai kiyayya ce tasa ake son rabata da yaron da take so ba .
a hankali
ya bude
kofar dakin ya shigo
tana kwance tana ganinsa ta mike zaune
idanunta a kasa har ya karasa shigowa dakin ya durkusa a gabanta ya daura hannunsa a saman kanta "hajiya kayi ykk fatan kina
cikin
koshin lafiya ? Shiru tayi taki cewa komai illa hannunsa datayi kokarin cirewa daga saman kanta "kada ki cigaba da sanyawa ranki damuwa akan qaddararki
wanda ke karya min
zuciya
kullum na fita ina jin babu dadi a cikin raina
saboda na baro kanwata
kulle cikin matsanancin damuwa hakan na karya min zuciya har na zubda hawaye a duk sanda na tunoki ta kalleshi da sauri cikin waro ido sannan taja tsaki a ranta "kullum baka rabo da sabon shishigi
ya kura mata ido yana son karantar wani
abu daga gareta amman ya kasa "ina son ki cigaba da karatunki da rayuwa
kamar kowa wani alkwari zaki min nasa baki a sake ki
? Tayi shiru tsabar miskilanci tana kallonsa
"kinyi
alkwarin zaki zauna lafiya bazaki damu kowa ba ?tayi saurin
gyada masa kai
ganin ga damar fita zata samu "shinkenan zan samu dady muyi magana dashi cikin satin nan yanzu me kike so ? Tayi shiru a qalla na minti goma sannan
cikin sanyayyiyar muryarta tace
"a fitar
dani daga
dakin nan yau saboda dakin na bani
tsoro
"idan an fitar dake bazaki ko'ina ba ? Ta sake gyada masa kai
alamun "eh ya saki murmushin farinciki "nayi murna sosai ko babu komai hankullan iyayenmu zai kwanta zasu yi farinciki sosai idan kika kwantar da hankalinki zamuyi alfahari dake zan fadawa abokaina ina da kanwa mai hankali da jin magana
da tausayi
duk maganar da yake ta bayan kunneta yake bi burinta ya fitar daita kawai
"kin yi shiru fatan zaki cika alkawari ta kakalo murmushin dole tace
" nayi"
ya mike tsaye tare daita yana rike da tsintsiyar hannunta yana tafiya yana magana cikin sanyayyiyar muryarsa
"kece komai na rayuwarmu fadar matsayinki agunmu abune mai
matukar wahala da bata lokaci abinda nasani kin tafi a kashi casain a cikin dari na al'amuran rayuwarmu a fili yake mata
maganar dan kwantar mata da hankali mumy na zaune a falo taga shigowarsu sai da taji gabanta yayi wani irin mugun faduwa take jikinta ya kama rawa muradi ya karaso da sauri tare da zaunar da kisna gaban mumy "dan girman Allah mumy kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki
nasan nayi laifi amman babu abinda zai biyo baya sai alkhairi
kulle da muka taru mukayi
wallahi bashi ne mafuta ba sannan tayi min
alkawarin bazata sake aikata abinda tayi ba mu bata dama har yanzu yarinya ce da bata san ciwon kanta ba haka
ya dinga kwantarwa da mumy hankali
ta numfasa tana sauke ajiyar zuciya mai karfi ya kalli kisna ki bawa mumy
hakuri
tare da tabbatar mata bazaki sake ba "kiyi hakuri mumy bazan sake ba "Allah yasa mamana Allah ya yaye miki yasa karshen wahalar kenan nima ba'a son raina kike kulle ba ta karasa maganar tana janyota jikinta ta rungume tana kuka muradi yayi shiru yana kallonsu sai suka tuna masa data shi uwar daya rasa wanda har lokacin bai daina jin radadin ciwon rabuwa daita ba dan'uwan
daya daura rayuwarsa akansa shi kuma yabi sawun mahaifinsu bashi nan yau bashi can kullum addu'a yake Allah ya kawo masa shi dan ya inganta rayuwarsa kamar yadda mahaifiyarsu ta bukata rayuwarsa akwai ciwo mai radadi mumy
ce kawai ke sanyashi farinciki shi kuwa me zai mata ya biyata daya wuce kyautata mata da dawo da diyarta cikin haiyacinta cikin kwana biyun da aka fito da kisna ta soma neman hanyar gudu
sai dai babu hanya
saboda takunkumi da'a ka sa ta ko'ina sosai ta saki jikinta da muradi
kamar gaske hakan kuwa yayi masa dadi har ma da kowa dake cikin gidan afra ce kawai ta fahimci ba dan Allah take abubuwan da take ba ,sosai muradi yake ji da kisna ya dinga mata abubuwan da yasan zai kara kwantar mata da hankali da iyakacin karfinsa daya ga tayi shiru zai
auketa ya fita daita yawo
yayi mata siyayya mai yawa ya dawo daita gida yau ma kamar kullum
ya ganta tayi shiru ya kalleta sosai ya gano tana cikin damuwa dan haka ya dauketa ita da zee sai wani hadadden boutique ya siya musu
kananun kaya masu yawa sai dai na kisna yafi yawa
yayinda a
zuciyarta take tsine masa dan son mantar daita muradin zuciyata haka ta dinga daurewa tana musu biyyayar karya
da bin umarninsu yanzu har waje take fita ta zauna ta sha iska a base dinsu muradi ita da kawayenta
gabad'aya kowa ya sakankace daita cewar babu batun gudu ta bar gida
kowa murna da farinciki yake kisna ta shiryu
taimako kuwa har lokacin mumy ba daina amsar mata ba ...."
******
Zaune
kisna
suke a babban
falo gidansu ita da
kawarta
zinnira sai ga muradi ya shigo ya wuce dakin mumy zinnira ta kalleshi "yayanki na matsefar burgeni idan na girma irinsa zan aura "ki dai ce kina son shi kawai ?"a'a idan na girma nace fa nan kisna ta hau zaginsa "ni wallahi babu abinda zanyi da irinsa ya fiyye shishigi gashi shege ne fa zinnira ta zaro ido "ki daina fadar haka babu kyau suna cikin
hira
can kisna
muskuta
tace
" zinnu mu bar wannan hirar tashi
muje
kofar
gida wallahi
yau
tsokana nake ji "tsoka kuma kisna
? zinnira ta fada tana
waro ido waje tare da dubanta dan tasan halinta
"gaskiya bazani
gara
muyi zamammu
anan kawai yafi
"to sarkin tsoro na
fasa muje
mu sha iska "babu
wani
tsoro dan duk
tsorona
ban
kai
naki ba tunda ke common
kyankyaso
tsoronsa kike
har yanzu "
da wayo da
dabara
kisna ta janyo zinnira suka fito
dan ita tana da manufarta na fitowa a ranar lokacin
da suka fito babu kowa akan bancin
dasu muradi suke
zama
kalli tarin robobin
dake
jere da fanfon kofar
gidansu
lokacin ba'a kunna ruwa ba
taja tsaki "kai wadan akwai yan wahala
fa jefa tun ba'a kunna ba sun wani yayyabe fanfo suna nan zaune har aka kunna ruwa
ya soma zuba sai gasu
rahma
da kanneta hadiza da aysha
makaftansu ne
da wani yaro
yinka
shi kuma
opposite din gidansu yake
rahma ta karaso inda kisna take ta bata hannu suka gaisa dan tasan halinta da tsokanar bala'i muddin ta shareta bata mata magana ba akwai matsala dan zata iya janyo abinda mai gadi zai fito ya koresu bayan sun gaisa ta koma gurin fanfo
nan su
rahma suka tara botikansu
suka fara diban
ruwa bayan su diba
suka ce wasu su diba
kafin su dawo kasancewar botikansu nada
yawa
da suka jera akan layi da zarar sun dawo zasu janye kowaye akan layi su diba dan yawon botikansu ke samar musu ruwa da wuri
bayan sun dawo sai ga yinka
da gudu zai dibi ruwa alhalin yasan da tarin botikansu rahma ,rahma tace" a'a yinka ai ka iske botikanmu ne a nan You can't
fash water
oooo nan suka fara diraging dashi ai kisna na ganin haka ta mike tsam ta isa gurin tana kallon yinka a yatsine kafin daga baya ta karfi bawon rahma ta ture na yinka ta tara shima bai duba wai fanfon gidansu bane ya tunkude bawon rahma dake rike a hannu kisna nan suka shiga tunkude bawon juna
suna cikin haka nan
take zuciya ya zo ma kisna ta kai masa mari Shima bai tsaya wata wata ba ya kai mata mari
jin zafin mari yasa kisna ta cukumesa suka fara dambe take sauran yara suka shiga ihu da kururuwa neman dauki bata san ta iya naushi ba sai ranar yana kai mata naushi tana kai masa data ga alamar yafi karfinta kawai ta silale kasa ta suma
aka zuba mata ruwan duniya amman taki motsi alhalin nomal dinta take da gudu zinnira ta shiga gida dan sanarwa mumy tare suka fito
gabad'aya da
mutanen
gidan
har muradi
mumy ta tsaya a bakin get shikuwa muradi yana zuwa ya girgiza kuncinta shiru sai ya juya yana tambayar zinnira bata boye masa komai ba ta fada masa yana gama ji kawai ciccibeta ya saba a kafadansa ya nufi gida daita
take
mumy ta razana ta biyo bayansu
kamar ma
bata motsi nan kisna ta sake sake jikinta kafin kace me gidan ya cika da mutanen unguwa har iya yinka tace "yeeeeee yinka oti pomo lomo oti she leshe
surutu kawai take tana dukan yinka tana bada hakuri aka sake kwarawa kisna ruwa amman still taki tashe a zuciyarta tace sai na sha madara kuma sai kun biya kudin asibiti
sannan na gudu
mumy
tace "muradi kira badamasi "a'a bari muje asibiti ya fita cikin sauri ya
juya kan
mota Samir ya cicibota aka kaita asibiti Victoria
saboda shi yafi kusa dasu
ana zuwa asibitin ba'a wani bata lokaci ba ta farfa
o washegari sai ga iya yinka da kayan shayi niki niki bayan tasha tea ta kwaba madara ta sha sosai sannan tace likitan da yazo duba da rana "dan Allah kayi discharging dina plz na komai gida likita yace "a'a har kin samu lafiya ke da aka kawoki kin fita haiyacinki ya fada yana dariya dan shima yaso ya
gano suman karya tayi tun jiya amman ya share kwanata daya da yini da yamma aka bata sallama daga asibiti ta faki idanun mumy ta
gudu
bata tsaya a ko'ina ba sai gidansu musa kallonta yayi cikin bakinciki ganinta duk da ba wai ya daina sonta bane amman ba zai cigaba da soyayya daita saboda yana shan wuya ganin irin kallon da yake mata ya sata qarasowa daf da shi wani sabon mummunar tashin hankali ne ya sameshi ,wani daci rai me tsanani ya rufeshi kamar ya rufeta da duka haka yaji amman ganin ta zube kasa tana kuka a gabansa yasa zuciyarsa shiga rudani yayi tunani gara ya lallabata ko kudantarta yayi tunda yasan ko sama da kasa zasu ha
e baza'a bashi aurenta ba dan haka ya kamota jikinsa babu alama jin kunya atare daita ta rungumeshi
bayan kamar minti goma suka bi ta kofar baya suka bar unguwar basu tsaya a ko'ina ba sai a omole estate gidan wani kanin babansa dake zaune a Canada mai gadin ya sansa Musa sosai ya barsu suka shiga kusan awa daya
suna tare daita suna abinda suka saba kafin daga bisani ya barta ya dawo unguwa
dan gudun zargi .."
asibiti
kuwa bakaramin tashin hankali yan gidansu kisna
suka shiga
ba a lokacin da suka nemeta suka rasa
wasu
aryata guduwa
tayi
yayinda wasu ke cewa
guduwa tayi
shi kuwa muradi tuni ya
yarda
ta gudu din ne dan babu inda basu duba ba acikin hospital din ba ko taje Shan iska ne sai dai wayam babu ita babu alamunta "ai sai dana fada maka kuskure kayi gurin fito da wannan mara jin magana na rantse da Allah wannan karon sai na balla mata kafa sambatu kawai Samir ke faman
suna tafiya da muradi wanda ya rasa me zai ce illa furzar da iska " kenan
duk
plan ne sumar da
tayi
"? Ya tambayi kanshi a daidai lokacin da suka dawo inda su mumy suke, runtse idanunwansa yayi da suka sauya a take yana controlling natsuwarsa
na wasu sakwanni kafin ya budesu akan inda ya barta
gabad'aya ya rasa da wani kalma zai yiwa mumy dake gefensa tana girgiza kai da furta kalmar "Inna lillahi was Inna ilaihi raji'un bayani dan kuwa shine silar faruwar komai "kiyi hakuri mumy ban ..."babu komai muradi muje gida Allah ya shiryeta ranar kowa a gidan jikinsa yayi sanyi sukayi jugun jugun suna jimami tamkar an yi musu mutuwa ko girki ba'a daura ba ranar mumy da dady sun yi juriya dan ko dady ya samu labari "Allah ya kyauta yace tare da cewa
rayuwarta zata cuta duniya ce tafi bagaruwa iya jema wanda bai zo ba tana nan tana jiransa yasa kai ya shige dakinsa da daddare yasa aka siyo masa nama yaci ya
hayewarsa gado yayi kwanciyarsa
ban da mumy
data kasa shan ko ruwa ta
zabga uban tagumi
hawaye shabe shabe na bin kuncinta
da muryar kuka tana addu'a
"ya Ubangiji kana ganin halin da nake ciki
ka tausaya min kayi min maganin damuwata da
karfin
ikonka ina rokonka Ubangijin al'arshi mai girma ka saisauta mana
ka hadamu da abinda zamu iya ka kawo mana sauki cikin lamurramu ka duba rayuwar kisna ka yanke mata wannan
wahala ina jin tausayin yarinyata dan tayi kankanta da irin wannan rayuwar idan
da rabon sake haduwarmu
ka dawo mana daita ka karkato da
hankalinta zuwa gida Allah ka kubutar da ita daga wannan haramtacciyar rayuwar daka jarabeta
sai wani kuka ya tsarketa ta kasa cigaba da fadin sauran abinda tayi niyyar fada ta dade zaune batare da bacci ya dauketa ba koda ake cewa bacci barawo ne a she marasa
damuwa yake iya samun nasarar dauka
washegari suka bazama neman kisna har gidansu Musa babu ita babu labarinta kowa a unguwar ya sheida musa ya daina kulata juyin duniya yace shi rabonsa daita tun ranar da abun nan ya faru amman zai tayasu nemanta duk inda ya ganta zai sanar dasu jiki a mace suka koma gida kowane na fadan albarkacin bakinsa .."
Washegari gari da rana Musa bayan ya gama abubuwansa ya bar unguwar zuwa omole
kisna na ganinsa ta soma kukan ita tsoro take ji ya canza mata guri bazata iya cigaba da kwana ita kadai ba "bazai yiwu na kwana anan ba akwai idanu akaina abu singul mistake za'a iya fahimtar muna tare dan yan gidanku sunzo ta zaro ido "me suka zo yi kuma bayan sunsa mun dade bama tare ?"sun san baki da inda zaki daya wuce gurina shiyasa suka zo ni dai nace musu na dade banganki ba Allah ya taimakeni mutanen unguwa suka tsaya min ina ganin lokacin da kika shigo babu wanda ya ganki tayi saurin gyada masa kai alamun eh "to shine taimakon da Allah yayi min dan nasan wanannan yayan naki mai bakar zuciya sai ya kusan kasheni da duka suka sa dariya suna rungume juna a hankali suna hira yana romancing dinta ganin ya soma wasu abubuwa ta zaro ido tana kokarin fadin ",ifemi please mana dan Allah kada kamin banason kana samin hannu zafi nake ...."bai bari ta karasa maganar ba ya kara hade bakinsa da nata ko kadan baya ji baya gani dan wani iri yake ji a sansar jikinsa Musa
ya fara wuce ka'ida
dan yana kokarin shigarta kamar wacan ranar kin yarda tayi saboda tsoro ta
turesa dan ko kadan bazata yarda ba tana son jikinta ta rasa dalili
tana iya jurar wasanin da yake mata amman bata iya jurar ya shigeta gashi tana matukar bukatar kasancewa tare dashi kalonshi tayi ganin bai masan abinda take ba sai kokarin kamota jikinsa yake tausayinsa ya kamata shi kuwa burinsa ya kusanceta dan tabbas wannan shine damarsa akanta idan ya bari wannan damar ta subce masa a wannan shekarun nata sai yayi dayasani gaba dan a yadda ya lura danginta sun tsaneshi zasu iya komai
,sabon romancig ya fara aika mata dashi dan sake birkita mata brain ita kuwa duk lokacin da yayi yunkurin shigarta wani irin zafi take ji hawayen da suka fara sauka akan kuncinta ne take
ya ji duminsa a hankali ya bude Idanunshi ganin tana zubar da hawaye ya fara
arin controlling din kansa
an mikewa yayi ajikinta ita kuwa babu abinda take sai kuka ya zauna tare da mikar daita zaune ya matso jikinta ya manne mata yana tambayar ta "kin daina sona ko shiyasa bakya son na kusanceki ? "babu komai ai na dade da sanin kin daina so
"no ina sonka mana ni dai zafi nake ji mu tsaya iya romancig kawai har sanda zamu yi aure "wani
duniyar ke yanzu kina wannan tunani bayan yan'uwanki sun tsaneni ?"karka damu da tsanar da suka maka zan yi confused dinsu dole su yarda romancig juna suka cigaba da yi har la'asar ya fito ya siya mata abinci ya koma unguwarsu ranar ma haka ta kwana ita kadai shi kuma yana bayan uwarsa yana bacci..."
washegari a
unguwar madu da wasu abokansa suka wuni Musa babu halin zuwa ko'ina dan da alamun suna timing dinsa ne har yamma ganin shiru shiru bai zo ba ga yunwa daya addabi kisna ta fito koda ta fito bata ga mai gadi ba dan haka ta dane get din gidan kasancewar yana da huji huji tana kokarin durowa mutanen unguwa suka hau ihun "ole !ole!! da kyar ta sha ta gudu gidan wata kawarta wacce itama budurwar abokin musa ce ramota ,ramota kam har ciki tayi as age dinta ya zube tace ta kira mata musa batare da bata lokaci ba ta kiransa sukayi magana yace ta zauna gurinta zai dinga aiko mata da kudin abinci kwanata biyu agurin ramota madu ya samu labari angata tana bin ramota kasuwa suka shirya dan kamota da magrib lokacin gurin yayi
duhu suka shige cikin bukkan yan kasuwa wadanda suka tashi da wuri suka la'be bayan wani lokaci sai gata ta taho rike da leda sanye da wando da riga kamar wata iyamura muradi
ne yayi nasarar cafketa aiko tana ganinsa tasa wata razannaniyar kara da
ihu
"yeeeeeeee egbami oooooooo ofe jimi gbe zai
saceni ooooo
sai ga mumy da madu da zee sun
fito ganinsu bai sa ta daina ihu ba tunda ta fara ihun mumy ke tsaye tana kallonta cike da matsanancin mamaki
tana zubar da
hawaye
gashi ta hana Madu dukanta
kafi
kace me mutane sun cika akansu har ana
arin
janyo taya a sakawa muradi mumy tayi saurin rike tare da Samir wani mutumi ya fito da gudu yace "saboda me zaka sace ta ka kyaleta ko nasa a konaka da taya yanzu sai da mumy taji abinda yace sannan tace "yata ce ta cikina ta gudu daga gida ne akan wani dalili ya haska fuskar mumy ya haska na kisna nan yaga tsantsar kamanninsu sannan mutane suka juya aka nufi gida daita ana zuwa gida ,kwanata biyu ta kitare katanga ta sake guduwa shima aka kamota da kyar aka kulleta a dakin mumy shima mumy na fita unguwa
ta ciccire karfe kofa ta gudu shima da kyar aka kamota nan fa akace aljanu gareta ba yin kanta bane mumy ta tashi tsaye da neman magani haka dai mumy bata nan bata can neman magani duk inda akace ana bada taimakon masu aljanu zata wani lokaci tare da muradi suke zuwa......"
*******
Bayan shekara biyu wanda yayi dadi da shekarar kisna shabiyar a duniya abubuwa
sun faru sosai ciki
har
da girman da Kisna tayi
,ta
kara girma sosai
qirjinta ya dan ciko da nono dan sun fi lokutan baya sai dai nonuwanta sun kasance masu gindin tasa ne gashi har lokacin bata fara period ba abun yayiwa mumy dadi sai dai da akwai alamun idan ta kara girma zatayi tsawo sosai komai
bai gama
ji ajikinta ba atakaice dai da sauranta da zama cikakkiyar
budurwa kuma
har lokacin zuciyarta na makale da soyayyar
musa dan duk yadda
mumy take taka tsantsar
daita da yadda ake
mata
addu'a da yadda ake amso mata rubutu duk
hakan bai sa zuciyarta ta saduda akan musa
ba kullum zuciyarta cike da begensa take saboda
lokaci suna waya dashi da
wayar zainab duk sanda zainab
tayi kuskuren ajiye wayarta
zata
dauka ta shige bayi su sha soyayyarsu .."
Mubarak bubakar tafida
dan
abokin
dady yana
yawon zuwa gidan dady saboda kisna tun da aka soma tashin hankali
yake jin tausayinta
kafin daga baya
abun ya zama gagarumar soyayya a zuciyarsa , haka yaya nazir
shima dan
abokin dady ne dukkansu suna mata soyayya a karancin shekarunta na shabiyar
a duniya kuma suna mata
hidima
sosai sai yaya taufiq
shima yana zuwa
shi kuma
an kawar mumy ne su
dukkansu idan basu
zo ba
zasu kira mumy su gaisa sannan su bukaci a bawa kisna wayar, tuni muradi da Samir har ma da mumy suka fahimci manufarsu
mumy
tace ina
kisna zata amince da
daga
cikinsu
wallahi da aure za'a mata mu huta da zaman datake a gidan nan ,muradi
dake zaune yana
sauraron mumy
yace "aure
kamar
ya mumy
? " wai duka guda nawa
take dan Allah ki share
wannan maganar kowannensu
yaje gaba
nemi matarsa karatu zatai yi , ni so nake ma a canza mata school ina tunanin ko bording za'a
kaita
a yaba ta rubuta weac
naunayen ajiyar zuciya mumy ta sauke sannan tace
"bari dadynku
ya dawo
muji abinda zai ce akai dan yace bazata cigaba da karatu ba a barta a gida har sanda zata samu miji , ko idan yaga wanda ya dace daita ya bashi samir yace "wannan mai bakar zuciyar ai karku soma aurar daita ga wani wallahi matsala zata bashi kar tazo tana guduwa dani har yanzu ban gama yarda daita ba Kallonta kawai nake yi" kamar kasani Samir kisna na bani tsoro kaga dai shekaranta biyu tsare a gida
amman har yanzu jikina na bani
duk randa ta fita daga gidan nan wani abu zai faru inji cewar madu .. Muradi ya nunfasa yace "ku fadi alkhairi ko kuyi shiru inshallahu babu abinda zai faru a
an mata sakin
talala mu ga takunta sai lokacin mumy ta sake yin magana "kai muradi rufaana asiri a dai barta nan suka ci-gaba da tautaunawa akan kisna yayinda muradi yake ganin ai ya isa ta manta da wani musa a rayuwarta mutumin da gabadaya rayuwarsa ta kara burkicewa shine wiwi shine codin da kwaya ."
da daddare da dady ya dawo mumy ta fada masa irin sintirin da samari keyi akan kisna ya sha mamaki yace "shine baki fada min ba da tuntuni na aurar daita "to amman muradi yace abarta ta cigaba da karatu a maida ita boarding school "sai dai idan aurenta zai yi sai ta cigaba a gidansa ..." ? "Wa zai aura kenan wai kisna kake nufi ? Itama ta masa tambaya a rude ya gyada mata kai alamun "eh "a'a baya so kowa ya nemi mahadin rayuwarsa haka kawai baza'a hada dana da ciwon kai ba "to shinkenan zan tuntubi masu zuwa wanda ya shirya ayi dashi babu wani batun karatu "yafi sauki inji cewar mumy duk yadda taufiq nazir da
mubarak Abubakar tafida
suke
zuwa gidan
babu wanda ya ta
a mata
maganar soyayya sai
dai kowa
gane take
takensu har ita kisna
sai dai a zuciyarta tace
" babu wanda
zata
iya amince ma ,zuciyarta ta musa
ce ..."
Muradi
na zaune a kofar gida tare
da abokansa suna hira
dukkaninsu sanye suke
cikin kanana kaya
masu
kyau da
aukar hankali
mujahid na
arin
tashi
ya shiga
cikin gidan
sai ga
wasu
yammata su
uku zasu shiga gidan sanye da nikaf haka kafafunsa sanye da safa cikin zumbulelen hijab
yace " yammata mutun
aya ta juyo
idan kin shiga ciki
kice
zainab
ko kisna
wata daga cikinsu
su kawo mana ruwan roba
wani sanyi farinciki ya mamaye
zuciyarsu dan sun dauka za'a hanasu shiga gidan ne , yayinda zinnira dake gaba taso ace muradi ne yayi mata
maganar dan tana kwadayin sake jin muryarsa dan tuna yariya rabonta da jin muryarsa duk zuwanta gidan bai ta
a daga ido ya kalleta ba bare magana ta sake shiga tsakaninsu gashi ita yana bala'in burgeta ko ma tace tana maseefar sonshi suna
shiga gidan
sala ta fada dakin kisna ,kisna na ganinta ta mike "har kunzo ?
Sala ta daga mata kai sai dai kamar kofar gidanku da mutane yanzu ya za'a mu fita kin koyi musu amfani da magani ?"nayi tuni ma bacci ya kwashesu dan mutane kofar gida mai sauki ne ki bani nikaf dinkin da safa da hijab d'inki nayi amfani dashi "okay an gama ta fara cire kayanta tana mika mata "naso ko
islamiyya su barki kina zuwa daga nan ku dinga haduwa dashi "ke bari shekara biyu fa ban saka shi acikin kwayar idanunta ba sai ta waya
zinnira
bata
shiga dakin kisna fa
mata
sakon mujahid
taje ta dauko ruwa mai sanyi
guda uku
ta fito sai dai bata
ga wanda ta sake fitowa dominsa
ba tayi shiru tana
tunanin mujahid yace "kawo mana
jiki a sanyaye ta bawa mujahid ta koma ciki ta iske kisna ta gama shiryawa "kisna karki manta da alkwarinmu fa "karki damu tunda kin min yadda nake so nima zan haduku da Aliyu aure ke kamar ya soki fa ya gama "ban son cika baki mutumin da bawani shiri kuke yi ba
."akanki zamu fara dan yadda kika faranta min nima zan faranta miki da zarar na dawo ku muje kawai Allah Allah nake mu bar gidan kar tsautsayi ya gitta ..."
Fitowa suka yi yayinda kisna ke sanye
cikin
hijab har kasa tasa
safa da nikaf suna fitowa gabanta yayi mummunar faduwa sakamakon ganin
Aliyu tsaye yana
arin
kulle kofar
dakinsu
sanye yake da gajeren wando niker
da yar
rigar kwallo
kafarshi sanye da
safa da takalmi
canves
na buga
kwallo
da alama zai je
motsa
jiki ne ko kuma zai je buga kwallon daya saba
duk satin duniya sun zo
zasu
wuce ya dan
kallesu
yana jin faduwar gaba
,wani
atuwar harara ta banka masa
ta cikin nikaf tana dauke kanta take
ya gane harararsa tayi
cikin nikaf
ummana da zinira da sala ne suka gaishesa ya amsa mata da "lafiya atakaice Itama Kisna bude baki tayi tare da canza murya tace ina wuni ?shiru yayi yana nazarin murya yayinda kisna ta dinga Allah Allah su bar gidan dan kallon da yake mata yana sa gabanta na faduwa har sun
gota shi ka
ya juyo
da sauri yace
"ku ......."Take gaban kisna yayi mummunar
faduwa dan tasan dasu
yake
,bai fiyye
kiran sunanyen mutane ba daga "ke ku kai
jikinta na rawa
a ranta tace
"kunga dan matsalar ko a fili tace " kuje ku kuji me zaice
"mu dai je tare zai fi
idan ba haka ba zai fahimci wani abu
a hankali suka jero
kan kisna na kallon
kasa ummana da sala da zinnira da fuskarta ke bude sukayi karfin halin cewa " gamu
bai yi masu
magana ba har
ya gama rufe kofar
dakin ya matso daf da kisna ya tsaya
suna fuskantar juna
sannan ya zuba
duka hannuwansa
cikin
aljihun wandonsa
yayinda idanunshi
ke Kallonta
fuskarshi
daure
ya tsira mata ido yana kallon onexpecting taga ya daga
hijab d'inta cikin matsanancin tsoro ta zaro ido waje
tana dubansa cike da matsanamcin firgici
shi kuma
ya kura mata ido kawai yana Kallonta.."
