← Book details Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 2 OF 24

fara

Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 224 min read

buga wasan
,ina
irin naki wasan
yake ?"yayi
magana
yana
tsareta da idanushi
tare da tsuke
aramin
bakinsa
"Okay a she
fa yanzu son Aliyu ake
baza'a
iya aikata komai
ba , amman zan so
ki fito da salon
iskanci
da kika iya kala kala
sai
mu buga wasan mugani
cikin ni dake waye
zai yi nasara ".
"babu abinda zanyi
har kullum
hakuri
zan cigaba da
baka saboda nasan ...... " yi
min shiru
munafukar Allah kawai
hakurin
ubanki zaki cigada da bani
? tayi saurin
girgiza masa kai jikinta
na rawa
wallahi kika sake bude wannan rubabben bakin naki da zumar bani hakuri sai Kin
dawo ball a gidan nan , dan na dinga kwallo da kanki kenan
har sai kin mutu
.."Tsit tayi tare da sunkuyar da
kanta kasa
tana sauke numfashi ,"mai mugun hali kawai ya fada yana fad'awa saman gadon ya talla'be kanshi da hannunwansa duka
ya runtse idanunshi gam yana jan dogon
tsaki ..."
daga
rana
bata sake
samun
canji rayuwa daga Aliyu
ba, tsananin
yafi
na wanda take
ciki , kuskure ka
an duka
zagi
ga azabar yunwar
da yake mata, sai ya
fita tun
safe ya barta
babu abinci , sai idan ta roki mai
gadi
ya taimaka
mata dashi
a rana sau daya take cin abinci ,
kafin
kace
me ta
zabge
tayi wata
atuwar
rama sai dogon hanci da wuya
,a qalla sai
datayi
sati
biyu a kasar , sannan wata ranar lahadi
yace ta shirya
dan
shiga
kasuwa shima
darajan
nasir taci if not
haka
zai barta tayi rayuwar yunwa
daga karshe ta mutu ya huta
yana
zaune
cikin motarsa
kiran
beaz
330
hannuwansa
akan
stearing , ganinsa cikin mota ya hana escout dinsa harama biyosa dan duk sanda yayi haka baya nufin yana da bukatar rakiyarsu , ta fito jikinta
sanye cikin doguwar riga marun colour
har kasa mai zanen
fulawa
milk colour tun
daga wuyar rigar har zuwa shashin dukiyar fulaninta ,rigar tayi mata kyau sosai ,kafafunta sanye cikin flat shoe masu matukar kyau , babu
kwalliya a fuskarta sai
powder data dan shafa, ta shafawa lip's d'inta
Whit lipstick
duk da ta rame sai dai hakan bai hana kyawun da Allah yayi mata fitowa ba ,ta fito haraban gidan tana taku
a natse kamar koda yaushe
bude murfin mota ta
shiga cikin dari dari ta
zauna
batare da ta sa seatbelt
ba , ya murza stearing
din motar
take mai gadi ya bude musu makeken get din gidan
suka
fita .
a hankali motar ke gudu akan titi
ta
an juyo inda yake
ta kallesa yayi kyau
sosai , komai nashi irin
nasu
aryan ne babu abinda
suka bari nasa , ya
juyo ya kalleta ya
auke
idanunshi
yana jan
tsaki "mayya kawai ji yadda
ta kurawa mutu ido kamar zata cinye mutu
,burki
yaja
aiko gabad'aya
ta gigice ta zubo
jikinsa dole yasa ya tsaya ba dan ya shiryawa hakan ba
yana kallonta , a fusace yace
"kina hauka ne
,ki sanya seatbelt
mana "am sorry ta
fada tare da janyo seatbelt
ta sanya tana kallon
wani bangare "komai
yayi kyau yake masa
zan cigaba da hakuri
kai nasan wata rana zaka sauko ka
soni ?"
Duk
wani
abun bukata a gida
bangaren abinci babu
wanda
bai siyo ba sai
daya
cika bayan
Boot d'insa
sannan suka
auki
hanyar dawowa gida , akan hanyarsu
tace "ina bukatar waya da
sabon layi
ina son nayi waya
da mummy ".
banza
yayi mata cikin haka
taga wani guri da'ake
siyar da
waya da layin
waya tace "yauwa dan Allah ka tsaya ka
siya
min , ya tsayar da motar
kamar abun arziki yana
gama tsayar da motar
ya sauke mata
yatsunsa biyar
a fuskarta "shiga hankalinki
baki isa kisani yin
abinda banyi niyya ba, duk abinda kika ga nayi
na gadama ne wawiya
mara
kamun kai kawai , kina wani hauka kamar tinkiya
, ke din da bakowa bace , ba matsayi
gareki
a zuciyata ba ,dake da jaka
daya
kuke
agurina , ya kai
hannunsa ya murza stearing
ya cigaba da tuki
har suka karaso gida kuka
take
kamar wacce akace uwarta da ubanta
sun mutu yana gama
daidai tsayuwar motarsa
ya bude boot
fito ya shige ciki abunsa ya barta ..
yana zaune a parlou'n ta shigo
fuskarta tayi jajur
kwayar idanunta sunyi luhu
luhu sun kod'e har ta
kusan gifta shi ya hard'e
kafarta tayi kasa
luuuuuuuu
zata fa
jikinsa
, bai san yadda
akayi
tarota
ba aikuwa
hannuwansa duka suka
sauka akan
dukiyar fulaninta
wani irin shock yaji a gabad'aya jikinsa
, idanuwanta ta tsura masa tana kallonsa a tsorace ,
hakan yasa yayi saurin cire hannunsa "ya'akayi hannuna ya kai jikinki "?
yayi maganar cikin
acin rai
zuciyarsa
na wani iri
zafi ,mikewa
tsaye yayi
jikinsa na rawa
yana mata
wani
irin
kaskantacce kallo mai razana
duk wanda aka yiwa shi
"ba
tambayarki nayi
ba kika min shiru" ya'akayi
hanuna ya kai wannan banzar jikin naki
"wallahi
ban bansani ba nasan dai san
zaka taimaka min
hakan ta faru "
"meye shi hakan ya faru yanzu
tayi saurin girgiza masa kai idanunta na ciccikowa da ruwan hawaye ta samu guri zata zauna" uban wa zai
kwaso miki kayan ?" ta kalleshi da sauri hawaye na zubo mata . "oh kina tunanin ni ne zan shigo miki da kayan
bayan naje nayi wahala na siyo da kudina ?"
"bance
shigo dashi
ba amman dan Allah ka bawa
mai gadi umarni ya
shigo dashi jikina ciwo yake "ubanki da ciwon jiki
dan Allah malama tashi kije ki kwaso
sai na maidake kaskantacciyar baiwa a gidan nan
, duk wata babbudewa da cikar iskar
da kike takama
dashi sai na sauke
miki shi
,ya
zira hannunsa
cikin aljihun wandonsa
ya zaro
wayarsa ya soma danne
danne .... ...."
Juyawa
tayi
jiki a matukar sanyaye
koma
haraban
gidan ta k'arasa bayan
motar ta bu
ta soma fito da caton din monster
fury
energy, lamunsa ne
yana bala'in son
shi
ya kusan carton goma , ta fito dashi ta kai kitchen
dawo ta
auki
carton din ruwa
shima
guda goma ,sai kayayyakin
amfani shikafa
manja mangyada
da dai sauransu , gabad'aya ta ha
gumi
tana cikin aikin
Safiyya
ta shigo gidan da sauri ta karaso gareta , ta dafa kafad'unta a tsorace ta juyo
ganin Safiyya
ta sauke naunauyen ajiyar zuciya
tana fad'ad'a fuskarta da murmushi "
a she kice ?" ta gyada mata
kai ",abinda zaki saka
mai gadi ya
shigar miki
dashi shine kike yi da kanki
,"kai
ai babu komai zan iya ai ne shiyasa
"zaki iya ko wannan
mugun mijin naki
ya sakaki , kalli idanunki kamar ma
duka yayi miki , kai bama kamar bane marinki yayi ko? "
"Karki damu dani plz mu shiga ciki ta
auki
wani kwali
guda biyu muje ko "bari
na tayaki safiya
ta
auki wani
kwali
tare suka shiga parlou'n basu iske
Aliyu ba ya hau sama
tare suka kwashe kaya
sannan ta tayata ajiye
komai a mazauninsa
,suna aikin Safiyya
na zargin Aliyu"Allah yana sama yana
kallon abinda Aliyu yake miki shi zai kwatar miki
hakinki
,kuma inshallahu
nan ba dadewa
ba sai ya girbi abinda
ya shuka
,mugu azalumi
kawai ,kisna tayi dariya tace ayya Safiyya ki daina fadar haka babu abinda zai sameshi inshallahu , mijina mutumin kirki ne wallahi wannan abinda
ya faru a tsakaninmu ki
auka qaddarata
ce haka , tayi
tsaki
"lallai yanzu har wani yabonsa kike ? "To ai bashi da laifi wallahi, bana ganin laifinsa hasalima zuciyata sake qaunarsa take "tab gaskiya zuciyarki bata miki adalci ba " ......
Har kusan shida Aliyu bai sauko ba, tare da
Safiyya
suka da dafa soyayyiyar taliya wacce taji salad garbage da carote da soyayyen nama kaza sai dataci sannan
tayi mata sallama ta wuce.
bayan
safiyya ta wuce ya sauko yana mika ha
e da
salati ,ko kallon inda take
bai yi ba , ya zauna ya dauki remut ya kunna tv
ya janyo jakarsa ya fito da
computer
d'insa ya kunna
ya soma duba sakonnin mutanen dake kaunarsa
wasu yayi maida martani wasu kuma ya wuce , ganin haka
yasa
ta mike ta shiga kitchen ta dauko kular
data
zuba
masa abincinsa , ta daura a tire da ruwa da fury
dauko
fito , ta ajiye akan
table din da computer
dinsa ke kai.
ya d'ago
kyawawan idanunshi ya zuba mata yana
kallonta, murumushi tayi masa mai narkar da zuciya tamkar ba ita ce ta gama cin azaba a hannunsa ba
dumple d'inta ya lotsa hakan yasa ta
ara kyau
"kaci
abinci
sannan ka cigaba da aikin "baza'a ci ba , ki
auke
abincinki
yanzu
kafin nayi miki rashin mutunci "dan Allah ni da
kaci
idan ka gama ci sai ka min rashin mutunci ,kalli yadda ka
rame kaima, kaki
kwantar da hankalinka
kaci abinci mai nauyi
kullum daga cake sai snaks ...."
Ai ko
gama
rufe bakinta bata yi ba taji gabad'aya kular
abinci
ajikinta , a firgice
take kallonsa tana kakkabe abincin , duk jikinta
baci da
taliya
cigaba
kakkabe jikinta tai
Allah yasa abinci ya
an sanyi "bana bukatar komai daga gareki ke ce
mayar abinci
gashin nan kiyita fama , duk ranar da kika sake min tayi
abinciki da bai
dadi
,dan nasa ba iyawa
kika
yi ba , yawon gantali bai bari an
tsaya an koya ba , sai na kasheki da duka stupid Kawai mai kama da siffar
maciji "...
"duk yawon gantalina dai da
darajata
ka ........"
Saurin katse
maganarta
tayi ta kwasa aguje saboda
arin
mikewa da yayi
"da ki tsaya mana kiga yadda zanyi dake
aramar mara kunya
? "Kuma wallahi
ki dawo ki gyara gurin nan
minti goma kacal
na baki
,ya dauki computersa
ya fita zuwa haraban gidan
e motarsa
ya shiga ya cigaba da aikinsa ....
Bayan ta gama aikin gyara
garin daya abinci
ya 'bata
d'aki ta koma
tayi
wanka ta sako wata doguwar riga milk colour kusan yanayinsu daya data safe data saka sai dai ita wannan
mai karamin hannu
ce ,kuma shara shara dan kana iya hango jikinta bata d'aure gashin kanta ba tabarshi
ya zubo gadon bayanta
ta koma parlou'n ta tsurawa
tv ido
wanda a zahiri ba kallon take ba hankalinta na gareshi
bai shigo parlou'n
ba sai bayan
isha'i
auke kanshi
yayi ya hayewarsa
sama ,yau ma
bacci suka yi kamar yadda suka saba, tana kan gado yana kan kujera yayinda baccin nata ya kasance rabi da rabi tana yi tana bu
e idanunta akan shi ,shi kuwa tsakaninaa da Allah
yake sharar baccinsa
sai tayi kamar ta sauko ta kwanta ajikinsa sai
zuciyarta ta gargadeta a haka har bacci bawon yayi awon gaba daita.."
*****
Washegari
Tsaye
yake a gaban dress mirrow ,jikinsa
sanye da rigar
wanka
yayinda hannunsa ke
rike
towel , ya cire rigar wanka ya
goge sumar
kanshi da
fuskarshi
yabi jikinsa
da lotion sannan ya feshe jikinsa da turaruka masu sanyi kanshi
ya tsuke cikin
suit
baki masu matukar da tsada , ya da'ura
agogon
dimond a tsintsiyar
hannunsa ,ya dauki culmb ya
gyara sumar
kanshi
,yana
arin
aukar briefcase
dinsa
shigo d'akin
tana
rausaya wanda ya zame mata jiki
dan
idan basaninta
kayi tun asali ba
,zaka
auka yanga take
,wata hadaddiyar riga ce har kasa ajikinta rigar tayi matukar yi mata kyau sosai kamar dan
ita akayi , abunka ga farar mace sai rigar ta
haskakata sai kamshi take zubawa " fuskarta
auke da murmushi tace amincin Allah ya tabbata a gareka mijina
barka da Safiyya ,ina ta sauri nazo na shiryaka shine har ka shirya ko ? " ta fad'i hakan tana kallonsa tabe baki
yayi yana jan
dogon tsaki yana tare da d'aga
mata hannu yana mata
gargadi sannan
maida hankalinsa ga kofo
ta kai hannu zata amshi briefcase din hannunsa "bana
bukatar hauka plz
yabi gefenta zai
wuce , tabi bayansa da kallo "ka
an kadan dai tunda ka sauke ra'ayin
barin wutan lantarki a kunne ka siyo kayan abinci yau gashi ka manta baka kulle kofa ba
wata rana zaka canza tana cikin zance zuci
ya dawo d'akin , gyaran murya
taji
har ta tsorata ", dauki
abinda zaki
auka
zan kulle d'akina
....."
Domin bukatar karanta novel dina kyauta a sauke manhajar Aysha a bagudo ta hanyar shiga wannan link din dake kasa*
https://play.google.com/store/apps/details?id=aysha.a.bagudo.all.books.pro
Mmn sudaus[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DAKAI

Free Page 5
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukatar karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 ,Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalmi, getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan
aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
....Numfashin juna suka cigaba da zuka da kamshin jikinsu , ta lumshe idanunta tana jin wani irin yanayi da bata ta
a jin irinsa ba sai akanshi , a hankali taji ya soma ta
a wani bangaren na jikinta cikin wani irin salo da shi ka
ai ya iya , ta narke sosai tana kallon idanunshi dake rufe tare da amsar sakoninsa masu tsuma zuciya da tsantsar jiki , hannun rigarta yake
arin zamewa har yayi nasarar zamewa batare daya sani ba brest d'inta
aya ya bayyana, numfashinta dake sama da kasa ne ya nemi tsayawa , gabad'aya ta tsorata ,ta zaro idanu jikinta na
aukar rawa cikin tsananin tsoronsa ta kai hannuta zata maida hannun rigarta ya sake yin wani yuyi sai ga hannusa akan dukiyar fulaninta ya kife, wata irin razananniyar
ara ta saki da karfi aiko ya farka a firgice daga baccinsa suka ha
a ido ta saki ihu , shima tsorata yayi da ganinsa kwance a jikinta ya zabura ya tashi ya zauna dafe da qirjinsa , ita kuma ta duro daga kan gadon da sauri ta tsaya tana haki jikinta na wani irin kad'awa tamkar mazari ta dinga sauke numafashin sama sama ".
Ransa a matukar 'bace yace " Ki fa
a min abida kike anan kafin na sauko na fasa miki kai yanzu ? " muryarta cike da in ina tace "ni ni na kwanta ne saboda na kasa bacci dan ban saba kwamciya a kasa ba ,kuma ina kwantawa kusa da kai , kawai naji ka rungumeni ajikinka ka soma wa .. .....
Mugun kallon da yayi mata ne yasa ta kasa k'arasa maganarta , ta qame guri daya ta buge da wasa da yatsun hannunta ,sai dai idnnunta na kanshi tana kallon sansar jikinsa, dan gabad'aya yanayinsa ya sauya a cikin lokaci kankani, ya zuba mata idanunsa kamar zai cinyeta dan bakinciki "me kika ce yanzu ? tayi shiru tana ci-gaba da wasa da yatsun hannunta qirjinta na dokawa da matsanancin karfi " what do yau say ? ya sake aiko mata da tambaya jikinsa na tsuma "have you lost your mind ?" ya fad'a a fusace cikin tsananin
acin rai tayi shiru tana dubansa cikin tsoro sai dai kamar tayi dariya amman ta danne dan tasan abinda dariyar nata zai jawo mata " .
"kawai ki fito ki fa
a min ba zaki iya kwanciya a kasa ba saboda kina son ki ra'bi sansar jikina ,"shikenna bari ni na bar miki gadon na koma kasa na kwanta dan bazan iya da jarabanki ba "ya yaye bargon daya lullube rabin jikinsa dashi yana kokarin saukowa tace "no no kayi kwanciyarka kawai ni zan kwanta a kasa ta
auki pillow da bargonta ta wuce ta ajiye pillow da karfi akan shimfid'arta ranta a jagule ta zauna "you can be comfortable there ta fa
a tana kwanciya tare da d'aura kanta akan pillow ta lullube jikinta banda kanta ta rungume hannuwanta a qriji tare da juya masa baya ,tayi shiru tana kallon bangaren kofa ."
Pillow ya janyo ya makale ajikinsa gam yana fidda numfashi sama sama yana kallonta ,a hankali ya matsa baya ya jingina bayansa da abun gado yana furzar da numfashi mai zafi "wawiyar yarinya kawai mara kamun kai , duk yadda nake gudunta taki tayi hankali bare ta fahimci bana bukatarta a rayuwata , i have to take care of my self before she rape me " ya fada yana sake kamkame pillow ajikinsa tare da runtse idanunshi saboda kanshi bai daina masa ciwo ba har lokacin gashi damuwarta tasa ciwon ya karu ."
a natse ta
an d'ago kanta ta gani ko ya koma bacci idanunshi biyu ta gani tayi saurin maida kanta ta runtse idanunta , dukkaninsu kankame pillow suka yi ajikinsu suna jin wani irin sauyi na dabam a sansar jikinsu sakamakon had'uwar da jikinsu yayi "my goodness why am feeling about him koda yake ai ni ba itace bace kuma ba ruwa ne ajikina ba ya kamata zuwa yanzu naji fiyye da haka ajikina, dumin jikinsa mai laushi ka
ai ya isa ya haddasawa mutun jin tsananin sha'awarsa " duk yadda kake guduna aliyu dole kayi rayuwa dani dan zan zame maka karfen kafa duk inda kake zan kasance tare da kai , zan hana zuciyarka sukuni , zan ruguza duk wani shirinka akaina ya zamo zuciyarka bata da hutu da yancin kanta har sai kasance tare dani , kusan karfe ukun dare tana kwance tana tunani abinda zata yi domin mallakashi da komai nashi , a hankali ta tashi tana sauke ajiyar zuciya ta koma saman gado ta kai hannu kan hannunsa taji jikinsa yayi sanyi wannan karon bacci mai nauyi fiyye dana d'azu ne ya daukeshi ta yaye bargon jikinsa ta soma balbale botiran gaban rigarsa ta kwanta a saman fad'ad'd'en qirjinshi dake kwance da kwantaccen gashi sai kamshi yake ta zame rigarsa gabadaya fuskarta na fuskantarshi bakinta ta kai daidai gefen wuyansa tana shinshinawa kafin daga bisa ta kai cikin kunneshi tare da ha
e hannunwansu guri daya tana cigaba da tsotsar kunnenshi ,wani irin numfashi yake fitarwa yana ware kafafunsa, ta cire bakinta cikin kunnenshi ta kai bakinsa sai data tsotsi bakinsa sosai kafin ta cire bakinta ta kamkameshi tana maida numfashi ,ta lullubesu da bargo a hankali bacci ya
auketa kwance a saman jikinsa .
har gari ya waye tana kwance a saman qirjinsa tana sharar bacci a hankali ta fara motsa hannunta da fuskarta har ta bu
e idanunta taganta kwance ajikinsa , sama tayi da idanunta tana kallon fuskarshi kana ta mike zaune hannunta
aya a saman qirjinsa shiru tayi tana cigaba da kallon kyawawar fuskarshi dake zagake da kasumba ka
an baki mai sheki da
aukar hankali, shi kuwa bacci yake hankalinsa kwance "duk bala'inka sai da muka kwana a guri daya ta fada a kasan ranta murmushi ne ya bayyana akan fuskarta ta matso ta kai bakinta goshinsa ta sumbata tana murmushin jin dadi sannan ta juya bayanta ta fito daga cikin bargo ta zuro da kafafunta da niyyar saukowa daga kan gadon taji kamar an riketa ,dan dakata tayi ta juyo a hankali ashe kasan rigarta ne ya malake a karkashin hannunsa, ta kai hannu ta
an daga hannunsa a hankali ta zare rigarta ta lalla'ba ta ajiye hannunsa dan kar ya farka ya ganta ta gyara masa bargon fuskarta
auke da murmushi sannan ta sauko ta tsaya bisa kafafunta idanunta na kanshi ,a natse ta k'arasa jikin window ta zuge labulen window ta rufe sosai saboda sanyin da d'akin ya
auka ta juyo ta tsaya tana kare masa
kallo daga inda take tsaye ,a hankali ta soma takowa qirjinta na bugawa da matsanancin karfi ,ta
auke Idanunta akanshi ta nufi kofar bayi ta bu
e ta shiga tana sauke numfashi da kyar, ta d'auro alwala ta fito ta dauki hijab d'inta ta zira ta shimfida sallaya ta tada sallah koda ta idar ma bata tashi ba zama tayi tana addu'a akan Allah ka karkato mata da hankalinsa ...."
A hankali ya bude idanunshi tare da yin mika da salati ,ya yaye bargon jikinsa ya mike ya shiga bathroom yayi wanka da ruwan dumi ya fito,tsaye yake a tsakiyar dakin bayan ya fito daga wanka ya shirya cikin riga dark blue mai gutun hannu da bakin wondo jeans yayinda hannunsa ke rike da Kayan daya cire yana
arin tattarasu dan kaisu laundry ta shigo d'akin bakinta
auke da sallama jikinta sanye cikin riga da siket na tamfa super holland dinki yayi matukar tsayawa ajikinta haka ma siket din ya zauna mata sosai duk da bai wani matseta ba amman dai ya zauna sosai ajikinta sai kamshi turaren humura da wasu turarukan take , da kyar ya iya amsa sallamar da tayi a ciki ,shima dan yasan mahimmancin sallamar ne bancin haka babu abinda zai sa ya amsa mata ."ta karaso ta tsaya gabansa "good morning Mr A yana jinta yayi mata banza ,zata amshi kayan hannunsa ya fixge yana d'ago kanshi "wai mahaukaciyar ina ce ke ? " zan lalata miki fuska fa matukar baki kiyayeni ba" ya fad'a cikin zufin zuciya . "
"Saboda baka sona ba ".
"exactly kamar kin sani, kuma tun da kin san da haka sai ki daina shiga rayuwata ko kusantar duk inda nake dan bana bukatarki kusa dani .
"Wannan zancen naka ina da ja, ka dai san dalilin da yasa kake guduna ,ba komai bane sai dan na zama wani bangare na rayuwarka shiyasa kake gudun duk wani abu da zai had'amu guri daya saboda yanayinka na sauya wa ? tayi maganar tana murmushin mugunta
Shiru yayi mata yaki cewa komai dan wani iri tuttukin bakincikin sosai yake ji akan furucinta ,shiru itama tayi tana sakar masa murmushinta mai matukar kyau wanda ke sake bayyanar da ainihi kyawunta " wai ma me nayi maka da har kake min irin wannan tsanar ? " Kana treat dina Kamar baka san daga inda na fito ba ? Kana kokarin kasheni dan ka yiwa iyayena hasara , dan nasan kai baka da hasara ko mutuwa nayi".
Tayi kasa da muryarta sosai " nasan nayi maka kuskure a baya na kuma roki ka yafe min abinda nayi maka "ai abinda bazan taba miki ba kenan yafe miki ba ? " ya fada yana mata kallon sama da kasa, "babu abinda baki min ba na shanye na had'iye na danne zuciyata nayi hakuri " you treat me the way you like I can't forgive what you did to my life , I cant forgive you kisna Kuma bazan taba mika miki ragamar rayuwata ba ,kin kashe min gudan jinina kisna ......."
an da zan fara samu a duniya abinda nafi so nafi qauna abinda nake ji duk duniya shine gatana kuma yan'uwana ko zan iya yafe miki akwai abubuwa dayawa da kika min arayuwa wanda bazan iya yafe miki ba , na sha yafe miki a duk sanda kika min wani abu saboda nasan duk randa hakina ya tashi tambayarki bazaki ji dadi n rayuwarki ba, na yafe miki abubuwan da kika min amman ban da zubar min da cikina da kikayi ,a yanzu bana bukatar komai daga gareki illa ki fita rayuwata dan bana son ganinki a duk inda nake kiyi rayuwarki nayi tawa simple as that "
"Duk abinda kace nasan haka ne amman kuma ai na baka abinda kafi so da bukata a rayuwarka sannan duk yadda ka kai da kina bazaka ta
a kankareni daga rayuwarka ba dan ba'a canzawa tuwo suna.." banza yayi mata tamkar bai jita ba dan ya fahimci inda maganarta ta dosa yadda ta tsura masa ido ko kiftawa bata son yi yasa ya dinga jin wani abu acikin zuciyarsa yana shawagi " idanunta ta lumshe tare da matsoshi sosai kamar zata shige jikinsa " maganar had'uwa ko kusanci mr A tuni an wuce gurin dan samun su aryan da arif ma wani ...."
"Enough kisna banason jin komai Karki sake danganta min ya'yana dake" ..
Ajiyar zuciya ta sauke tana sake gyara tsayuwarta "shikenan bazan sake ba amman ka tausaya min dan Allah ka manta da abinda ya faru ina sonka aliyu ina son komai naka most especially kyawawan halaiyenka ,kana da kyakkyawan zuciya, zan baka mabudin zuciyata Aliyu ka bude ka shiga duk inda kake so ba dai bakincikinka kiyayyar dana nuna maka bane ? "Yau ga kisna agabanka tana rokonka tana furta maka kalmar so da bakinta ".
Ya d'ago idanunshi da suka wadatu da zara zaran gashin ido ya zuba mata kana ya maida kanshi kasa yana cewa "ba fahimtar abinda kike fa
a nake ba ,zai fi dacewa kiyi shiru da bakinki ko ki kama gabanki "
"dan Allah ka fahimceni zuciyata ta cika da dimbin soyayyarka tare da qaunarka gabad'aya so nake ka bude kofofin zuciyaka sannan ka amince na shiga, ka soni tamkar yadda nake sonka yanzu ...."
Da sauri ya sake d'agowa yana dubanta duba mai cike da matsanamcin mamaki ya kada kai yana tabe baki "ban yi mamaki ba ta yadda kike da careless din bude zuciyarki ga duk namijin
daya ga dama zai shiga batare da shamki ba,Koda yake ba abun mamaki bane sbd dama haka kike , idan ya kasance zuciyarki a bu
e take ,to ni tawa Zuciyar a datse take bana tunanin har wata mace zata samu shiga ,babu soyayya kowace mace a zuciyata bazan iya saka kaina a sawun mashirmanta ba yayi gaba abunsa yana dafe da kanshi dake sarawa ta biyosa tana
arin kamo hannunsa ya fixge tare da juyowa ya sauke mata mari guda daya mai kyau a fuskarta irin marin da akewa lakabi da 'barin makauniya ya damki makoshinta yana huci , "zaki sake kuskuren kai hannunki jikina ?"
"Nace bana so i don't like it ,live me alone ya k'arasa Maganar a fusace ,take ganin kisna ya dauke sakamakon marin da yayi mata ga wuyanta daya shake da kyar numfashi yake fita gaba-daya bata wani ganin kirki duk ta dimauce ta gigice bata ganin komai bata jin komai har sanda ya saki wuyanta tare da tureta yasa kafa ya shureta "daga yau kika sake gangancin kai hannunki jikina zan lalata miki rayuwa zan 'bata wannan kyakkywar fuskar da kike takama dashi ya karasa maganar yana kwafa da kyar ta samu ta sauke ajiyar zuciya da karfi ta rike wuyanta da har lokacin take jin rad'ad'i wani sanyi taji yana tsiyoyawa daga hancinta ta kai hannu ta tabo tana dubawa jini ta gani "ka
an kika gani muddin bazaki fita daga rayuwata kiyi rayuwarki ba irin wannan izayar sune hukuncinki ,kiyi rayuwarki nayi rayuwata shine zaman lafiyarki a cikin gidan sabanin haka kuma kinsani ". yana gama magana yayi parlou'n kasa ya kwanta yayi pillow da hannunwansa duka ya daura
afarsa daya akan daya yana girgizawa baya jin zai iya fita zuwa ko'ina saboda zazza
i da yake ji itama kwanciya tayi akan gado wasu zafafan hawaye na bin kuncinta "na *cutar da kaina* me yasa nayi masa abinda nayi ?"Me yasa banji maganar Samir ba a lokacin da yake nuna min illar abinda nake ? me yasa baji maganar aunty Aysha ba "? yar'uwata ta fada min gaskiya tayi min nasiha ta fada min wata rana zanyi dana sani gashi ina yi ..."