Sai Monday zamu hadu inshallahu
Mmm Sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 40
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
matukar
gigice
kisna take
kallonsa
cikin tsananin
tsoro da firgici sam
batayi
tsamanin zai
daga
nikaf dinta ba ganin
asirinta
tono no
going
anywhere
yasa ta
rushe da matsanancin
kuka
an batasan
menene zai faru daita
ba idan Samir ko madu suka ji
sannan batasan
abinda zatace dan kare
kanta ba agurinsu
dan ta muradi
mai sauki ne
zai iya kyaleta taci bulus batare daya taba lafiyar
jikinta ba
gabad'aya
jikinta ya kama
rawa kamar mazari a zahiri yake iya hango tashin hankalin data
shiga
bata ce masa
komai
illa ta durkusa
kasa
bisa gwiwowinta
dan
tasan na
lahira sai ya fita jin dadi
gurinsu
samir
idan suka ji abinda tayi kokarin yi
sai sunci ubanta , hakuri take son bashi amman ta kasa magana ."
kugunsa
rike da hannu
daya
yana cigaba da mata kallon mamaki yayinda
tawagar tafiyarta
kowacce tashiga
rawar jiki da neman
hanyar
gudu yayi
saurin
kallonsu
yana zare
musu
idanunsa yace "duk
dawo nan ke kuma
zinnira
har dake
a saka hannu gurin fitar
kisna
gida bayan kinsan
komai ? "uhm ammm
wallahi .... " ya daka
mata wata razannaniyar
tsawar data
hargitsa ya'yan cikinta
"yi min
shiru
stupid
bana
son jin komai
daga
bakinki na dauka kina da hankali a she kema ol the same ne daita
nan
zinnira ta fara kuka wiwi tamkar ance
uwarta da ubanta sun
mutu
"ke kuma ina kike shirin zuwa ?ya tambayeta yana tsareta da idanunshi masu matukar
firgitarwa
a rikice tace "gidansu zinnira zamu ko zinnira ki fa
a masa gidanku zani wani gigitaccen mari ya kifa mata sai da jinta da ganinta ya tsaya na wani lokaci
"you are very stupid ni
zaki
yiwa
karya
you better
tell
me where are
you
going to
kafin na tatttakaki ?"Cikin
Muryar
kuka tace " gurin musa
zani ..."
"What ? Ya furta da karfi qirjinsa
na luguden bugawa
take wata irin zufa ta shiga tsatsafo masa a gabad'aya ilahirin jikinsa kamar an watsa masa ruwa ya kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa da karfi ko zai rage jin bugawar da zuciyarsa ke yi fuskarta dake tsiyayar ruwan hawaye ya cigaba da kallo "wannan wace irin maseefa ce ?"yaushe zukatansu zai hutu da matsalolin kisna ?shiru yayi na tsawon mintina yana tunani da kallon fuskarta yayinda kawayenta kowacce cikinta ya duri ruwa jira suke ya gama daita ya dawo kansu cikin haka sai ga Samir ya shigo da sauri
dan shirin
zuwa buga wasa turus yayi yana kallon muradi daya tasa kisna gaba da ido gefe guda gasu zinnira sun hada uwar gumi suna juya hannu kallo daya yayi masa ya fahimci yana cikin tsananin
acin rai kuma yasan ko yayi masa magana a lokacin da wuya ya bashi amsa dan haka ya sa kai ya shige cikin gida yadda muradi
ya dauke kisna da mari haka ya juya ya dauke sauran yace duk su cire nikaf din fuskarsu
tsab ya gane sauran biyu din ummana da sala ne daman kuma ya lura suna da dan rawan kai har gara zinnira.
tasa keyarsu
zuwa cikin gidan suna kuka suna rokonsa banda kisna da haushi ya taru yayi mata
yawa
har saman dakinsu ya kai su simi simi suka shiga yayinda kisna taki
shiga
aiko ya cicibeta ya shiga dakin daita ya direta "maza ki kama kunnenki kafin nayi miki ruwan kyankyasai take tayi saurin kamawa suma sauran sukayi tun kafin ya waigo ya tsare kisna da ido "kinsan Allah ko da wasa naji kin sake ambar sunan yaron nan zan mugun
baki mamaki kinsan tunda kike wulakancinki a cikin
gidan
nan ban taba sa hannuna ajikinki ba tsakanina dake nasiha ne wallahi
karki bari na nuna miki tru colour dina shekarunki shabiyar a duniya amman har yanzu kina hauka yanzu haka shi yana
can ya manta dake a rayuwarsa me kike son maida rayuwarki yau shekara day day har biyar ana kan abu daya wannan wani irin naci ne ? fada sosai yayi mata
kisna banda kukan bakinciki babu abinda take tana jan kunne
,zama yayi ya fasa zuwa inda zata shi dan tuni ya cire takalmin
afarsa
da rigar jikinsa ya saura daga shi sai
singlet
da gajeren wando
ya ja karamin table din glass din
dake tsakiyar dakin ya daura kkafafunsa ya fuskanci su zinnira
"ku kuma kananun yan iska har kun
san kuyi wa
yon fitar daita kou ? a tare
suka girgiza
masa kai
hawaye shabe shabe a fuskarsu suna bashi hakuri "you are very stupid da hakuri da kuke bayarwa
maza ku canza
zuwa frog jump marasa kamun kai kawai
babu mutsu suka canza har kisna "dan
Allah
kayi hakuri "inji cewar zinnira "shiiiiiii kiyi abinda nace
samir ya gama shirinsa ya fito "halan wannan uwar yan rigimar tayi halin nata yayi shiru yaki yin magana "ya zamu fita kuwa naga ka cire kaya ? "wallahi ina ganin bazani ko'ina ba Samir yace "shinkenan mu bari gobe kawai bari naje na fadawa jahid wai me kisna tayi ne ? "ka fa daina
goya mata baya
sam bata
da mutunci duk yadda samir yaso jin abinda tayi kin fada
yayi, muradi ya bala'in wahalar dasu jikinsu sai rawa yake ko'ina ciwo yake musu
Samir kuwa sai kara zuga yake dan yasan duk abinda yasa muradi punish din
kisna da kawayena abu ne mai girma
suka masa dan haka ya dauki din madu ya shiga zabga masu ta ko'ina suna ihu suna susa duk inda belt ya sauka sannan
ya fita.
kai tsaye
dakin mumy ya nufa yana shiga yaga abun mamaki dan tarar da mumy
kwance rashe rashe akan gado ga zee kusa daita ko wadataccen numfashi bata saukewa
karasawa yayi cikin sauri ya kai hannu gurin hancinta
yaji babu numfashi haka ma zee shi abinda ya daga masa hankali bai taba ganin mumy tayi bacci bayan sallahr
la'asar ba da sauri ya juya ya bar daki jikinsa na rawa Yayi hanyar sama
"tun daga kan step
yake ihun
kiran
sunan muradi cikin
tsananin tashin hankali " kazo
na shiga dakin mumy na gansu gaba-daya a kwance kamar basa motsi wata irin zabura
muradi yayi ya mike tsaye shi kuwa Samir tuni ya juya ya bar dakin da sauri , kulle kofar muradi
yayi ya bar gurin da sauri cikin kankanin lokaci aka kira ya badamasi nan ya tabbatar da suna raye anyi musu amfani da maganin bacci mai karfi ne nan da nan yace a hada musu coffe har asabe dake zaune a kitchen tana bacci
a basu
cikin knkanin lokaci aka hada aka
basu sai dai basu dawo haiyacinsu ba muradi ya juya ya nufi dakinsu domin jikinsa ya bashi aikinsu kisna ne
yarinya kamar aljanna
ya tsura mata ido yana hadiye wani kulli daya tsaya masa a makoshi kisna ta
an tsaya
tare da
bude idanunta da yayi mata nauyi taga shi ne wani sabon marayan kuka ta fashe dashi tana shesheka
dan ya tausaya musu kawayenta na tayata murya a shake yace "duk ku biyoni suka mike da kyar suna rike kafafu har dakin mumy nan take gabansu ya buga ganin an cika a dakin har dady
"kune kuka bawa su mumy maganin bacci ko
gabad'aya suka yi tsuru tsuru tare da nuna kisna
dake tsaye "wallahi itace itace tasa mata
mu babu ruwanmu mu dai tace mana mu taimaka mata ita kuma
zinnira wai sonka take shine kisna tace idan ta taimaka mata taje gurin musa itama zata taimaka mata
ta hadaku aure
inji cewar sala
"ya subhallah muradi ya furta yana kallonsu daya baya daya, takaicinsu
bai bari yabi ta kan maganarsu ba yace "ke ....a ina kika
samu maganin bacci gashi kin illata
mumy
dasu asabe
? yayiwa kisna
tambaya yana kallonta
"cikin Muryar kuka tace "wannan makira
ce ta kawo min"
tayi magana
tana nuna ummana da yatsa
take
jikin ummana ya dauki rawa
ta fashe da kuka
tace "ai kece kika ce
na .."tsaya tsaya ya dakatar dai ta
ta hanyar buga mata tsawa "me yasa da tace ki kawo mata
baki fadawa daya daga cikinmu
ba kika biye
mata
sai na police sun kamaku yau
Kuma kinga rayuwarki
"kina cewa wata makira bayan gaki
atuwar
makira
dan
har yanzu mumy bata motsa ba a sanadiyyarki
idan wani abu ya sameta sai kinga yadda zamuyi dake
da kuka kisna takarasa inda mumy take kwance tana kuka "dan Allah mumy ki tashi karki mutu wallahi bazan sake ba ina
sonki bana son ki mutu ki barni
Samir ya cakumo wuyanta zai buga kanta da bango muradi
yayi hanzarin
hanashi dan yasan yana buga kanta ta tashi aiki
"barta
kawai Samir
dukanta bazai sa mu huce bakincikinta ba
da kyar muradi ya
amsheta a hannun Samir dake tsuma
sannan ya
kora
zinnira
zuwa
gidajensu da kyar aka samu
asabe
zee sun
farfado
a ranar amman mumy kam
sai da'aka danganata da
asibiti
da kyar aka samu ta dawo daidai
lokacin data tashi taji abinda kisna tayi ta rushe da kuka "wayyo Allah kisna zaki kasheni
wannan wacce irin yarinya ce .."?" wallahi dana san irin kisna zan haifa da na cire cikinta a lokacin dana samu kuka take sosai tana zuba surutai yaranta suka zagayeta suna share mata hawaye , "wallahi mumy ko nan gaba kisna ta baki abu karki ci dan zata iya kasheki inji cewar madu .."
daga
ranar dady bai sake samun sukunin
ko walwala
ba haka itama mumy yayinda dady ke
mamakin nacin
irin na kisna
yasa aka kira masa ita tana zaune a gabansa idanunta na kallon tayis din
dakin" sakina ya kira complete name dinta ta d'ago kanta da kyar tana kallonsa
"kina bukatar rayukanmu ko ? ta girgiza alamun a'a ",to me yasa kike son daga mana hankali da dagula mana lissafi ?"kin fi
son yaron nan
akan rayuwa damu ko "?ta sake girgiza kai " karki ce a'a kin fi sonshi mana
tunda kin fi jin magabarsa akan tamu sosai ya dinga mata fada da nasiha daga karshe ya sallameta .."
fari
dady
kanwarsa
Hajiya
ummah
ya soma tunanin
samu da
maganar
kisna
bayan kwana
biyu
da faruwar lamarin ya shirya direbansa ya kai shi gidan inda ya isketa
tare da mijinta
kasancewar weekend
suka
gaisa a
mutunce
Alhaji
tijjani
muhamud
adam ya mike dan basu guri ya koma
can nesa kadan dasu ya zauna yana duba magazine
hajiya ummah tasa aka
kawo dady ruwa
lemun chivita mai sanyi aka ajiye agabansa
dady ya numfasa
sannan
fara magana
a tsanake "ummah
nazo ne akan ifitila'in
daya samemu gabad'aya" jiki a sanyaye tace" Allah
ya kyauta ya shirya mana kisna koni abun
dameni addu'a dai zamu cigaba da yi "haka ne muna kanyi yinta na
dade
ina tunani yadda
zan
shawo kan matsalar dake faruwa da kisna
sai
gashi cikin sauki aka fada
min cewar
dana
nazir
yana
cikin
wadan da suka nuna suna
son kisna
abun
yayi min dadi
kwarai
da gaske yanzu dai atakaice
nazo ne na sheida miki idan da
gaske
yake ya fadawa mahaifinsa
azo
neman aurenta
bana bukatar komai nashi sai sadaki kai
sadakin
ma zan biya cikin
tsananin
firgita da tsinkewar zuciya Alhaji tijjani muhamud adam ya juyo
ya fuskanci inda
suke
zaune
dan duk yana jin maganarsu
cikin
tsuma
karkarwa
ya mike
tsaye yana nade jaridar
hannunsa ya soma
takowa a hankali tare
da murtike fuska yace
"kayi
hakuri Alhaji realwan
dana nazir bazai auri wannan yarinyar ba sai
lokacin
hankalin Hajiya
ummah ya kai garesa tace
"saboda me zaka fadi wannan kalmar kuma
a gaban dan'uwana kana son
'bata mana zumunci ne
bayan
kasan kusan auren
da'ake yi kenan a cikin
family dinmu gashi da alamun naxir din yana sonta dan ya fada min da bakinsa
kuma
naji dadin
haka
jira
nake
kisna
ta dan kara
ayi maganar aure
shine zaka ....."
"nazir danki ne ko nawa ? Ya katseta ta hanyar fadan haka tayi shiru tana dubansa kamar
yadda dady yake kallonsa
cike da mamakinsa tunda shi din ma kusan
danuwa ne
kakaninsu
uwa daya uba daya
jiki
a sanyaye tace "dan ka ne "
"Alhamdullahi da kika ce dana ne
na dade da
samar masa
matar da zai aura nima lokaci kawai
nake
jira
"da ina da wani dan sai ya aureta amman kiga shi kadai gareni Allah yayi mata zabi mafi alkhairi."
juya maganarsa
take a zuciyarta
taji wani abu ya
tsaya mata rai
ta tsaya sosai tayi masa duban tsanake sannan tace "me yasa tun farko baka sheida min ba sai yanzu da kaga yaya yazo da bukatarsa sannan zakace ga zance ga magana
?"babu wani ga zance ga magana nayi haka
saboda dana ne idan lokacin yayi zaki
kisani
dole
ranta yayi mugun
aci ta soma
magana
cikin daga murya
da zafin zuciya nan
suka shiga
fadawa juna magana
ganin
rayuka zai
aci a banza kuma ba'a samu biyan bukata ba
yasa
dady ya
sauke naunauyen ajiyar zuciya yace
"Alhaji
tijjani ka zauna duk abun bai kai
tashin hankali ba d'a dai kamar yadda ka fada danka ne kuma inshallah
baza'a sake maganar
akanshi ba kuskure
na ne
sai dai
na dauka
a halin da nake ciki
kana
cikin mutanen da zasu rufa min asiri su tallafawa rayuwata amman babu komai Allah
zai nuna min yadda zanyi
"dady na
gama fadar haka ya
mike tsaye cikin sanyi jiki
yayiwa
hajiya ummah
sallama
wuce
Alhaji tijjani
ta'be baki ya zauna bisa kujera ya cigaba
da magana "ina wallahi
bazata
sabu ba"
"Gaskiya ban ji dadin abinda kayi
ba ai ba kai kadai
ka haife nazir ba "muddin dai
kinsan dana ne nazir ba shegensa kikayi ba
gama magana
babu batun aure
tsakaninsa
da wannan yarinya
mara jin magana
yarinya da ko aurar daita akayi sai ta gudu taje gurin saurayin da take so ke yanzu kinga
dacewar su
dan Allah ? "Duk mutumin daya san ciwon kansa bazai soma amsar auren wannan yarinyar ba shi kuma zai zo ya sameni sai naci mutuncinsa idan na sake jin labarin yaje gidan da sunan zance zai ga abinda zan masa Allah ya nuna masa yadda zai yi ya aurar daita amman muddin ina raye nazir bazai aureta ba "amman ka cika butulu wallahi ba yaya ya kamata kayiwa haka mutumin da ..."dakata gori zaki min ko me ?"shi din ma ai sai ayi maka fada sosai sukayi sannan ya fice daga gidan ,a kasalance ta koma
akinta ta kwanta dan ta huta ko ta samu zuciyarta da gangar jikinta su samu natsuwa ..
Daga gidan hajiya ummah
gidan abubakar tafida
shima dai the same thing ya iske abinda ya faru a gidan Alhaji tijjani muhamud adam shi ya faru
jiki a sanyaye
dady ya dawo gida tare da matsananci ciwon kai yaji kamar yayi kuka da kyar ya fito daga cikin motarsa yana tafiya babu laka, da sauri muradi daya shigo domin ganin shigowar motarsa ya biyo bayansa har ya kai daki
"lafiya dady?
ya fada sanda yake fuskarshi sai yaga kamar Idanunshi yayi ja tamkar garwashin wuta "babu komai dana kaina ne yayi dum
muradi bai sake yin magana ba amman ya mika masa dukkan attension dinsa yana bukatar
arin bayani dan zuciyarsa bata yarda iya ciwon kai ke damunsa ba
da kyar ya bude bakinsa ganin dady bashi da niyyar cewa dashi komai "dady nasan ni din dan riko ne a gurinka sai dai ban taba jinka amatsayin marikina ba ina jinka ne tamkar uban daya kawoni duniya dady baka taba boye min komai ba duk damuwarka na sani tun a can baya adalilin soyayya da yarda tasa damuwarka ta zama tawa saboda ka cancata kai din nagartaccen mutun ne ka cancata a shiga cikin lamarin damuwarka dan Allah kayi hakuri dady ka fada min damuwarka " ya karasa maganar cike da tausayawa .."
Dady ya nunfasa sannan ya fara magana cikin tsananin tashin hankali "damuwata bai wuce akan kisna ba nan take dady ya warware masa komai labarin daya tsuma zuciyar muradi saboda tsananin tausayin dady ya sake kamashi
har kuka muradi yayi yana kallonsa cike da tausayawa tausayinsa ya mamaye zuciyarsa
yaji tozarcin da'aka masa yayi yawa dady bai cancanci haka daga yan'uwa da abokan arziki ba ya cancanci su ji tausayinsa su kaunaci bukatarsa hannusa ya kamo ya zaunar dashi akan kujera yaje ya bude fridge ya dauko masa lemu mai sanyi ya tsiyaya masa a cup ya bashi "ka sha dady ya amsa ya rike kawai yana nazarin rayuwa batare daya sha ba " abinda bazai taba yiwa Abubakar tafida da tijjani ba a rayuwarsa shi suka masa sun nuna masa iyakarsa sannan sun fahimtar dashi kowa kansa ya sani Idanunshi suka sake rikedewa suka yi jazur muradi ya kwantar da kai ya fara magana cikin sanyi lafazi "dady kasanyawa zuciyarka hakuri duk abinda ya faru da bawa a rayuwarsa da sanin ubangijinsa tun daga haihuwa har zuwa mutuwarsa a tsare yake a rubuce a allon lauhul mahfuz bawa bai isa ya tsarawa kansa rayuwa ba iyakacinsa bin umarni duk inda aka kai shi da rungume komai aka jefa masa da hannu biyu biyu hakika Ubangiji na jaraba bayinsa mafiya siyowa a gurinsa ta fannoni da dama kuma yana murna da masu godiya a duk halin daya barsu da rungumar kowacce qaddara, Allah yana son bayinsa masu tawakalli da hakuri domin har yana fada acikin Alqur'ani mai tsarki cewa "innallaha ma'assabiri wato lallai yana tare da masu hakuri dan haka ka kara
hakuri Allah na tare da kai ka manta damuwar da suka kunsa maka dan zai iya cutar da kai baka isa ka daukewa kisna rayuwar da take ba sai Allah ka cigaba da yi mata addu'a kana mai yakinin ubangijinmu na jinka kuma bazai wofitar da lamarinka ba kayi hakuri babana da sannu Allah zai bawa kisna miji wanda yafi abubakar nazir da taufik
ina son ganinka kamar da , hakan zai mana dadi tun daga lokacin da abubuwan suke ta faruwa bana bacci dady kullum cikin addu'a nake yiwa kisna a duk sallarta Allah ya zama gatanmu ya yaye mata gabad'aya ya karasa maganar yana mai daura kanshi akan cinyar dady yana siyayar hawaye tunda ya fara magana dady ya tsura masa ido cikin matukar yabawa harshensa da dogon tunani da jinjina fikirarsa
ya iya tsara lafazi mai sanyi da kwantar da hankali bawa ko shakka babu maganganunsa sun shigesa sun zauna masa a inda bazasu goge ba domin duka gaskiya ya fada masa dan haka yaja doguwar ajiyar zuciya har da murmushi sannan ya ajiye cup din hannusa da yake ta faman juyawa
ya daura akan sumar muradi tare da tsura masa ido "hakika dana ina alfahari da samunka a matsayin dana na godewa Allah kaima na gode maka kuma inshallahu zanyi iyakar kokarina na manta komai
zanyi amfani da duk abinda ka fada min
na gode Allah yayi maka albarka cikin murna da jin dadi muradi ya goge hawayensa ya d'ago yace "amen dady .." Shiru sukayi dady na kallonsa yana jin tamkar ya nemi alfarma auren kisna agurinsa sai dai yasan da wuya mumy ta yarda tunda ta nuna masa a fuskarta da kalaman bakinta bazata yarda ba yaje ya nema cikin danginsa ya bawa "ya'akayi dady akwai abinda kake son cewa?
"uhmmmm kawai ina neman wanda zan bawa auren kisna ne sam zuciyata tafi bukatar na aurar daita kaje kayi tunanin wanda za'a bawa ita ko acikin abokanka wanda ya yarda ka sanar min"no dady zan dai yi tunanin mafuta "shinkenan sai naji daga gareka ya mike ya fita ya bar dady zaune yana tunanin rayuwa daren sam muradi ya kasa bacci sai juyi yake yana tunanin hanyar da zai kawowa dady sauki acikin lamarinsa har gari ya waye bai samu mafuta ba
dan haka ya shirya ya tafi gidan aunty ummi a gajiye ya shigo falonta
yana shigowa ya zube a
kan kujera
ya cire hullar dake kanshi ya ajiye a gefensa ya daura hannunsa a daidai mararsa yana shafawa a hankali yana furzar da iska
kusan minti goma yana
rigingine a zaune
sannan ya zaro wayarsa a daidai lokacin aunty ummi ta fito tana tari tana cewa "a'a muradi ne da safiyar nan ? " Ni ne lafiya meke damunki ?"wallahi mura ce gata nan ta min mugun kamu ya gida yasu mumy da dady
?"qalau qalau kowa yake "ya wannan mara jin maganar ?"saboda ita ma nazo dady yace na bincika ko cikin abokaina idan da mai son aurenta ,ni wallahi kunya nake ji kamar tallarta fa za'a yi ? "To me za'a yi da wuce haka ka tallata musu ita kawai mai son arha ta kwasa take ya hade rai "ke da nazo neman shawara gurinki shine zaki bata min rai "to me zance ni bari na kira maka auta ku gaisa "karki soma wallahi dan ko kallon arziki bazata samu ba "yarinyar nan fa tana bala'in sonka yana jinta yayi mata banza tamkar bai ji abinda tace ba "kana jina fa ina magana ? "Uhm me kika ce ?"nace auta na bala'in shekaranjiya wasu yan'uwansu hajiyarsu suka zo su biyu suna nan masu kama da juna wai daya
yana sonta sun zo kasan me tace yayi mata banza tasan yana jinta dan haka ta cigaba "wai ce musu tayi ita tana da miji wai har da cewa idan wanda zata aura ya kamasu sai sun gane basu da wayo nayi nayi ta kulasa tace sam wallahi tallahi bazata kulasa ba ita aliyu take so na fada maka babu wanda zai sace zuciyarta
ita kai take so karta kara ganin kafarsu a gidan nan.
shegiyar yarinyar bata da kunya ta iya fada miki wai ni take so "yayi maganar yana jan tsaki "ikon Allah me tayi daga tace tana sonka sai zagi "me zan ce da ma ta kama kanta dan babu abinda zanyi da wata soyayya yanzu ban tashi aure ba bazan bata wa yar kowa time ba idan na tashi aure zan duba daidai da rayuwata daga yau ki bata shawara ta dinga kula masu sonta Aliyu bashi da lokacin aure a sheakaru uku masu zuwa "amman tana sonka "to ni bana sonta "to to shinkenan maida wukar sai dai bazan iya fada mata ba da kaina taje ta hadiye zuciya ta mutu "kinga muyi abinda ya kawoni sun dade suna neman mafuta a karshe dai yace zai ma kisna registration ta rubuta weac kafin a san abun yi sannan suka ci-gaba da tautaunawa kafin daga bisani sukai sallama kofa yaje gida ya fadawa dady shawararsa kin yarda yayi da kyar ya shawo kansa ya amince .."
****
Bayan wata biyar a hankali kisna ta bude
murfin bayan
mota
ta fito sanye da uniform din takuwa international school
dake ogba tana taku cikin sanyi jiki bata tsaya jiran muradi daya rakata ba ta wuce sai babban falon gidansu
sannan ta tsaya a tsakiyar parlour'n kasancewar ganin dady da wani bako ta duka har kasa ta gaishe da bakon da bata san ko waye ba ya fadada murmushi akan fuskarshi yana fadar "zo nan sakina mu gaisa a she haka kika girma ?"
Ta karasa gaban mutumin sosai tana murmushi ya shafa kanta tare da cewa "kun gama exam lafiya ?"
"Lafiya
"ta bashi amsa "da kyau may God help you yanzu in result ya fito me zaki karanta ? "a'a aure zan mata inda ka ganta din nan bazan bari ta kara gaba ba masu natsuwa
da hankali wadan da basu dameni ba ban bari sun kara gaba ba sai wannan ina ai ma nayi kokarin barinta rubuta weac shim wallahi darajan Aliyu taci if not haka zata kare rayuwarta "kisna
ta ha
e rai jin abinda dady yace sannan tace "to ni
karatu zanyi" "mutumin ya riko hannuta"me zaki karanta ?" banker
nake so na karanta ya gyada ", that's gud my daughter Kinga sai mu tafi London dake kiyi karatunki a can tayi tsalle ta fada jikin dady tace "dan Allah dady ka yarda Allah
da gaske zanje zan tsaya nayi
karatu "murmushi dady yayi yace" a'a aure zan miki ga duk wanda ya yarda zai aureke nan take ta bata rai "sadaka zakayi dani kenan"? tayi maganar kamar zatayi kuka "itace tafi dacewa dake ai".
"a'a dady tafi
arfin sadaka wannan da kake gani nan gaba sai ta dinga firgita maza uncle bash ka shirya tafiya daita inji cewar muradi daya shigo a lokacin ya karaso kusa dady da uncle bash ya durkusa har kasa ya gaishesu sannan ya samu guri ya zauna kisna ko kallon inda yake batayi ba illa jin haushin abinda yace dan ta sam bata son shi ya fiyye shishigi "bari naje na cire uniform madadin ta wuce sai ta duka gaban uncle bashi "dan Allah karka fasa zuwa dani yayi dariya "inshallahu zan tafi dake Allah yasa result dinki yayi kyau "ameen ta
fada tare da mikewa ta nufi hanyar dakinsu toilet ta fada ta watsa ruwa ta fito ta tsaya gaban madubi tana tsane jikinta da towel .."
Alhaji realwan ya kalli abokinsa Alhaji bashir yace "yau dai kaga yar albarka diyarka mai jin magana gata nan muna ta fama daita yau lafiya gobe akasin haka abun dai sai addu'a "sakina auta amman duk shirmen yan fari aka bata but har da shagwaba seriously ina son ka bani ita tayi karatun digiri dinta agurina ko babu komai za'a samu saukin al'amura idan bata nan komai zai daidaita da izinin Allah "ban son tafiyarta saboda bana iya nesa da ya'yana amman damuwar kisna tayi yawa kullum sai ta saka uwarta kuka
har yanzu salaha tana cikin damuwa da kuka gaba-daya bata haiyacinta
akan kisna watakila barin kisna kasar nan zai kwantar da hankalinta bugu da kari muradi ya dade yana wannan tunanin akanta Alhaji Bashir ya dafa kafadan dady "kayi hakuri kowa da yadda kuruciyarsa take wata rana zakayi mamakinta "Allah yasa a tare suka amsa da muradi wanda ya mike "dady kasa a ranka karshen wahalarmu yazo da zarar ta kara girma zata san ciwon kanta wani abun idan an tuna mata sai taji haushi ya karasa maganar yana tafiya dady ya bisa da kallo har ya daina ganinsa"kaga yaron nan hankalina yafi kwantawa dashi nafi son na bashi auren kisna akan wani sai dai ina jin tsoron halinta kartazo ta dagula masa lissafi abinda bazan lamunta ba kenan a taba min Aliyu
ina raye "kana da gaskiya duk uba na gari zai yi alfahari ace Aliyu sirikinsa ne koni na dade ina masa kwadayin mata a gidana saboda hankali da nagarta uwa uba natsuwa a hankali suka ci-gaba da tautaunawa akan rayuwar duniya har sanda mumy da zee suka
karaso hannunsu
dauke da manya manyan
kuloli '"ranka shi dade ga abincin gargajiya dan nasan har ka manta da tuwo dan haka sai a tuna baya Alhaji bashir yayi murmushi irin nasu na manya "haba uwar gidan realwan ai idan na manta tuwo zan manta da asalina ya karasa maganar tare da janyo kulolin abinci
ya bude miyar kuka wanda yaji kayan kanshi ne da naman karamar dabba ,dayar kuma kamshin farfesun bindin sa ne ke tashi ya saki murmushin a hankali suka soma cin abinci."
kisna ta shirya cikin doguwar riga baka mai adon duwatsu grenn ta daure gashinta da kyallen rigar yan kunneyenta kalar rigar jikinta ta saka takalmi plat kai tsaye gurin mai aikinsu ta nufa a kitchen ta tsaya gaban asabe mai aiki rike da kugu "asabe hadin
salad din dankali da kwai zaki min sannan ki hada min da fruit tana gama magana bata tsaya jin mai zata ce ba ta juya dakin mumy ta nufa saman kujera ta sameta gefenta ta zauna ta
ora kanta a saman kafadar mommy tace "mom waye wannan mutumin dana ji ance uncle Bashir ta
an kalleta "abokin mahaifinki ne da sukayi karatu tare tun suna yara bayan sun gama karatu ya wuce kasar London a can ya ha
a karatunsa bayan ya gama kasar ta nemi ya zauna yayi mata aiki a can
a kasar London yayi auri
tun kina yarinya da yazo bai sake zuwa ba sai yanzu kisna tayi dariya "mumy yace dani zai tafi kuma wai na cigaba da karatuna a can mumy tace "ai sai dadynki ya amince "zai ma amince inshallahu ni gabad'aya kasar ne ya fita min raina kisa baki ya barni "Allah yasa idan kin tafi ki manta da wannan yaron "ba ameen ba ta fada tana mikewa tsaye "bari naje naga ko asabe ta gama abinda na sata ta soma kokarin barin gurin "ai soyayyar Musa a zuciyata mutu ka raba yana nan tamkar rai da ajali yanzu zanyi wannan tafiyar ne dan na inganta rayuwar mu dashi tana wannan maganar ta shiga kitchen "..
******
Bayan wata biyu
jarabawansu kisna ta fito ana aka fara shirye shiryen tafiyarta London
tare da uncle bash duka yan gidan suka yo musu rakiya har bakin mota kasancewar ranar asabar ce ba aiki kowa yana gida har zata shiga mota tayi tunanin ta tafi da waya kodan kiran musa dan tasan da wuya a bata waya tunda ta lura har da son ta manta shafukan rayuwarta aka barta , a hankali ta fito daga cikin mota "ina kuma zaki mumy ta tambayeta ?"akwai abinda namanta dashi ta shige falo da sauri ta soma kokarin cire wayar mumy a caji dake parlour sai ga muradi
turus tayi taja ta tsaya saboda ganinsa da tayi tsaye yana kallonta sanye da kanana kaya masu matukar kyau da tsada
kallon sama da kasa tai masa sannan taja tsaki ta cigaba da cire wayar daga caji sautin muryarsa taji "me zaki da wayar ?" Da hanzari ta mike tana kallonsa idanunta cike da
acin rai kamar tayi masa rashin kunya sai kuma ta kasa bata so ya shigo ba ya isketa ba a hankali ta fara magana "number zan dauka "number wa zaki dauka ?ta sake yin shiru tana dubansa da zaginsa a zuciyarta "ina ganin lokaci yayi da zaki manta komai ki fuskanci rayuwarki dan zuwa yanzu kinsan inda ke miki ciwo kece zaki gargadi kanki ba sai an zauna ana tunatar dake ba dan yanzu idan akace ki saka hannunki a wuta bazaki saka ba , wannan shine lokaci na karshe da wata muamula ko halaka dazata sake hadaki da wannan yaron mai kama da katantawar mutukar kina son zaman lafiya a rayuwarki dani ,ki lura sosai kin kalli kanki fi karfin wannan mai siffar katantawan ko maciji zan ce I don't know ,"idan lokacin da zaki rike waya yayi nayi miki alkwarin da kaina zan siya miki duk wayar da kike so koda ta kai million daya ce dan haka ki dawo taitayinki ". tsaki taja a ranta ta
ajiye wayar ta sakar masa harara ta
juya tayi gaba abinta har airport suka rakasu sai da suka ga tashin su sannan suka dawo kowa na murna kisna zatayi tafiya mai nisa zata manta Musa a rayuwarta gabad'aya suna zaune kusa da mumy akan kujera suna farinciki mumy ta dubi
anta cike da farinciki most especially muradi
kaunarsu
na cigaba da ratsa zuciyarta ta shafi kansu daya bayan daya tana mai yiwa Allah godiya daya azurtata da kyawawan ya'ya wadan da suke qaunarta fiyye da komai a duniya
.."
Misalin
arfe shadaya na dare
suka sauka a filin jirgin
London
isarta kasar ta haifar mata da farinciki mara misaltuwa musamman lokacin da suka iso tangamemen gidan mai kama da aljanna duniya isarsu parlour'n ta shiga zare idanuwa tamkar ba dare ba saboda hasken fitilu da gudu kyakkyawar yarinyar uncle bash ta iso ta rungumeta tana fadar" You Are welcome my sis matar gidan wacce suke tsananin kama da yarinyar ta janyota jikinta duk cikin harshen turanci suke mata sannu da zuwa sannan suka nufi katon falon , kisna ta gaishe su cike da girmamawa tamkar dama can tasansu haka suka hau hira kafin daga bisani aka kawo mata abinci iri iri
sai data natsana sannan kausar tajata zuwa daki dan nan zata
zauna tun a daren data sauka ta sheidawa Musa yayi murna sosai sun dade suna tsara yadda zasu yi aure idan ta dawo har biyun dare .
rayuwar kausar da kisna
gwanin ban sha'awa a London idan kagansu tamkar sun shekara da sanin juna sun saba matuka har kisna ta labarta mata soyayyarsu da Musa tana hawaye kausar ta goge mata hawaye tana bata hakuri duk da dai ita bata san meye so ba dan bata ta
a soyayya ba balle tasan azabarta amma tana da yakinin kisna na cikin wani mawuyacin hali wanda ya zama wajibi a tausaya mata . mutanen gidan suna nuna mata kulawa da so da qauna yadda ya dace shiyasa ma kewar gidan bata dameta da yawa ba bugu da karin tana hira da musa da wayar kausar tana jin dadin gari sosai , karatun kisna ya kankama sosai kullum
uncle bash zai kai su
makaranta mumyn kausar
ta dawo dasu
gida babu ruwan ta da kowa karatunta kawai take sai dai zuciyarta na Nigeria gurin dan
oduduwa,
sai dai ta dawo shiru shiru babu yawon hayaniya
natsuwa ta fara zuwa mata
batun tsokana babu dan bata da wanda zata tsokana kausar ce ita kuma ta
an ja baya da lamarinta saboda yadda taga tana biyewa Musa dan wani lokaci sai dai kaji kisna tana nishin a cikin bargo manne da waya, sam bata sakewa samari fuska idan kaga tana murmushi to tana waya da Musa ne
yau ma kamar kullum suna wayarsu ta iskanci da Musa takaici ya rufe kausar ta mike a kufule tana fadar "gaskiya al'amarinki
da akwai gyara sai ki dinga biyewa namiji haka wallahi zai kaiki ya baro gaskiya ni banason irin haka idan ba haka zan fadawa dady ya fadawa dad dinki ni wallahi bani da lokacin soyayya ta juya ta fita ta bar mata dakin ita kuma kisna cigaba da wayar ta"jeki wahalliya baki da rabo ne , da kin samu kamar Musa da gudu zaki mika wuya al'amarin kisna yana bawa kausar mamaki ta yadda bata damuwa da kowa sai kanta dana saurayi hatta mahaifiyarta bata nemanta sai dai ita ta kira wayar mumy tace a bata waya su gaida komai dai musa idan kina son kuyi hirar arziki daita to dole sai ya zamanto na shi ne ..."
Akwana atashi babu wuya a gurin Allah sai ga kisna ta share shekara uku a kasar London kuma har lokacin bata taba zuwa hutu ba ko tace zata zo sai iyayenta suce ta zauna idan ta kare gabad'aya uncle bash ya siya mata dan kareriyar waya ya bata saboda a wannan shekara zata rubuta jarabanwarta na karshe wanda daga shi sai naija
, bayan kwana biyu da gama karatun kisna ta fara shirye shiryen komawa
asar haihuwarta kananan kaya ta siyawa Musa masu yawon gaske duk abinda ta gani indai ya burgeta kuma tasan zai masa kyau sai data siya masa kusan tsarabansa yafi na yan gidansu yawa ana gobe zata wuce kuwa baccin kirki ta kasa a kagare gari ya waye washegari da misalin karfe tawas tuni ta gama shirinta wasu riga da windo ne jeans and t shirt ta saka rigar fara sai jan wando wanda ya dameta sannan ta daura gyale ta yane kanta shima ja ne gashin kanta ya matukar shan gyara ta daureshi da jan rebon ta manne idanunta da bakin glass ta janyo karamin akwatin dake cike da tsaraban musa ta dubi kausar dake kallonta tai murmushi "to ranki shi dade tashi ki jawo min dayar akwatin lokaci fa na kurewa
yau dai zakiyi baccin lafiya babu wata damuwa kisna zata koma ga Musa gabad'aya kausar ta mike idanuwnta sun yi ja tana duba agogon dake daure a tsintsitar hannunta tana
maseefar kaunar kisna a ranta matsalarta dai wannan soyayyar data daurawa kanta suka fice gabad'aya su suka dunguma har filin jirgi a lokacin sauran minti talatin jirgi ya tashi kisna ta mike lokacin da zata shiga jirgi suka rungume juna hawayen da kausar ke faman boyewa ya zubo tace "zanyi missing dinki yaruwa zaki tafi ki barni da kewarki itama kisna taji hawaye ya zubo mata" bancin lamarin soyayyarta da Musa babu abinda zai maida ita naija
a hankali suka saki juna suna tsaye jirginsu ya tashi zuciyar kausar sai bugawa yake dan sai lokacin ta tabbatar da sun shaku da juna suna sauka a filin jirgi wani farinciki ya kamata ji take tamkar tayi shekara goma rabonta da gida bata kira kowa ba sai musa cikin kankanin lokaci sai gashi yazo cikin
ananan kaya jajayen
Idanunshi manne da glass cike farinciki ya karaso inda take bai tsaya wata wata ba ya rungumeta tsam ajikinsa yana furta "i really miss you my baby " itama ta rungumeshi cikin sansar farinciki a hankali yake sha
ar wadataccen kamshin turarenta Dior yayinda ita kuma take sha
ar kamshi turarensa mai gyaraye da warin wiwi da kyar suka saki juna suka fara
hirar yaushe rabo kafin a fito mata da kayanta lokacin da kayanta suka zo hannunta lokacin ta kira dady tace a turo mata direba ko cikakken minti a shirin bata yi da gama waya da dady ba sai ga wata zankadedeyar ferari fara sol sai kyalle take ta shigo cikin mm2
ita kanta batayi tunanin ita aka zo dauka ba a cikin motar har sanda mai motar ya zuro kyawawan kafafunsa fararen tassss nasu jire da zara zaran yatsu kowane kwance da gashi a hankali ya fito cikin sanyi jiki idanun mutane dake kan motar ya koma kan mamallakin motar a natse taga ta juyo tare da ciro waya a aljihunsa muradi ta gani tsaye yana kalle lalle da alamun ita yake nema yayinda wayar hannunta ke ruri .."
"Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,
kaza,zakara ,jigida
dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 42
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
.... Kisna ta tsurawa mumy idanuwanta tana jin zallar
acin rai mara misaltuwa gaba-daya kwakwaluwarta ta cunkushe ta shiga tunanin muhallin da zata ajiye zantuttukan mahaifiyarta masu daci tattare da sansar tsana kamar yadda take iya hango tsanarta a cikin kwayar idanuwanta , kallonta ta cigaba zuciyarta na matukar zafi tana sauraron mugayen kalaman mumy akanta da musa wanda take jin duk duniya babu wanda ya isa ya rabata dashi ko datse soyayyar dake tsakaninsu duk runtsi duk wuya ta kudurta a ranta zata jure, komai zai faru this time around sai dai ya faru amman zata jure ta jajurce duk wata azaba har ta kai su ga yin aure idan kuma ya tabbata aura mata wannan mara galihun za'a yi to cikin biyu za'a yi daya k
o ta tattara ta bar musu gidan ta koma can wani bagiren dabam ita da musa su cigaba da rayuwarsu ko kuma ta aika shi makirin kinibanbi lahira idan kuma bata sanarar kudinri ba "a she kuwa za'a yi gagarumin tashin hankali dan ko sama da kasa zasu ha
e bazata zauna dashi ba akan dai tayi rayuwar aure da aliyu wallahi gara tayi daya acikin biyu , sosai taji zuciyarta na bugawa da matsananci karfi cikin kankanin lokaci jikinta ya dauki zau zazza
i na neman rufeta ... . "
Sautin muryar mumy ta sake ji a cikin dodon kunneta " mahaifinki ya baki wanda zai kula da rayuwarki haka nan ya daure ya amshi aurenki batare daya fallasa abinda ke karkashin zuciyarsa ba shine saboda ke dakikiya ce mara mutunci zaki watsawa mahaifinki kasa a ido ,"abinda baki sani ba shara ma ya fiki kima da daraja a idanun muradi babu dai yadda zai yi ne yasa ya amince tayin aurenki "take fargaba tayi burki a tsakiyar qirjin kisna "kenan ma har ya amince da aurenta ? Tayiwa kanta tambayar data nemi tarwatsa mata zuciya da kwamwaluwa yadda zuciyarta ta kasa sukuni haka gangar jikinta , dan wani irin kyarma jikinta yake hankalinta na sake tashi ."
" duk rashin galihun muradi shi namiji bare ma da me kika fishi ?" kuma da me ake ido bare ki muzantashi ? "Kisna taja tsaki acikin ranta zuciyarta na sake hausinewa da kalaman mumy yayinda qirjinta da jikinta ke wani irin tafarfasa a zahiri ake iya kallon yadda qirjinta yake up and down alamun ta kai kololuwar
acin rai "kin
auki soyayya wani dakiki da ko secondary school bai tsaya ya kammala ba kin maidata gabanki kina kokarin bada matan duniya saboda har yanzu kanki na cikin tukunya gaki kamar Yes sai dai banza har yanzu no kike , da kinsan mata nawa ke bibiyar rayuwar muradi da kukan ya taimaka ya sanyasu akarkashinsa da dakikiyar kwakwaluwarki bata cutar dake ba gurin kin amsar aurensa , duk inda ya shiga mata da zama hirar sa ake ana son kyakkyawar mu'amala dashi , babu wanda bai sanshi ba daga kasar nan har zuwa kasashen duniya saboda nagartashi , shi din mutumin kirki ne ga aji ta ko'ina mumy ta karasa maganar da cewa "yadda bakya son shi haka shima baya son sauran wani ....."
Wani irin luguden bugu qirjin kisna yayi ta zaro idanuwanta waje cike da matsanancin mamakin jin furucin mumy na karshe "duk abinda kike samu agurin wannan
an iskan yaron zaki samu fiyye dashi agurin muradi
an yafi shi komai bama za'a hada ba samir ya fada yana kokarin sanyo kai cikin filin parlour'n dan tun daya daso kofar yake jiyo maganar mumy kasa kasa "shi kuwa dady shiru yayi tun sanda mumy ta soma magana yana kallonta ya kasa tsaidaita saboda ya fuskanci ranta yayi koluwar tashi dan ita din macece da bata fiyye nuna damuwar ko fada akan abu sai da rayuwar da kisna ta dauka ta canzata daga mai shiru shiru zuwa mai tsanani fushi ,zai barta ta fadi son ranta amman abinda ke ransa shi dai bazai taba fasa bawa muradi auren kisna ba sai dai mumy tayi hakuri tunda har yaron ya rigada ya amince masa yasan kiyayyar mace mai sauki ne da zarar ta shiga gidan mijinta shinkenan inshallahu sai zaman lafiya mutuwar daya daga cikinsu ne kawai zai hana wannan auren ..."
"yar iskar yarinya kawai mara mutunci da tausayi ana taroki kina hauka me zakiyi da wani musa yaron da har yanzu bai dauki nauyin kansa ma ba bare har ya dauki naki ? sai lokacin hawaye ya zubo a kuncin kisna tana kallon mutanen dake parlour'n daya bayan daya Samir na surfa mata zagi cin mutunci zee kuma na bawa mumy hakuri har zuwa sanda uban gayyar ya shigo bakinsa dauke da sallama cikin shigarsa ta ko yaushe hadaddun kanana kaya ne sanye ajikinsa masu matukar kyau da tsada ganinsu tsaye cirko cirko ga kisna na zubar da hawaye yasa gabansa yayi mummunar faduwa dan yasan akwai matsala "yauwa muradi karka kuskura naji ka amshi auren nan kaji na fada maka yadda bata kaunarka kai ma ka nuna baka sonta dan......." muje uwar marayu dady ya katseta tare da riko tsintsiyar hannunta ya juya "samir ka kula da wannan yarinyar dady yayi magana yana tafiya rike da hannun mumy ...."
"Babu wani kula da za'a yi daita idan ta isa tasa kafa ta fita a gidan nan wallahi idan ban balbalaki ba kece shege nake , dan Allah ki fita ga hanya nan ,ba dai kin iya gudu ki bar gida ba bismillah this time around I will surprise you shashar banza kawai shashar wofi muradi ya kalli Samir kawai dan ba sai yayi masa karin bayani ba ya fahimci komai ita kuwa zee waskewa tayi dan bazata iya kallon tsabar idanun muradi ba saboda tausayinsa, dan duk mutumin da aka hadashi da kisna wallahi an hadashi da babban aiki
karasawa tayi gurin kisna dake kuka har lokacin "ki daina kuka ki kwantar da hankalinki nasiha sosai zee ke mata mai nuna mahimmanci iyaye da hakkinsu daya rataya a wuyan
ansu amman sam duk nasihar zee basa ratsa gangar jikin kisna hasalima ta bayan kunneta suke bi tare da daure fuskarta tamau .
cike da sanyin jiki muradi ya biyo bayan su mumy bai tsaya tura kofar dakin dady ba kasancewar a bude kofar yake ya shiga a hankali bakinsa da sallama har ya karaso tsakiyar filin daki inda ya iskesu zaune dady na rike da hannuwan mumy sai faman rarrashin yake tana botsare masa zama yayi dirshan a kasa yana sauraron maganar dady "kiyi hakuri salaha ki min wannan alfarma dan girman Allah , halin da muke ciki zaki duba sannan aurar da kisna ga Aliyu shine kwanciyar hankalinmu gaba-daya nasan bai sonta Bama su dace da juna ba amman mu zai taimakawa yanzu idan kin dage akan bai son ......"
"dad mum wai wa yace muku bana son kisna ? " a tare suka d'ago suka tsura masa ido suna kallonsa zuciyarsu na dogawa " dan Allah daga yau ku daina wannan tunanin cewar bana son kisna "kisna fa jinina ce na dade ina nema mana mafuta akanta kafin dady ya zartar da hukuncinsa ," mumy dan girman Allah ki daina damun kanki akan wannan yar matsalar dukkaninmu fa akarkashin ikon dady muke ko ban son kisna dady ya zartar da hukunci akaina dole nayi masa biyyaya bare ina sonta ya karasa maganar qirjinsa na dokawa da sauri sauri dan tabbas ba abinda ke zuciyarsa ya fada ba ya dai fada ne dan kwantar da hankalin mumy kuma duk wannan maganar da yake Idanunshi na kasa ya kasa ha
a ido da iyayen goyonsa dan karsu fahimci zahirin gaskiyarsa wanda shi kwata kwata bai taba kawowa zuciyarsa auren kisna ba a kasalance ya cigaba da magana muryarsa na rawa "inshallahu wannan auren zai kawo mana karshen matsalarmu na tsawon shekaru , har kullum mumy dady bazan gaji da godiya da alfahari daku ba kun min abinda bazan iya biyanku ba , wallahi ko auren kisna ban biyaku da abinda kuka min ba Allah qara girma ya kara muku lafiya da nisan kwana ina sonku ......." "ameen summa ameen muradi muma muna sonka Allah yayiwa rayuwarka albarka "muradi ya numfasa yana danne zuciyarsa tare da furta "ameen " mumy kam kasa cewa komai tayi illa hawaye da suka shiga turereniyar zubowa daga cikin manyan idanunta a hankali d'anuwanta haroon ya fada mata "ko yana ina yanzu ? "Har gara sadiq tana dan jin labarinsa lokaci zuwa lokaci agurin Inna jamila idan Allah yasa yaje ilo amman haroon kam yanzu ko labarinsa bata dashi tun tana kiran numbersa yana shiga har yazo baya shiga, shi kansa muradi gaba-daya ya kasa daurewa sai daya zubar da kwalla ,sai dai yayi dabaran gogewa dan kar ya sake daga hankalin mumy , dady ya mike ya shiga uwar dakansa yana zance zuci "tabbas idan mutun yayi alkhairi kanshi yayiwa haka akasinsa yau da bai amshi rikon muradi tare da kyautata masa ba wa gari ya waya ?" Zama yayi a bakin gado tare da jingina bayansa yana tunanin matakin da zai dauka akan kisna da irin tsaron da zai sake sakawa a bakin gidansa.. ."
ganin dady ya shiga ciki yasa a hankali muradi ya rarrafo ya dawo gaban mumy yana share mata hawaye "dan Allah kiyi farinciki da wannan auren , ki kuma sanya masa albarka kiyi min addu'a akan matsalolin rayuwa yayi magana cikin sauti mai sanyi "Allah ya sanya alkhairi , Allah yayi maka tsari da duk wani sharri dake tattare daita , Allah ya kara maka hakuri ,nasan baka son kisna muradi wallahi na sani ka dai amince da wannan auren ne ," Allah yasa auren ya zamo sanadiyyar daidaituwar al'amura addu'a sosai mumy ta dinga yi masa yana amsawa da "ameen a karshe yace ",mumy kin amince da auren ...?" na amince muradi ya zanyi har cikin zuciyata na yarda na amince nama zamo mutun ta farko da nake son auren nan ta karasa maganar tana shafa kansa "yauwa mumy haka nake so jin daga bakinki saboda amincewarki shine kwanciyar hankalin gaba-daya ..."
Duk wannan tashin hankali da muradi da kisna suke ciki na afra ya ninka nasu dan tamkar zatayi hauka lokacin da ya badamasi yake sanar daita hukunci dady ,dawowa tayi tamkar mahaukaciya sabuwar kamu nan ta hau sambatu da surutai "aure kuma ?" "wani irin aure kuma auren ma da kisna ?" kisna tawa kai dan Allah ka natsu ka fada min abinda kwakwaluwata zata dauka "ke yanzu meye damuwarki da wannan matter din da zaki wani daga hankalinki ? "A'a babu komai kawai dai sai kuma ai ....." sai kuma tayi shiru ta nufi
akinta da gudu ya tsurawa bayanta ido yana dubanta zuciyarsa cike da tunani iri iri ".
****
Daren ranar muradi tunani da fargaban auren kisna bai bar kanshi ba duk inda ya juya yanayin zamansu yake gani duk Samir na hankalce dashi har sanda ya mike ya zira silipas ya fita daga dakin kai tsaye saman gidan gaba-daya ya nufa ya shiga shawagi rungume da hannunsa a qirji yana sake tunanin yadda zai yi rayuwar aure da kisna tafiya yake a hankali yana kallon gabas ,a hankali yaga mutun a gabansa sauran kadan suyi karo da sauri suka ja baya da sauri suna sauke naunauyen numfashi shiru dukkaninsu sukayi kowannensu babu wanda numfashinsa bai fita da sauri ba saboda ganin dan'uwansa a daidai wannan lokacin kisna ce ta soma juyawa tana jan dogon tsaki saboda ciwo da radadin da ta ji a zuciyarta data fahimci ko waye , tafiya take tana rausaya kunneta manne da waya tana magana kasa kasa , shi kuma kokarin fincikota yayi dan ya tsani tsakin da take masa a duk sanda suka ha
u amman saboda kar ya zubar da aji da kimarsa yasa ya danne zuciyarsa dan damuwa da tsakinta zai sa ta dauka da gaske ya damu daita alhalin taimakawa rayuwar kawai zai yi ..."
"Yanzu me kake ganin za'a yi ifemi nifa bazan iya wannan biyayyar ba ka nemo mana abun yi sati daya ne kawai ? "Okay yanzu naji bayani tana waya muradi yazo ya raba ta gefenta yana matse jikinsa dan kar jikinsu ya hadu , itama matse jikinta tayi ta manne da step amman hakan bai hana hancinta zuko daddadan kamshin turarensa ba tsaki ta sake ja tare da cewa " wallahi mutun zai gwammace mutuwarsa da rayuwa dani ,dan gara mutun ya je ya rungumi transformer da rungumar aurena da yayi me ma yasa nake wannan hasashen abinda bazai taba faruwa ba ? "Dan Iya church kawai masu galihu ma ba'a aauresu ba sai marasa galihu wanda ubansa ya nuna baya qaunar ganinsa " duk ganganunta suna shiga kunnensa daya bayan daya sai dai duk cikin kalmarta kalma daya ce ta sotsa masa rai wato "dan iya church dan ta mahaifinsa wannan baya gabansa dan har mancewa yake yana da wani uba a raye , bai juyo ba ya cigaba da tafiya haka zalika bata daina zaginsa ba tana rike da waya har ya sauka akan step .."..
Zaune afra take a tsakiyar gadonta ta rafka uban tagumi a daidai wannan lokaci da take jin tana gaf da rasa ranta gaba-daya ta hargitse cikin damuwa da zullumi da rashin sanin madafar tunaninta abu daya tasani shine tana tsananin qaunar muradi da dukkanin rayuwarta fiyye da son da kisna take wa Musa dan da za'a daura soyayyar kowannensu akan sikili lallai wanda takewa muradi zai ninka wanda kisna takewa musa," wayyo Allah na shiga uku " ta furta da matsanancin karfi tare da daura hannuwanta duka a saman kanta qirjinta na mata wani irin azababben zafi , a firgice ya badamasi ya farka daga baccinsa ya tashi zaune lokacin qarfe biyu daidai ya nufi
akinta da sauri inda ya isketa tana kuka tana ihu ya tattara jallabiyarsa sannan ya hau gadon ya rungumota jikinsa yana tattara gashin kanta daya baje ya rufe mata fuska "menene baby love ?