" mai yasa na biyewa aunty Afra gashi ta Kai ni ta baro ta barni Ina girban abinda na shukawa zuciyarsa ni
aya , kuka take sosai har da shesheka ta mike zaune tana tunanin abinda zai ci "ko kinyi masa tayin abinci bai zama lallai yaci ba zuciyarta ta fa
a mata haka "amman ai bashi da lafiya ? ta yiwa zuciyarta tambaya "ki rabu dashi har zuwa sanda zai huce umarnin zuciyarta tabi ta koma ta kwanta tana sauke ajiyar zuciya tana tunanin kalmamin daya fa
a a sakwanin da suka gaba "babu soyayyar kowa a cikin zuciyarsa kenan itama nawal din ba sonta yake ba ? ba sonta yake ba zai aureta yana duk sonta "ina ma zai zamo da gaske babu soyayyar kowa a zuciyarsa kamar yadda ya fada haka ta dai dinga saka da warwara a hankali har bacci ya
auketa ."
sai kusan karfe
aya na rana ta farka ,taji fuskarta tayi mata nauyi ta zuro kafafunta ta sauko ta tsaya gaban mirrow gabanta ya fadi ganin bakinta da hancinta sun kumbura har ma da idanunta girgiza kai tayi ta shige bayi tayi wanka ta d'auro alwala ta fito ta sauya kaya zuwa doguwar riga pinky colour tayi sallah ta sauko kasa dan shiga Kitchen mamaki ganinsa kwance tayi hannunsa daya da abun qarin ruwa yayinda likita ke gabansa yana
arin bashi kulawa daga gefe guda kuma nasir ne zaune yana kallonsa sam hankalinta bai kai ga nasir ba har ta karasa saukowa idanunta na kanshi kunnensa manne da waya daga jin yadda yake wayan tasan da Samir ne ,da sauri ta karasa zuwa inda yake kwance jikinta na rawa "sannu a she zazza
i yayi karfi haka ?" sannu Allah ya baka lafiya ina ke maka ciwo ? "Ya tsani jin sautin muryarta duniya da lahira " kai hannunta daidai saitin wuyansa tai ,ta shafa zafi taji ya ratsa tafin hannunta shi kuwa saurin runtse idanunshi yayi yana jan tsaki sai dai ya kasa dakatar daita saboda ya badamasi daya amshi wayar a hannun Samir , kanshi ta d'aga ta d'aura a saman cinyarta tana shafa sumar kanshi "doctor meke damunsa plz "?"Fever ne amman nan da zuwa wani lokaci zai ji sauki tunda anyi masa allura ta cigaba da shafa sumar kanshi tana sauke numfashi"sannu Allah ya baka lafiya gaba-daya duk ta rud'e shi kuwa wani tuttukin bakincikin ne ya tokare masa kahon zuciya, yana gama wayar yace " ke maza ki tashi ki bar nan.." yayi maganar a dan zafafe , babu mutsu ta d'aga kansa ta maida kan pillow ta Mike tsaye sai lokacin taga nasir dake zaune , jiki a sanyaye ta gaishesa ya amsa mata cikin sakin fuska "ya gida kisna ? "Lafiya ta furta masa a hankali tana tambayarsa safiyya yace" tana gida zuwa anjima zata zo, ta gyada masa kai sannan ta nufi hanyar Kitchen har ta kusan shiga likita yace "madam akawo masa abinci ya ci ya sha magani .."
"No likita ba sai naci komai ba ka bari na sha maganin kawai "ba zai yiwu ba ,idan ma bazaka ci ci abinci ba kasha ko ruwan zafi ne , ki kawo masa tea "okay ta fa
a tana karasa shigewa kitchen ,bayan kamar second biyar ta fito hannunta rike da cup ta karaso gabansa ta durkusa wanda zuwa lokacin ya mike zaune "ga tea "ki ajiye a kaina mana " ya fada a zafafe yana nuna kansa "ban ta
a ganin sakariyar dakikiyar mace irinki ba komai baki iya ba ". ajiyar zuciya ta sauke sannan ta ajiye cup din akan table din dake gabansa ta sake juyawa ta koma kitchen zuciyarta na wani irin zafi .."
A tsanake ta fara ha
a priderice tana cikin aikin safiyya ta shigo bayan ta gaishe da Aliyu tare da yi masa ya jiki ta shiga Kitchen saboda jin motsin kisna da tai "har kin karaso? Kisna tayi magana tana kawar da fuskarta gefe dan bata son safiyya ta fahimci wani abu amman sai data fahimta ,ta dawo gabanta ta tsaya tana kare mata kallo fuskarta dauke da tambaya sake kawar da fuska kisna tayi tana juyawa gurin wanke wanke Safiyya ta biyota tare da juyo daita suka fuskanci juna "me ya samu fuskarki haka naga ta kumbura ?"
"babu komai ta bata amsa atakaice" babu komai fa kikace ko dai uncle Aliyu ne ya 'bata miki fuska haka "? tayi saurin girgiza mata kai "ko daya faduwa dai nayi a bayi d'azu da safe ta bar gurin ta karasa jiki frizer ta bu
e ta dauko naman kaza tana juyowa taga safiyya a gabanta tana kallonta idanunta sun cicciko da ruwan hawaye kafin kace me har sun fara zubowa "meye abun kuka babu komai fa faduwa nayi "babu wani faduwa da kikayi wallahi kina dai boye min ne kawai, amman dagani fuskarki mari ne" ta karasa maganar cikin rawar murya , "tam shikenan kije parloun ki jirani ina zuwa ta fa
a tare da ra'bawa ta gefenta ta wuce duk yadda safiyya take son su tautauna akan lamarin zamanta da aliyu kisna taki, aikinta kawai take tana dauko mata wani zance dabam , daman kuma ita ba mai yawon magana bace ."
A parlour ma magana nasir yake wa Aliyu "kayi hakuri Aliyu hakuri ake da mata haka kowa yake fama dan Allah ka manta komai sannan ka daina dukanta, da iyayenta sunsan irin wannan zaman zakayi daita da basu sake baka ita a karo na biyu ba , ka saka wa zuciyarka damuwa, kullum kana cikin damuwa da zubar da hawaye nasan kana son kisna duk da baka ta
a furta min hakan ba amman wallahi ko rantsuwa nayi bazan yi karfafa ba kana sonta kuma so mai tsanani laifinta ne ya hana soyayyar tasiri ".
"zaka yi kaffara kuwa abdul-nasir saboda ban taba sonta a cikin zuciyata ba ,muyi zama ne ba irin zaman da zamu so juna daita ba, nasir ya karaso inda Aliyu yake zaune ya dafa kafad'ansa "naji amman kayi hakuri dan Allah taci darajan iyayenta ka saukaka mata ba dole sai ka sota ba amman ka daina wulakantata kana dukanta akan abinda bai kai ya kawo ba ,kalli yadda ka mayar mata da kyakkyawar fuskarta akan ta rike hannuka kawai ....."
Aliyu ya ja tsaki ka
an yace "gaskiya nasir ka cika min ido dayawa ,nasir yayi dariya mai nuna cin nasara akansa yace "na gode duk abinda zatayi ka barta dan Allah ka daina dukanta kisna da safiyya suka karaso parlour'n hannunsu rike da manya manyan kuloli suka ajiye akan dining tare da plet kisna ta karaso gaban Aliyu ta na cewa "ranka shi dade abinci yayi ready nasir yayi dariya yace "an gaishe da uwar gidan Aliyu sannu da
arin zubo masa kawai ki kawo masa nan "murmushin jin dadi tayi taje ta zubo masa ta dawo ta ajiye a saman table din gabansa taje ta dauko masa lemunsa na gado da ruwa ta dawo nasir ya mike ya koma mazauninsa "sannu yaya kake jin jikin naka yanzu"? Yayi mata banza tamkar ba dashi take magana ba , ta dauki plet din abinci ta dibo had'ad'd'en priderice ta kai bakinsa "kallon cikin kwayar idanunta yayi yana jin zallar
acin rai "ka bude baki kaji , kaga baka da lafiya rashin cin abinci yana bari ciwo ya samu matsuguni ajikin mutun".tayi maganar tana lumshe masa idanuwanta , fuskarta data dan kumbura yake kallo ta dan bashi tausayi kadan "ka bude baki " ta sake maimaitawa "jikinsa a sanyaye ya bu
e ba dan yaso ba ta soma bashi abinci abaki spoon uku yayi ya kawar da kanshi, ta ajiye plet ta tsiyaya masa lemun ta kai bakinsa ya bu
e ya sha ta jiye cup din, kallonsa tayi taga gumi ya
an tsatsafo masa a fuska tasan gumin abinci mai zafin daya ci ne, tasa gefen rigarta ta soma goge masa "ba muna da towel ba "? Yayi maganar muryarsa can kasa kamar baya son magana , ta gyada masa kai sannan ta mike cikin sauri ta hau sama."
bayanta safiyya tabi da kallo dan gabad'aya dawowa tayi kamar wata wawiya ta kasa zubawa mijinta abinci tana kallon kisna dake rawar jiki akan mutumin da bai san darajanta ba ,ko cikakken minti biyu batai ba ta dauko towel ta dawo ta zauna kusa dashi zata goge masa ya amsa "zanyi da kai numfashi ta sauke ta cigaba da kallonsa ,yadda safiyya ke Kallonsu haka nasir ke Kallonsu kisna ta bala'in burgeshi kuma yaji dadin yadda ta sauya ta rusunar da kanta ta zubar da makan yakinta domin kyautatawa mijinta sai gurin yamma su nasir suka bar gidan ."
A cikin mota safiyya ta waigo inda nasir yake zaune yana tuki "sweet heart Wai me ka fahimta yau ne a gidan aliyu "? "Kamar me kenan ?shima ya tambayeta yana sake maida hankalinsa ga tukin da yake "kamar duka yayiwa yarinyar mutune fa , wallahi ban ta
a tunanin haka daga Aliyu ,ban san haka halin aliyu yake ba ,mutumin da nake ganin ya fika kyawawan halaiya ,mutumin da nake ganin babu kamarsa a fadin duniyar nan ,mutumin da nake kismawa a raina duk matar data sameshi a matsayin miji tayi sa'a duniya da lahira, mutumin da nayiwa kanwata kwadayin aurensa saboda kyawawan halaiyensa yau shine yake musgunawa matar aurensa kuma uwar ya'yansa why nasir "?
"Duk abinda kika lissafa akan Aliyu gaskiya ne domin kuwa Aliyu mutumin arziki ne mutumin Karki ne ,muyi karatu dashi a kasar nan tunda muka zauna bamu ta
a samun matsala dashi ba, mutun ne na gari bai ta
a aikata laifin komai ba ,mutun ne shiru shiru wanda yasan darajan dan adam da duk wani hukunci da'aka tanada domin mu'amula ."
"ita kuma kisna da kike ganinta yar ta'adda ce kamar yadda duk wani dake cikin danginsu ya san da haka ,duk wannan tashin hankalin da take fuskanta ita tajawa kanta da taimakon Afra ,wannan halin da yake nuna mata tayi masa fiyye dashi , wallahi idan na fa
a miki abinda tayi masa har duniya ta nade bazaki sake ganin kima da girmanta ba yanzu ma wannan ladab din da kikaga tayi na wuya ne , saboda taga babu wanda zai iya rufawa rayuwarta asiri sai shi .....
" dan haka ki daina magangun bazan akan abinda baki sani ba ,naki kiyi kokarin kwantar mata da hankali tunda yanzu tayi nadama ki nuna mata ta cigaba da hakuri wata rana zai dawo mata yadda take so . numfashi Safiyya ta sauke tace "kenan shiyasa bata son ana fadar laifinsa saboda tasan itace bata da gaskiya? "eh ya bata amsa a takaice dan duk ya gaji da tammayoyinta "shikenan zan tayata da addu'a Allah ya daidaita tsakaninsu "ameen addu'a mai kyau kenan ."
Mmn Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

~TRUE LIFE STORY~
Free Page 4
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalmi, getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan
aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096,
yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ..."
.....tsuru tsuru tayi kamar mara gaskiya tana kallonsa "ki fito mana saboda baki da manners kin wani tsareni da wadannan shegun idanuwan naki masu kama dana aku common get out ya fada a fusace kamar zai dauketa da mari , k'arasawa tayi inda hijab d'inta yake ta d'auka don gabatar da sallah ,dan bata san lokacin da zai
auka ba kafin ya dawo gidan ."
cike da sanyi jiki take d'aga zara zaran yatsun kafafunta ta fito daga d'akin ta tsaya tana ci-gaba da kallonsa ,ya janyo kofar da karfi ya kulle ha
e da murd'a key "meye na wani tsayamin akai kamar kina bina bashi ? "dan Allah malama ki wuce banason ganin wannan banzar fuskar taki ,kin wani tsareni da ido kamar zaki cinyeni ko zaki cinye ni ne?" Yayi maganar a fusace yana zaro mata idanu ,Tayi saurin girgiza masa kai alamun "a'a "ko wani naga zai cinyeka ai sai inda karfina ya ..."...
"ya isa dan Allah malama bance ki qara da dogon sharhi ba dan bana bukatar jin komai daga gareki hasalima na tsani ganinki a kuda dani bare wannan shrgiyar muryarta ki ,yana gama fa
ar haka ya raba ta gefenta ya wuce yana d'aga kafafunsa kamar baya son taka kasa , wani sabon abin mamaki suna isa parlou'n kasa ya canza wuta kamar yadda ya saba a tun farkon zuwansu "bance karki yi changeover ba , kiyi duk yadda kike so jikinki ne zai gaya miki idan na dawo ,ya kama hanya ya fita yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa ."
Naunayen ajiyar zuciya ta sauke da karfi tana dafe goshinta "daman haka Aliyu yake ?" "daman zai iya rashin mutunci da rashin imani haka ?" shiru tayi tare da kwanciya akan doguwar kujera , ta shiga tunanin rayuwa idan akace mata akwai wata rana da zata zo rayuwarta ta dawo haka zata karyata ,sai gashi tazo mata fiyye da tunaninta, nasan halinsa tunda na zauna dashi ban ta
a samun matsala dashi ba ,bai ta
a aikata min laifin komai ba, yasan duk abinda zai yi ya faranta min rai , idan nace wannan abun baki ne ,to muradi zai ce bakinkirin ne , bai ta
a sa'bawa umarnina ba, duk abinda ya biyo baya daga gareki ne kisna , ba kuma zan lamunta ba ......" wannan shine maganganun mahaifiyarta a lokacin da zasu baro Nigeria .
ta sauke numfashi "zan d'aure mummy ,Kuma zan sanyawa zuciyata hakuri sannan zanyi
arin na nasan yadda zan janyo hankalinsa gareni."