Da wani irin karfe ta fixge jikinta tana kuka ""Ka sakeni bana sonka bana qaunarka kuma bazan taba sonka ba har duniya ta nade ,ka cuceni ka tauye min zuciya ka tauye min rayuwa mai yasa ka aureni ? tayi maganar a firgice tamkar mahaukaciya "bana yin auren wallahi yau sai ka sakeni idan ba haka ba zan kasheka na kashe kaina kowa ya huta "me ya kawo wa
an nan maganganu "? yasan afra bata son sa amman bai dauka zata iya furta masa a zahiri ba wasu abubuwa yaga tana yi kamar mai aljanu har dasu sadarewa kunfa na fitowa a bakinta yayi tunanin lallai kodai aljanu sun shigeta ne ya kamkameta yana kiran layin dady kafin kace me tuni dady ya hallara kallo daya yayi mata yace "iska ne dan haka ya shiga yi mata addu'ar nan kuwa afra tana jinsu radau fahimtar dady tayi ne yasa ta
an dawo daidai sai gurin uku da wani abu bacci ya dauketa . washegari gidan ya cika makil da yan'uwa har mahaifiyarta tana ganinta ta rungumeta ajikinta tana kuka "shinkenan mumy na rasa shi kisna zai aura wallahi mutuwa zanyi mom ki taimakeni ..."mahaifiyarta ta dinga shafa bayanta "hakuri zakiyi afra wa yace miki kisna zai aura ?"ya badamasi kuma ya tabbatar da wannan hukuncin dady ne ni dai kiyi duk yadda za'a yi na rabu da wannan auren na aureshi "bazan iya ba afra bazan iya kashe miki aure ba saboda wani banza can ki natsu ki sanyawa zuciyarki natsuwa me kika nema rasa me mijinki ya rasa da zaki dauki son wani namiji ki sawa ranki ?
"bari kiji na fada miki bai zama lallai idan kin kashe aurenki wannan yaron ya au...... saurin katse maganar mumy tayi sakamakon inuwar ya badamasi da mumy ta hango a jikin labulen kofa take ta soma gogewa afra hawayenta jin sun yi shiru ya juya cikin tsananin tunani da tashin hankali "me maganar mum din afra yake nufi ?"waye idan wannan yaron da idan ta kashe aurenta bazai aureta ba ?iya abinda yaji kenan daga bakin mahaifiyarta kenan afra akwai wanda take so ne bai sani ba ya aureta ? idan kuma akwai waye shi wannan yaron ?"yayi wa kanshi tambayar da bashi da mai bashi amsar tambayoyinsa sai afra ko ita mahaifiyarta gidan ya bari gaba-daya ya koma office saboda zuciyarsa dake tafarfasa .."
*****
Bayan kwana
aya da faruwar lamarin dady ya canza mai gadi sai dai ya bar tsohon mai gadinsa, ya bawa sabon mai gadin umarni kuma a gaban kowa a gidan" kada ya kuskura ya bar kisna ta karaso ko bakin get din gidan bare fita idan tayi masa mutsu ko taurinka yayi mata duka idan ya dawo ya ganta kwance a sume zai ninka masa albashinsa yayi murmushi kawai yana girgiza kai shi dai muradi bai ce uhmmmm bare uhmmmm sai idanu daya zuba kisna ta rushe da kuka har da cewa "an tsaneta , zuciyarta haushin kowa take ji a cikin gidan hatta mum dad su kansu haushinsu take ji ta mike tsaye sai dai tarasa inda zata taji sanyi duk da suna waya da musa amman hankalinta baya jikinta ta rame sosai saboda damuwa idanunta sun yi ja saboda bakinciki ta fito kamar wata zautacciya tana isa falon daidai lokacin da suka dawo daga masallaci kowannensu rike da casbaha har muradi dake sanye cikin jallabiya ta gabanta suka gifta babu wanda yayi mata magana jikinta yayi sanyi komai ya sake kwance mata kai tsaye sama suka nufa bayan kamar minti goma suka sauko sai dai batare da muradi ba , kan table suka nufa kowa yaja plet din abinci yana zuba kansa abinda zai ci ita kuwa tsura musu ido kawai tayi zuciyarta kamar zata buga ...."
Zee ta fito daga dakin mumy ta karasa inda kisna take "tashi muje kici abinci kinji yar kanwata "bazan iya cin komai ba tayi maganar a sanyaye kamar zatayi kuka dan bata jin dadin zuciyarta da bakinta hatta miyon baki daci yake mata "Ki koyi hakuri kisna karki bari ki samu matsala da iyayenki akan namiji namijin da bashi da tabbas yanzu ka auri wanda iyayenka ma suka saka albarka a auren ma ya aka kare bare wanda suka ce basa so ?"ya Aliyu mutumin kirki kema kin sani sai dai idan zaki ki fadar gaskiya mutun ne da mata suke bala'in sonshi baya sauraransu" Allah wadan mata da tarin mutanen dake son sa ," ayi mutun ba fara'a ba annushuwa banza mara galihu dashi amman ku zauna kuna yaba masa ta fada a fili tana gyara zamanta dan bata ki duk su dady suji ba " sam bana kaunar ganinsa tuntuni bare yanzu da tsanar ke da dalili "na tsaneshi bana son ganinsa ta fada kamar zatayi kuka idanunta na kan su dady dake zaune a dining ya madu ya zuba ferfesun hanta da koda bayan ya gama cin tuwon shimkafa ya shiga aikawa cikinsa dan shi bashi lokacin wani rarrashin kisna dan gata ta samu ..."
Babu yadda ta iya haka zee ta takura mata suka karasa dining table gabadaya ta kalli abinci dake kan table duk bata ji shawar komai ba dan haka ta shiga bin plet din mutane da kallo sautin Muryar dady taji yana cewa "wai ina Ali ya shige ne ?yayi maganar yana kallon Samir "yana daki nace ya taso muje muyi dinner amman yace ya gaji bazai iya tasowa ba dady ya girgiza kai dan yasan abinda ke damunsa ya maida kansa ga kallon kisna "tashi maza kije ki kai masa nasa abinci take ta zunburo baki ",'dady ai ni bansan abinda yake son ci ba " eh nasani ai ki zuba masa abinda ya dace tunda ba abinci kala daya bane agurin .
ranta a bace ta soma kokarin zuba masa "kirki zuba masa soyayyen masa saboda bai fiyye son cin abinci mara nauyi ba Samir ya fadi haka ganin masa take kokarin zuba masa a ranta tace " giwa kenan komai sai mai karfi babu yadda ta iya ta juye wanda ta fara zuba masa ta zuba masa tuwan shinkafa da miyar wake abinda tasani ne tun tasowarta baya gajiya dashi da wake da shinkafa amman dangin taliya da tsurar shinkafa duk basa gabansa saboda basa rike masa ciki ta jera akan ture ta nufi hanyar sama" ina ma zan samu shinkafar bera wallahi da barba masa zanyi ya ci ya mutu kawai na huta babu sallama ta shiga dakin dan a ganinta yin sallama a dakin bai zama dole ba saboda mutumin dake dakin ,dakin tsit baka jin sautin komai sai na ac yana kwance a saman carpet daga shi sai dogon wando babu riga ajikinsa yana ganinta ya zabura ya mike yaja bargo ya lullube jikinsa dashi yana kallonta dariya ta kusan kufce mata duk da
acin ran da take tattare dashi "kai wannan akwai dolo ,wannan irin gidadanci fa ?
"to meye ma abun boyewa anan ?tayi maganar tana jan tsaki amman kuma ilahirin qirjin nasa suna da kyau daga kwantaccen bakin gashin dake kwance a qirjinsa zasu yi laushi sai dai ko daya basu burgeta ba ta ta'be baki ta dungura masa abincin ta juya abinta tana sake jan tsaki .."
"Ke zo nan ya fada a harzuke da sauri ta juyo saboda bakinciki kalmar ke din da ya fada "kwashe kayan ki bana bukatar komai daga gareki wani tsaki taja masa ta duka ta dauki tire tayi gaba "ji mana ya fada a kasalance ta tsaya cak batare data juyo ba sai dai idanunwanta a warwaje suke "daga yau karki kuma shigo mana daki batare da izinin ko sallama ba " a hanzarce ta juyo idanunwanta akanshi "kai kuma a suwa kenan kare da gudun layya ? "Ka tsaya matsayinka kai ma kasan baka isa ba kuma baka kai matsayin dani kisna zan maka sallama ko neman izininka ba saboda nan gidan ubana ne ko yau dady ya mutu dole a raba gado dani kai fa "..
"Abu na gaba mutun nawa ne muslimai acikin dangin iya church ?" "Mutun shi ba kowan kowa ba sai kutirin kinibibi da dagawa da nuna kai Allah yasa an hasali balbela ta taalbaleshi da bala'i da harara "banza mai kwadayi yaga fresh body shine har da wani saurin amsar aure kolelenka wallahi nan gani nan bari tayi gaba tana zaginsa "da kinsan yadda matsayinki yake a zuciyata da kin sausaurawa kanki yayi maganar a zuciyarsa tana dawowa ta dire abincin tana cewa yace"kar a dame sa baya ci " da sauri dady ya mike "dauko abincin ki biyoni dashi "a'a ya fa ce baya ci "a'a din kaniyarki ki dauko ki biyoni nace " babu yadda ta iya ta dauka ta biyosa haka suka samesa sai dai yanzu idanunwansa sun kada sunyi ja dady ya duka ya shafo wuyansa da bayan hannunsa yana cewa "meke damunka dana ? Ya yunkura ya tashi zaune yana fadar "babu komai dady kawai gajiya ce "ai na lura , na sanka da rashin son hayani nasan duk hayaniyar maganar auren nan ce ta maida kai hk ka daure ka tashi kaci wani abu ka sha magani "ban iya cin komai dady dady ya dubi kisna ",meye a cikin nan ? "Abincin gado ne ?"ban gane abincin gado ba ke wai wasa ake dake ne da kike wa mutane magana a tsaye haka ?
Dady da kanshi ya bude yaga abinda ke ciki ya dubeshi "zaka iya cin abincinka ne ko kuma a dafa maka wani ? Ya girgiza kai alamun "a'a dan iya gaskiyarsa ya fada baya bukatar cin komai dan baya jin dadin bakinsa "me kake so ci ? Idan zan samu coslow da rice and beans"
Dady ya juyo ya kalli kisna maza tashi ki samo masa abinda ya bukata ta zaro ido waje "dady a ina kenan za'a samu ya dan kura mata ido yana kallonta kafin daga baya yace "yi hakuri kije kiyi masa kinga bashi da lafiya " to ni ina ruwana da rashin lafiyarsa ya ma mutu na hutu "? ta fada a ranta a zahiri kuwa idanuwanta ne suka yi raurau tace "dady ai bamu da komai na hadin coslow muradi yace "akwai a kitchen dinmu ki shiga baza'a rasa komai ba ya fada yana runtse idanunsa "dady yace "yauwa maza tashi ki hado masa ki kuma zauna ki tsareshi yaci sosai kinji "wallahi nifa ban iya ba "tayi maganar kamar zatayi kuka "nasani ai baki iya amman ki daure kiyi masa ta mike ta baro dakin tana tsinewa muradi karo sukayi da madu "ya Aliyun kike tsinewa haka ?tayi saurin girgiza masa kai "shi kike tsinewa mana bayan na jiki "Allah bashi bane " tayi maganar tana hawaye "Okay na dauka shine yanzu na soma kutubal dake da Allah bar gurin wawiya kawai ..."
ta ha
a coslow da abinci ta kai masa karshe dai
asa yaci yayi daman kuma yasan ba wani abun kirki zatayi ba saboda kwanciyar hankalin dady dan yasan muddin bai ci wani abu hankalinsa bazai kwanta ba "
Dady na zaune aunty ummi ta samesa akan Samir yace a hada bikinsa zee dady yace "babu damuwa zai nemi mahaifinta , koda ya samu mahaifin zee cewa yayi "ai diyarsa ce dan me zai samesa da maganar ,ai ya taimaka masa da yanzu tana hannunsa shi zai yi komai yanzu da yake fama da kanshi na abinci ma sai mumy ta taimaka masa dan kamar ya sani ya turo rabi ta nemi alfarma dawowar zainab ..."
*****
Ana sauran kwana biyar daurin aure dady ya buga iv ya fara aikawa yan'uwa da abokan arziki ciki har da alhj tijjani muhamud adam da Abubakar tafida sun sha mamakin ganin wanda kisna zata aura ,yini muradi na tare da dady su shiga nan su fita nan abinci ma basu samu damar ci ba sai bayan la'asar suka dawo gidan da kyar muradi yake hadiye abinci saboda azabar damuwar da take zuciyarsa yana iya kokarinsa dan kar su fahimcesa saboda yasan basa son damuwarsa yana zaune shiru a dakinsu yana tunani sai ga mumy ta shigo sam bai ji motsin shigowarta ba sai jin hannunta yayi a saman gishinsa "kayi hakuri Aliyu nasan aure irin wannan da zakayi da ciwo " a firgice ya ta shi ya zauna yana kallon mumy zata cigaba da magana yayi saurin cewa "ki daina damun kanki mumy sau nawa zance miki ina son wannan auren ina wa kisna son da ban taba zaton zanyiwa wata diya mace a rayuwata ba ta numfasa tace "amman ni ina tsoron abubuwan kisna ne bana son ta cutar min da kai "karki damu babu abinda zai faru sai alkhairi a yadda nake jinka a zuciyata ina burin muyi doguwar rayuwa daita ki daina damun kanki dan Allah ."
Abinda ke tayarwa mumy hankali bai wuce ramar da yaranta guda suka yi ba badamasi da muradi ,ramarsu ta fito fili sosai da an kallesu an san suna cikin tsanani damuwa , ta kalli badamasi dake zaune a gabanta "meke damunka "? "Idan ciwon matarka ne yasa ka damu kanka wannan ai lalura ce kayi fatan Allah ya bata lafiya tunda mumy ta soma magana yayi shiru ya kasa cewa "uffan saboda shi kadai yasan abinda ke damunsa neman wanda zai tattauna matsalar yake yana son afra tamkar ransa Amman bazai iya jurar tana kwakwan son waninsa ba ,yanzu damuwarta tayi yawa ta kara lalacewa daga kuka sai kuka gaba-daya ta zauce a hankali ya mike cike da sanyi jiki ya fita ..
Ya badmasi na fita ta fito ta nufi dakinsu muradi sabon tashi hankali ta iske dan kuwa hawaye ta gani yana zubowa daga Idanunshi gaba-daya ta rude itama ta kama kuka tana tambayarsa dalilin kuka cikin sanyi murya yace "kwantar da hankalinki mumy babu abinda ke damuna kukan dadi ne "kukan dade ? mumy ta tambayesa tana riko hannunsa "eh ya girgiza mata kai " ban taba tunanin anan duniya rayuwata zata dawo haka ba mumy ,kin min komai a rayuwa wadan nan hawayen dake zuba na tsantsar kaunarki ne mumy da farinciki kasancewata a karkashinki gashi kuma zaku mallaka min abinda zuciyata ke so mumy ta dinga masa addu'a Allah ya sanya alkhairi a rayuwar aurenka muradi jikinsa yayi sanyi yana fatan auren ya zamo alkhairi a gareshi yana jin zafin yadda kisna ke nuna tsanarsa
arara da muzanta mahaifiyarsa da kalmar daya fi tsana a rayuwarsa ,shi fa har lokacin bai yarda mahaifiyarsa tayi ridda ba har ta koma ga Allah kullum cikin kyakkyawan zato yake mata "...
"Musa alkwarin zuciyata ne ,bani ba wani namiji sai Musa anan duniya bazan iya karya wannan alkawarin dake tsakaninmu ba gara ku barni haka babu aure dan wannan auren daidai yake da rasa rayuka , duk tsawon lokaci zan jira naga aurena da Musa jikina na bani zamuyi aure dashi bazan taba karyawa zuciyata alkwarin dana yi mata bazan cutar daita ba in hadata da wanda bai dace daita ba , bazan so wannan auren ba har abada dan Musa kadai zuciyata take so take muradi "wadan nan sune kalaman da kisna tayita maimaitawa a gaban iyayenta mumy da dady tana kuka kamar ranta zai fita Take mumy ta rufeta da fada bayan mumy ta gama fadanta tayi shiru kisna ta cigaba da bayyana musu sirrin zuciyarta akan Musa da alkwarin datayi masa ta basu hakuri akan suyi hakuri su hakura su barta ta auresa dan bazata iya bawa wani namiji kanta ba , da gari ya waye wanda yayi sauran kwana biyu a daura mata aure da muradi ta samu dady a dakinsa hawaye shabe shabe akan fuskarta ya mike zaune "uhmmmm yau kuma dame kika zo Sarkin marasa kunya kuka take sosai har ta ta
a zuciyarsa "ku aura mun Musa dan darajan Allah wallahi kamar yadda mumy ta fada Ni din sauransa ce babu abinda wani namiji zai samu gareni baya ga sauransa ta karasa maganar tana rufe idanunta da tafukan hannunta hawaye na siyaya "kiyi hakuri kisna ki lallashi zuciyarki ki amince da auren Aliyu shi bazai damu da komai naki ba ,nasani kina son musa nasani da haka amman ina jin ciwon tarrayarki dashi saboda ba yaron kirki bane yana sonki ne saboda wani manufa kuma ya samu tun da gashi kin fada da bakinki amman duk da haka bana sonki dashi , duk qaunar da kike masa kiyi hakuri da sauyin da Allah yayi miki dan wallahi ko haihuwa kika yi dashi karewar kanki da kika bashi bazan taba sonshi ba kuma bazan yi farinciki ba zan dangwama cikin bakinciki .
ta share hawayenta "kayi hakuri dady wallahi Musa bashi da wani abu dan Allah kada ku aurar dani ga wani ku kyaleni dashi dady ya jima yana kallonta daga bisani yaja dogon numfashi "kisna kice kika fi cancanta kiyi hakuri bamu ba ki auri zabinmu bazan yi hakuri na aura miki wannan yaron ba aurensa fitina ce gaba-daya gareni "dan iskan yaro mayaudari ba wai kaji dady kisna har kudi ta dauka tabawa yaron nan ya siya mota gashi can sai famtamawa yake da mata a gari ya barta da wahala inji cewar Samir madu yace bar wahalliya banza ni wallahi dasu dady zasu iya da sun hakura ta auri shegen yaron nan " Samir yace ",illar abun dai ko ta auresa sai ta dawo ni ba boka ba ni ba malam ba amman nasan sai ta dawo kuma lokacin da zata dawo din karshenta da zuri'a a tsakanisu haka za'a zo abashi hakuri ace ya amsheta "wannan kuma haka ne inji cewar dady ,kisna ta mike tana kuka "duk wanda ya sake cewa da musa mayaudari ne ban yafe masa ba ta nufi kofar fita a fusace Samir ya fito daga dakin ya damkota tare da daga hannu zai kwada mata mari daga bayansa yaji an rike masa hannu kada ka mareta rabu daita me ma tayi maka?"
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
addu'ar Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 41
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
.....Take
jikin
musa
ya
auki
rawa
sakamakon
idanunsa
suka
sauka
akan
muradi
tsaye
dan
bazai taba
manta
irin
wahalar
daya
sha a hannunsa
ba ,a
matukar
gigice
ya waigo
kalli gefensa inda
kisna
ke tsaye
tana
kallon
muradi
ranta a matukar
bace
dan
ba tayi tsammani
shi
dady
zai turo mata
ba a matsayin wanda
zai
auketa
ta dauka
direba zai
turo mata kamar yadda sukayi
dashi
a waya
,su
sauke
musa
a unguwarsu
kuma su k'arasa
gida
wayar
hannunta
data
dauki
karar
yasa
hankalin
musa
sake tashi
dan yasan
duk
yadda akayi
kiran
daga mutumin
daya
fi jin tsoron haduwa da shi ne fiyye da kowani halitta a duniya
, ita
kuwa kisna ko ajikinta babu wani alamar tsoro a tattare daita
illa
cigaba da kallon muradi take
yana
kokarin nemanta
har lokacin
kamalarsa
da tsananin kyawunsa
na nan
sake fita dabam
acikin
mutane
sai dai ita duk wannan nagartartashi
basa
burgeta bare
d'ad'ata da kasa ."
cikin
tsananin
tsoro musa
yayi
kasa da
muryarsa
sosai
ta yadda
daga shi sai
ita zasu
iya ji
sannan
soma
magana
"yanzu
ya zamu
yi kenan ifemi
" ya kamata
na bar
gurin nan
tun kafin
ya ganmu mu hadu da
acin
rai
gashi
banason
haifar
miki da
damuwa
daga dawowarki . "karka
damu
babu abinda
zai
faru
sai alkhairi
da yanzu
dabam ,
yanzu fa sheakaruna
shatakwas
duniya
nasan abinda nake
,kuma
nasan abinda
damuna ,
ina da
yancin
kaina ina da damar da
zan zabarwa kaina
wanda zanyi rayuwa
dashi
dan haka ka
natsu
kwantar da hankalinka
babu abinda zai faru ta wannan
da kake gani mai sauki ne
zo muje ifemi karka
zama matsoraci mana
"ta
k'arasa
maganar
tana daukar wayarta
dake
kara ta manna a kunneta
" na
ganka
gani
nan " ta fada a takaice
tare
katse kiran
batare
da ta bari yayi
magana
ba "ifemi
janyo
wannan
akwatin
idan
mun
sauke ka
dashi
zaka
wuce gida
dan
tsarabanka
ciki , zuciyar musa
cika
tsananin
mamaki
mara
misaltuwa
rasa
wani
irin
kisna
take masa
"da
me ya kamata
ya biyata wannan
tarin
soyayyar da take masa
?" ya tambayi kanshi
yana
sanyawa jikinsa
kuzarin
biyota
sai
suka kusan karaasowa
daf
da muradi
sannan
lura
da kisna ce
ke tahowa tare
da Musa take qirjinsa
yayi
wani mahaukacin
bugawa
da karfi
yana
matukar
mamakin ganinsu
a tare a daidai lokacin , idanunsa ya musisika
domin
tabbatar
da su di
n yake gani
kuwa
gizo suke masa ?
koda ya sake
kallonsu ya tabbatarwa kansa
tabbas
su din ne suke
kokarin karasowa inda
yake
zuciyarsa ce gaba-daya
ta tsaya ta daina
aiki na wuncin gadi kafin daga baya ta soma
bugawa da matsanancin
karfin gaske
"wannan wacce irin zazzafar soyayya ce
ta afkawa rayuwar
kisna "? "Kenan duk nisan da tayi da kasar suna tare ne ?
tambayi zuciyarsa
tare da sauke wani wahalallen
numfashi
yana gyara tsayuwarsa
a daidai lokacin
da suka
wuce
gabansa
ko kallon inda
yake tsaye
kisna bata yi ba ta karasa bayan
mota
tana kokarin
bude
boot
zata
saka
kayan
a zuciye muradi ya kasaso inda suke "me wannan yake yi tare dake
? "Kice min mafarki ne bashi bane tare dake
? " a hankali
ta d'ago idanunta
tayi masa kallon banza sannan tace
"I don't understand
you
what are you try to say ? "shiru yayi ya kasa cewa komai
dan kwakwaran motsi ma kasawa
yayi ya zuba mata ido yana dubanta har ta sa akwatin ta
bawa musa umarni saka na hannunsa ta rufe boot
ta nufi murfin mota zata budewa musa
muradi ya karaso
ya rike
hannunta
"bazan bari wannan
katantawar ya shigar min mota ba kisa mutuncina ya zube " fixge
hannunta
tayi
a fusace tana daga masa
hannunsa "sai me idan bai shiga ba
? "Tayi maganar tana masa kallon sama da kasa
a wulakance sai lokacin muradi ya tabbata da gaskiyar da yake nema
tabbas dai ba mafarki bane musa da gaske a gefenta "ya Salam
...." ya furta yana furzar da iska hankalinsa idan yayi dubu to ya gama tashi ...
hankali Musa ya karaso kusa daita ya marairaice fuska da murya kamar zai mata kuka "ifemi kiyi hakuri ki bishi ke daya ni zan samu mota na koma gida , banason ki shiga damuwa a sanadiyyana plz do what I said before everything could have miss up to us
kallonsa muradi yayi duk da tsananin bakinciki da takaicin da yake ciki
"bana fatan wani abu ya
sameki
,"kalli yadda surar jikinki ta
koma ? muradi ya dubeta sosai fatar jikinta tayi
luwai luwai ta maseefar canzawa
tamkar tana wanka da madara sai sheki take zubawa " bazan so a taba min
lafiyar jikinkinki ba ki
taimakeni ki
shiga
kinji ifemi babu mutsu bare gardama ta shiga bayan mota ta zauna ya maida murfin kofar ya rufe , sannan
ya dawo ya bude Boot ya fito da jakar kayansa ya soma ja take masu texi dake paturo a gurin suka yo kansa ya mikawa daya daga cikinsu
jakar ya shiga bayan mota shima direban ya saka jakar a bayan motar ya shiga
suka wuce ..."
Muradi
furzar da iska mai zafi
yana takaicin hali irin na
kisna na rashin kamun kai
yarinya sai taurin kan bala'in kamar na
mutanen farko shi dai this time a round babu
ruwansa
ya yi iyakacin kokarinsa akanta
bashi da wani sauran dabara tunda duk bata ga kokarinsu na son inganta rayuwarta ba, hasalima musa bashi da laifi kamar yadda zee ta Sha fada itace mai laifi dan data hakura dashi tabbas zai hakura daita
ya cigaba da rayuwarsa tunda yasan ba ajinsa bace naunauyen ajiyar zuciya ya sauke sannan yayi kokarin sanyawa
jikinsa jarumta ya bude bangaren da take zaune muryarsa a dake yace
"ki fito ki koma gaba ki zauna dan nan babu direbanki "tayi masa banza tamkar ba mutun ke mata magana ba
shima kallonta ya tsaya yana yi ta bala'in hade fuska tare da kamewa guri daya tana cizan lip's dinta na kasa ganin bata da niyyar fitowa ya danko
tsintsiyar hannunta
"you very stupid fito ki koma gaba cikin
bakincikinta ya fito daita ya bude gaban motar ya shigar daita ya rufe ya
zagaya
kafin tayi yunkurin fitowa
ya shiga ya rufe ko'ina na
motar
sannan ya figeta da gudu ...."
Tashin
motar da gudu yayi daidai da tarwatsewar
zuciyarta
,kanta
ya sara
matsanancin
karfi
saboda yadda
yaja
motar ,a hankali
kalli
gefen
da yake
zaune
fuskarta cike da
maseefa
niyyar sauke masa abinda ke
kanshi
yayi
daidai da shima
ya waigo idanunsu suka tsarke cikin
juna
a tare zukatansu ya buga a dalilin yanayin fuskokinsu
ko wannensu
fuska
daure
,duk da yaso
dauke
kwayar
Idanunshi akanta
amman
kasa
kisna
tayi
masa
kwarji
wani
kyau
na musamman
da fuskarta ke dauke dashi
ta dawo tamkar
wata buturiyar
Ingila
gabad'aya
jikinsa yayi
bala'in
sanyi daga
kallon tsanar da take masa,shima
take yaji
kasalar
tsanarta
ta sauko masa ta mamaye ilahirin jikinsa
abinda
bai
taba
ba kenan
a iya tsawon rayuwarsa
yasan dai
baya tsanarta haka zalika baya sonta
komai yana yi mata ne
darajan iyayenta da bai san da abinda zai saka musu dashi ba
itace
ta fara
janye
idanunta ta maidashi
gefen
titi
yayinda shi kuma
cigaba
kallonta
saurin kallon
gabansa
yayi a dalilin
hon din
wani
mai
mota
jep
yayi masa
hade
ihu muradi
yayi saurin
juya kan stearing
motar
ya kaucewa
motar
gabad'aya
kisna ta zubo
jikinsa
tana kwalla wani
razannaniyar
kara
cikin tsananin tsoro,
tsaida motar zuciyarsa
wani
irin
dokawa da matsanancin
karfi , mutumin dake da jep
tsaya yana
masa magana
cikin
zafin
rai
muradi yayi warning din glass yana bashi hakuri dan yasan kuskurensa
dana
makirar dake zaune
gefensa
tsaki ya ja yana kallonta makale
ajikinta "makira
yarinyar kawai ga
tsoro ga ban tsoro wallahi baba
mai
gadi
baki sunan daya dace
dake yayi maganar a cikin zuciyarsa
, a hankali
sihirtaccen kamshin
turarenta mai sanyi
yayiwa zuciyarsa
diran
bazata
ya runtse idanunsa
gam
yana sauke zazzafan ajiyar
zuciya
tare da jin haushin kansa da bai yakiceta daga jikinsa ba yana
arin janye jikinsa
tayi saurin
janye jikinta
daga nashi cikin jin haushin
haduwar da jikinsu yayi tana
jan
dogon tsaki
tare da dafe kanta "wash
ya dai kamata ka maida hankalinka
akan abinda kake yi dan rayuwata
nada matukar muhimmancin
gareni
ta karasa maganar
tan a sake jan wani
tsaki
lokacin
da taji
kanta ya sara fiyye da ka'ida
domin kuwa wani irin sara yake mata kamar ana sassara mata guduma , lumshe idanuwanta tayi
sannan tayi
baya da kujerar
da take zaune
ta kwantar da kanta saman kujerar
tana sauke numfashi
a hankali tsaki
yaja
mata
fiyye da wanda tayi sannan yaja motar suka hau
kan titi .."
suka
iso gida bata sani ba
sai da taji
yana
waya da Samir "Samir ai
mun iso
gida
yanzu zan
taho plz
ka bani wasu yan mintuna "
ta bude idanunta
yunkura ta fito daga cikin
motar
ko ta kan akwatin kayanta
bata
bi ba
haka zalika bata kalli
inda yake ba illa muryarta da yaji yo
a lokacin da yake kokarin fitowa
daga cikin motar "ka karasa aikinka ka shigo min da akwatina dan baka da maraba da dan aikin gidan nan
"tana gama fadar haka ta soma
tafiya a natse shima bai ce mata uffan ba
dan bashi lokacinta ya raina duk wani ajinta da isa tunda zata iya makalewa mutun kamar musa
fito
ya bawa sabon direbansu lawan umarnin
ya jingina jikinsa da mota yana kallon yadda take rausaya
har
kusa kai cikin parlour'n
gidansu tana shiga ta
hango mumy
ta saki kara
tare da kwalla mata kira ta karasa da gudu
ta rungumeta tsam
tana dariyar murna gefe guda kuma zuciyarta
na cike da tsoro duk da tasan
da wuya muradi ya fadi ya ganta tare da musa
mumy ta zareta a jikinta tana
kallonta
kawai
saboda ganin yadda
ta kara girma da kyau ta zama
cikakkiyar budurwa komai yaji ajikinta suna tsaye lawan ya shigo da akwatinta ta yatsina fuska kamar tayi magana sai kuma ta fasa tunawa datayi a gaban sahebarsa take ."