Shi kuwa Aliyu tunda ya bar gidan zuciyarsa a cukunshe take da bakinciki mara misaltuwa , ya kasa manta abinda tayi masa a baya "ka manta komai aliyu ko dan darajan iyayenta, sunyi maka komai arayuwa , mutun kan ci daraja wani nasa mai imani inji cewar wankakkiyar zuciyarsa "surukina kuma d'ana muradi , kai kasan halakar qaunar da take tsakanina da kai , ina sonka fiyye da komai a rayuwata ,ina rokon alfarmarka ka kasance tare da kisna muddin rai , kasan yadda nayi fama daita a can baya ,gashi a karo na biyu zata dawo hannunka , wannan abu bakaramin faranta min zuciyata yayi ba , bazan iya kwatanta maka farinciki da nake ciki ba , ada ta kasa fahimta komai ,amman a yanzu ta fahimci komai zaka ji dadin rayuwa daita, nasan kai mutun ne da d'aukaka ko matsayi bazai ta
a canzaka ba, ada tayi kuskure , a yanzu kuma tana son gyara kuskurenta na baya kayi hakuri ka bata dama " nasihan mahaifiyarsa kuma mahaifiyar kisna kenan gareshi har ya isa ma'aikata tunanin magangagun mummy ne ke yawo a cikin kwakwaluwarsa "
"Wunin ranar kwance tayi sa tana saka da warwara , sallah ne kawai ke taddaita, yamma nayi ta shiga Kitchen domin girka abinci dare , bubbud'e wundunan Kitchen din tayi domin taga hasken aiwatar da aikinta ,abincin da tasan yafi so shi tayi
arin d'aurawa , tuwon shikafa da miyar wake "Yau mijina zai ji dadi abinda yake so zan girka masa tayi maganar a kasan zuciyarta , shiru tayi bayan ta d'and'ana miyar , jikinta yayi sanyi sosai saboda tuno baudadden halinsa da tayi, "ban sani ba ko zai ci abincin nan ko bazai ci ba ? " Tayiwa kanta tambayar ..
"komai nayi masa sai ya gwasaleni ya kama fa
a da zagina alhalin yasan banason daya daga ciki , ya zakiyi kisna haka zaki cigaba da hakuri dashi har zuwa sanda Allah zai sauko miki dashi , ta gama komai a tsanake ta shirya dinning ta shiga bayin dake manne da parloun tayi wanka ta sake maida kayan jikinta data cire tazo ta raku'be guri daya tana jiran dawowarsa ".
*****
Karfe takwas daidai ya shigo gidan a gajiye hannunsa rike da jakar laptop d'insa , ya zaro wayarsa ya kunna sannan ya d'aga idanunshi da suka koma ja , ya sauke akan abun canza wuta , ya canza haske ya haska gidan gabad'aya sannan ya soma daga kafafunsa da kyar saboda kanshi dake masa wani aza
en ciwo , ta mike da sauri ta karaso gurinsa "sannu da zuwa zata amsa jakar hannunsa ya watsa mata wani mugun kallo batare daya amsa mata sannu da zuwan data yi masa ba , ya wuceta ya ajiye jakar computer dinsa akan kujera dan akwai aikin da zai yi a daren , ya furzar da iska kana a hankali ya nufi step yana takawa
aya bayan
aya cikin izza tamkar wani jinin sarauta ."
tsayawa tayi cak tare da bin bayansa da kallo tana tunani abun yi "aliyu na tozartata dayawa yana wulakantata tamkar bai san daga inda ta fito ba ,ada can baya ba haka yake ba, ba haka tasan shi ba ,ta ina zata fara irin wannan rayuwar da yake muradi daita? bazata iya ba gaskiya ,dan haka duk yadda zatayi sai tayi ta shawo kanshi su zauna lafiya , sannan zata lalla'bashi yaci abincin data dafa masa koda kuwa zata samu tukuncin duka da mari ne daga garesa zata d'aure tayi iya kokarinta, bayansa ta biyo da hanzari koda ta shiga d'akin yana zaune a kan doguwar kujera ya rike kanshi dake sarawa da duka hannuwansa ,sosai zuciyarta ke bugawa da ganin yanayinsa ,ta karaso garesa ta kudurce aranta komai zai faru sai dai ya faru amman zata jure duk wata azaba daga garesa , tsugunawa tayi a gabansa ta zuba masa narkakkun idanunta tana jin zallar qaunarsa na ratsata "meke damunka aliyu ko baka da lafiya ne ?" tayi masa tambayar hawaye nabin kuncinta ji take duk duniya babu abinda take qauna sama dashi, ta kai hannu zata riko hannunsa yayi saurin fixge hannusa yana jan tsaki "karki ta
ani wai dan Allah me yasa kike son kawowa rayuwata hari ne alhalin kinsan bana son kusancimu tare ?" shiru tayi tana ci-gaba da kallon yadda yake motsa lip's d'insa " kamar baya son magana komai nashi a natse kuma a yangance , "Baka son kusancimu gashi kuma Allah ya had'amu tare ,kuma ina Sa rai mutuwa ce zata rabamu ......."
Mtsssss ya ja dogon tsaki yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa "wannan kuma damuwarki ce dan Allah ki fita daga d'akin nan banason damuwa kuma bana son Kallon fuskarki yana gama fadar haka ya mike ya soma cire kayan jikinsa yana ajiyewa a saman gado bata daddara ba ta dinga bin kayan daya bayan daya tana
aukewa tare da kai su ma'ajinsu , ya saura daga shi sai boxcer ya janyo towel ya da'ura a wuyansa zai shiga bathorrom tayi saurin rungumeshi tsam ta baya "ka bar zuciyata da rashin sonta da bakayi dan Allah , ka daina hukuntani haka ya Aliyu ,ka tausaya min idan kana careles dani zuciyata zata iya bugawa".
"kece da kanki kika *CUTAR DA KANKI* "nasani wallahi nice, nasan nice , na *CUTAR DA KAINA* nasan ka d'and'ani damuwa mai yawa a tare dani , amman ka yafe min abinda nayi maka ,nasan nayi kuskure , dumin jikinsa ya ratsata tayi saurin runtse idanunta "jikinka da zafi ya Ali , "da alamun baka da lafiya , juyowa yayi tare daita ajikinsa suna fuskantar juna sannan ya zareta a jikinsa ya shige bathoroom batare daya bata amsar tambayarta ba ".
Bathtube ya shiga yai having shower ya dade yana sakarwa kanshi ruwa tukunna ya fito tana tsaye tana jiran fitowarsa , yana goge jikinsa ta karaso ta soma taya shi ",dakata dan Allah malama bana son kina ta'ba min jiki "amman da....."enough I don't want to hear anything from you ,cire hannuwanta tayi ta ajiye
aramin towel a mazauninsa ta ja ta tsaya rungume da hannuwanta duka a qirji tana kallonsa yana goge ko'ina ajikinsa ya d'auko kayan shan iska ya saka farin wando da farar riga , ya fesa turare mai sanyi kamshi , ya zo ya wuceta ya sauko zuwa falon kasa ta sake biyo bayansa da sauri ya zauna kanshi na matukar sarawa tare da janyo jakar system dinsa ya bu
e ya fito da computer dinsa ya kunna ya soma danne danne, ta karasa kitchen da sauri ta d'auko masa lemu da ruwa mai sanyi da glass cup ta tsiyaya ruwan acikin glass cup ta mika masa." kasha ruwa dan Allah ya d'ago akaikace ya kalli fuskarta hannu ya kai ya zai amsa ,murmushin farinciki ne ya bayyana akan fuskarta tana kallon kyawawan fuskarsa har ya kai bakinsa yaga yadda take murna da farinciki kawai sai ya fasa shan lemun ya watsa mata ruwan lemun a fuskarta tayi saurin runtse idanunta tana sauke numfashi da ajiyar zuciya atare .
a hankali ta bu
e idanunta tana kallon jikinta dake jike da ruwan lemu ,ya ajiye cup din akan table ya cigaba da aikinsa "kina da damuwa wallahi nace bana son kusancimu amman sai sake makale min kike kamar dole babu yadda ta iya haka kame tsaye cikin tsananin jin tsoronsa .wayarsa ce ta soma kara ya
auka ya duba ganin mataimakinsa ne agurin aiki , ya ja tsaki yana jefar da wayar akan kujera dan yasan bai wuce akan sakon daya dawo daga naija ya iske bane , akan wani sabon kamfaninsu da zasu bude a kasar hollond da Austaraliya , kasar ta bukaci dole sai
aya daga cikin masu kamfanin sunzo sannan a basu damar fara aiwatar da abinda suke bukata , yana tunanin cikin shi da samir wani zai je domin ganawa da manyan kasar "
Jikinta ta cigaba da kallo kamar mai shirin yin kuka sannan ta sake kallonsa "na gode da abinda ka min ban yi fushi ba kuma ban ji haushinka ba sai ma sake kusanta zuciyata da ......"dakata banason long talk " ya fada yana daga mata yatsan hannunsa tare da maida hankalinsa sosai akan computer ," shekenan amman dan Allah ka dan sha lemun , idan ka gama aiki ga abincin daka fi so can na dafa maka ,idan zaka ci da kanka ne to , idan kuma ni zan baka a baki a shirye nake ta karasa maganar tana murmushi kamar yana kallonta ganin yaki d'agowa ya Kalleta yasa ta juya ta haye sama , dagowa yayi a natse yabi bayanta da ido yana tabe baki "da alamun ciwon hauka ya soma kamaki."
kai tsaye bayi ta shiga ta cire kayan jikinta ta saka cikin washing machine ta kunna sannan ta soma wanka bayan ta gama ta fito ta shiya kanta cikin wasu kananan kaya masu shegen kyau wanda suka kama jikinta sannan suka tattaro dukiyar fulaninta guri daya ,sosai dukiyar fulaninta suka yo sama sai sheke suke , ta fesa turare a duk sansan jikinta sannan ta fito tunda ta soma taka step ya soma jiyo daddadan kamshin turarenta bai d'ago ba har ta karaso gabansa ta tsaya "oh my god ya Aliyu ba dai har yanzu baka sha lemun ba ?" banza yayi mata a zuciyarsa yace da haihuwar kare da barinsa duk daya ne agurina ".
"bari naje na kawo maka abincin ta nufi dining da sauri ta zubo masa abinci , plate din tuwo daban na miya dabam ta karaso ta ajiye akan table din dake gabansa ta shiga Kitchen ta d'auko ruwa ta fito ta zauna kusa dashi duk yana jinta kuma yana ganinta ta kasan idanunsa sai dai yaki d'agowa , tunda ta ajiye abinci ya soma had'iye miyo dan tabbas best food dinsa tayi , ta
auki plate din miya da spoon "Mr A ......." ta furta a hankali cikin zazzakar muryarta mai kashe jiki , tana zaune a gefensa kamar bazai waigo inda take ba, sai kuma ya waigo ya zuba mata kyawawan idanunshi masu kama da luhu luhu take gabanta ya soma fad'uwa , jikinta ya dinga rawa kamar mazari tayi saurin sanyawa jikinta jarumta ta kai spoon din abinci daidai saitin bakinsa "bude na baka a baki nasan baka ci wani abinci mai nauyi ba "shiru yayi yaki bu
e bakinsa sannan yaki
auke idanunsa akanta numfashinta ya nemi
aukewa tsananin tsoronsa ya sake mamaye zuciyarta ,hankalinta ya sake tashi a lokacin da taga ya sauke numfashin yana
arin
auke idanunshi tace "dan Allah karka min haka abinci daka fi so ne na dafa maka dan daranja fiyyayen halitta ka daure kaci ko kadan ne saboda Allah ba dan ni ba , ya sake kallonta bata tsaya 'bata lokaci ba ta kai spoon din abinci bakinsa on-expecting taga ya bu
e bakinsa ta lumshe idanunta tare da tura spoon bakinsa."
a hankali ta dinga bashi abinci yana amsa har sai daya kawar da kanshi kamar wani karamin yaro ta tsiyaya ruwan fury a glass cup "uhmm tayi gyaran murya ya sake waigowa inda take ta kai cup bakinsa wannan karon amsa yayi yatsun hannunsa ya ta
a nata wani irin shock suka ji a tare ,a lokaci daya zuciyarsu ta buga da matsanancin karfin gaske ,tayi saurin mika masa kar ta janyo wa kanta wata maseefar , ya kai bakinsa ya shanye tasss ya ajiye cup "ruwa fa ? ya d'aga mata hannu alamun baya bukata , hamdala tayi acikin zuciyarta sannan ta tattare plate ta shiga Kitchen ta wanke ta dawo parlou'n ta kwanta akan kujerar dake kusa dashi ta d'aura kafafunta akan cinyarsa idanunta na kan tv " Allah ka karkato min da hankalin mijina ba dan halina ba ta lumshe ido tana addu'a ."
Wayarsa ta sake ringing ture kafafunta yayi daga jikinsa ya
auki wayar ganin number Samir ya sashi murmushi ka
an sannan ya manna wayar a kunneshi yana sarrafa yatsunsa akan system "ya'akayi samir ? "akan zuwa hollond din nan d'azu mu fara magana dady ya bukaci ganina ga ayyuka sun sakani gaba yanzu waye zai je acikinmu ?aliyu yayi murmushi yace "kai mana ya karasa maganar cikin tsokana bushewa Samir yayi da dariya yace "dole kace ni mana tunda yanzu ka samu mai dibe maka kewa, murmushi ya sake yi yace "of course saboda shine mana , kaga Samir ma yi waya gobe wallahi kaina ke wani irin azababben ciwo yanzu ma kwanciya zanyi , bai jira abinda Samir zai ce ba ya kashe wayar yana shafa qirjinshi .
kallonsa tayi cikin shagwa'ba tace "dan Allah ka kira min mummy naji muryarta a fusace ya kalleta yana watsa mata harara ,ta sake magana yayi mata banza dan ba son dogon magana , ya mike ya kulle ko'ina ya haye sama, mikewa tayi ta canza wutan parlou'n zuwa mara haske ta kullo kofar Kitchen ta hau sama yana kwance akan gado ta shigo zata kwanta kusa dashi ya dakatar daita "koma kasa yayi maganar atakaice yana cilla mata bargo da pillow daya "mu kwanta tare mana ka kalli wancan bangare ni kuma na kalli wannan bangare "bana bukatar haka ya fada atakaice batare daya kalleta ba ."
Babu yadda ta iya ta taja jikinta ta bar
gurin direct kasan tayis ta karasa inda bargo yake yashshe a kasa ta shimfida tasa pillow ,bata kwanta ba ta shiga bayi ta d'auro alwala ta fito ta shimfida abun sallah ta sanya hijab ta kalli gabas ta tayar da sallah, bayan ta idar ta dade zaune tana kuka tana addu'a neman sausauci daga mijinta , duk abinda take son Aliyu ya zamanto gareta sai data roki Allah cikin kuka da kaskantar da kai , sannan ta shafa ta mike ta nad'e abun sallah ta maidashi inda yake ta nufi gurin shimfidanta ta kwanta tare da lullu'be rabin jikinta , lumshe ido tayi "zan iya bacci a kasa kuwa ? tunda take a rayuwarta bata ta
a bacci a kasa ba dan ko tayi kokarin tayi bata iyawa , ta rigada tayiwa katifa mugun sabo juyi kawai take yayinda shi tuni bacci ya d'aukeshi sakamakon maganin ciwon kan daya sha ..."
A hankali ta mike tsaye ganin bacci ya dauke shi ta dauki pillow da bargon ,ta lullu'ba ta soma tafiya sad'af sad'af ta ajiye pillow akan katifa ta kwanta a kusa dashi ,
Kallon fuskarsa tayi tare da lumshe ido zuciyarta na wani irin dokawa ,ta Kai hannunta daidai saitin zuciyarta "wayo zuciyata na bugawa fiyye da kaida duk saboda shi ,ta sake waigowa inda yake kwance shi kuwa yayi balance yana sharar baccinsa hankali kwance.
a hanali ta Kai hannu zata Jan yo bargo ta lullu'be jikinta lokaci daya tana kokarin gyara kwanciyarta batare da tayi kwakwaran motsi ba tana KoKarin fuskantarsa ya juyo bangaren da take da niyyar gyara kwanciyarsa tayi saurin kame jiknta guri daya tare da juyar da fuskarta tana kallon wani bangare ,ganin bai farka ba bacci yake yasa ta juyo ta zuba masa ido tana kallonsa fuskarta kunshe da murmushi , ta rungume hannuwanta a qirji tana cigaba da kallonsa tana murmshi , ta cire hannuta a qirji tana gyara kwanciyarta "wannan shine kaidan baccin ma'aurata su kwanta suna fuskantar juna sannan wani shashi na jikinsu na ha
e tana wannan yanayin na shaukinsa onexpectig taji saukan hannunsa daya a kan ruwan cikita da sauri ta zaro idanuwa a firgce numfashinta na kokarin daukewa daga gangar jikinta , sake zaro ido waje tayi sosai jikinta na daukar rawa, dayan hannuta ta d'aura saman hannunsa ta daga tana kallo bagaren da yake har lokacin bacci yake sosai, tana kokarin maida hannunsa jikinsa hannun ya subuce ta kalli hannuta tare da dafe kanta tana jin kamar tayi kuka ,hanunta ta dunkule guri daya saboda rawar da jikinta yake, bata gama fita cikin wannan tashin hankalin ba ya d'aura kafarsa daya ajikjinta yai crosing leg's d'insa still hannunsa na kan ruwan cikinta gabadaya ya rungumeta ajikinsa "wayyo no no this is to much for me dan Allah karka min haka me ma ya kawoni gashi Zan saka kaina cikin tashin hankali ?" Ban shiryawa kaina wannan tashin hankalin ba , yanzu yana farkawa shikenan na shiga uku ba zai d'aga min kafa ba cewa zai yi Ina sane ya Allah ka taimakeni, da nayi kwanciyata a kasa hannuta ta sake kaiwa kan na shi taji gabadaya ya zubo jikinta fuskokinsu na kallon juna yana fidda numfashi a hankali ."Inna lillahi ta furta a kasan ranta jikinta na sake daukar rawa batayi auni ba ya matso da fuskarsa sosai lips d'insa akan nata tana zuko numfashin yadda ya kamata ,shima yana zukan nata numfashin ....."
Domin bukatar karanta novel dina kyauta a sauke manhajar Aysha a bagudo ta hanyar shiga wannan link din dake kasa*
https://play.google.com/store/apps/details?id=aysha.a.bagudo.all.books.pro
Mmn Sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

Free Page 6
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalmi, getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga bukatar siyan
aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
"Tunda nasir da matarsa suka bar gidan ta bashi magani ya sha ta kwantar da kanshi akan cinyarta ta d'aura hannunta
aya a qirjinshi tana shafawa a hankali zuwa fuskarsa tana yi masa sannu tana jin kamar ta cire masa ciwon ta dawo dashi kanta , idanunshi ya runtse gam yana sauke numfashi sama sama batare daya amsa mata ba "

"wani iri ya dinga ji a gaba-daya sansar jikinsa a lokacin daya tsinci laulausan tafin hannunta a saman qirjinshi tana shafawa ga kamshin turaren jikinta dake gauraye dana parlou'n duk sun buwayi hancinsa , itama hakan ce ta kasance gareta kamshinsa ya buwayi hancinta ji take tamkar su kasance haka har abada , sake runtse idanunsa yayi sosai har bacci mai nauyi yayi nasarar d'aukarsa a cikin mintunan da ba su wuce goma ba, ya d'aura laulausan hannunsa a saman nata yana sauke numfashi a hankali .
kyawawan idanunta ta zuba masa tana kare masa kallo tsab wani irin yanayin ta dinga ji a jikinta, da kyar take janyo numfashi tana fesarwa , dayan hannunta ta kai gefen wuyansa ta shafa har lokacin jikinsa da sauran hucin zafi ,kanta ta rankwafo ka
an daidai fuskarshi tayi shiru tana sha
ar numfashinsa ,abinda ta tsani shakarsa ada shine yanzu ya zama muradin ranta , ko iya sha
ar numfashinsa ka
ai ya bata dama ya isheta k'arasa sauran rayuwarta da tai saura a duniya .
" a hankali take addu'ar akan Allah ya sausauto mata da zuciyarsa tare da fatan samun soyayyarsa koda bai kai wanda take masa ba , kusan minti talatin tana zaune tana kallonsa yana sharar bacci da alamun kamar akwai maganin bacci acikin magungunan daya sha dan ko daga hannunsa bai iya wa , sosai suke musaya numfashi juna batare daya sani ba , mutuwar da jikinta yayi ne yasa ta sake kusanta kanta dashi har lip's dinsu na had'uwa da juna ,
tsawon lokaci ta
auka tana zaune tana kallonsa tana sha
numfashinsa tana jin kamar ta kamo lip's d'insa ta tsotsa ko ka
an ne ,dan tana kwadayin sake jinsu cikin bakinta sai dai tsoro da tsananin fargaban abinda zai faru idan ya bude idanunshi ya kamata ya hanata aiwatarwa."
da kyar ta daidaita natsuwarta cikin sanyi jiki ta zare jikinta ta d'aura kanshi akan pillow ta hau sama ta d'auko bargo mai taushi ta lullu'beshi sannan ta koma d'aki ta shiga bayi ta tsalla wanka ha
e da alwala ta fito ta goge jikinta ta bu
e wordrobe ta
auki wasu kayan ta canza tayi sallah ta sake gyara ko'ina a d'akinta ta d'auko turaren da take amfani dashi ajikinta ta feshe ko'ina , duk inda tasan yana kwanciya a cikin dakin sai data fesa turarenta har cikin bayi, ko'ina ya
auki kamshi turare sannan ta ajiye kwalban turaren ta sake dawowa parloun."
A gabansa ta tsaya tana kallon yadda yake sauke numfashi yayinda a hankali zuciyarta ke bugawa tamkar zata fasa qirjinta ta fito waje ta
auke idanunta akanshi sakamakon wayarsa dake ringin cikin sanyi jikin nan nata ta kai hannu ta
auki wayar tana dubawa sunan Samir ta gani yana yawo akan screen
in wayar da sauri ta d'auka "hello ya samir barka da warhaka" ?
"Yes my lovely sweet sister ya kike ya mai jiki fatan ya samu sauki"?
"Alhamdulillah ya samu sauki gashi nan yana bacci ,"jikin dai nashi da sauki sosai ko"? "da sauki yaya mummy ta amshi wayar "kisna ya jikin d'ana "? kisna ta kwa'be fuska kamar zatai kuka "mummy ai ni fushi nake dake tunda na sauka a kasar nan baki kira kin nemi ba kullum sai dai kiyi waya da muradi "kinga sarkin shagwa'ba ajiye batun fushi nan muyi maganar jikin d'ana , ya jikin dana ? "ya ji sauki doctor yazo ya dubasa Kuma yace da zarar ya tashi a bacci zai sake samun sauki yanzu haka bacci yake" "okay naji dadi sosai dan nasan wannan mayatattacen ciwon kan nashi zai iya kai shi ga kwanciya asibiti Allah dai ya bashi lafiya ,ya dai zaman naku fatan dai babu wata matsala babu damuwa "?"Yes my sweet mummy babu damuwar komai , muna zaune lafiya dashi ,d'anki yana matukar bani kulawar data dace , baya son ganin
acin raina ,duk abinda nake so shi yake min ina jin dadin zama dashi sosai ,ko'ina zashi idan ba gurin aiki ba tare muke zuwa ,tare muke zuwa tsiyaya , babu abinda zance miki mummy sai godiya Allah ya qara nisan kwana na gode bisa
arinki gareni, hakika samun uwa irinki a waannan duniyar tamu da kamar wuya ta karasa maganar tana sauke numfashi da ajiyar zuciya a tare ".
dariya mumuy tayi tace "iye lallai kin zama yar gatan haka muradi yake ji dake ni ina can cikin damuwar yanayin zamanku , duk da nasan zaki samu kulawa fiyye da haka daga garesa," muradi yaron kirki ne ya fita dabam acikin mutane. " "a saninki da tunaninki ba amman wannan dan naki mugu a duniya babu kamarsa tayi maganar a kasan zuciyarta tana jan numfashi da kyar .
"hello kisna kina jina "?
Numfashi ta sauke da karfi tace "ina jinki mummy , maganarki haka ne samun mai kyawun hali irin nasa da wuya ta fada tana dariya.
"ki zauna lafiya da mijinki kiyi masa biyayya kiyi masa duk abinda kika san zai faranta masa, yanzu muna wani zamani ne da ake lalla'ba maza bare miji irin naki mai tsananin tsada da samun irinsa da wahala, shiyasa kikaga bana son ki bar karkashinsa, dan Allah ki zauna lafiya da mijinki , ki rike shi amana sannan ki rike sirrin gidanki nasan kina da zurfin ciki ki
ara akan wanda nasanki dashi muma inshallahu zuwa karshen wata ko sabon wata zamu shigo Cairo".
wata irin qara ta saki na farinciki tare da furta "dan Allah mummy nah ?"inshallahu kuwa "kai amman mummy naji dadin wannan maganar sosai kamar ance ta d'ago idanunta inda yake kwance taga idanunshi fesa akanta ya bala'in ha
e rai tamkar wanda aka aikowa da sakon mutuwa tunda ta soma wayar ya bude mayatattun idanunshi akanta rungume da hannyensa a qirji yana kallonta, duk maganarta babu wanda bai yi nasarar shiga kunne shi ba ,haka nan ya tsinci kanshi da jin dadin abinda ta fad'awa mummy ko babu komai ta rufe wani sirri dake tsakaninsu "lallai kisna ta canza irin canzawar da'ake so, ina ma zai iya daya bata wani gurbi a cikin zuciyarsa kamar yadda ta bukuta sai dai ba zai iya ba dan shi yanzu burinsa bai wuce ya auri nawal ba saboda zamansa haka without having sex ya soma damunsa , kuma nawal itace matar data fi dacewa da rayuwarsa duk da bai tsananin sonta amman haka zai aureta ".
Idanunshi dake tsaye kyam akanta yasa gaba-daya ta rud'e , ta gigice a matukar tsorace tayiwa mummy sallama ta katse kiran ta mike tsaye jikinta na rawa ta k'arasa inda yake kwance ta ajiye wayar a inda ta
auka taja ta tsaya gabanta na faduwa da matsanancin karfi "ka....kayi hakuri dan Allah mummy ce ta kira kana bacci shine na
auka tana gaisheka " ta karasa maganar a matukar tsorace ."
auke kanshi yayi batare da ya ce komai ba yana
arin mikewa tsaye , tayi saurin rikoshi ta karasa mikar dashi tsaye ta sanya hannuta daya a kugunsa sannan ta zagaye hannunta
aya a wuyansa wani irin shock suka ji a tare , a hankali
suka fara takawa suka nufi hanyar sama akan step taji ya dafa kafad'anta sosai
an ya samu damar takawa ta tsaya cak tare da waigowa a tsorace suka ha
a ido fuskarsa babu walwala ya d'age mata girarsa
aya alamun tambayar kallon mai take masa ? kawar da idannunta tayi da sauri ,yayinda shi kuma ya daga
afarsa
aya da kyar wani sanyin dadi taji yana ratsata kamar wata wawiya ta dinga daga kafafunta har suka shiga daki , kai tsaye bayi ta nufa dashi saboda tasan bai yi Sallar magrib ba ga isha'i ta karato ta taimaka masa yayi alwala suka fito ta kaishi gurin sallah "ka zauna kayi sallah a zaune saboda jikinki babu kwari".
banza yayi mata ya tsaya bisa kafafunsa ya soma tada ikama ita kuma ta koma falon kasa ta gyara ko'ina ta shiga Kitchen ta wanke plet din da suka yi amfani dashi ,ta goge ko'ina dan tasan halinsa da rashin son kazanta sannan ta dawo parlou'n ta tattara kan magungunsa ta dawo sama wanda zuwa lokacin har sallar isha'i yayi yana
arin tashi ta shigo d'akin ta karaso da sauri ta taimaka masa ta kwantar dashi akan gado tana yi masa sannu "sallar isha'i tayi ta dawo gefen gadon ta zauna tana sake jin tausayin kanta dan batasan ranar da zata fita daga cikin wannan kangin damuwar ba, ganin sai faman mika yake yana juyi alamun jikinsa yayi masa tsami , ya juya a hankali ya kife yayi ruf da ciki ,hakan yasa ta hau gadon sosai, hannunta na tsananin rawa ta kai bayansa ta fara shafawa a hankali jin bai yi magana ba , yasa ta canza salo zuwa massaging a natse ta dinga mammatsa masa sansar jiki tun daga bayan wuyansa da tsakiyar bayan kanshi har zuwa kasa gurin gwiwowinsa zuwa kafafunsa da tafin
afarsa "ya salam ya furta a kasan ransa dan sakonta yaje masa inda bai yi expecting ba , jin reaction din jikinsa ya fara sauyawa yayinda zuciyarsa ta fara bugawa da tsalle na kaiwa kololuwar sha'awa , cikin dakakkiyar muryarsa yace "stop......"
ya fada tare da sauke wani wahalallen numfashi."ka bari nayi maka massagin zaka ji dadin jikinka ya juyo a zuciye cikin rashin sani gaba-daya ya zubo jikinta sai gashi a saman ruwan cikinta ita kuma tana kasan shi hannunta duka a saman qirjinsa daidai kan nipple's d'insa , ya tsura mata idanunshi tare da ha
e rai , a tsorace ta cire hannuwanta ajikinsa ta zuba masa ido tana kallonsa , ya lumshe idanunsa yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa kusan minti goma suna kallon juna tare da sha
ar numfashin juna batare da yayi magana ba, ya
kai hannu ya
auki pillow yayi cilli dashi kasa ya lalubo bargo ya jefar sannan ya gyara kwanciyarsa ya lullube jikinsa tun tana ganin motsinsa har bacci yayi awon gaba dashi ta lalla'ba ta d'auko bargo da pillow ta kwanta a dayan gefen , ta lullu'be jikinta ta runtse idanunta itama bata
auki dogon lokaci ba bacci ya
auketa ..