Jan akwatinta tayi
ta nufi
dakinsu ta shiga
sai
dai
bata iske
zee
,dan haka
ta fada
toilet ta
watsa ruwa sannan
ta sanya
wata doguwar riga mara nauyi ta nufi shashin mumy
tana tambayarta zee "tana makaranta zuwa anjima zaki ga "kisns ta yatsina fuska wanda ya rigada ya zame mata jiki sannan tace "gaskiya naija akwai ci baya mumy
yanzu har na kare karatu na bar aunty zee ?"
tayi
fa kusan
2 year's kafin na bar kasar nan
koda yake
da taso da kun turata wata kasar itama
". haka ne zee ce akwai kulafin gida "kulafucin
gida ko kulafucin son ya samir ? "Ban sani ba muje kici
abinci,
abinci kusan kala hudu taci suna hira da mumy sai bayan
la'asar
zee
ta shigo da murnarta
tun daga haraban
gidan ta samu
labarin
dadowarta ta tsaya
bayanta ta
rufe mata idanuwa tana fadar "canki ?" Kai tsaye kisna ta kira sunanta
cike da doki tayi dariya ta bude mata ido
suna
cikin
haka sai ga aunty afra wata irin Kara
ta saki
sannan ta rungume kisna itama ta
rungumeta "kisna kice haka ? "Kin ganki kuwa ? Kamar wata
balarabiya ko
?"inji cewar zee "wallahi babu wani
bambanci suka sa dariya gaba-daya har kisna afra ta ja hannun kisna
zuwa ainihin
parlour'n gidan yayinda zee ta shiga daki dan watsawa jikinta ruwa
hira ta
balle tsakanin aunty afra da kisna suna
cikin
hira kisna ta kalli afra tace "aunty afra ya naga kin Kara lalacewa fiyye da
lokacin da nake kasar nan"?
"wai meke damunki ne haka
"? " Ko dai kina da matsala da yaya badamasi ne kika barwa cikinki kina azabtar da kanki a banza ?".. tayi mata tambayar ajere tana sake kafeta da idanunta domin jin abinda zata ce ganin tayi shiru ga yanayinta gbdy ya sauya alamun dai tana cikin damuwa yasa kisna kamo hannunta "plz tell aunty afra ki fada min damuwarki dan Allah
ban
dadin yadda naganki ba" "damuwata tana girman da bazan iya fada miki ba
amman karki damu da sannu zan shawo kan komai ai dai kinsan auntynki babu sanya gurin dabaru "? Kisna ta gyada tana murmushi .."
Bayan
aunty
afra ta koma bangarenta
zee ta fito ta
shiga kitchen ita kuma ta
koma daki ta kwanta ta soma
tunani musa tsawon wasu awannni ta dauka tana tunaninsa ita kanta wani lokaci tana mamakin yadda
girman son shi yake a zuciyarta ta yadda bata ita
hadashi da kowa dan tana jinshi kmr rayuwarta ne a haka har bacci ya dauketa mai cike da mafarkinsa kala kala hayaniyar jamar gidan ne da suka
dawo
aiki
ne ta tayarda ita daga naunauyen baccin
daya sureta tun byn sallahr la'asar ga shi yanzu har an idar da magrib,
madu ya shigo yana cewa "mutanen London kenan an dawo lafiya
?dariya tayi tace "lafiya
ya madu na sameku lafiya ""
"Alhamdullahi
kije
inji mumy ta mike
"ina zuwa" Toilet ta nufa ta dauro alwala tai sallar magarib da isha'i sannan ta fito zuciyarta na wani irin tsinkewa a lokacin data hango muradi a saman dining yana cin abinci qirjinta yayita bugawa
kujerar da mumy ke zaune
ta raba
ta zauna
ayangance
tana fadar "mumy yauwa
na manta daman ina son nace mai
yasa ba'a turo ya Samir ko madu ko direba daukata ba
sai wannan sauran kadan fa yau da gawata za'a kawo miki
"na sha fada miki muradi ya wuce wannan agurinki
yayanki ne fa
"nifa yayyayena guda
hudu ne
fa ki daina sakashi
a sahun yayyayena sannan shi ai yasan matsayinsa kece dai kike kai shi inda Allah bai kai shi ba
"karki fara da bani ciwon kai kisna
daga dawowarki
,yanzu ke ba yarinya bace "bari na sake tuna miki matsayin muradi
an yayana ne da muke ciki daya
kamar yadda na sha fada miki "yaakayi har tsawon lokacin nan bamu ta
a ganin yayan naki
ba wanda ya kasance mahaifinsa
? Wata tsawa mumy
ta daka mata " kinsan banason tambaya ko maza tashi ki bar gurin
nan
tsorace ta mike ta nufi hanyar
shiga dakinsu
"ina zaki
hajiya kayi ? yayi dauriya fadar haka dan kar mumy ta fahimci damuwarsa ta galla masa wata
atuwar harara . "dawo
ki ci abincinki "
yatsina fuska tayi a ranta tace baza'a dawo
uban yan iyayi kawai
ta koma ta
zauna kan kujera kasa cigaba da cin
abinci
yayi
tsura mata ido zuciyarsa
na raya masa al'amura da dama sai
da ya mike
ya dawo kan kujera
sannan
ta dawo taci abinci..
Dady
yayi
matukar
murna da dawo war
kisna ,ganinta zaune akan kujera ga alamun
natsuwa a tattare daita yasa zuciyarsa samun natsuwa "auta ya furta a hankali jin muryar dady ya sakata tsalle ta nufo inda yake a guje tana kiran "dady nah !dady na!! Ta fada jikinsa tana faman kyalkyala masa
dariya yace "mamana sannu dawowa fatan an kare karatu lafiya ? A shagwabe "tace lafiya lau dady tun dazu nake jiran dadowarka "to yanzu gani na dawo bari naje na watsa ruwa maza ki fito min da tsarabata kafin na dawo tayi murmushin jin dadi tana gyada masa kai ,daki ta koma cike da doki ta fito da akwatin data zo dashi a lokacin Samir madu muradi har ma da zee suna zaune ana chapter
ta zauna
bude ta soma raba tsaraba
ta bawa
Kowa nashi ta cire wa masu aikin gidan ta kirasu ta basu hatta baba
mai gadi ta cire masa nashi amman
banda muradi duk suka tsura mata ido har ta gama sannan samir yace "ina tsaraban muradi naga kin bawa Kowa ban dashi ta dube shi sosai fuskarta a hade "wane ne haka kuma
ya Samir ? "Kina hauka ne ni zaki tambaya waye shi ?
Yayi mata tambayar a kufule kamar zai wanka mata mari "ni ban san shi ba dan haka banyo tsarabata dashi ba kamar jira suke ta fadi haka gaba-daya suka dawo mata da tsarabanta suka mike tsaye
suka barta daga ita sai muradi wanda
kallon inda take bai yi ba, harkokinsa yake akan system
dan kallonta ma
na sashi jin matsanancin faduwar
gaba
tsaki taja ta mike "aikin banza sai me idan kun dawo min dashi me zai dameni ? "Babu abinda zai dameni sai ma wasu da zasu mora ta kwashi na dady ta nufi bangarensa a daidai lokacin daya gama shirinsa yana ganinta ya fadada fuskarshi da murmushi "duk tsarabata ce wannan mamana
?kisna ta gyada masa kai
sannan ta zube kayan
akan kujera "gaskiya mamana na gode nima kuwa zan miki kyakkyawan tukuici tare da neman alfarma agurinki
ya kamota ya zaunar daita shima ya zauna "maman kin kara girma kinyi kyau tayi murmushi tace "haka kowa yake cewa "wannan gaskiya
idan na natsa akwai magana mai mahimmanci da zan yi dake nasan zaki fahimceni da kunnen baseera tunda ga dukkanin alamun mamana tasan ciwon kanta yanzu "ta sake gyada masa kai kusan minti goma suna magana su Samir kuwa suna dakin mumy babu wanda bai zage kisna
ba ",wallahi mumy har yanzu kisna na nan da mugun halinta sam zuciyarta bai da kyau na rasa abinda muradi yayi mata data dauki karan tsana ta daura masa inji cewar madu "babu abinda ya mata da ikon Allah mugun halinta akan zai kare duk ku fita harkar shegiya ta karasa maganar tana fitowa .
a nan dakin
dady
mumy ta biyosa
da abincinsa tana zabgawa kisna harara
take tasha jinin jikinta "ya da hararar min uwa
kuma daga dawowarta ? "ai tasan abinda
tayi kuma wallahi idan bata canza manufarta akan muradi ba kowa zai ji mu daita a gidan nan
"ta fadi haka tana sake zabga mata harara ",wani abu ne ya faru ? "Gaskiya nima akan Aliyu zamu samu matsala mamana
ganin
sun hade mata kai sai fadar yadda suke qaunar muradi suke yasa
simi simi ta bar musu dakin suje su karata bata masa tsaraba kuma babu wanda ya isa yasa ta bashi
.."
Yau kwana uku da dawowar kisna amman babu mai shiga lamarinta duk wanda tayiwa magana baya kulata kowa ya dauke mata wuta akan abinda
tayi itama ta sharesu amman samun kiran musa da tayi
yana son ganinta a
waya
itama kuma tana son ganinsa
wannan
dalili yasa ta saki fuskarta sosai da kowa
amman still babu wanda ya waiwayeta
ta bawa zee
hakuri
"kiyi hakuri aunty zee daga fushin da kuke yi dani "to ke din ce baki da kirki ai ba'a yin haka ya Aliyu na matukar kula da rayuwarki tun kafin ki bar kasar nan har zuwa sanda kika dawo duk kudin da za'a aika miki London
daga aljihunsa yake fita shine mutumin daya
tsaya bisa lamuranki ta ya zaki bawa Kowa abu ki hanashi muji dadi bayan har masu aiki
kin bawa?"
"naji nayi kuskure ni yanzu bana son na samu matsala da kowa a gidan nan muje ki rakani na bawa ya Samir hakuri da kyar ta lallaba zee
ta tajata
dakinsu
ta bashi hakuri yace "muddin kina son na hakura sai kin bawa muradi hakuri "muryarta a raunane tace "kayu hakuri "yayi kamar bada shi take magana
ba har sai da ta sake maimaitawa
"wuce " ya fada atakaice
batare daya kalleta ba kai tsaye daga dakinsu na mumy
suka shiga dan bata hakuri itama fada tayi mata sosai
sannan
tace
ya wuce amman ki canza "naji mumy
.."
******
Washegari
gidan ya hargitse da farinciki
kowa ya saki ranshi sai chapter suke a tsakaninsu
har dady dake kokarin fita office tare dasu Samir
kisna ta mike bari naje na shirya zanje gidan granny
ta shirya ta fito cikin wata
hadaddiyar doguwar riga bata ga dady ba da su ya Samir da alamun sun fita zuwa office "mumy bani mukulin motarki zanje gidan granny na dawo " mumy ta girgiza mata
kai "ban yarda ba kuma kice zakiyi diraving da kanki sai dai ki bari direba ya kaiki
idan kina so kenan cikin jin haushi tace "na yarda mumy ta kira lawan
ta bashi umarnin ya kai kisna gidan Hajiya aysha kuma ya tsaya har ta gama ya dawo daita
ya amsa mata da "to"
yayi gaba ta biyo bayansa har haraban gidan ya bude mata baya a natse yake yin komai saboda yana da labarinta agurin mai
baba gadi daya zama kamar dan'uwa yanzu a gurin Alhaji realwan
suna
fita
daga
gidan tace "dauki hanyar agege ogba
yayi
mamakin jin abinda tace Idanunshi ya dago
ta glass din
cikin motar ya kalleta sosai
domin jin karin bayani "kallon me kake min
ko bazayi abinda nace bane ? Muryarsa a sanyaye yace "zanyi sai dai Hajiya ......"shiiiiiii muje kawai inda nace
kwarjininta ya hanashi musamata ya cigaba da tuki yana mamakinta
ta ciro wayarta
ta kira number musa tace su hadu dashi a ogba garding
, basu dade da zuwa ba ya karaso akan
mashin
mike tsaye
daga zaunen da take suka rungume
juna har da manna mata kiss
a baki
rayuwar yoroba dai sak kisna keyi da musa tana biye masa ga abinda yake bukata
sannan suka zauna tsuru
lawan direba yayi yana kallon daga inda yake
lamarinta yafi karfin tunaninsa yar muslima daita take irin wannan
rayuwar "?
cikin wata irin kasala Musa ya riko laulausan tafin hannuta cikin nashi
yana murzawa a hankali tare da tsura mata Idanunshi itama tsura masa ido tayi har bata son kiftawa wani Murmushin jin dadi ya sakar mata itama bata san sanda ta sakar masa ba
" yaushe zamuyi aure ifemi
?" ina son
muyi aure
saboda bana son wani ya kwace min ke dan jikina ya soma
bani saboda wannan kyaun da kikayi da wuya ace tun dawowarki wani bai ce yana sonki da aure ba, kinyi kyau sosai kamar wacce ta fado daga sama ya karasa maganar yana shafa saman kirjinta
kuma duk akan idanun direba daya dawo tamkar wawa a inda yake labe
yana lekansu wani irin yanayi ta tsinci kanta gaba-daya tsigar
jikinta
suka
mike
ta Lumshe masa ido tana sake jin kaunarsa "naji dadi sosai ifemi da kai yi nasarar hasashen abinda ke zuciyata ina son muyi aure very soon
"ya numfasa sannan yace "to da farko dai a shirye ni yanzu
nake damin abinda zan rikeki Allah ya hore min
aikina na bogilari
zai ishemu idan bai ishemu ba
ga karatunki wanda nasan saboda ni da yaranmu
kika yi shi " ta gyada masa kai alamun haka ne
maganarsa.
sun dade suna tautaunawa akan yadda zasu yi aure
daga karshe ta ciro dalolin kudi
masu
yawa
ta bashi "gashi kaje ka siya mota domin nan gaba kadan zamu daina haduwa a waje zaka dinga zuwa gidanmu
kamar
zai
hadiyeta dan murna sai da batun zuwa gidansu ya dan razanashi tare suka jero suna magana "ifemi ina jin tsoron nufar kofar gidanku "be a mana ifemi nima na tattara tsoro na watsar bare kai boye boye bazai kai mu ba gara asan muna tare "wannan kuma haka "dan haka ka sanyawa jikinki jarumta ka kuma cire tsoro muddin kana son aurena "angama ifemi ina alfahari dake
har jikin mota ya rakata
tare da bude mata ta shiga ya sanyo jikinsa ya kamo bakinta ya tsotsa
son
ranshi
sannan ya
fito ya rufe
mata murfin motar
ya hau machin
ya wuce tana jiran lawan
direba bayan yazo
suka dauki hanyar
gida
akan hanyarsu tace su wuce gidan hajiya aysha
da sallama ta shigo parlourn
Hajiya aysha
" a'a sakina ce ? Kisna tayi murmushi tana fadar "nice tunda baki zo
min sannu da zuwa ba gashi ni nazo nuratu jika ce ga granny diyar mace ce
ta fito daga daki a guje tana ihu murna suka rungume juna
da kisna hjy tayi murmushi "yar nema anki anzo din " nuratu
ta jata suka shige daki saman gado suka haye nan fa hira ta balle ta yaushe gano nuratu ta dinga bin kisan
da kallo har ta tsargu ta zungureta tana cewa "ya dai mutuniyar na canza miki ne da kike kallona "allahumarzukuni
fi miji na gari wallahi sakina kinyi kyau kin kuwa ga yadda kika hadu ?" Kisna taja tsaki in dai irin wannan maganar ce har tagaji da jinta a bakin mutane har ta dawo bata jin dadinta
nuratu
tace "ai kinyi ne wallahi ina ma namiji ce ni da wallahi sai na aure ki wata irin dariya kisna tasa suka tafa tace "gaskiya nuratu baki dama ana ta bata lokaci sosai sannan suka wuce gida haka duk bayan
kwana biyu zata shirya tace zata gidan hajiya aysha
alhalin
ba gidan
take zuwa
kai tsaye ba sai ta gama da musa zuwa
guraren shakatawa sai su dauki awanin kafin su rabu
sannan ta nufi gidan granny
A wata
safiyar monday tafiya ta kama
muradi
zuwa Abuja kwananshi
biyu ya dawo da misalin karfe goma na dare
yana
sanyo hancin
motarsa unguwarsu idanunsa suka
ci karo da mugun abu domin kuwa
wata kyakkyawar fuska ya
hango cikin mota Camry
tana
manne da fuskar namiji da bai san kowaye ba suna tsotsan bakin juna da fari har zai
rage hasken motarsa
sai ya fasa
ya sake kara haske sai da
yayi kusa dasu sosai sannan ya fahimci kisna ce da Musa suke makake da juna suna shan bakin juna ,hasken fitilar motarsa yasa suka dawo haiyacinsu ta gefen motarsu ya wuce gabansa na faduwa sannan yana jin babu dadi tare da tausayin iyayenta sai dai ya kudurta bazaa ji komai a bakinsa ba yayi mata addu'a yayi hon aka bude masa ya shiga babu kowa a parlour'n ya shiga
akinta mumy
bai ganta ba
da alamun tana dakin
dady ya leka dakin su zee tana kwance itama bacci take ya fito ya haura sama nan ma madu da Samir suna cikin kowane yana lamarin gabansa nan take ya fahimci rashin su a parlour'n ya bawa kisna damar fita a lokacin ya shiga wanka ya fito ya sauya kaya ya fito yana bawa mai gadi umarnin kar ta sake barin
kisna ta fita da zarar isha'i ta wuce yace "an gama dan albarka "
kisna na zaune dady yayi mata kyautar mukulin mota yace idan zataje gidan hajiya ba sai an kaita data mumy ba tayi farinciki tare da yi masa godiya ta fito haraban gidan
ta duba motar taga irin wacce take so ce 4mart ta dawo parlour'n da sauri "dady gaskiya ka burgeni yaakayi kasan irin motar da nake so ? "nifa babanki ne duk abinda zai min nasan zaiwa mamana ta rungumeshi ajikinta "thank you my dad Allah ya Kara budi "ameen kisna fatana ki zauna lafiya har zuwa sanda zee zata karasa karatunta a saida maganar aurenku ta sake rungumeshi saboda jin dadi ga dama ta samu da zarar an tambayeta miji Musa zata kawo ta sausata rungumar da tayi masa
"dady
kace akwai magana mai mahimmanci da zamuyi har yanzu ka min shiru "kaiki damu nan kusa zan yi miki fatan bazaki zuba min kasa a ido ba ? ta girgiza masa kai ya shafa fuskarta tare da nufar hanyar step ..."
A cikin wannan satin direba ya tuka kisna
zuwa gurin musa sun dauki lokaci sosai basu dawo ba har
dady
ya dawo
gida ya
kira direba
a waya ya tambayesa
inda suke
yace
"suna wani guri
a ogba yayi shiru ya
kasa cewa komai sai wajen karfe takwas da wasu mintuna
suka dawo
gidan
tayiwa mumy sannu da gida ta shige
daki
ta afka
toilet mumy ta mike ta fito dady dake tsaye a bancoly dinsa ya mike ya sauko kai tsaye haraban gidan ya nufa ya kira direba "karka boye min komai ina ka kai kisna yau ?"direba bai boye masa komai ya fada masa gaskiyar inda yake kaita a duk sanda suka fita da zumar zuwa gidan hajiya aysha dady ya zuba masa ido kawai yana kallonsa yana jin wani zallar
acin rai na ratsashi hawaye na bin kuncinsa ji yake a duniya kisna ta gama tozartashi ta gama wulakantashi duk abinda yayi mata bata
gani ba me take so yayi mata idan ba rayuwarsa take son dauka ba, yanzu ya sake yarda da
cewar kisna bata qaunarsu bata son ganinsu cikin kwanciyar
hankali
tunda
har yanzu ta kasa rabuwa da wannan yaron da kyar ya iya mikewa yana layi direba yayi saurin riko shi
suka nufi hanyar parlour'n cikin haka motar
muradi ya shigo gidan ganin dady na daga kafafunsa da kyar yasa yayi saurin fitowa ko tsayawa rufe motar bai yi ba ya biyosu da sauri
ya amshi dady a hannun lawan
"lafiya lawan me ya sa meshi nan ya shiga koro masa abinda yasa dady ya dawo haka nan take muradi ya waska masa mari cikin zafin zuciya yace "me yasa ka fada masa baka jira na dawo ka fada min ba ?"kayi hakuri yallabai bazan
iya masa karya ba "tari dady yayi wanda ya sake dagawa muradi hankali "sannu dady plz take it easy everything will be okay suna shiga dakin ya zaunar dashi ya bashi ruwa yasha
sannan ya tasa shi gaba
jikinsa a sanyaye yana kallonsa qirjinsa na bugawa da karfin gaske har tsawon minti goma yana zaune a daki batare da yace komai ba dan ya rasa da wani kalma zai yi amfani dashi cikin haka dady yayi karfin halin gyara zamansa hawaye na gangarowa ta gefen fuskarshi "plz dady karkayi hasarar hawayenka a banza ka fada min me kake son ayi ? "wani mataki kake son a dauka akanshi idan cewa kayi a batar dashi a garin nan zan maka dady dan Allah ka fada min bazan juri ganin hawayenka ba ya karasa maganar yana kai hannunsa domin goge hawayen dady "bana
bukatar komai
Aliyu na gode bisa kulawarka gareni ka damu da damuwata ina sonka bana son rasaka a cikin ahlina "bazaka rasani ba dady saboda ina tsananin
sonka tamkar rayuwata.
dady ya runtse Idanunshi sai ga
wasu
hawaye sharrrr a hannun muradi "ya rabbi dady ka daina kuka haka" dady ya
damke hannun muradi jikinsa na rawa kamar mazari "ka min wata alfarma dan Allah
"ka fada min dady kowace irin alfamarce wallahi
zan maka idan ta kama na baka rayuwata a shirye nake
zan maka "ka... ka taimakeni ka
auri kisna ......" dady yayi maganar cikin rawar murya .
Wani irin shock zuciyar muradi
tayi tare da tsintar kanshi cikin, yanayi mai sarkakkiya da wuyar fassarawa ya ziyarci zuciyarsa dama gangar jikinsa take duniya ta tsaya masa cak ta daina juya masa hatta ac dake aiki a cikin dakin yaji ya daina aiki qirjinsa ban da dokawa babu abinda yake "kayi hakuri dana ba dan bana sonka bane ,ban san yadda zanyi bane duk da na dade da wannan burin acikin zuciyata idan kana ganin akwai damuwa shinkenan abar shi kawai
" cikin tsanani tsoro muradi ya dawo haiyacinsa tare da sanyawa jikinsa jarumta
yace "meye haka dady
? "dan Allah ka daina min haka dan wannan ai
mai sauki ne ba dai auren kisna kake son nayi ba ?" dady gyada masa kai "karka damu a shirye nake ko a yanzu kake so ni mai bin umarnin kane ya karasa maganar zuciyarsa na tafarfasa kamar zata tarwatse a yadda yake maganar kasan zuciyarsa ta shiga rudeni mara misaltuwa dady ya bude baki zai yi magana "karka ce komai dady magana ya kare kace abinci idan baka ci ba bari naje na kawo maka ya mike "ina zuwa dady "
Dady yayi saurin riko hannunsa
hawaye ya gani a idanunsa wanda tun bayan barin kisna kasar nan
bai sake
ganin ba sai yau shima yau din a dalilin matsalarsa daman kuma so tari matsalarsa ce ke haifar da zubar hawayensa hankali dady ya tashi ya mike ya rungumeshi ajikknsa yana kuka "kayi hakuri dana kukan da muradi baya son yi shi yayi dole a dalilin kukan dady sai da sukayi mai isarsu sannan sukayi shiru suka zauna suna fuskantar juna " mumy dake tsaye a bakin kofa tana kokarin shigowa
ganin
shiru har
kusan tara
dady bai dawo daga fitar da yayi haraban gida ba ta fito ta tambayi baba mai gadi yace mata ya koma shine ta biyosa anan taji duk abinda suke tautaunawa tayi mutuwar tsaye agurin ta dawo tamkar mutun mutumi da kyar ta sanyawa jikinta jarumta har sanda suka dawo haiyacinsu ta juya jiki a sanyaye tana goge hawayenta ta daura kular abincinsa akan tire da plet da spoon ta dawo ta shigo dakin bakinta dauke da sallama muradi yayi saurin mikewa ya amsa tiren hannunta ya ajiye, shi da kanshi ya zuba musu abinci jiki a matu
ar sanyaye yace "dady sauko muci "babu mutsu dady ya sauko ya zuba masa ruwa ya wanke hannunsa sannan suka fara cin abincin da suke jinsa tamkar suna cin magani mumy ta tsura musu ido kawai tana kallonsu cike da tausayawa ,a ranta tace "wannan auren bazai taba yiwuwa ba sai dai a bada ita acikin danginka amman bazan yarda ba , ina son muradi nasan yadda kisna ta tsaneshi zata iya kashe min shi idan ya mutu ya zanyi? tayi wa kanta tambayar tana kukan zuci ta mike ta bar dakin ta shiga
akinta ta kwanta shiru .
har kusan shabiyun dare muradi na tare da dady har yayi wanka ya bashi maganinsa ya sha ya juya zai bar daki ya kira sunansa "Aliyu ..."