Washegari
A hankali ya soma bu
e idanunshi kawai ya jishi ajikinta da sauri ya k'arasa bu
e idanunshi yaji
afarsa akan kafafunta ya kanainayeta yayinda hannunsa daya ke saman kirjinta daidai dukiyar fulaninta da sauri ya cire hannunsa da
afarsa ya mike tare da matsawa baya ,yaji kamar ya sakar mata mari dan bakinciki ," shiyasa fa baya son su kwanta guri daya waya sani ma ko yayi wasanin da jikinta "?
"Oh my goodness yarinyar nan tana son damun rayuwata saukowa yayi ya shiga yayi alwala yazo yayi Sallah ya koma kan doguwar kujera ya kwanta bata tashi ba sai gurin tara wanda wayarsa ce ta tasheta a bacci, ya kasa tashi ya
auki wayar har ta katse wani kiran ya shigo ta sauko ta dauki wayar ta mika masa ta shige bayi "hello my love aka fa
a daga can bangaren da kyar ya iya bude bakinsa yace "nawal ya kike "?
" Sorry na tasheka a bacci ko ya karfin jikin "?"Naji sauki ya za'a yi nazo na ganka ina son ganinka plz naga yanayin jikinka "
"Karki damu zaki gani dan nima ina son ganinki akwai abinda nake son muyi magana akai yana cikin maganar kisna ta fito daga bayi gabanta ne ya shiga faduwa da karfi ko ba'a fa
a mata ba tasan da wacce yake magana "?"Karki damu zaki ganni nima ina son ganinki ta sake maimaitawa kanta na kanta kalmar , ta dawo kusa dashi ta durkusa bisa gwiwowinta tana kallonsa kasancewarta agurin bai sa ya katse kiran ba sai ma cigaba da wayarsa da yayi daga karshe yace" me too tasan duk yadda akayi kalmar i love You aka furta masa idanunta yayi raurau da hawaye "dan Allah kace ka yafe min laifin dana maka sannan ka sake bani dama Ina sonka Aliyu mai yasa bazaka soni ba "?
"Bani da ra'ayin sonki , ko yin wata muamula dake ,ki rayu dani cikin wannan rayuwar ko ki rabu dani ki auri wanda zuciyarki ta kafu akan soyayyarsa tun farko ba damuwata bace , wannan da kika ji muna waya daita sunanta nawal nasan kina da labarinta itace matar da zan aura sai ki shirya zama daita idan fa zaki iya idan bazaki iya kofar gidan Aliyu a bude take ". yana gama fadar haka ya juya mata baya ta mike tsaye hawaye ya gangarowa daga idanunta kafafunta take d'agawa a hankali tamkar bata da laka ajiki "nawal ta furta sunan a fili dan Allah karki shigo rayuwarmu nida mijina yanzu ma yaya aka kare ,nasan idan kin shigo ko kallona bazai ba , har ta hau kan step zance zuci take ta shiga Kitchen ta soma kwabin fulawa dan yi masa samosa haka ta dinga aikin tana zance zuci tana hawaye tamkar wata mahaukaciya sabuwar kamu ,hawayen idanunta yaki tsayawa bayan ta gama samosa ta dibo arish ta bere ta soya da kwai sannan ta d'aura ruwan zafi ."
Tana tsaye a kitchen ya sauko parloun kasa fitowarsa kenan daga bayi jikinsa sanye da gajeren wando baki da farin singlet ,wuyansa rataye da farin towel yana goge fuskarsa zuwa wuyansa , yayinda kafafunsa ke sanye da bakin silifas yana tafiya yana goge jikinsa , kai tsaye kofar Kitchen ya nufa dan
aukar fury har ya kawo bakin kofa yaji sautin qarar dayan wayarsa dake ajiye a parlour tun jiya ,ya juyo ya dawo ya
auki wayar ya manna a kunnen "hello Samir ya garin"? " da fatan komai lafiya ko ? lafiyata qalau na gaya maka fever ne kawai kuma anyi maganinta kaine aji farko fa ,daga can bangaren dady ya amshi wayar suka gaisa ya masa ya jiki "dan zazza
i ne kawai fa dady me yasa zai fa
a maka dan kawai ya tadda maka hankali "to ya saukin jikin "?"Yanzu lafiyata qalau inshallahu ma gobe zan fita zuwa office "okay naji dadin abinda kace ba damuwa za'a yi komai yadda ya dace samir ma zai shigo karshen wata tare da mummynku dole ayi tafiyar dashi gashi Samir din yace zaku je buga wasa spain ko ".?
"Eh haka ne dady ".
"to shikenan Allah yayi jagora idan kun dawo sai kuje hollond da Austaraliya ayi abinda ya dace "to shikenan dady sai anjima ya katse kiran ya shiga Kitchen kamshi ne ya bugi hancinsa ya zagayeta ya bu
e fridge ya
auki abinda ya shigo dashi ya fita .."
shadaya da rabi na safe ta gama komai har da break fast ta gyara gidan ta hau sama tayi wanka dan zuwa lokacin tuni ya sauya kaya zuwa na gado wato kanana kaya zuwa wando da riga duk blue Black , tun ganiyar kuruciya bata sake ganinsa da manya kaya ba ,sai ranar daurin aurensu ,kuma tun daga lokacin bata sake ganinsa dashi ba, daga suit sai wondo da riga".
wardrobe ta bude inda ta jera kayanta ta tsaya tana karewa kayan kallo ta dauki doguwar riga ja wanda aka tsaga bangaren kafarta
aya har zuwa cinyarta hannun riga daya dan tsiriri ne yayinda d'ayan hannun ya zamanto dogo ta taje gashinta ta fakashi a tsikiyar kanta tasa ribbon ta kama ta fito ta zuba masa chips da soyayyen kwai da tea Mai kauri ta kawo masa inda yake zaune yana danne danne a system ta ajiye "kayi break kasha magani " gyaran murya kawai yayi ya cigaba da abinda yake ta juya zata bar gurin "ummmmm ummmmm ummmmm yayi sound din Kamar Waka ta juyo da sauri tana murmushi "kana magana ne "?
Ya d'ago ya bar abinda yake ha
e da tsura mata idanunshi "tana da damuwa a rayuwarta , daman haka take shi bai sani ba , shi da yake daukarta mai mugun girman kai da taurin kai da rashin son shiga lamarin mutane, a she abun ba haka bane shegen rawar kai ne daita kamar farar kura da surutun tsiya , yatsun hannunta ta kamo ta soma wasa dashi tana kallonsa , kawar da kanshi yayi yana jan tsaki bai gama takaicinta ba yaji ta soma waka har da dan rawa ..,"
"Omo walai if them pont gun to my head say make I deny you I go tell them say lallai Ni be lie.
"I fit spen all of my money on you (oh ho)
"Speed a couple million you (yeah yeah )
"Give you loving tell you say e don do (yeye)
Special type of felling that I feel when am with .......
" Enough dan Allah Malama bana son hauka anan ya fada a tsawace yana watsa mata kallon banza " shiru tayi tana dubansa kamar ruwa ya cinyeta ganin ya hassale tace "kayi hakuri dan...... " jeki dan Allah banason hayaniya kin wani cika min kunne da banzar waka da wata muraryarki gangarin da bata dadin sauraro ,tsimi tsimi ta bar gun tana tabe baki ,yace " mahaukaciya kawai ji yadda take faman wangale baki kamar wata shasha ya yaja tsaki tare da maida kanshi a kan computer..
Tunda ta koma sama ta kwanta lamo tana tunanin rayuwa bata sake yunkurin saukowa kasa ba , sai misalin karfe hu
u na yamma , shima gabanta taji yana ta faman faduwa da bugawa ,ta sauko a natse take daga kafafunta , aiko idanunta suka ci karo da mugun abu ,dan kuwa wata matashiyar mace ta gani zaune a gefen mijinta ,sanye cikin doguwar riga blue black wacce aka yiwa aiki da zare milk colour a gaban rigar da hannun rigar , ta nad'e kanta da mayafi milk colour ,haka kafafunta sanye da takalmi blue black da ratsin milk colour , shekarunta zasu zarta nata a haihuwa, tana rike da yatsun hannun Aliyu cikin nata tana murzawa tare da yi masa sannu .
a hankali ta dinga takowa jiri na dibanta har ta karasa saukowa "Allah sarki my love sannu kaji Allah ya baka lafiya kaga da muyi aure bazan taba barinka kai kadai ba ,dole ina tare da kai a cikin wannan yanayin , kusan abinda tafi furta masa kenan ,yayinda kisna ke binsu da wani irin kallon mamaki "a gidan aurenta wannan film din ke faruwa ?" Take zuciyarta ta dinga tuttukin tana zafi da ciwo taji kamar taje ta rufeta da duka har sai taga bata mosti, sai dai sanin cewa bata da wani power agurinsa yasa ta d'auke Kanta akansu ta nufi kofar shiga kitchen zuciyarta na wani irin tsalle da rad'ad'i , tana gama shiga ta danne lip's d'inta na kasa da hakorinta da karfi tamkar zata fasa lebanta "ya Allah me ya kamata nayi yanzu "?"Na
auki mataki akanta ne ko kuwa na hakura na kama girmana ?"Ki hakura ki kama girmanki kisna idan abu mai kyau tayi miki da sannu zata ga sakamako, idan ma akasin haka ne shima zata girbi abinda tayi tunda itama macece "mai yasa kika zo gidana ?" Ta sake furtawa a fili
"Mai yasa bazaki bari har sai kin kasance mata a garesa ba ?"
"Mai yasa na sauko? " da nayi zamana a sama da ban ha
u da wannan tashin hankalin ba , cikin sheshekar kuka take wa
an zantuttukan "mai yasa Aliyu ?kasan ina tsananin sonka dole zanji babu dadi a raina idan naganka tare da wata ". "mai yasa ka bata dama zuwa inda kake alhalin kasan kana da mata ?"Mai yasa zaka min haka Aliyu ?"Why! why!! why !!!do you this to me Aliyu ?".
"A cikin soyayyar da nake maka har yanzu ban bayyana maka rabi daga ciki ba, ka tausaya min kar zuciyata ta tarwatse akanka " na fita sonka da bukatarka , zan sadaukar maka da dukkanin farincikina , ka yarda dani dan Allah ka bani dama akwai sauran lokaci da zan gyara zamantakewar mu ,Aliyu duk abinda nayi maka ba yin kaina bane , zugar aunty afra ne gashi tasa na dasa kiyayyata acikin zuciyarka tun daga zamanin kuruciyata har zuwa auremu ,plz forgive me and forget what I did to you ,nasan kayi tsananin fushi dani ne shiyasa baka shayin aikata mummunar abu gareni ,sai dai bazan iya
aukar zuwan wannan matar gurinka ba ,I will be able to handle this situation tana cikin wannan halin ya shigo kamar an jihosa bataji motsin shigowarsa ba sai tsayuwarsa a gabanta taji yana huci tamkar mayunwacin zaki"uban me kike yi ?
"Ko baki ga anyi bakuwa bane da zaki wani tsaya batawa kanki lokaci ki kawo mata wani abu ta sha ".
Tayi saurin gyada masa kai tana goge hawayen dake kwance akan kuncinta "da kyau kuka ba ?". ya fada yana kai hannunsa ya dago ha'barta Yana kallon cikin kwayar idanunta tayi saurin girgiza masa kai alamun "a'a ".
"uban meye wannan idan ba hawaye ba da zaki
aryatani ?"Shine amman kayi hakuri bazan sake ba ta fada muryarta na rawa ya ingiza ta baya da iyakacin karfinsa tayi taga zata fa
a tayi saurin rike Kitchen cabinet ta tsaya bisa kafafunta tana sauke numfashi da kyar "haka nake so kullum nayita ganin zubarsu har zuwa sanda zuciyarki zata buga ki mutu ......".Ya karasa maganar yana sakar mata tsadadden
murmushinsa ,"minti a shirin na baki ki shirya mata abinda zata ci yayi baya ka
an yana kallon falon "my nawal mai zaki ci ?".....
Mmn Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
~TRUE LIFE STORY~
Free Page 7
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalmi, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ..."
Tambayar
yayiwa
nawal
yasa
ta mike tsaye cike
da yauki da
rausaya
soma takowa
zuwa
bakin kofar
Kitchen
din
,ta tsaya
a gabansa tare da
rungume
hannuwanta
duka
a saman
qirjinta ta
tsura
masa
idanunta tana kare masa kallo ,ganinta
tsaye
a gabansa
yasa
kisna juyawa
sauri
tana danne
kukan dake shirin kufce mata
dan babban
abun
kunya
ne gareta
bar
nawal
taga hawayenta
ko damuwarta
"me
zaki ci a
dafa miki
my nawal ?".
sautin
muryarsa
doki
dodon
kunnen kisna
,take
zuciyarta
ta cigaba
dokawar
da take
tun sanda
shigo
kitchen
din , cike da
sihirtaccen
kaunar da
nawal take wa Aliyu ta
sake
matsowa
jikinsa
tamkar
zata shige
masa
ta kai hannunta
ta shafi gefen
fuskarshi cikin shaukin
son shi
tare da jin
dadin kulawarsa gareta "tabbas Aliyu na matukar sonta
tunda
har
zai iya
mata
irin wannan karramawar
a gidansa".
"i love
You so much my love ta fa
a tana kashe masa
idonta
"I love you
too my nawal ki fa
min
abinda kike son ci "?nawal ta saki murmushin
jin dadi
tace "my
love
karka takura min
kanka da auntyna
banason wahalar da....."