"Na'am dady shiga bayina kayi wanka ga jallabiyata can kasa kazo ka kwanta a bayana "babu mutsu yace "to dady ya dauki jallabiyar dady ya
shiga bayi
yayi wanka
ya fito sanye da jallabiya ya hau gado ya kwanta a bayan dady sai dai duk yadda yaso ya runtsa ya kasa tashin hankali iri iri yake hangowa a rayuwarsa idan ya auri kisna sai dai a ransa ya kudurta
duk abinda zai faru sai dai ya faru amman bazai taba bujirewa umarnin dady ko kashesa kisna zatayi zai daure a rayuwarsa har kusan daya da rabi Samir bai ga muradi ya shigo ba ya sauko ya shiga dakin mumy ya isketa zaune akan abun sallah tana lazimi ta d'ago idanunta da suka canza ta kalleshi "mumy lafiya ? Ta gyada masa "muradi fa har yanzu na kira wayoyinsa suna ringin bai dauka ba "sai lokacin ta bude bakinta "yana dakin dadynku "Okay ya juya ya fita ..
kwana biyu muradi baya fita ko'ina tambayar duniya Samir yayi masa amman babu kaukwaran dalili haka zalika dady ko nan da kofar gida baya fita nan hankalin Samir ya sake tashi ya damu sosai ya tambayi dady bai boye masa komai ba ya fada masa abinda ake ciki,Samir ya jinjina girman al'amari dady ya numfasa yace " ka dinga bawa Aliyu lokacinka kaji dan yana cikin damuwa ,dan Allah ka kwantar masa da hankali "inshallah dady karkayi ji komai kai ma ka saki jikinka ,hakan ma shi yafi wallahi ayi mata aure Allah ya tabbatar da alkhairi dady yace "ameen "duk mumy na hankalce dasu itama kisna mumy ta hanata zuwa ko'ina hatta mukulin motarta ta kwace abun bai bata mamaki ba dan tafi tunanin direba ya fada mata suna haduwa da Musa ne bata damu ba tasa aranta babu wanda ya isa ya hanata zuwa inda yake ,kuma babu wanda ya isa ya hana aurenta dashi a rana na uku ta shirya ta fito ta shiga dakin mumy ta iske tana bayi ta bude dirowarta nan taci karo da mukullin motarta tasa hannu ta dauka ta fito haraban gidan tana bawa mai gadi umarnin budewa "Alhaji fa yace kar abude miki get "akan wani dalili kenan ?"dan Allah tsoho ka bude kafin na tada mota nabi ta kanka kaji min Tsoho da shishigi tsiya wallahi duk laifin dady ne meye ma zai barka ka cigaba da aiki a karkashinsa bayan ka gama zama taushe ka rube har kana wari "yau sakina ni ne na rube ? "sosai kuwa "to bazan bu
e miki ba "aikuwa ina tada motar zan bi ta kanka wallahi ta karasa maganar tana shiga motar ta tayar ganin da gaske kansa tayo
ya dakatar daita da hannunshi "dakata dakata zan bude miki "da dai karka bude kaga yadda zan tarwatsa kanka yanzu babu yadda ya iya ya bude mata ta fita ita ta dawo gidan ba sai karfe shida na yamma dady na tsaye rungume da hannuwansa duka a qirji ta shigo ta paka ta fito "daga ina kike ? daga gurin musa ta bashi amsa kai tsaye da haka babu wani alamar tsoro ko fargaba "daga gurin musa dady ya maimaita amman kafin ki fita me baba mai gadi ya fada miki ? "bai ce miki nace karki fita ko'ina ba "?"eh yace sai dai zuciya bazata iya wannan hakurin ba ni wallahi dady da zaka taimaka da ka aura min Musa kawai , wai wahalar ban da kuke guje min bani zan sha kayana ba ? "
Yayi shiru yana kallonta cike da tsananin mamaki kafin daga baya ya daga hannu zai
auketa da mari ta goce ta nufi falo ya biyo bayanta "dan ubanki bazaki auri wannan shegen yaron
ba saboda na rigada na miki mijin da zaki aura a tsakiyar parlour'n gidan ta tsaya tana duban dady qirjinta na bugawa saboda jin maganar yayi mata miji "kin dai ji abinda na fada miki kar na sake ganin kafarki a waje inshallahu rana ita yau zan daura miki aure ..... "da wa kenan dady kake kokarin daura min aure ? "Aliyu
yaron kirki yaron arziki "waye ma Aliyu
zee dake zaune tayi tsigil tace "ina ganin muradi dady
yake nufi amman gaskiya kisna
da kinyi sa'a ya Aliyu sukuntu guda "dan Allah dan
Annabi malama
enough ta dakatar daita tana daga mata hannu "akan wannan shegen mara galihu kike cewa nayi Sa'a ?" sa'ar me nayi kenan
idan na aure shi?" Suna cikin wannan halin sukaji sautin muryar mumy "Wallahi kisna ki kiyayi kanki kuma kiji tsoron Allah kibi Allah ki bini nida mahaifinki idan bakya son rayuwarki tayi wani iri , ke ba'a kya tare da wasu yara marasa jin magana bare ace su suke koya miki halinki dai yana kokon ranki kina nan kina gina r
aminki ne wanda zaki fada ciki a watsa miki kasa saboda ni nafi karfinki ,ban uwata ban yiwa ubana ba haka kuma nasan dalilinki bazaki kasheni ki rabani da sauran ya'yana ba sai kwana ya kare duk da kin daura min hawan jini amman bazaki taba ganin bayana ba akan idanunki zan rayu na more sauran yarana ".
"mumy kice Allah
shiryata "inji cewar zee "bazan ce ba zainba kudi nawa na kashe akan wannan yarinyar da Allah kadai yasan irin kadarorin dana mallaka amman akanta duk na karar batare da sanin kowa ba ina ne banje ba wani kauyukan yarbawa ne ban shiga ba akanta ,nice nan nice can yar burouba shegiya yarinya "kalmarki bata dace ba mumy kiyi hakuri ki cigaba da yi mata addua kiyi hakuri dan Allah dan Annabi har yanzu da sauran kisna "babu wani saura tunda tasan tayi soyayya har ta tsaya tana fadawa mahaifinta abinda ta gadam akan shege yaro kazami yaron da ko a mai gadin gidanta yayi kadan a dauke shi amman ta tsaya tana wahalar da kanta kuma ai ta wuce a kirata da kalmar yarinya wallahi gabad'aya bana yin kisna yanzu kuma babu wanda ya isa ya aurawa muradi ita a hadashi da wahalar duniya me zayi daita ? wallahi ko ganni kisna bana qaunar yi wallahi na tsaneta kamar yadda na tsani mutuwa......."
Wata killa zan kara page daya kafin ramadan
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 43
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
....nan
take
ya fada masa abinda ya faru
, naunauyen
ajiyar zuciya
muradi
ya sauke
tare da
runtse Idanunshi
yana
mai tsanani
jin
bakinciki
da takaicin
yadda
kisna ke jaraban kwakwan
son wannan katantawar
yaro
a hankali
bude Idanunshi
da kyar ya tsura
mata
ita kuwa banda
mugun kallo babu abinda
take
masa zuciyarta
na bugun tara tara
wanda yasa
gaba-daya
dauke Idanunshi akanta
babu shiri
kawar
da kanshi
gefe ba dan tsaro ba
sai
dan
kwarjininta
dake
gareta a cikin Idanunshi
kallonta kawai na
haddasa masa jin faduwar
gaba .."
"barta
Samir
na dade
sanin
haukace
akan musa mayaudari
mun
fada yanzu
muka fara fada
kada
Allah
yasa ki yafe
mana
har abada
inji
cewar
mumy dake kitchen
tana
kimtsa kitchen
saboda
fara shirye shiryen biki
bazamu
daina
kiransa da
mayaudari
dan tasha
dan
iya gurguwa ba
...." mumy na gama fadar
haka
gaba-daya suka
kwashe
da matsanancin
dariya har da rike ciki banda muradi to shi
ina yaga ta wani dariya kisna ta tsareshi da mugun kallo
, mumy
ta koma kitchen
ta cigaba da aikinta
shi kuma muradi ya juya da zumar barin gurin dan bazai jurar irin kallon
banzar da take masa ba
kisna
juya cikin tsanani
fushi
ta koma cikin
daki
tana haki tamkar mai cutar asma ta
barsu
nan suna cigaba da
zagin
musa
madu
yace
"ita
wannan fa
gaba-daya
bata da hankali
har yanzu kanta na cikin
tukunya
da gaske
bata
san lalata
mata rayuwa
kawai
zai yi ya
barta da nadama ba
amman dan shashanci
ta wani
kwallafa
zuciyarta
akan
dakikin
yaro
har
akan shi
zata
tsaya tana
mana
Allah ya isa," inshallahu
wannan satin kawai
suka rage miki a cikin
gidan nan
batare da aure
ba,
zaki auri muradinmu
mu huta
ya karasa
maganar cike da
jin
dadi da
gudu ta fito
daga
daki
tamkar wata zararriya
"ba ameen
ba , kuma
bakinka
sari danye
kashi , kuma inshallahu
babu
wanda
zan
aura sai
musa
shi kuma muradi Allah ya tsine masa
kuwa
ko gama rufe bakinta
batayi ba
madu
rufe ta da duka muradi
daya
juya yana taku a cikin parlour'n hannunsa rike da waya
yana kokarin tura sako
ya juyo
da sauri ya karbeta daga hannunsa
yana masa fada cikin zafin zuciya
"haba
madu meye haka ne ?" me
yasa zakayi haka
yayi masa tambayar ajere yana furzar da iska
"dan girman
Allah yaya
ka barni
na
aryata ni zatawa rashin kunya
akan wani jaki can
?" dan
taga
kuna
kyaleta ne
shiyasa kullum iskancinta
ke gaba
wallahi
karairayata
zanyi
"ka
min daidai wallahi
madu
kara
mata
inji
cewar mumy data leko daga kitchen
yarinya
kamar
mai kunnen
kashi
kullum
rarrashi
ake
akan magana daya kina botsarewa
mutane idan kin
cika yar halak idan an
daura
aurenki
da muradi
kasheshi
kiga
yadda ba
zanyi
gunduwa
gunduwa dake
shasha
kawai
ta karasa magana tana koma
kitchen jin abinda mumy ta fada
yasa muradi ya nufi kitchen
tsaya
kusa da mumy batare da yayi magana ba
.."ya'akayi
ko akwai
abinda kake bukata ne ?ya
girgiza mata kai kawai zuciyarsa na masa zafi tamkar
zata kama da wuta
da kyar ya bude baki ya fara magana cikin kunnar
rai
"bana bukatar
komai mumy sai alfarma agurinki
" uhmmmm ina jinka"alfarma me kake nema agurina ?"dan girman
Allah mumy
daina wa kisna
abinda kuke yi
mata
akwai
ciwo
a aura maka
wanda
baka so "muddin
kina
son ganin
kwanciyar hankalina
mumy ki
daina mata abinda
kike
mata
kuma ki
fadawa su madu karsu sake
taba lafiyarta tunda ita ba jaka bace haba
su komai
duka
duka da abinda
kamata da wanda bai kamata ba duk duka ne agurinsu
gaskiya
ni banaso"har ya gama maganarsa mumy
bata d'aga
kai ta kalleshi ba
ya juya ya
fita wasu zafafan
hawaye masu zafi
suka
zubo mata na tausayinsa gashi dai kullum shi cikin kokarin kareta da tsare rayuwarta yake amman ita
sam ko
ajikinta
"kije ki rarrasheta a karo na farko ko zuciyarta zata saduda ta amshi aurensa
ayi komai cikin kwanciyar hankali ,
hannunta
wanke
ta fito zuwa
falon
inda ta iske
kisna durkushe
tana
kuka tamkar wacce akace uwarta da ubanta sun mutu
mumy
ta kamota
jikinta
sata gaba
zuwa cikin
dakinsu
zaunar daita
a bakin gado
tana
kuka mumy
tace "mamana fada
min
abinda
kike so
nayi
miki
ki hakura ki rungume
auren
muradi ? Kisna tayi shiru taki yin magana illa shesheka" me za'a bata anan duniya da wuce a aura mata musa suje
suyi rayuwarsu muddin rai ".
"meye
ban
miki ba a rayuwa
tun kina ciki nake wahala dake
har
zuwa
haihuwarki dan inganta
rayuwarki
nayi miki
komai tunda nayi silar zuwanki duniya
nima a
karo na farko kiyi min
alfarma". mumy ta karashe maganar da kyar tana jan
numfashi
kisna ta d'ago
kanta hawaye na sake zuba mata ta tsurawa mumy idanu kafin daga bisani tace
"mumy
uwace
kuma nasan
kin min komai a rayuwa amman nasan kin san yadda tasirin
soyayya
yake a zuciyar dan adam
?mumy
tace "kwarai da gaske kuwa
nasani sai dai ita kanta
soyayyar zai fi kyau
ka ajiye a muhallin daya
dace
ba kowa zaka
iya sadaukarwa da zuciyarka ba ,
kisna
ta rike hannunwan
mahaifiyarta
cikin nata
tana
wani irin kuka
yayinda jikinta ke karkarwa "dan
Allah mumy
rokeki ki min rai
taimakeni ki
fadawa
dady cewar
ya bar
zance aurena da muradi
saboda bana sonshi
...."
da sauri ta mumy ta d'ago ta
tsura mata
ido
tana kallonta tare zare hannunwata dake rike cikin nata
"Wallahi
mumy
da ina sonshi
koda
cikin cokali ne
zan
hakura na auresa
amman
banason
shi kwata
kwata
idan ma na
ganshi
ji nake kamar na mutu
......."
mumy
tace"subhanallahi
Kisna ta
goge hawayenta da bayan hannunta kana ta cigaba da magana cikin kuka "muddin
kina bukatar
ganinsa a raye ku
janye
batun auren nan
dan komai zai iya faruwa
"... mumy
ta sauke ajiyar
zuciya a daidai lokacin
aunty ummi ta
shigo
dakin bakinta dauke
da sallama "Assalamu
alaikum "
"Waalaikum sallam mumy
ta amsa mata
a can
kasan
makoshi
tare da cewa "gara da kika zo ki
ummi
tayani shawo
kan wannan
yarinyar
na rasa abinda ke damun
kisna
ana gabas tana yamma " aunty
ummi
ta zauna tana
huci
ita kuma kisna
ta cigaba da rera kukanta
mai ban tausayi qirjinta
na wani irin zafi mumy
ta bita da kallo
tana
share kwalla wani abu
takare mata a qirji adalilin kalaman kisna
"babu abinda zance
akan yaron nan musa
Ummi
sai
dai nace ubangiji
Allah yayi min
sakayya
akanshi saboda ya cuceni ya lalata min rayuwar
yarinyata
" tayi shiru
tare da sauke numfashi
gaba-daya mumy
ta nemi natsuwarta
ta rasa ji take
kamar
zuciyarta
zata
buga
ganin rarrashin da
ake mata ma sake tunzura
zuciyarta yake tayi
tunanin sauyashi zuwa
wani sabon hakuri
ta hanyar rusuna mata dan haka ta fara
magana cikin sigar rarrashi
"kisna
kiyi
hakuri
rungumi muradi a matsayin mijinki , muradi
zabin
mahaifinki ne
kuma zabinmu ne
gaba-daya ba zaki taba yin danasanin
idan kika auresa , zai
kyautata
rayuwarki
,kiyi hakuri
karki
bari wannan damar
ta subuce miki wallahi
idan
kika rasa wannan
damar har abada
kisna
bazaki
samu kamarsa ba mumy
ta karasa maganar
tana kuka tare da
zubewa kasa
a gaban
kisna ta rike
kafafuwanta " ni mahaifiyarki
ce gani a gabanki
durkusa miki
bisa
gwiwowina dana haifeki dasu
ina
neman alfarmaki
a matsayinki na
diyar cikina
ki amince
auren
nan zakiyi
alfahari
dashi wallahi
bazaki
ta'be ba muddin
kika
mana biyyaya
zaki ga haske a rayuwarki , kisna ta sake
rushewa
da wani gigitaccen kuka tare da tura
kanta
a tsinyar cinyoyinta
tana kuka ,aunty
ummi tayi saurin
durkusawa
kamo mumy
tana kuka amman
ina mumy taki mikewa
tsaye so take taji abinda kisna zata fada
,zuciyarta zata saduda ko kuwa zata wulakantata akan son zuciyarta ? Kuka aunty ummi
take sosai
kukan da bata
taba yin irinsa
ba a tsawon rayuwarta , kuka
mai cin zuciya domin
bata ta
a haduwa da abun tausayi ba a cikin
duniyarta irin mahaifiyarta,
ganin
abun take kamar a mafarki " wai mumy
ce durkushe
tana kuka tana
rokon kisna akan wani da nmj , kuka take sosai ta juya bayanta inda kisna ke rakube
ta soma dukan bayan
kisna a gigice "haba
kisna dan me zaki zabi
farinciki nmj
akan na
mahaifiyarki kalli kiga mahaifiyarki a durkushe a gabanki tana kuka tana rokonki kisna
sautinta ya hankarar da muradi cikin tsananin tashin hankali ya nufi hanyar dakin har zai shiga sai kuma ya fasa ya fito haraban gidan ya nufi jikin window dakin ya tsaya take qirjinsa yayi wani irin bugawa sakamakon ganin mumy durkushe a gaban kisna tana kuka yaji gaba-daya duniya ta tsaya masa shi kansa idan yace yana son rayuwa da kisna yayiwa kanshi karya bazai dai iya musawa dady bane sannan auren shi zai sake kwantarwa da mumy hankali kamar ya juya ya bar gurin dan kaucewa ganin bakinciki sai ya tsinci kansa da kasa daga kafafunsa dan haka ya cigaba da tsayuwa "zafa kiyi nadama
abinda kika aikatawa kisna
zakiyi dakinsani a lokacin danasanin bazai miki
amfani ba ina tausayawa ranar da hakin mumy zai bibiyeki ba'a nuna kiyayya
arara ga
bawa domin baki san me gobe zai haifar ba cikin
kuka aunty ummi
sake yowa kan mumy "dan
Allah
mumy kiyi hakuri ki
tashi
daina kuka kada zuciyarki
ta buga
ki tafi ki
barmu cikin tashin hankali , "hakika in haka ta faru nima bazan zauna
ba mutuwa zanyi
don Allah mumy
kiyi hakuri ", ke kuma
kinyi hasarar
rayuwa
wallahi , nan
gaba sai kinyi da kin sani dan
iyaye sun fi karfin haka "ki barni haka ummi har sai naji abinda kisna ta fada
zata auri muradi ta zauna lafiya dashi ko har yanzu tana kan bakanta ?" tsawon lokaci mumy na durkushe
a gaban kisna
amman kisna
taki saduda bare ta bude baki
tace
ta hakura
da musa mumy ta sake rushewa
da wani sabon
kuka don a ganinta shine ya kamaceta shima muradi hawaye yake zubarwa zuciyarsa na quna
sai da mumy tayi kuka mai isarta sannan tayi shiru, tunaninta yayi nisa cikin tunowa
kanta mafuta ,bazata iya bari a cuci rayuwar
marayan
Allah ba
shi kadai ya rage
mata a duk fadin duniya tunda zuciyar kisna taki saukowa tana kan bakanta na kin aurensa
gara
kawai a hakura
kada taje
ta kashe
dan mutane a banza tunda gashi
ta furta
hakan a zahiri ta
mike cikin zafin nama ta juya ta fice itama aunty ummi
na ganin haka ta mike ta fita
kisna ta bi kofar da suka fita
da kallo batare da tace uffan ba dan kamar an kulle
mata bakinta illa dai siyayar da hawayen da take ilahirin zuciyarta a kuntace ,muradi ya dade tsaye yana zubar da hawaye sannan ya juyawa window baya yana taku a hankali yana tunanin aibunsa da yasa kisna taki amsarsa a matsayin miji inda mata bilaadadin suke kuka akanshi ga afra macen da kaf family Alhaji lukman suke ji daita a kyau da izza da komai amman yau an wayi gari tana binsa tana kuka tana rokonsa akan ya sota kullum ya bude wayarsa sai yaci karo da sakonninta bilaadadin na yadda ta makance akansa "bazai ce hakin mata ke bibiyarsa yasa kisna taki shi saboda shi yasan bai yaudari diyar kowa ba tun tasowarsa bai taba tsayawa da wata mace da sunan soyayya ba shi dai yasan zai yi aure idan lokacin yayi jiki a sanyaye ya nufi dakinsu kansa na masa wani irin ciwo ya fada kan katifa tare da runtse Idanunshi ....."
yamma kisna na kunshe
a daki tana kuka
idanuwanta sun sake jemewa
zee
ta shigo
dakin
ita da kawarta naima da wasu kaya a hannunta dan ita tun da'aka ce aure a satin ta soma shirinta cikin tsananin farinciki
zee tace "a'a hajiya kisna
anan
kan sana'ar ? Kisna tayi mata banza tamkar ba da ita take ba "wai meke damunta ne haka
duk tabi ta
lalace inji cewar naima "barta kawai
naima damuwa tasanyawa ranta
wai
aure
za'a
hadata da ya Ali shikenan
ta damu rayuwarta
kan wani can banza wai
shi
Musa "wani
Musa kenan ?"na gidan olegele mana dan
yaron nan mai kama da (tana)
naima tayi saurin zaro
ido tana zama kusa da kisna
ta riko hannunta "haba kisna me zaki da wannan
tana ?kisna ta d'ago tana zabga mata harara.
"tana mana dan
anyi magana kina hararar mutane
"meye marabansa da tana ? "Allah ya baki giwa mai zaki yi da tana ?"wallahi ki zabi
Giwa ki bar tana
dan wannan tana babu abinda zai miki ?" Kisna
ta mike a fusace tana cewa
"ubanki ne tana ba Musa
kuma wallahi kika
sake ce masa tana sai muyi barauba dake
kafin ki bar gidan nan shegiya yar iskar ki tsaya matsayinki bana son shishigi
da neman suna ta fito tana zagin naima
"ba tana ba ko maciji
ne haka nake son shi kuma babu wanda ya isa
ya hanani aurensa
ta karasa maganar tana ihu
kamar wata mahaukaciya
gaba-daya mutanen
gidan suka fito har
mumy
da dady da uban
gayya
muradi
kowa
yayi
tsuru tsuru yana kallonta
tana surfa maseefa ta inda take shiga bata nan take fita ba
"banason aliyu na fada
na sake fada banason shi "kiyiwa mutane shiru da wannan haukan naki ," kisani ko mutuwa kika yi wallahi sai na daura aurenki da Aliyu karewar kiyayya kenan dan haka kiyiwa mutane shiru bana son jin komai daga bakinki "i have to talk
dady ,I really has to talk before everything could mess up with me dole na bayyana rashin son da nake
masa
musa nake so, i say it in from of him and
everyone
"ni Kuma bazan aura miki wannan yaron ba bare na
cigaba da ganinku kuna rayuwa tare , ke din diyar cikina ce ,kuma dole kibi umarnina
kuma dolenki ki zauna da Aliyu
......"
Suna cikin wannan halin suka ji
sautin muryar mumy "dady dan girman Allah " kayi hakuri ka hakura da wannan hadin saboda kasan halin kisna bana ji ta muradi ko wuta
mukace ya fada
zai fada saboda shi dan albarka ne ada can naci burin kisna bazata auri wannan yaron ba amman a yanzu
na yarda ta aureshi "
"Kin yarda ta aureshi mumy ?
Samir ya fada yana kokarin matsowa kusa da mumy "eh na yarda Samir tace ya turo iyayensa kawai a daura musu
aure sai dai akwai sharadi
muddin ta aureshi
wallahi babu ni babu ita har
karshen rayuwarta ciwo mutuwa
duk wani abu da zai sameta karta tako
kafarta zuwa gidan nan
babu ni babu ita har abada
kuma babu ku babu ita duk wanda ya taimaka
mata a rayuwa ban yafe
dady ya numfasa
yana cewa "ni kuma muddin ni ne mahaifinta bata da miji sai
aliyu magana ta kare lokaci kawai muke jira karki dawo da hannun agogo baya uwar marayu kowa yaje yayi abinda ke gabansa daya bayan daya suka juya kowa ya kama gabansa
dady cikin sanyi jiki ya juya yabi bayan mumy saboda lura da yayi ranta a bace yake da maganarsa ta dai
asa mutsa masa ne , koda ya shiga dakin kuka ya same tana yi "kiyi hakuri da hukuncina uwar marayu ban ha
a wannan auren dan musgunawa rayuwar Aliyu ba ko cutarwa garesa nayi haka kafin komai ya rincabe mana kema nasan kina son wannan hadin kina dai jin haushin yadda kisna ke nuna tsanarsa a fili ne ,salaha you really has to carry over the tears in my eyes rarrashinta yayi sosai da kyar ya samu ta saki ranta ta dawo daidai
yayi Murmushin jin dadi daga gobe za'a fara shirin buki duk da ba wani event za'a yi ba diner ne kawai shima dan Samir ya bukata ne "Allah ya rufa asiri yasa auren ya zamo silar kwamciyar hankalinm da muke fata
."dady ya numfasa tare cewa ameen ..
Da daddare Dady na zaune a dakinsa ya rafka tagumi yana tunani kisna ta shigo cike da sanyi jiki ta zauna a gabansa bai kyalleta ba ya juyar da fuskarsa wani gefe zuciyarsa na zafi a duk sanda ya tuna rayuwar da suke ciki lamarin na kona masa rai "wai yau shine yana fada diyar cikinsa na fada akan wani namiji "dady ta kira sunansa cikin raunanniyar muryarta mai shiga jiki "uhmmmm meye kiyi maganarki ina jinki ? " yayi maganar batare daya kalleta ba "dan Allah dady ka kalleni
ina son yin magana da kai "kiyi maganarki ba dole sai na kalleki ba "tayi shiru tana tunani maganar da zata fito daga cikin bakinta yayinda dakin ya dauki shiru yadda bata yi magana ba haka shima bai yi magana ba illa iskar da yake furzarwa qirjinsa na dokawa da matsanancin karfi saboda zuciyarsa cike take da tsoro abinda ya kawota tsawon minti goma sannan ta cigaba da magana cikin sanyi murya "dady ka min alfarma
barni naga musa
yau
ina son
zanyi magana dashi
mai mahimmanci daga nan shinkenan
na hakura kuma
zan yarda da hukuncinka
amman rashin ganinsa wani gagarumin maseefa ne atare dani yayi mata banza tamkar badashi take magana ba
"wallahi nayi maka alkwari zan bi umarninka "bafa zan yarda da wannan banzar uzurin naki ba zan aura miki Aliyu ina jiran naga abinda zai faru bayan aure maza ki tashi ki bar min daki shasha kawai simi simi ta mike ta fito daga dakin tana zance zuci "yadda kuka rusa min tsari kusani nima zan rusa muku tsari zan kwantar da hankalina ayi biki amman abinda zai biyo bayansa sai ya tarwasa zuciyar kowa
" tana shiga daki ta fada toilet ta kira number musa sun dade a cikin bayi suna waya
tana
masa kuka
shi kuma yana rarrashinta da daukar
mata alkwarin baza'a yi auren ba ..."
Tun ranar laraba aka fara gyara gidansu mumy da gidan da kisna zata zauna batare da saninta ba ,daya daga cikin gidan je dady ne dake cikin gra gida biyu ne a hade sai dai get din kowane bangare daban yake , ba zaka ga wanda ya shiga bangaren Samir ba haka zalika bazaka wanda ya shiga bangaren muradi ba dady ya kashe kudi sosai tamkar bai san ciwonsu ba duk da muradi yaso ace ya barsu sunyi komai a aljihunsa amman yaki ."
Washegari
mumy
na zaune
akinta sai ga madu da wasu abokansa su uku suna shigowa da akwatunan
lefe suka ajiye suka sake fita tun
tana kirgawa har ta dawo ta daina akwatuna kashi da kashi har kusan set bakwai
kowanne set kalarsa da daban sai dai
duk
iri desing daya ne babu wani bambanci sai na colours take ta fahimta wato akwanan auren kisna ne tana tsaka da kallon akwatinan muradi ya shigo sanye da bakaken kaya da facin cap baki hatta takalmin
afarsa baki ne kasancewarsa fari sai kayan suka amshesa fiyye da duk kayan daya saba sakawa
sai kamshi yake zubawa fuskarsa ta sake fitowa sosai saboda gyaran fuskar da yayi , ya karaso har gaban mumy ya durkusa yana cire facing cap dinsa cike da girmamawa ya gaisheta "mumy anyi lafiya ?"lafiya lau muradina ya fama da hayaniya ?tayi maganar tana daura hannunta a kanshi ,murmushi yayi sannan yace "alhamdullahi "wadan nan kayan
fa "kayan kisna ne " ya fada yana mikewa tare da zama
akan kujera idanu ta tsura masa
for two second tana masa kallo mai cike da tsantsar mamaki shima ita yake kallo
hawaye ne suka fara turereniyar zubowa akan fuskarta yayi saurin mikewa ya dawo gabanta ya
kamo hannuwanta duk biyu "no mumy farinciki ya kamata kiyi ba kuka ba wallahi bana son ganin hawayenki yana daga min hankali ganinsu yafi kiyayyar kisna
gareni ya kai hannu yana goge mata hawayen sannan ya mikar daita tsaye yana kallonta "bani da uwar da zan kaiwa kayan bare wasu dangin da zasu kawo dole kice uwar ango hannunki suka fi dacewa suzo kai tsaye saboda kece uwata kece komai na rayuwata sai ki nemowa amarya mamanta muje kiga kayan muradinki
abinda bai
yi ba a karo take fuskar mumy ta bayyana murmushi da tsananin farinciki "wai ma a yaushe ka soma hada kayan lefe ban sani ba
?"jiya zuwa yau ne fa
mumy ya karasa maganar yana Murmushin karfin hali cike da shagwaba ya zaunar daita akan kujerar daya tashi "ki zauna a nan ki huta zan bude miki akwatin daya bayan daya yana gama fadar haka ya karasa ya soma budewa shiru mumy tayi tana jinjina kai murmushi ya subuce mata a lokacin daya bude akwatin
kayan
bacci ganin duk ya zabo hadaddun kayan zamani masu matukar kyau da daukar hankali "da kanka ka zabo wadan kayan bacci ? sai lokaci ya fahimci kuskuren da yayi na bude su agaban mumy duk ya rude cikin saurin murya yace "no !no "ta kalleshi tace "no ? Yayi saurin gyada mata kai alamun "eh " batare da yace mata komai ba da yamma
sai ga Samir danashi shima kusan yanayin na muradi mumy tace akai gidan mahaifinta dan babu isasshen lokacin sai dai motar data kai kayan ita ta dawo dashi bisa umarnin hajiya rabi
tun daren ranar
gidan ya cika makil da makwafta da yan'uwa da abokan
arziki domin ganin lefe mumy ce ta kira a waya saboda babu isasshen lokaci
mumy ta dinga kaffa kaffa da kisna har daga karshe ta kulleta a daki haka mutane sukayita sawa auren albarka "Allah yasa auren yafi kayan albarka jamar mumy na
amsawa
da ameen har zuwa washegari
ranar Alhamis mutane na zuwa ganin kaya .
Daughter tazo tayiwa zee lalle bayan ta gama akace kisna ta zauna nan fa bala'i da kuka ya tashi juyin duniya tace "a'a
bazatayi ba kowa yazo yayi mata magana taki mumy tace abarta amman aunty ummi dasu mufeeda da zahra suka ce sam yadda ake kaiwa kowani ango amaryarsa da lalle haka za'a kaiwa muradi ita , suka ce tsaya ayi mata ko su kwaso mata kyankyasai
da kyar ta yarda jin abinda suka fada dan tasan bakaramin aikinsu bane tana zaune daughter na hada lalle a ledar pure water muradi
ya shigo hannunsa rike da matashiyar mage
mai
siffar
zakin daji ,kisna na ganin mage gaba-daya
ta rude
ta kame jikinta guri daya su aunty ummi suka
sakar ma muradi murmushi
suna "ga ango ga ango ,ango kasha kamshi yayi murmushi
batare daya kalli fuskar kisna ba ya cire mage a kirjinsa ya daura a kafadansa yana cewa "aunty ummi muje na ganki na minti biyu yana fadar haka ya juya ya soma taku a hankali
unexpected mage tayi tsalle daga kafadar muradi sai qirjin kisna aiko tana ganin haka ta gigice ta saki wata razannaniyar kara ta sandare aguri daya ta sume
gaba-daya suka yo kanta har
muradi ya kai hannunsa daidai hancinta
nan take ya fahimci suma tayi
ya kalli magen sannan
yace
su matsa ya dauketa cak tamkar babu ya nufi dakinsu daita ya kwantar
daita
tare da
tsura mata Idanunshi
saurin runtse idanuwansa yayi
saboda ganin tsayayyun
brest dinta
da suka dan bayyana
gurin
aukarta a hankali
ya kai hannu ya
janyo
rigarta sama sosai
sannan ya bude idanunsa akanta ya cigaba da kallonta
yana jin
wani irin yanayi ajikinsa , gaba-daya tsigar
jikinsa suka mike tsaye
yrrrrrrrr abinda bai taba
ba kenan
a iya tsawon
rayuwarsa sai a wannan lokacin
kallonta ya cigaba da yi gaba-daya ta rame saboda horon yunwa da kishiruwan da takewa
kanta
hatta bakinta
ya bushe sosai,
a natae
ya kawar
da kanshi yana mai
jan tsaki
a ransa yace "me zai sa naji wani abu akan sauran
wani ?
ya sake jan
tsaki yana furzar da iska
shiga bayi ya dibo ruwa ya shafa mata motsi kisna tayi tana sauke numfashi da sauri sauri , ya kai hannu yana shafa sumar kanta dan ta dawo haiyacinta tsawon minti biyar hannunsa na kan sumar kanta sannan sautin muryasa mai sanyi ta soma shiga kunneta "bayan tsoron kyankyaso har da mage ? ya fada a fili yana daure fuska ta fixge hannunsa dake kanta cikin matsanancin
acin rai ta mike zaune tana masa mugun kallo ta kasa magana sai hawaye ta nuna shi da yatsan hannunta "Allah ya isa ban yafe maka ba Allah ya saka min abinda kamin daman dan ka kasheni kazo da mage to ta Allah ba taka ba azzalumi banza kawai dan iya church kawai "shiiiiiii......." Kiyi min shiru ko naje na dauko magen
yanzu na kawo ki karasa mutuwar tunda daman kin shirya mata "da ikon Allah
kaine
zaka
mutu idan
kuma
baka mutu ba haka zaka kare rayuwarka cikin bakinciki da hasara
ba dai ka iya pretending ba muza mugani
dan halak ka fasa"
kafadunsa duka
ya daga ya nufi kofar fita daga dakin
yana cewa " Allah ya fiki kuma yana tare dani
da ikon Allah
duk mugun nufinki a kanki zai kare
sai
mun hadu a gidana zan
gani
idan rayuwata a
hannunki
take yana gama fadar haka ya fice gaba-daya "Ta rushe da kuka "dan iska kawai Allah ya ha
aka da bala'in iri iri
tun anan duniya
ta karasa maganar cikin sheshekan kuka karshe dai daki su aunty ummi suka kawo daughter ta tsara mata lalle mai kyau tana kuka tunda aka fara lallen take kuka har aka gama kowa yayi bacci ya barta zaune tana sheshekan kuka daga karshe bacci barawo ya sureta saboda ta tara bacci bayan kamar awa biyu da fara baccinta ta farka a gigice zuciyarta na rawa ta dafe qirjinta tana ambatar sunan musa ta dauki wayarta ta shiga neman layinsa bata samu ba nan fa hankalinta yayi matukar tashi ,karfe biyu na dare kisna ta fito daga dakinsu ta zauna a tsakiyar parlour'n tana sake neman layinsa sai dai har lokacin amsa daga computer ke bata layin a kashe yake tayi tagumi cikin haka mumy ta fito dan dama bawani bacci take ba lokaci zuwa lokaci tana fitowa duba kisna tace "ke kisna lafiyarki ?"me kike yi a daidai wannan lokacin ? Kisna ta matso hawaye tace "mumy mafarki nayi wai musa yayi sama yana daga min hannu yana min bye bye "gara dai yayi miki bye bye din kowa ya huta da jaraba tunda kullum ana rabaki da damuwa kina tsunduma kanki kan wani Musa ina dalili maza ki tashi kije ki kyauta Allah yasa rabuwar kenan "ba ameen ba ta amsa a zuciyarta sannan ta mike jikinta na rawa nam wayar ta fado a jikinta mumy bata ce komai ba tasa hannu ta dauki wayar ita kuma kisna ta koma daki ta kwanta ita kanta fatatan mutuwa ya dauketa don ta huta da bugun zuciyarta da radadin da take ji a qirjinta.."
Ranar juma'a akayi kamu amare kaya iri daya suka saka babu abinda ya bambanta ,kowa na murna banda afra da kisna dan duk wanda ya kallesu yasan suna cikin damuwa ranar asabar da yamma gidan ya cika makil da mutane saboda zuwa gurin dinner a hankali motoci ke diban mutane suna kai su hall yayinda kisna taki yin wanka da kyar da bala'i da maseefa aunty ummi tasa tayi wanka ta shirya a lokacin da me make up takeyiwa zee , koda akazo yi wa make up abu ya gagara babu damar a saka mata eyelashes saboda idanuwanta sun kumbura ga ruwan hawaye yaki tsayawa mumy tace a wuce daita haka shima ya isheta tarihi wata rana , gurin fitowa tace batasan da zance wani zuwa dinner ba ,juyin duniya tace " babu inda zata gashi tuni zee na cikin mota tare da angonta ,muradi na zaune acikin sabuwar motarsa LATEST BUGATY wacce aka bugata a shekarar 2000 kisna kadai ake jira Samir ya fito cikin light green din shadda wando da riga da yar ciki da hula kafafunsa sanye da haif covershoe sai kamshi yake zubawa komai iri daya ne dana jikin muradi ya bude gidan baya inda yake zaune rike da waya a hannunsa " lokaci fa na tafiya su obinna tun sun dade a can fa "kira aunty ummi muji abinda ya tsaida su ? Samir ya soma neman layin aunty ummi yana gama jin bayaninta ya kalli muradi "da alamun sai ka shiga da kanka ka cicibota wannan mai taurin kan "muradi ya kalleshi sannan ya girgiza masa kai alamun a'a "to ni naje na dauko amman fa idan naje wallahi sai na kumbura mata fuska kafin na fito daita da sauri muradi ya fito yana gyara zaman babban rigarsa ya nufi cikin gidan Samir ya koma mota yana shiga dakin mufeeda tace "yauwa muradi gara daka zo gatan sai fama muke daita taki fitowa ,dan Allah muradi karka sausauta mata idan ya kama da duka ma duk kawa shegiya inji cewar aunty ummi sannan ta nufi waje ku fito mu wuce nasan hall na can ya cika suka fita gaba-dayansu suka bar muradi da Kisna a dakin ya hau har kan gado inda ta kudundune kanta sanye cikin doguwar riga fara sol na mataria dinki da alamun zai ja kasa saboda har kasan tayis ga jelansa nan ya matsota sosai ya daura hannunsa akan hannunta "karo na farko da zan baki hakuri a tun fara maganar aurenmu dake "Kiyi hakuri ki taso muje mutane na can suna jiranmu kada kiyi abinda zai kunyata iyayenmu a bayyanan nasi ,dan Allah ina neman wannan alfarma agurinki ba dan na isa ba sai saboda Allah a fusace ta d'ago tana buge hannunsa sai da gabansa yayi wani irin mummunar faduwa a lokacin da idanunshi ke kallon cikin kwayar idanunsa gaba-daya fuskarta babu alamun sausauci bare rahama har ma yasa ran zata yarda "ka natsu da kyau babu inda zani muddin kaga na fita a dakin gawata ce kunya kuma sun dade basu ji ba tana gama fadar haka ta juya masa baya ya sauko daga kan gadon ya gyara zaman babban rigarsa bai tsaya wata wata ba ya cicibeta yayi sama daita duk yadda taso sauko ta kasa ya fito daita falo aiko su zahra na ganinsu suka ihu "zahra biyoni da takalmanta da gogoro yayi waje da jahid na hangosa ya karaso ya bude masa kofar baya nasir yace me zai yi ba dariya ba ita kanta Kisna tsananin kunya ya hanta bude idanunta har ya saka cikin motar ya rufe in takaice muku takalmin da jaka da gogoro dai a hall aka sa mata sannan aka bude taro da addu'a jahid ne ta bada tahirin ango tun daga matakin karatunsa har zuwa rayuwar da sukayi da Kisna "inda yace duk duniya babu mutumin da Kisna ta tsana kamar angonta tsabar tsana data masa har zawo tayi masa ajiki tana yarinya raf raf hall ya dauki tafi kowa sai dariya yake nasir ya bada tahirin samir, na'ima ta bada na zee ita kam Kisna babu wanda ya bada nata Duk kawayenta sun zo aka shiga tsabgar buki, komai na biki yayi tsari kamar daman an dauki dogon lokaci ana shiryasa abokan ango wadan da yawansu yan kwallo ne wasu daga gamany wasu span wasu Egypt dayawansu iyamaure da fararen fata hatta kayan jikinsu iri daya ne anko din blue din shadda sukayi kowannensu da babbar riga hula facing cap na yan kwallo shima blue haka matansu da hadadden kaya blue Sun yi watse da kudi , daloli suka dinga ballewa suna likawa amare da ango ,su kansu angwanen dala suka dinga likawa an ci an sha sai godiyar Allah duk wannan haduwar da bikin yayi Kisna bata saki ranta ba ko gurin daukar hoto ranta a hade koda aka gama buki mumy tace a soma kai amare gida .."
*******
Washegari ranar
lahadi
wanda yayi
daidai ga watan
june
shekara ta dubu
biyu
yan'uwa da abokan arziki
suka hallara a masallaci limin dan lami
dake unguwar agege domin sheida daurin auren
Samir realwan lukman da zainab Abubakar sani bisa sadaki Naira dubu dari biyu take gurin ya karad'e da lasfika domin sheidawa jama'ar da suka hallara an daura ,bayan kamar minti goma liman yace sai ango na gaba
mai suna
Aliyu realwan sani da sakina realwan lukman
an daura aurensu akan sadaki naira dubu dari biyu take
lasfika ya
sake karad'e ko'ina tun daga cikin masallaci har zuwa haraban waje ana shela tare da
addu'a da raba sweet da dabino bayan an gama daurin aure akayi hotuna sannan aka rankayo zuwa gida Kisna tafi
karfi minti goma a kasa inda tashin hankali ya mamaye zuciyarta jin an daura aurenta da muradi , cikin wata irin gigita mai gigita zuciya ta daura hannuwanta duka a kanta tana kuka , hankali gumi na tsatsafowa daga kowanne kafa a jikinta yayinda zazza
i dake jikinta ya karu "na shiga uku rayuwata yazo karshe dady ka kasheni ta fadi haka a fili game da rushewa da wani dan bazan kuka daidai lokacin da aunty ummi ta shigo tare da afra, atare suka rungumota jikinsu aunty ummi na damka mata sadakinta a hannunta ta fixge jikinta tana watse da kudin idanunta na tsiyayar ruwan hawaye "me zanyi dasu ?oho miki hakinki ne gasu nan kiyi duk abinda zakiyi dashi ta fada cikin takaicinta tana gama fadar haka ta fice daga dakin afra ta zauna tana fuskantarta tana kukan zuci abinda take nema ita kuma ta samu tana wulakantawa ",aunty afra ki taimakeni zan mutu wallahi banaso auren nan "nasani ki kwantar da hankalinki komai zai zo da sauki trust me my baby Kisna ta rungumeta "nasani ni dai ki taimakeni auren nan ya mutu "naji ki natsu ki kwantar da hankalinki sai kin kwantar da hankalinki komai zai daidaita a hankali suka dinga magana yayinda Samir da muradi ke dakin mumy tare da abokansu suna wa mumy barin kudu har yamma kuka Kisna take ,da misalin
arfe biyar ta daina kuka ta
an saki ranta mumy ta shigo ta mika musu kayan da zasu saka ita da zee ta fita kamar abun arziki Kisna ta shirya har ma ta tsaya aka mata make up tayi kyau sosai ana daukarsu hoto ,bayan kamar awa biyu aka ce amare su fito za'a kai su dakin mumy domin tayi musu fada sai dai abun mamaki zee kawai aka gani tare da kawayenta a dakin banda Kisna nan take hankalin mutane ya tashi aka shiga neman Kisna mumy kamar zatayi hauka jikinta na rawa amman sama ko kasa ba'a ganta ba .."
"Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmm Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 44
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
..Zaune muradi yake cikin abokansa a swm pool side a white hause hotel dake cikin ikeja , sanye cikin wani ratsatsen farin voyal kanshi sanye da hula baki haka ma kafafuwansa sanye cikin haif covershoe wanda kusan yanayin takalmansa kenan tsintsiyar hannunsa daure da magnet wach mai bakar fuska kamshi jikinsa yake fitarwa mai sanyi da sanya natsuwa da kwantar da hankali duk wanda ya shaka , ta ko'ina ajikinsa kamshi yake fitarwa yayi maseefar kyau kana kallonsa kaga ango sak
yayinda samir ke west wood hotel tare da wasu abokansu da suka zo musu biki ,a hankali muradi yake musu godiya saboda gobe wasu daga cikinsu zasu wuce suna tsaka da hira Samir ya shigo cikin tsananin tashin hankali ,kallo daya muradi yayi masa ya fahimci akwai matsala dan haka ya hanzatar mikewa tare da mimika musu hannu suka sake gaisawa hade da musu fatan alkhairi shima Samir shap shap yayi musu sallama suka bar gurin cikin sauri muradi ke daga kafafunsa bai tsaya a ko'ina ba sai reciption gaban wani makeken glass Wanda ya kasance kofar fita ne , tun bai gama tsayuwa glass ba kofar ya bude ya fita cikin sauri qirjinsa na bugawa fiyye da qaida ,Allah Allah yake Samir ya fito yaji meke faruwa cikin haka Samir ya fito cikin sauri ya riko hannun muradi ya nufi inda motarsa take "shiga muje gida ana nemanmmu" "lafiya ?" Kai dai muje "
"No ka fada min abinda ya faru ? "kai dai muje gida nace "idan baka fada min ba babu inda zani suna cikin magana kiran mumy ya shigo ya dauka gabansa na tsananta fad'uwa jin muryar mumy na kuka yasa hankalinsa sake tashi bai san sanda ya fada cikin motar ba Samir ya shiga ya tayar suka fice , tunda suka shiga mota babu wanda yayiwa dan'uwansa magana har suka karaso gida ya fito da sauri ya nufi cikin gida batare daya tsaya rufe murfin motar ba , burinsa kawai ya isa gaban mumy yaji meye matsalarta ?"
Ya shiga parlour'n bakinsa dauke sallama a lokacin da aunty ummi dasu zahra da mufeeda suna goge wa mumy hawaye suna bata hakuri suna ganin shi duk suka dare ya karaso ya durkusa a gabanta zuciyarsa na tsinkewa dan zuwa lokaci ko ba'a fada masa abinda ya faru ba jikinsa ya bashi matsalar Kisna ce "menene kuma mumy ?
"kinsan yadda kukanki yake daga min hankali kuwa ? Yayi magana yana goge mata hawaye da hannunsa "duk abun bana kuka bane duk abinda kika ga ya samu bawa nayi imani da sanin Allah Kiyi hakuri mumy komai mai wucewa ne "muradi Kisna na son ganin bayana ta karashe maganar tana kuka tamkar ranta zai fita gaba-daya kana ganinsu zaka fahimci suna cikin tsanani damuwa da tashin hankali mara misaltuwa especially muradi wanda idan ka kalleshi bazaka sake marmarin kallonsa ba saboda yanayin jikinsa yayi sanyi kamar ba Aliyu ba , a hankali ya mike tsaye ya koma kan kujera kusa da mumy ya zauna ya daura kafafunsa akan center table har lokacin an rasa wanda zai fada masa Kisna ta gudu a qalla ya kusan minti talatin zaune cikin tashin hankali yana girgiza kafafunshi batare da yayi magana yana tunani jikinsa sai tsatsafo da zufa yake ,a hankali ya d'ago Idanunshi ya dubi agogon dake daure da tsintsiyar hannunsa yaga takwas da wasu yan mintina sun wuce yaja tsaki a lokacin sako ya shigo wayarsa da kamar bazai duba ba sai kuma ya fito da wayar daga gaban aljihunsa ya duba ga abinda sakon ya kunsa .."
_aliyu haroon dan bazan taba hada sunanka dana mahaifina ba saboda baka cancanci haka ba a matsayinka na wanda ba kowa ba sai banza dan iya chuch mara galihu , ka daina murna da zakewa zaka tare da Kisna a daren farkon ka , wannan daren na musa ne dan yanzu haka muna tare dashi ,bana sonka aliyu kuma har abada bazan soka ba idan kaganni agidanka to wallahi gawata ce ,sannan bazan hanaka fadawa uwarka wannan sakon nawa ba , ka fada mata dan tuni na yafe maka ita_
Naunayen ajiyar zuciya ya sauke a lokacin daya gama karanta sakon ,a hankali ya dinga juya wayar hannunsa yana sake karanta sakon take kansa yayi wani irin mugun sara ya ajiye wayar yasa akan center table tare da cire hullarsa ya ajiye yasa hannuwansa gaba-daya
ya dafe kanshi dashi yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa madu dake tsaye a bayansa ya zagayo ya dauki wayar yana karanta sakon bayan ya gama ya mikawa Samir ,shi kuma Samir ya mikawa mumy cike da mamakin sakon Kisna mumy ta rushe da wani sabon kuka "daman na dade da yafeki Kisna a cikin Ya'yana ke ba 'yata bace saboda dan dana haifa bazai taba min haka ba," wallahi ke ba 'yata bace ku sheida na yafe Kisna acikin ya'yana aunty ummi da mufeeda da zahra har ma da afra da zee suka rungumota suna Kuka suna bata hakuri " dady kan dan tsabar bakinciki ya rasa me zai ce.
"ya ma a kayi Kisna ta gudu ta bar gidan nan wallahi duk yadda akayi na tabbatar da hadin bakin wani a cikin gidan da taimakon wani ta samu ta gudu kuma duk wanda yake da saka hannu cikin gudunta alhalin yasan zan shiga tashin hankali na barshi da Allah , Allah shi kawai zai min sakayya akansa ita kuma duk inda taje Allah kasa gurin yayi mata zafi , Allah idan mota ta shiga Allah kasa motar ta kife daita ta mutu a can na hutu da bakincikinta dukkaninsu sukayi kokarin rufewa mumy baki suna bata hakuri amman ina ran mumy yayi kololuwar tashi maganganu kawai take fada marasa daddi akan Kisna ".
"tabbas da sanyawa hannun wani a fitar Kisna to waye shi?" Dady yayiwa kanshi tambayar yana tsaye rungume da hannuwansa a qirji zuciyarsa na tafarfasa tamkar zai fasa qirjinsa ya fito bai taba danasanin haihuwar Kisna ba a rayuwarsa sai a lokacin , kafin kace me har zance gudun Kisna ya bazu acikin kunnen yan'uwa da abokan arziki nasir dake tsaye a haraban gidan shi da jahid wadan da zuwansu kenan a dalilin jin abinda ya faru yace "shi ma muradi dana shi matsalar me ya kai shi amsar auren yarinyar nan ?" ni fa daman nasan za'a rina wallahi bazata zauna ba , idan ma ta zauna bazata taba kwantar masa da hankali ba tunda wancan yaron ya gama kwakuleta taji dadinsa yaushe zata kwantar da hankalinta tayi zaman aure ?"ai nima abinda na dinga hango masa kenan amman ya kasa fahimtata mutun kamar maye idan an yi magana yace bai sonta kawai ya amsa aurenta ne darajan iyayenta inji cewar jahid haka dai sukayita tautaunawa a tsananinsu suna jiran suga fitowarsu ."
a hankali madu ya dauki number da Kisna ta turawa muradi sako ya soma tracking number cikin kankanin lokaci aka nuna masa number a royal hotel dake kusa da express din ladipo jection oshodi road cikin tsananin tashin hankali yace "ya Ali Kisna na royal hotel fa " gabadaya suka tsura masa ido suna nema karin bayanin "yanzu nayi tracking number data turo sako kuma abinda tracking ya nuna min kenan tana royat hotel tsabar rudewa tasa muradi manta ina ne ma royal hotel ,kuma a ina yake ? mumy kuwa wani sabon kuka ta rushe dashi tsawon minti goma muradi yana nazarin inda royal hotel yake can kwakwaluwarsa ta hasko masa bai san zaman me zai cigaba da yi ba dan haka ya zabura ya mike tsaye tare da surar mukullin motar Samir ya fito da sauri tamkar wani iska hakan yasa Samir ya biyo bayansa da sauri yana kiransa , dady ya badamasi mumy ma cikin saurin suka biyo bayansa kai har mufeeda da zahra da afra da zee duk suka fita aguje mumy na ihun kiran sunansa amman ina muradi bai tsaya jin mai zata ce masa ba haka ko ta kansu nasir bai bi ba ya shiga mota ya fige aguje ya bar gidan kasancewar get din gidan a bude yake dan tun safe ake shiga da fita mota suka shishiga suka bi bayansa har su nasir . "
gaba-daya muradi ya nemi duk wani natsuwarsa ya rasa ji yake kamar zuciyarsa zata buga hakan ne ma yasa baya ganin irin gudun da yake akan titi motoci kuwa sai kauce masa suke yayinda wasu ke zaginsa sakamakon mugun gudun da yake, a bangarensa kuwa gani yake tamkar ba gudu yake ba har gara ma ya fito ya tafi a kafa watakila gudun kafa zai fiyye masa akan na mota tsaki kuwa yaja yafi sau babu adadi ,duk ilahirin jikinsa tsuma yake yayinda kwakwaluwarsa ke sake hargitsewa kamar wanda sabon hauka ya kama "matata a hotel kuma karshenta ma tana tare da wannan yaron ya Allah have macy on me "wannan wacce irin mummunar qaddara ce ta afkami ? "Allah wani laifi nayi daka jarabeni da auren Kisna a rayuwata ? sambatu iri iri yake cikin fita hankali a haka har ya karaso bakin get din royal hotel yayi parking yana huci tamkar mayunwanci zaki sai dai ya kasa fitowa daga cikin motar kuma sai lokacin nadama zuwansa tazo masa "me ya kawoni ?"yayi wa kanshi tambayar sannan yaja zazzafan numfashi ya fesar yana gyara zamansa tare dasa tafukan hannunsa ya share hawayen daya biyo gefen Idanunshi bai dade da yin parking ba motocin su mumy dana nasir suka iso gaba-daya duk sukayi parking suka firfito sai dai har lokacin muradi ya kasa fitowa ,
baya yayi da kujera da yake zaune ya kwantar da bayansa tare da runtse idanuwansa yana addu'ar "Allah yasa Kisna bata cikin hotel din dan muddin aka ganta zuciyarsa zata buga " Samir da madu da ya badamasi da dady ne suka yi kokarin shiga cikin hotel din, kai tsaye reciption suka nufa inda suka nemi ganin manager batare da bata lokaci ba suka gansa sai dai yana gama jin bayaninsu yace "bazai yiwu a duba daki daki ba saboda sunyi baki Kano pilas ne da wasu tsirarrun mutane kuma hakan bai dace ba , ya badamasi ya janyo hannun manager suka kebe gefe da zumar zai bashi wani abu muddin ya taimaka musu da kyar ya shawo kanshi ya amince amman yace sai dai suje suzo da police da report din ana suspect din barayi ne , jiki a sanyaye suka fito cikin tashin hankali inda su mumy ke tsaye cirko cirko suna tautauna yadda zasu station bayan kamar minti biyar sako ya shigo wayar mumy ta dauka ta mikawa zahra dan bazata iya duba kowani irin sako ba, zahra na dubawa da sauri ta mikawa aunty ummi take aunty ummi tayi forwoding din sakon zuwa wayarta ta goge sakon a wayar mumy dan ganin sakon zai iya bugar mata da zuciya tayi nesa kadan dasu ta fara sakon tana kukan zuci ."