Aliyu
bai
barta
ta k'arasa maganarta
ba ya katse
mata hanzari
"nasan
halinki
da rashin son cin
abinci
just tell me
what you ... .."
itama
saurin
katse shi tayi
ta hanyar
sakala hannunta
cikin tafin hannunsa ta soma masa tafiyar tsutsa
yayinda idanunta
kanshi ta soma
tafiya
da baya da baya
dashi , tana masa
magana
a shagwa'be
"Cikina
akoshe yake
my love
if not da
zan so naci wani abu a gidanka
kodan na sake faranta maka
". wani irin yanayi na zallar sha'awa ya tsinci kanshi ciki gabad'aya tsigar jikinsa ta mike gabadaya mazantakarsa ta motsa abunka ga lafiyayyen namiji
ya sausauta
muryarsa sosai kana
yace"ok my nawal " .
a sukwane kisna ta juyo
idanunta ya sauka a cikin na nawal sakamakon fuskarta na kallon
kofar Kitchen
, murmushin gefen
baki kisna
ta sakar
mata tana mai danne
abinda taji ya sauka
a tsokar dake makale
da qirjinta ,itama nawal
din
murmushin barikanci ta sakarwa
kisna tana sake shigewa Aliyu kamar zata ratsa gangar jikinsa .
"Yau naga abinda yafi karfina , anya kuwa rayuwata
zata d'aure
a gidan nan idan wannan
yarinyar ta shigo ? ta yiwa kanta tamvayar
e da
kawar da fuskarta hawayen
bakinciki na gangaro
mata ."inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kawai ta shiga furtawa tana maimatawa domin neman sausauci daga gurin Allah ..."
Nawal ta zaunar da Aliyu
sannan
ta zauna suna fuskantar
juna
ta matso
fuskarta
sosai
suna
sha
numfashin
juna
bai
kara
yaji
saukan
lip's d'inta
akan lip's
d'insa
tana
yawo dashi a daidai
lokacin da kisna ta sake
juyowa gabanta yayi
wani
irin mummunar
fad'uwa ,ta dinga jin kamar zuciyarta zata kama da wuta, Gabadaya yanayinta ya sauya
, numfashi
ma da kyar
take
janyowa tana fitarwa
zuciyarta na wani irin tuttukin bakincikin , ta
auki wuka
tana kallonsu "naje na
tsoka mata wukar nan
a kahon zuciya na kashe shegiya na huta
."No
karki yi haka wannan ai
haukan kishi ne
,"to
bari na d'aura ruwan
zafi
nayi mata wanka
dashi
ta soma
arin
kunna gas "kai shima
wannan ba mafuta bane
gara ki nemo
abinda zaki mata cikin sauki ki korata ta
sake
maida
idanunta akansu
zuciyarta na wani irin
zafi da ciwo ."
Aliyu na
shirin kawar da
fuskarshi
yaji ta cafki
bakinsa
ta soma tsatsa kamar ta samu sweet , kisna
tayi
saurin
runtse
idanunta tare da yin kasa dafe da kirjinta dake tafarfasa
tamkar an daura mata wuta , Aliyu ya kasa hana nawal aiwatar da abinda take so akanshi saboda feeling din da yake ji yana ratsa sansar jikinsa ,
batare
daya ce mata
uffan ba ta cigaba da
sha bakinsa tana sauke numfashi dan wani irin sanyin dadi taji yana ratsata da kai wa kwalkwaluwarta sako na musamman ,wannan shine karo na farko da suka fara musanyawar yawu a tsakaninsu kuma kowanensu yaji sauyi na dabam ajikinsa shiru yayi ya cigaba da amsar sakon nawal bisa ra'ayinsa guda biyu na farko ragewa kanshi feeling , na biyu kuma dan ya sake tarwatsa zuciyar
kisna
tasan yana da martaba da darajan da za'a so shi......"
data
tsotsi
bakinsa sosai kafin
daga baya ta saki tana sauke numfashi ,
shi
kuwa komawa yayi ya
jingina bayansa da
kujera yana fidda numfashi
"na matsu sosai
love , burina bai
wuce mu kasance ma'aurata
ba , yayi mata shiru
yana lumshe mata ido dan shi kadai yasan yanayin daya tsinci kanshi a lokacin da take tsotsan bakinsa a hankali ya bude idanunshi akanta ya lura gabad'aya yanayinta ya sauya da gani da za'a wuce shan baki bazata hana ba ,shima ya kai zuciyarsa nesa ne bancin haka da yaso ya murza dukiyar fulaninta a tare suka sauke numfashi suna kallon juna yayinda kisna Ke kai sosai har da shesheka zuciyarta na zafi "mai yasa bazai soni ba ,bayan ina da duk abinda yake so ...?"Dan Allah ya Aliyu ka tausaya min wallahi zan kasance maka yadda kake so ,zan baka farinciki da kwantar maka da hankali ,zan kula da kai ,zan baka rayuwata hatta numfashina zan iya sadaukar maka dashi ka tausaya min ta karashe maganar tana wani irin kuka mai ban tausayi ".
bayan
kamar
minti biyar kisna ta goge hawayen dake kwance akan kuncinta
fito a natse tamkar bata tare da wani damuwa hannunta rike da jug
auke da ruwan sanyi ta ajiye a gaban nawal
batare
data kalli
inda take ba hatta aliyun bata kalleshi ba ,ta juya a hankali
tana taku tamkar kazar da kwai ya fashewa a ciki ta haye saman d'akinsu , zariya ta shiga yi
a cikin d'akinta tana zance zuci kanta kamar zai tsage gida biyu tsabar bakinciki, kwakwaluwarta ta shiga
cajin da tunanin
neman
mafuta ,dan
dole tasan abunyi tun lokaci bai mure mata , idan
ta bari wannan yar iskar
matar
nayi
mata karuwanci
a gida tun yanzu
shinkenan zata rainata
kuma kashinta ya bushe
, tana
tsaye
shigo d'akin kallo
aya yayi mata ya dauke kanshi
aranshi yace "wahallaliyar banza kawai baki ga komai sai nayi nasanadin da zuciyarki ta buga ya soma cire kayan
jikinsa ya
auki towel ya taraya a wuyansa
da alamun wanka
zai
shiga
,take ta sauke wani wahalallen numfashi , wani dadi ya lullu'beta
ta samu damar da zata
fattakar wannan yar iskar
mata
a gidanta ,yana gama
shiga bayi
ta fito daga
d'akin
ta kulle kofar
ta bar key ajikin ta dawo parlou'n kasa inda nawal take zaune , wani
irin mugun kallo mai
e da harara ta sakar
nawal dake zaune kafarta
akan
aya tana girgizawa tana sake karewa falon kallo ,
gabanta
ne yayi mummunar
fad'uwa da ganin
irin kallon da kisna tai mata , a hankali ta motsa
bakinta "sannu da .......".Kisna
tayi saurin katse mata
hanzari ta hanyar d'aga
mata hannu "sannun uwarki da ubanki zaki min amman
dai
ke anyi tsohuwar
kilaki ts
ohuwar yar tasha
,jaka shasha
ballagaza
da bata
san ciwon da darajan kanta ba , yanzu har
rashin
kamun kanki ya
kai
ki kwaso wa
an nan
tsilla tsillan kafafun naki kamar na jemage
ki zo
gidan saurayi
? nawal
cika da tsananin
mamakin kisna ta bu
baki
zatai magana kisna ta sake d'aga mata hannu "dakata malama bana bukatar jin komai daga
bakinki
,idan ki kayi ganganci
bude
wannan dan iskan bakin
naki
sai na lahira yafiki
jin
dadi dan sai zubar miki da ha
ora , maza maza second
biyu kacal na
baki
ki tashi ki bar min
gidana
kafin na
tura miki
wannan
abun a gidan
kashinki dakikiya mai fuskar
alade
ta nunata
da sekundireba
...........
"an
gama
yawon tazubar
da karuwanci an rasa mashin shini
shine za'a lekewa mijina
,na
sake ganin wa
kafafun naki masu
kama
dana jemage sai na lalata miki rayuwa , ai wallahi Allah ya
taimakeki
da kinci abincin
gidana
da kin
tabbatarwa
kanki mutuwa, domin
guba zaki
oya out ta kai hannu
janyo
wuyan rigarta
ta soma tafiya daita bata tsaya a ko'ina ba sai a
haraban gidan
ta saida ita a jikin motarta
"to
be your first and
last warning
da zaki tako zuwa
gidana
a matsayinki na karuwa ,ki tabbatar da aure ne zai kawoki gidan nan ba karuwanci
ta karasa maganar tana buga mata sikundireban
hannuta a baki .
nawal ta saki
ara mai sauti tare
da rike bakinta cikin azaban zafi
juya ta bu
e motarta
ta shiga ta zauna zata maida murfin motar
ta rufe ,kisna ta rike "bance
karki fa
a masa
ki fa
a masa dan girman Allah kiga yadda zanyi dake , wallahi sai kinga kudi kince kashi ne shashar tumakiya sannan kuma zaki iya cigaba da zuwa gidan bazan ce karki zo ."cikin rawar jiki nawal ta
bar
gidan tana zubar da hawaye "
kisna na ganin tafiyar
motarta ta saki murmushin
jin dadi "kadan kika gani wawiya
juya da
sauri taje ta bu
kofar ta dawo parlou'n
kasa ta zauna tana kallon tv qirjinta na bugawa da karfi
a natse ya sauko falon
yaga wayam babu nawal babu alamun , yace" ke ina yarinyar nan "?.
"Wacece haka ? Ta tambayesa tana hura hanci "Banason iskanci nasan kinsa wacce nake nufi yayi maganar a zafafe yana tsareta da idanunshi "to ni ina zansan inda take
tayi maganar a shagwa'be mutumin dake zaman kansa har a tambayi inda yaje "wacece ke zaman kanta ? yayi maganar yana
arin damkar makoshinta ta goce ha
e da mikewa tsaye tayi nesa dashi kirjinta na bugawa ..."Wallahi ki kiyayeni idan ba haka ba zan bata miki rai "to ni me na maka kodan ban da gata shi yasa kake min abinda kaga dama ? Ko Zaman daduro muke da kai ya dace ka gayyato budurwarka gidan nan har ma ku zauna kuna iskanci alhalin ga matarka sunanh a gidan ?
"Da wa kike wannan Maganar ya kara taku biyu zai cafkota ta buge hannunsa ta zura aguje "ni ka kyaleni karka dokeni bata tsaya a ko'ina ba sai a karshen step tana haki tana hura masa hanci ..."
"Zaki sani ne kuma zan kamaki cikin ruwan sanyi , zaki san baki da kunya dan wallahi sai na fasa bakin rashin kunya, kuma ki bari na kira nawal naji tace kin mata wani abu sai kin gane baki da wayo kamewa tayi guri daya ta rungume hannuwanta tana kallonsa tana fargaba, tasan idan nawal ta fada masa abinda tayi mata sai ya mata dukan mutuwa dan haka ta tsaya jira ya kirata taji yadda abun zai kaya ,idan taga dukan zai yi ta shige daki ta kulle ta barshi yayi kwanan falo .."
Tana kallonsa ya dauki wayarsa
yana
arin neman
layin nawal
kiran cochi dinsu
ya shigo ya zauna
yana amsa wayar
" hello Mrs birsat kwana biyu
bamuyi waya ba, ya kake ya kwana biyu ?". "yanzu kake nufi to
shikenna
ka dan bani lokaci zan kiraka back
..."ya katse kiran yana
neman
na Samir...
Bayan sun gama waya da Samir ya sake kiran mr birsat yayi masa bayani komai a natse sannan ya soma neman nawal ,tana
auka yaji gabad'aya muryata ta sauya "me yasa kika wuce bayan nace ki jirani ?
"Kayi hakuri dan Allah na samu kiran gaugauwa ne "akwai kiran gaugauwan daya fi dokata mahimmanci? " kin fa san banason saba doka "kayi hakuri bazan sake ba yayi shiru yana kallon kisna dake tsaye tana kallonsa can yace "me yasa muryarki ya sauka kamar ma kuka kika yi ?"No babu komai fa wallahi mura ce ke son kamani Kuma nasha magani "ke dai ki fa
a min gaskiya idan akwai wani abu "babu komai ta fada a takaice tana danne kukanta duk yadda Aliyu yayi daita ta fada masa abinda ke damunta taki saboda taji tsoron gargadin kisna ..
******
Kwance
yake
akan gado hannunsa
rungumeta da pillow
yayinda
idanunshi ke
kallon celling d'akin, sosai
yayi zurfi cikin
tunani
wayarsa
ta
auki
qara
ya kai hannunsa ya lalubo wayar yana dubawa sunan daya gani yasa ya
an mike
ya jingina bayansa da abun gado "assalamu alaikum "
"Wa'alaiki salam mummuy
anyini lafiya "lafiya ya jikin naka jiya
samir yake fa
a min
baka da lafiya ? Cikin kwantar da murya yace "jiki alhamdulillah mumy naji sauki sosai "Allah ya qara sauki ka kular min da kanka fa ,ya amsa mata da "inshallahu mamana ya mutanen gidan ? "Duk muna lafiya ina ita kisna take ya d'ago ya kalli
inda take kwance akan
doguwar
kujera
idanunta na kallonsa, tun sanda
daya ambaci sunan mummuy
tayi shiru
tana sauraronsa tana
jin kamar tazo ta fixge
wayar
a hannunsa ta
sake
jin muryar mahaifiyarta ."
muryarsa a raunane yace" tayi
bacci "okay inshallahu
gobe zan kira ka
ani daita su aryan sun damu suna
ina son magana daita "okay suna kusa
ne yanzu ko sunyi bacci "?
tun takwas sukayi baccin dole ,ya gyara zamansa sosai yana son jin dalilin baccin
"mai ya
samesu mumy "? yayi maganar hankalinsa a matukar tashe " kasansu da kiriniya d'azu ne suna wasa a parlour daf da magariba
sukai
karo da juna , aryan ya fasa
baki shi kuma areef
goshi
,sai da
muka dangana
da asibiti shine fa muna dawowa sukai
bacci
,amman
tun jiya suke nacin kisna har d'azu
da suka dawo daga makaranta , na fa
a musu muyi magana da mamansu shine suka samin kuka ......"
saurin
runtse idanunshi yayi "kenan sun fi son mamansu dashi ?"ta yaya bazasu sota ba bayan sun rayu daita sama da shekara uku zuciyarsa ta fa
a masa haka "daita suka saba duka wata nawa kayi tare dasu ka barosu?". numfasawa yayi sannan ya bu
e idanunsa akanta tana kallonsa ya katse kiran batare daya bata
sun yi waya da mahaifiyarta ba ya ajiye wayar akan bedside ya koma ya kwanta ruf da ciki
tare da rufe rabin jikinsa da bargo yana tunanin rayuwarsa .."