_Duk abinda kike fa
a a gidan ina nan inaji komai ,kince Ni sakina ba yarki bace naji na yarda ni ba yarki bace zaki ma manta da kin haifi 'ya Kisna a rayuwa kuma kince idan na dawo gida sai kin kasheni bama zan dawo gidan ba bare ku kasheni , gida kam na barshi kenan har abada dan babu gidan da zan dawo bijahidi rasulillahi ni bazan dawo ku kasheni ba kuma addu'ar mutuwar da kima min na mutu akan titi inshallahu mumy bazaki kasheni keda yayanki ba tunda raina ba'a hanunki yake ba sai kwanana ya kare kuma bazan yi mutuwar titi ba duk inda naga damar zuwa nan zani amman ni da gida har abada wallahi ko cewa kikayi na dawo wallahi bazan dawo gida ba dan babu abinda zai dawo dani Amman inshallahu yadda kika ce ni ba yarki bace na yarda! na yarda !! na yarda !!! ta maimaita har sau uku kince zaki manta cewar kin haifi ya kinsa na yarda amman daga nan inda nake duk inda nake so sai naje ko nan da birnin sin ne sai naje naga gari da dai na zauna tare da wannan mara galihun, sai abu na karshe karku bata lokacinku gurin nemana dan baza ku gani ba dan yanzu haka nayi nisa igiyar aurensa kuwa idan yaga dama ya saki idan bai ga dama ya cigaba da rikewa yama cinye idan zai iya ..."_
Aunty ummi na gama karanta sakon a wayarta hawaye ya zubo mata ta tsurawa mumy dake tsaye ido tana kallonta cike da tausayawa gaba-daya ta kasa samun natsuwa hatta zama ta kasa hawaye kawai take gogewa"abun bakinciki ma yadda Kisna tasan komai dake faruwa a gida ta juya ta kalli afra sannan ta kalli mufeeda da zahra sannan ta maida kallonta ga zee cikinsu babu wanda zai kira Kisna ya fada mata halin da ake ciki "to kodai cikin bakinsu ne wani ya fada mata ?"kai babu ta yadda hakan zai faru "ya rabbi kamana tsari da mugayen mutane da abinda mumy ta fada da wanda bata fada ba duk an kwashe an fadawa Kisna "
Dady dake jingine ajikin motar nasir kamar an tsikaresa ya kamo hannun madu ya nufi gurin motarsa dashi "shiga muje "babu mutsu ya shiga ya tayar da mota ya fito daga kan titin royal hotel xuwa kan express sannan yace "ina muka nufa dady ?"gidansu wannan
an iskan yaron zamu "madu bai sake cewa komai ba ya taka mota basu zame ko'ina ba sai unguwarsu Musa suna isa dady bai tsaya aika yaro ba ya shiga cikin gidan yana kwarara kiran sunan mai gidan da karfi kamar zai tsaga gidan alhj abdulganiyya ya fito da kyar yana dingisawa da tunanin kowaye wannan daya shigo masa gida babu ko sallama yana fitowa yayi harba da mahaifin Kisna yana huci da zaro masa ido duk bala'in irin na jinin olegele sai daya ji jikinsa yayi sanyi da ganin alhj realwan saboda ya gane fuska sosai dan yawon zuwansu ma ya isa ya kware gurin saninsa sannu da zuwa alhaji ya fada da kyar yana nuna masa dogon banci dake fasaje din gidan ,dady ya daga masa hannunsa cikin daga murya wanda wannan shine karo na farko da sautin muryarsa ya fito haka "ba zama nazo yi ba nazo ne in gargadiku sannan kujawa sheidanin danku kunne tunda shi
an iska ne wanda bai samu tarbiyya ba wallahi na kama shi tare da diyata yau wallahi wallahi kaji na rantse shariace zata rabamu dashi alhj abdulganiyya ya firgita sosai yana kallon dady cikin rashin fahimta dan shi a tunaninsa Tuni an gama wannan film din "Wai wani yaro kake magana akai ....?"
Dady yayi saurin katseshi "wani yaro kake dashi dan iska da wuce musa yazo har cikin gidana ya dauke min yarinya sannan yaki bari tarbiyar dana bawa yata ya zauna acikin kunneta kullum yana hure mata kunne yau aka daura mata aure kuma yau aka nema ta aka rasa wallahi bazan daga kafa ba ",na shiga uku ni abdulganiyya gaskiya bai kyauta ba amman kayi hakuri ...".Dady Ya katseshi cikin tashin hankali "ai banzo dan abani hakuri ba nazo ne dan a shiga daki a fito min daita tun da ba da ubansa mukayiwav uwarta ciki ta haifeta ba na rantse da Allah bashi ba har kai ubansa sai ka gwamace baka haifesa ba koda yake da gani gado yayi dan iskan yaro dan akuya dan matsiyata kaji na gaya maka mintuna kadan na bayar a fito min da yarinya ko mu hadu a kotu gobe da safe jagwab alhj abdul ganiyya ya zube akan hanci sororo da idanu taf kwalla tunda yake bai ta
a haduwa da damuwa irin wannan ba tabbas haihuwar Musa ya zame masa maseefa saboda duk shi ne yaja masa cin mutunci , a hankali ya ringa share hawaye sannan ya mike ya shiga ciki ya sanarwa alaja mutia data gudu ta boye tun jiyo sautin Muryar dady kada a maimaita irin na wancan lokaci ,itama tana gama ji ta hau sallallami batayi mamaki ba dan tasan danta zai aika fiyye da haka "tace ni kaina wannan bala'in ya isheni amman duk inda yarinyar nan take tabbas tana tare dshi alhj abdul ganiyya ya gyada kai "ai kuwa zan masa iyaka da yarinyar nan idan ba haka ba da kaina zan kai kararsa kotu tun bai jawo min magana ba ya karashe maganar yana tari ha
e da dafe qirjinsa kafin kace me Alhaji abdul ganiyya ya rikice idanunwansa suka fara juyewa dan hatta bakin Idanunshi sunyi sama cike da rawar jiki alaja mutia ta soma kiran number yaranta daya bayan daya tana sheida musu halin da mahaifinsu yake ciki number musa ne kawai taki shiga ,
ba dan number tana kashe ba sai dan matsalar network cikin kankanin lokaci sai gasu sun hallara tare da likita aka soma kokarin dubasa .."
Shi kuwa musa a wannan yana can fagba hanyar songo ota tare da Kisna ya tsira mata ido tana masa kuka da furta masa yadda take sonsa "ban taba son abu ba kamar yadda nake sonka ina son ka ajiye mahimman kalamaina a zuciyarka ina son kamin alkwarin a zuciyarka har abada bazaka barni ba ni kuma muddin ina raye komai wuya bazan cigaba da rayuwa da kowani namiji ba sai kai hankicinsa yasa ya goge mata hawayen idanunta sai dai hawayen yaki tsayawa" zan cigaba da sonka ifemi har karshen rayuwata daga lokacin dana tabbatar zuciyata tana maka son da ba wani da namiji data yiwa hk ,nayiwa zuciyata alkwarin in dai ina raye to bazan bari ka subuce min ba ,idan har Musa ya subuce min to mutuwa Kisna zatayi saboda ko na rayu bani da wani amfani saboda zuciyata bazata samu madadinka ba har abada idan har kana tare dani zan fi samu kwanciyar hankali kuma babu abinda zai rabu ka tashi mu gudu mu bar garin nan ,garin nan yayi min zafi bazan iya cigaba da zama cikinsa ba ..."
"sakina ..."?ta zuba masa ido tana kallonsa dan bai taba kiranta da wannan sunan ba kai tsaye haka sai yau nan take taji tsigar jikinta ya tashi taji kamar yafi kowa iya kiran sunan a duniya yace "Kisna ina sonki kuma zan cigaba da sonki har karshen rayuwata yanzu yaya za'a yi da auren dake kanki ba gudun bane matsala ?"
"Karka damu muyi tafiyarmu kawai sai muyi aurenmu dan ni wannan auren ba aure na daukesa ba "kina nufi zamu iya aure yanzu ?"ta gyada masa kai alamun "eh "kinsan aurenmu ciki ne fa ?"babu matsala a shirye nake ko yanzu ya jayonta jikinsa ya rungumeta tsam yana sakin numfashi yayinda jikinsu ya dauki zafin tashin hankali haka nan yau taji gabanta yayi mummunar faduwa a dalilin rugumar da yayi mata ya kamo fuskarta yana kokarin hade bakinsu ....."wayarsa ta katse shi yayi shiru tare da daukar kiran , a gigice ya saketa ya mike jikinsa na rawa itama ta mike tana cewa "lafiya ya naga yanayinka ya canza ?tafiya ya soma yi yana magana cikin tsanani tashin hankali "alaja ta kira wai mahaifinki yazo gidanmu bayan tafiyarsa babana ya fadi yanzu haka ana
arin kai shi hospital" cak Kisna ta tsaya ta kasa binsa illa bayansa data cigaba kallo hawaye na zubo mata har ya kusan shiga motarsa sannan hanlinta ya dawo gangar jikinta hankalinta yayi bala'in tashi sai lokacin tayi datasanin cewa muradi suna tare dashi hon yayi mata dan haka ta karaso da sauri ta shiga gaban mota suka dauki hanyar gida suna kawowa daidai pencimal ya tsaya "ki sauka anan ki samu inda zaki kwana zuwa gobe musan abun yi babu mutsu ta sauka shi kuma ya kara gaba cikin sanyi jiki ta soma takawa a hankali sai dai zuciyarta a bushe take babu alamun jin tsoro .."
Shi kuwa muradi yana cikin motar zuciyarsa cike da bakinciki yana faman hada numfashi ya kasa cewa "uhm bare uhmmmm Samir ya gaji da tsayuwa ya karaso ya bude murfin motar da yake zaune ciki "dan Allah ka kwantar da hankakinka ka rage sanyawa ranka damuwa akan wannan yarinyar kalli yadda duk kabi ka dawo cikin kankanin lokaci muradi ya d'ago da kyar yabi shi da kallo sannan ya sauke wani zazzafan huci Idanunshi sun kada sunyi jawur jiyoyin kanshi sun tashi sunyi rudu rudu "Samir taya kake exepecting zan iya kwantar da hankalina yau ko Kisna bata dauke da aurena dole hankalina ya tashe bare da aurena akanta kuma ace tana hotel " Ya karasa maganar yana zubar da hawayen bakinciki hankalin Samir ya sake tashi sosai ganin muradi yana kuka ya dafe kai yana cewa "kai wannan yarinya na saka mu cikin bala'in "matata a cikin hotel Samir kuma tare da wani kato ni kuwa wani gagarumin laifi na aikatawa Allah haka ?" yayi magana a hargitse, tamkar wani zararrre ya fito daga cikin motar "Allah ya tsinewa musa domin duk abinda ya samu Kisna shine sila har na koma ga Allah bazan manta wannan ranar ba wannan ranar ta zamo ranar bakinciki gareni kuma tashiga cikin ranakun bakincikina "dan Allah ka natsu karkayi sabo muradi hakuri sosai Samir yake bashi suna cikin haka sai ga ya badamasi da policewa guda uku zasu shiga ciki hotel din yayi saurin runtse idanuwansa tare da ha
e hannuwansa duka ya rufe idanunsa dashi "ya Allah karkasa aga Kisna acikin hotel din nan Allah ka min rai ka taimakeni kar a ganta a hotel tare da wani Samir ya rungumeshi ajikinsa yana shafa bayansa yana bashi hakuri tausayinsa ya kamashi shima bai san sanda kuka ya kufce masa ba gaba-daya sauran jama'a suka yo gurinsu a daidai lokacin madu da dady suka dawo daga gidansu musa suka iske muradi yana risgar kuka tamkar karamin yaro afra ta tsura masa ido tana kallonsa "a she dai kana sonta da gaske ?"tayiwa kanta tambayar qirjinta na bugawa da karfi idan kuwa haka ne shikenan karshen rayuwata tazo wasu zafafan hawaye suka zubo mata tayi saurin daukesu da numfashinta .
dady ya kamo muradi ya rungume shi yana dukan bayansa "dady ka min addu'a kar aga Kisna acikin hotel din nan wallahi komai zai iya faruwa dani idan aka ganta tare da wani " "ka sanyawa zuciyarka hakuri Aliyu yanzu haka daga gidan uban yaron nake nasan zasu nemeshi a duk inda yake iya abinda dady ya iya fada kenan ya zaunar dashi acikin mota, daki daki aka dinga bi da police ana dubawa sai dai har aka gama karad'e dakun nan sama da kasa babu Kisna babu alamunta suka fito tare da polisawa"ina ganin sai dai idan ta wuce akan machin ko mota a lokacin daakayi tracking numberta ya bada wannan location din " ya badamasi yace "duk hakan zata iya faruwa ya sallamesu suka wuce ya dawo gurinsu dady yana fada musu cewar ba'a ganta ba "alhamdullahi shine abinda muradi ya fara furtawav a fili nan kowannensu ya juya suka bubbude motocinsu suka shiga wannan karon Samir ne ya tuka muradi suka shiga neman Kisna yayinda madu ya wuce gida dasu aunty ummi yana saukesu shima ya bazama neman Kisna.
misalin karfe goma shadaya saura muradi suna kan titi neman Kisna har Samir ya wuce wani streee kasimu muradi ya ji yo sautin muryar muradi a kasalance "Samir kayi parking anan mu shiga street din nan mu duba ko Allah zai sa muganta babu mutsu Samir yayi parking a bakin titi muradi ya bude murfn mota ya fito zuciyarsa na rawa da tsinkewa suka jero tare cikin unguwar suna dube dube duk inda suka ga mace dana nmj makale sai sun duba idan sunga ba kisna bace su bada hakuri su wuce haka suka karad'e tun daga farkon Layin har zuwa karshe suka dawo inda suka yi parking suka shiga "sai ina kuma zamu ?"Samir ya tambaya "I don't know Samir ya fada zuciyarsa na matukar zafi "can you help your friend to get rid of this situation ?
a hankali muryarsa ta fito kana jin yadda yayi maganar kasan yana cikin matsanancin tashin hankali "karka manta nida kai abu daya ne muradi raina ne kawai bazan iya baka ba shima da ina da hali wallahi zan baka ya d'ago kanshi a natse yana ciza lip's dinsa na kasa da karfi yana tunanin inda zasu nufa dan yasha alwashin bazai koma gida ba sai daita , kamar ance ya kalli cikin street din dake kallon kasimu da suka fito yanzu yaga gilmawar mutun cikin sauri take gabansa ya fadi bai staya bata lokaci ba ya bude murfin motar da karfi ya fito bai ma tsaya rufewa ba cikin sauri ya shiga lugun daya ga ta shiga ai ko taku biyar bai yi ba daya shiga cikin lungun ya damkota a gigice ,wani irin razannaniyar kara ta saki tana kiran "wayyyohhly Allah " zuciyarsa na matukar zafi ya rungumeta gam aqirjinsa yana toshe mata baki da hannunsa daya dan yasan halinta bakaramin aikinta tayi masa ihun barawo ba , tana rungume ajikinsa Samir ya iskesu yana tambayarsa "karda Kisna ce ?"
"Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 45
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa ,getzner na cotonou da
chiganvy gold
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Happy Eid-el- Fitr Mubarak, May Almighty Allah accept our devotions and worship and purify us from our sins '"Taqabballahu minna wa minkum
...Take
jikinta
ya
auki
rawa
kamar
mazari
jin muryar
Samir " shikenan na
kamu
gaba-daya , komawa
gida
dole
ta furta
acikin
zuciyarta ,a hankali
ta fashe
da wani
marayan
kuka
mai cike
da tsantsar bakinciki " wannan
arniyar
ya rusa
mata budget
dinta
mugu
mai mugun
hali
kamani
amman
rantse da
girman
Allah
kota halin yaya
sai
ya bar rayuwata
dan
bazan
zauna
nayi
rayuwar aure
dashi ba
" ta sake yin
maganar a cikin zuciyarta
tana kuka , muradi
kuwa gbdy
ya kasa
magana
tsabar farinciki
bare ya samu
damar
amsa tambayar da
Samir
masa .
kuka
Kisna
take
sosai
tana
dukan
qirjin muradi
"ka
sakeni
ka wani
kwakwamini
ko numfashi
kirki
kasa Allah
isa tsakanin da
kai
bazan taba yafe maka ba har
duniya
ta nade
Samir
k'araso
zai kai
mata
rankwashi a tsakiyar
kanta muradi ya d'aura
ha'barshi
akanta
yana
sake
rungumeta tsam ajikinsa
dan
shi ka
yasan
irin farincikin
yake
ciki
a dalilin
ganin
da yayi mata
"you're
very stupid
baza
kiyi wa
mutane
shiru
shegiyar
yarinyar
mai
siffar aljanu
mara
jin magana" cikin
kuka
tace "ni ka rabu
dani
dole ne sai kun yi
rayuwa
dani
tunda
bakya sona bakya
son
farincikina
ku kyaleni mana
ai ba
dole sai muyi
rayuwa
tare
" tana
rungume ajikin
muradi
fito
daga
lugun
yana
jin wani irin
abu
ratsa
shi
duk da
yadda
take
turje
turjen
guduwa
tare da
cizansa
a hannu
amman
hakan
bai
sa ya
sausauta
rungumar da yayi
mata
har
sai daya karasa jikin motarsu
Samir
ya bu
e masa
bayan mota ya shiga
tare daita tana
makale
ajikinsa ko shigarsu
mota
bai sa ya saketa
ba dan yasan zata
iya
fallawa
da gudu ta
fita
ta d'ayan kofar
sai
da samir
ya kulle
ko'ina sannan
ya rabata
da jikinsa
yayi
shiru
for
5 second
yana
zaune
yana
kallonta da tsantsar
mamaki akan
fuskarsa
, samir yayiwa
motar
key yana cewa
"wai ya'akayi
kasan itace
?"naunayen ajiyar zuciya
sauke
yace " muje
gida
kawai
Samir
" tana jin haka wasu sabbin
hawaye
suka
shiga zubowa
daga
idanunta
muradi
ya riko yatsun hannunta
cikin
nashi
yana murzawa
a hankali
yana cigaba
kallonta
"me
nayi
miki
Kisna da kika
tsane
ni haka ?"
yasa
zaki
bata sunanki
a ranar aurenki ?" idan
kinyi
haka ne
dan ki kuntata
min
kisani
kanki
kika yiwa
domin
ko'ina maganarki ake
kin
gudu
a ranar aurenki zuwa gurin wani
kato ya karasa maganar
yana furzar da
iska
mai
zafi
sannan
yayi shiru yana
kallonta kafin daga baya ya numfasa ya cigaba da magana " yanzu
kike
son ayi
miki
dan ki kwantar da hankalinki ? "tsayawa ma tambayarta
kake
abinda za'a
mata
yarinyar da zaka shakewa
wuya ta mutu
huta
da bakincikinta
kasan kai da
kanka
kasheta da hannunka
kafin taga bayanka
"meye
ribata
a rayuwa
idan
na kasheta Samir ?" wani
bare
ma bazan
iya
kashewa
bare
ita kai common kuda
bazan iya kashewa bare mutun"
" tsaki
Samir yaja
sannan yace "wani gidan
zamu
yanzu tukunna
? "mu wuce
daita
gidanta
daga yau Kisna ba
zaki
sake ganin waje ba
"tunda
ubana ne kai ba
da zaka fadi haka ?
" Allah
dai
ya tsinewa danginka
rakakaf
albarka
wallahi
dan
kana damun
rayuwata zan kai kararka
wajen Allah saboda kana shiga rayuwata
dole ne sai kayi
rayuwa dani? Ko dole sai ka shiga lamarina ?
ya girgiza mata
kai "ba dole
bane sai
dai ke
ya zame
miki dole
ki rayu a karkashina tunda an rigada an bani ke
babu yadda
zanyi
ban da kuka da ca'bawa muradi bakaken maganganu babu abinda Kisna ke
faman aikin yi".
tun
akan
hanya
Samir ya
kira
gida ya sheida musu
anga
Kisna suma cewa
sukayi a wuce daita
gidanta gasu nan zuwa
zee , suna
isa bakin
tafkeken
get
din
bangaren
muradi Sanusi
mai
gadi
ya bude musu get
suka
shiga
muradi
kanshi ya fito daita ya riko
tsintsiyar hannunta gam cikin nashi
ya nufi kofar shiga
cikin gidan
yana isa bakin
kofar
yasa
hannunsa
jikin kofar
bude
yana gama
bude
kofar
saki hannunta
nuna mata
ciki da
hannunsa
ta cuge a bakin
kofa
taki
shiga ya tsura
mata
ido na second
biyu
yana sake bata umarni da
Idanunshi
amman
taki
shiga
On-execting
taji
ya sureta
yayi
ciki
daita
bai direta
a ko'ina ba sai a tsakiyar gadonta
tayi
wuri wuri
da ido
saboda duhun dakin
ya kwanto
jikinta
gbdy
kai
hannunsa
jikin
bango
kunna wutan
d'akin
kallon d'akin
ta shiga
saboda
tsaruwansa
lallai
mahaifinta
kashe kudi
sosai
acikin
sati
daya
kacal amman ita duk
banza
tunda
wanda
take so ya aura mata ba .
"duk
gudunki
da muradi
gashi sai
da kika
dawo
hannunsa me zaki cewa
Allah ?"tayi
shiru tana
kallonsa tana nazarin maganarsa tare da
e fuska
tamkar taga
mutuwarta
shi kuma
kallonta yake with
a broad
smile akan fuskarsa
auke
kai
tana
lissafin
rayuwarta da irin matakin da zata dauka
"karki
damu
kanki da dogon
tunani
komai yin Allah
, ni kaina idan akace
zan
auri
mace irinki
zan musa
dan haka ki dauki komai da sauki
kuma amatsayin qaddara kamar yadda na
auka , "mu din qaddarar juna
ne ban ce dole ki sone
tunda nima ba
wai
ina
sonki
bane
amman
least
mu mutunta aurenmu
"anya kuwa
zan
iya wani mutunta
aure ?
tayi
maganar
a kasan
zuciyarta sake
kallonta
taga
yayi
tayi saurin
kawar da fuskarta tana
jan dogon
tsaki
bai sake ce mata
Komai ba har sanda
muryar
'yan gidansu
ta karad'e
ko'ina
a gidan
har d'aki suka shigo suna kallonta
hade kafafunta guri daya
tare da
daura kanta akan gwiwowinta
taki
kallon
fuskar kowa. "ke
d'ago ki kallemu mara
mutunci har mu zaki tozarta akan wani jaki
can ?aunty ummi tayi magana cikin zafin rai
tana zuba mata rankwashi
amman tsabar
bakin
rai da miskilanci
irin na Kisna bata d'ago ba sai kuka data balle dashi
tana cewa "to wai
nayi miki
....?
"wallahi
dade banga yaro mara jin magana ba irin na Kisna abun nata ya wuce kuruciya ya dawo hauka .
" sa kai ne "
inji cewar mufeeda aunty
ummi
tace "sa kai ne
mana
da ciwa iyaye
mutunci
da nuna cewa basu
isa daita
ba " wanda
tayi na kuruciya wannan an san kuruciya ne
amman yanzu tasan ciwon
kanta ganganci takewa mutane
ita lallai sai
abinda take so shi zata yi
wallahi muradi idan baka ci min uban yarinyar nan ba
sai
naci
naka .
zahra tace "wallahi kuwa ka gyarawa shegiya
zama
tasan da da yanzu ba daya
bane"
haka
sukayita mata fada shi
dai
muradi yana tsaye a jikin
mirrow
rungume
da duka
hannuwansa a qirji ya harde kafafunsa
yana sauraransu
yana kallonsu
sai
kusan shabiyu
da rabi
suka bar
gidan
suka
wuce tare
madu muradi
kulle ko'ina
ya dawo d'akin
tana nan
takure a yadda suka fita suka
barta
ya hawo
gadon ya
kwatar
daita
ajikinsa ya kasa barinta
ita ka
dan
ji yake
tamkar zai sake
nemanta ya rasata , zuciyarsa
na wani
irin
dokawa da matsanancin
karfi
cire mayafin data
nade kanta
d'aura
hannunsa
bisa suman
kanta daya sha gyara
zubo har gadon bayanta
yana shafawa
yana
sha
kamshin
turarenta
da'aka
mata amfani dashi
na amare
mai tsananin
kamshi da ratsa
zuciya
, ita kuwa sai
kokarin zare jikinta take
nashi
tana sheshekan kuka bayan kanta ya kamo sosai ya manna a daidai
saitin qirjinsa
dake
bugawa da matsanancin
karfen
gaske
yana maida
numfashi , a hankali yake jin
wasu irin abubuwan
a gaba-daya ilahirin jikinsa
suna mishi yawo tare
bin kowani jijiya
dake
aiki
ajikinsa
kamshi
jikinta dake
kawowa
hancinsa
ziyara yasa shi Lumshe idanunshi
" duk
yadda taso
raba jikinta da nashi
kasawa tayi
hakan yasa
ta dai-dai ci daidai
qirjinsa ta gantsara
masa
cizo yana jinta ammman ko
kwakwaran motsi bai yi ba
har sai data
gaji
dan kanta ta hakura
sannan ya saketa ya
tsura mata ido yana jinjina
girman fitina irin
nata
fitannaniyar yarinya ce
ta bugawa a jarida "ki fada min me kike so zanyi miki
dan ki kwantar da hankalinki
ki daina wannan guje gujen
wallahi
kisna wata rana zakiyi nadama abubuwan da kike dan wannan rayuwar bata
dace dake ba ?"ka sakeni
shine kawai
bukatata wallahi muddin ka sakeni kaf duniya bani da
masoyi kamarka kuma bazan gushe ba gurin maka addu'a".
shiru
yayi kawai
yana kallonta
na tsawon lokaci
sannan
ya numfasa yace
"that's ol what
you want from me ? "ta gyada masa kai alamun "eh
"shikenan
ki kwantar
da hankalinki an gama idan dai wannan ne damuwarki
amman ki bani lokaci kadan dan kada
hankalin
iyayenmu
ya tashi
very soon zan miki abinda kike
bukata
yanzu ki kwantar
da hankalinki kiyi wanka ki kwanta ki huta
kinji
yana
gama fadar
haka
mike ya dawo
parlour
kwanta akan doguwar kujera
yana
tunanin irin
rayuwar da za'a gudanar acikin gidan farinciki ko akasin haka .."
Kisna
bata
runtsa ba har
sai da ta kira
musa
waya
ya tabbatar mata
yana asibiti tare da mahaifinsa
itama ta tabbatar masa a inda take
yaji babu dadi a ransa
har ma yace" me yasa
bai mata masauki
agurinsa "wallahi dana san zasu ganki dana kai ki ogba na boyeki "
sun
dade suna hira a karshe
yace karta kuskura
ta bawa muradi
kanta
domin shine mutumin
daya fi dacewa da
rayuwarta sun dade suna
yiwa
junansu
alkwaruruka
sannan sukayi
sallama
ta kwanta
zuciyarta fesss
washegari
gidan
ya cika makil
da 'yan'uwa amman
Kisna
taki fitowa hasalima
kulle kofar
akinta
tayi
juyin duniya mutane sukayi ta bude suga daki
taki bude kofar
har suka gaji
suka rabu daita
su aunty ummi
suka
kawo mata sauran
kayayyakinta
da frem frem
dinta datazo dashi daga
London suka duba
kitchen
abinda
bai yi
ba suka
sake gyara mata
dan
daman tun ranar
juma'a
aka
kawo kayanta ,
kayan
zata saka
biki
kawai
aka bar mata a gida
suna
gamawa da gurinta
basu bi ta kanta ba
suka shiga
gurin
zee daga nan suka wuce gida
,akwai
komai na
abinci a cikin store babu abinda dady bai zuba musu ba
daga ita har zee dan a qalla
kayan abincin
dake cikin store dinsu
zai kai shekara biyu basu
cinye ba
shiyasa muradi bai
damu kanshi da shiga
lamarinta
ba,
yasan
dai duk tsiya bazata
bar cikinta da yunwa
ba shi dai fatanshi
ta zauna lafiya
bayan
kwana biyu
da tarewarsu
birkila
dan
kara masa
tsawon
katangar
gidan
gaba-daya ,ana tsaka da aiki
Kisna ta
fito haraban gidan sanye da doguwar riga light purple
tana yatsina
fuska ,
ta kalleshi sama da kasa
a wulakance
daga shi har masu aiki taja tsaki tace "dama ka daina wahalar da kanka da kudinka dan Kisna ba mazauniya bace
ko ta kan
iska ne
sai ta bar gidan nan idan tafiyarta tazo
ba katanga
ba ta k'arasa maganar tare da
komawa
ciki
tana cewa" aikin banza kawai malam
a haka zaka kare a wahale".
Bayan
sallah
isha'i
yayi wanka
fito sanye da singlet
boxer
iya cinyarsa
zauna
akan
kujerar
dake zagaye
parlour'n ,ta fito daga ita sai
wata
yar
riga
wacce
ita da
babu
duk daya
wuce
gabansa tana kad'a
masa
jiki
ta shiga
kitchen
kunneta manne da
waya ga dukkanin alamun
da musa take
waya
dan ko bata ambaci
sunansa ba zai iya ganewa da kalmomin bakinta
,yasan za'a
rina
daga
irin rainin datayi masa da kuma rashin daukar
aurensa da daraja
da tayi ,
zuba mata
idanushi
yana kallonta
har ta
karasa shigewa
kitchen
bayan kamar
minti
uku
ta fito hannunta rike da plet da wani
farin laida wanda da gani abinci ne na order
ta zauna nesa ka
dashi
akan kujera kuma
har
lokacin Idanunshi na kanta ita kuma jin Idanunshi dake yawo a jikinta
bai sa ta daina wayarta da musa
ba, ta daura plet da laidar akan center table ta sake jawoshi
gabanta tana kokarin
bude laidar kuma still wayar na kunneta
ya kasa hakuri ya bude bakinsa ya
fara magana
tamkar mai koyon
magana cike
da jin
tsoro "da wa
kike
waya
haka "? tayi
masa banza
ta juye abinci a plet