"A cikin kwana
aya da yayi
rashin lafiya zaka fahimci
yadda
ciwon yaci
jikinsa baya
wani cin
abinci sosai sai kisna ta matsa masa sannan yaci" Kwanaki shadaya kenan da samun saukinsa wanda yayi daidai da sauran sati biyu
mummuy da Samir da matarsa
zainab da aryan
areef
su sauka a kasar sai dai har
zuwa wannan lokacin suna
gidan
jiya
ita da Aliyu babu wani cigaba da'aka
samu a zamantakewar rayuwarsu , duk abinda kisna
tasan
zata yi domin
ta karkato da hankalinsa garesa tayi ,amman
yaki
sakin jiki daita
, yana dai
iyakacin
arin
kyautata mata ta bangaren
bata abincin barin
wuta a kunne daina kulle gida
da daidai sauransu
bangaren
aurattaya ,hira a tsakaninsu
wannan ma ba'a
maganarsa, mari kuwa sai dai idan bata masa
kuskure ba ,kuskure
an zata yi masa
yanzu ne zai
auketa
da mahaukacin
mari
,zamansu babu wani
sha'awa tamkar ba ma'aurata ba,
duk da ita kam
tana
iyakacin bakin
kokarinta na
ganin wani abu ya shiga tsakaninsu
amman shi sai ya hauta da bala'i da zagi ,sai dai duk inda yake tana makale dashi wani
lokacin ta rungumeshi ajikinta
ta manna
masa kiss a wuya ko d'aura hannunta akan jijiyarsa idan zai hauta da bala'i ta marairaice ta nuna bata sani bane , duk sanda ta rungumeshi kuwa
haka zai zareta ajikinsa tare da nuna kyama da
nuna
mata
ta fita hanyarsa "dan shi a yanzu bashi da lokacinta
,damarta ta rigada ta wuce kuma har abada bazata dawo ba
yanzu ma yana zaune daita ne kawai saboda
darajan iyayen ."
Sanye
yake
cikin black jeans
with
white t shirt kwantaccen
sumar kanshi
dake kwance har bayan wuyansa ya sha
gyara
sai sheki yake, hannunsa daure da agogon dimond sannan rike
da wasu file ya kalli kisna dake sanye cikin
abaya mai sharara sai
dai acikin abayar
wasu had'ad'd'un kananan
kaya ne wondo da riga wanda a zahiri ake iya ganin kayan dake sanye ajikinta
, ta nade
kanta da mayafin kayan tamkar yadda indiyawan Pakistan suke yi , fuskan nata tar kamar wacce take shafa mata madara
, wuya da azabar da Aliyu ke ganamata sam basu nuna ba, sai dai ta zabge ta rame sosai amman hakan bai sa tayi muni ba."
Ganin yana
arin barin d'akin ta
sha gabansa da sauri tana fuskantar shi hancinsa ya shaki kamshin turarenta saurin lumshe
ido yayi na second biyu sannan ya bud'esu tar akanta "nima za... zani gidan nasir
wata uwar harara ya watsa mata sannan yace "daman nasan sai kinyi min shishigi
tunda ke uwar yan neman gindin zama ce da cusa kai babu kwarjini ya fada yana jan tsaki tare da tsareta da kyawawan idanunsa , shiru tayi tana mamakinsa
ita da
duk abinda zatayi
sai ya gwaleta
duk wannan maganar da suke idanunta na kan jijiyarsa yayinda yanayinta ke sauyawa
sake motsoshi tayi sosai kamar zata shige jikinsa kirjinta na dukan uku uku
on-expecting yaji
ta kai hannunta daidai saitin jijiyarsa dake kwance wani irin
auke numfashi yayi da sauri yana kallonta take tsigar jikinsa ya tashi ya dinga jin wani iri a Gabadaya ilahirin jikinsa mai kama da shocking , murmushi ta sakar masa mai narkar da zuciya
tace "kana bukatar matarka Aliyu mai
yasa zaka tauye kanka "? Cike da zafin rai ya buge mata hannu ya juya
da sauri tayi saurin riko laulausan tafin hannunsa ya juyo a fusace "Are You mad "?. Ta fada yana zaro mata ido ,
ta kashe masa idonta
idan dai akanka ne tuni na amshi certificate , ta karasa maganar tana rungumeshi ajikinta ta fara shafasa numfashi ya sauke da karfin gaske ya zareta
a jikinsa ya bar da'kin yana jan tsaki "aikin banza kawai duk abinda zakiyi a banza .
tana jinsa ta kwashe da dariya "kana so kana cutar kanka ,tun daya fita bai dawo gidan ba
sai kwanciyar
bacci , lokacin tana
kwance akan gado ta ha
pillows gabad'aya ta d'aura kanta akai
haka
bargon lullu'ba
ta hadesu duka ta lullu'be
gashi jikinta babu
komai sai wata yar yololuwar rigar bacci iya gwiwa mai shara shara kai tsaye agogon hannunsa ya soma cirewa ya da'ura
a gaban mirrow sannan ya soma balbale botiran gaban rigarsa ya cire ya zame wondonsa ya
zauna akan kujera
ya k'arasa zarewa ya shiga bathoroom ya soma wanka tana jin motsin shigowarsa ta share ta ci-gaba da baccin karyanta bayan kamar minti goma ya fito ya goge jikinsa ya sauya wasu kaya ya kira nawal suka sha
hirarsu duk tana jinsa zuciyarta kamar ta kama da wuta , amman ta kudurta aranta zatayi hakuri ita yanzu har Allah Allah take ya aurota ma
a wuce gurin sai daya gama abinda yake hankalinsa ya koma kanta ,a ransa ya furta matsala wallahi wannan yarinyar matsefa ce arayuwata ,k'arasowa yayi inda take kwance"ke..! Ke!! Shiru
yaji
ya kai hannunsa ya dafe goshinsa yana tunanin yadda zai
auki pillow da bargo
kusan minti
biyar
yana tunanin abun
yi kafin daga baya ya kai hannunsa daga saman kanta inda tayi double din pillow ya fara ja a hankali batare daya bari hannunsa ya ta
a jikinta
ba , daman abinda baya so kenan jikinsa ya ha
u da nata , murmushi tayi ta sake danne pillow sosai
da kanta ya ciza lip's d'insa da karfi yana kokarin zaro pillow
tayi wani
juyi har
bargon jikinta ya zame kayan baccin dake sanye a jikinta
suka
bayyana
fuskanta na kallon nasa
tana sauke numfashi
a hankali, cak ya bar abinda yake ya tsura
mata
ido yana kallonta
babu abinda baya
gani ajikinta, tun daga kan dukiyar fulaninta
dake
tsaye cak tamkar
ba'a ta
a sarrafasu
har zuwa lafaffen cikinta wani wahalallen
miyo ya had'iye
e da lumshe idanunsa
sake
gyara
kwanciya tayi
ta matso jikinsa
sosai
nan rigar tayi sama ka
an cibiyar ta ta bayyana ",inna lillahi ya furta a fili
tare da saurin runtse idaunshi
yana k'arasa
zare
pillow ya ajiye kasa yana sauke numfashi .wata irin mika tayi tare da
juya masa baya nan take
bombom d'inta
suka
bayyana
makale da
wani siririn
pent Wanda
shi da babu duk
aya ,
a hankali ya
an bude idanunsa daya "subhanallahi ya furta qirjinsa na wani
bugawa da matsanancin karfi ya dauko
pillow daya
ciro ya
kare bombom d'inta
yana sauke numfashi
da ajiyar zuciya a tare a hankali ya soma jan bargo yayinda ita kuma ta rigada ta rike bargon gam yana ja madadin bargon ya dinga dawowa
garesa sai itace ke dawo masa kafin ya ankare ta zubo jikinsa gabad'aya tare da d'aura hannuta
daya a kan
qirjinshi daidai nipple d'insa
tana cigaba da baccinta na karya .runtse ido yayi
yana
arin zare hannuta daga qirjinsa
ya fado jikinta
gbdy
jin tudun dukiyar
fulaninta yasa jikinsa ya kama rawa tamkar mazari , shigewa jikinsa tai tana zagaye hannunwanta
duka ajikinsa a firgice ya kalli fuskarta
muryarsa a kausashe yace "ke ke .....!!! yana marin fuskarta
da sauri ta cire hannunta tana dafe goshinta
"aikin banza kawai
ace mutun ko baccin
arziki bai iya ba
saboda rashin natsuwa". yayi
maganar yana jan bargo
da karfi ya k'arasa
kan kujera ya ajiye pillow Yana
arin kwanciya yaji sautin muryarta "kai me ya kawoka inda nake da har ka kwanto jikina
da zaka wani Kirani da kalmar rashin natsuwa "?
Wata irin zabura yayi ya dawo
gareta yana girgiza
kai sannan yace "lallai
to me kike expecting
zanyi da wannan
jikin naki? " yayi maganar a fusace yana huci tamkar mayunwacin zaki , tayi
shiru jikinta na daukar rawa "sauko nan sai naji dalilin da yasa kika fa
a min wannan maganar
"ganin zata 'bata masa lokaci yayi gaggawa fincikota daga kan gadon ya sauko daita sauran ka
an kirjinsu ta ha
e yayi saurin ja baya yana furzar da iska
, eye's dinsu suka ha
cikin juna take zuciyarsu yai mummunar baguwa a tare
"ance miki ni maye ne irinki
? "ko
jikinki zinari ne da har zan kwadaitu dashi bare ki samu damar fa
a min magana "?
A hankali ta soma ja da
baya
saboda
ganin jijiyoyin
kansa sun mike kar ya
auketa da mari dan gashi zuciyarsa tazo wuya
tasan
an da aikinsa ya narkar mata mugun duka ko mari ,
ganin ya kara taku ta juya da sauri zata gudu aiko bai tsaya wata wata ba ya sa mata kafa sai gata ta fadi kasa dummmmmm
wata irin razananniyar
kara ta saki tare da kokarin mikewa
,ya sake saka mata kafa cikin tsantsar
acin rai "yar iska kawai mai muguwar
zuciya kuma na rantse da Allah idan kika sake fa
a min makamancin maganar da kika fa
a min yanzu
sai na miki azaban da ba'a taba miki irinta ba ya k'arasa maganar yana murje mata kafa, ita ba faduwar datayi kasa ko take mata kafarta
yafi damunta ba kamar mugayen kalamansa, a tarihi babu wani mahalukin daya ta
a fa
a mata irin kalamansa
rarrafawa tayi ta koma kan gado ta rakube
jikinta tana kuka
mai cin raina .
Shima Kwanciya yayi bugun zuciyarsa na karuwa sai dai
bai damu da abinda yayi mata ba ,hasalima
ko ajiinsa lalubo wayarsa ma yayi yashiga danne danne har bacci ya daukeshi ita kuwa kasa runtsawa tayi yadda taga rana haka taga dare har gari ya waye zuciyarta cunkushe take da bakincinsa ,Itace ta rigashi tashi kasancewar bata samu isasshen bacci kai tsaye bayi ta shiga tayi alwala ta fito ta dauki zani ta daura a saman rigar jikinta , ta sanya hijab
ta tada sallah bayan ta idar ma bata koma ba zama tayi tana lazimi da kaiwa Allah kukanta har sai da gari ya waye ta waiga inda yake kwance a lullu'be so take ta tashesa saboda ya makara sallah amman tana jin tsoron tashinsa
,mikewa tayi ta sauko kasa domin ha
a masa break fast bayan ta gama ta shirya dining table dawo dakin
domin tayi
wanka ta sauya kaya
wanda zuwa lokacin tuni ya tashi
yai sallah yana zaune akan kujerar kushin ya da'ura kafarsa daya a kan daya yana girgizawa tare da yin shiru yana tunani , har ta gama abinda take bai daga kai
ya kalleta ba,
ta tsaya nesa da ka
an dashi tana kallonsa taba son ganinsa cikin damuwa barin kuma ace itace silar damuwar dan tunaninta ko abinda ya faru jiya yake tunawa .
dan dawo dashi cikin walwalarsa yasa ta kaskantar da kanta da muryarta tace "kayi wanka kayi
breakfast ina jiranka "bana ci a gidan nawal zan ci"? yayi mata maganar muryarsa a dake da kuma zumar ya 'bata rai
ai kuwa
yayi nasara dan wani abu taji ya tsaya mata akahon zuciyarta mai kama da dalma
,kusan sai da kafafunta suka gaza d'aukarta Allah yasa a kusa da jikin bango take dan haka ta tsaya da kyar
qirjinta na bugawa
da karfi
a qalla ta
auki sama da minti talatin bayan tayi masa tayin abinci
ya fada a gidan nawal zai ci batare daya damu da halin da zata shiga ba ,
wani
lokacin gabadaya yanayinsa sauyawa yake
kamar hawainiya .
tayi shiru tana
kallonsa zuciyarta na mata wani irin zafi ,tunda take baa ta'ba mata cin fuska irin Wanda yake mata ba, sai dai ta danne zuciyarta ta nuna kamar abun bai dameni ba ya kalleta yaga kamar bata damu ba dan babu alamun damuwa a tattare daita shiru yai yana nazarin abinda zai sake mata da zai d'aga mata hankali ."
tana
kallonsa ya tashi ya bude wardrobe d'insa
ya dauki kayan da yake son sakawa ya dawo
hannusa rike da iron da Kaya wando da riga duk bakake ya soma kokarin jona iron a wuta
"jiki a sanyaye ta karaso inda yake tsaye a daidai lokacin daya Kai hannusa ya ta
a kasan iron din, yaji ko ya dauki zafi "kana jina ko
kawo kayan na goge maka kayan da zaka saka kaje gurin nawal din ai bana kishi daita hasalima ma nafika son ayi auren ,yayi shiru kwakwaluwarsa na sake maimata masa abinda yace "
kawo ta sake magana a marairaice a matukar tsawace yace "bana so ko dole ne ?
"Dole mana gani
bana aikin
komai ai
ni yafi dacewa nayi maka komai ta Kai hannu
ta janyo kayan gabanta zata d'auki iron yayi sauri rike tsintsiyar hannunta "banaso nace da ke kike min da zaki wani ce na kawo ?ya fadi haka tare da wurgi da hannunta ya soma guga .
Ta sake matsoshi ya kalleta a wulakance bata damu ba tace "Da dabam yanzu dabam da baka da mata
kusa da kai yanxu Kuma kana da ita to me zai sa kayi guga da kanka ? "duk fa yadda kake son zareni cikin rayuwarka dole ka hakura ka barni
tunda ba iya rabuwa zakayi dani ba."
Cak ya bar abinda yake ya waigo inda take tsaye kusa dashi
a matukar firgice ya tsura mata ido yana kallonta
itama idanunta ta tsura masa tana kallon cikin
kwayar idanunsa tana jin zuciyarta na harbawa da sauri
"Dan girman Allah banace ki fita rayuwata ba
kiyi naki
nayi nawa ba "? "Kace sai dai bazan iya ba dole ina na kasance da rayuwarka har zuwa sanda zan daina numfashi "ki daina shiga tsabgata ,
bari na fada Miki abinda baki sani ba kawai kina zaune a gidan nan just for nothing
dan haka ki
daina shiga rayuwata " abu na biyu ni aliyu bana bukatar duk wani taimako ko kyautatawa daga gareki ,
dan
bazaki
taba samun cigaba
a zuciyarta Aliyu
muddin rai haka zaki kare rayuwarki a gidan nan baki da wani amfani agurina
wani irin yanayin mai wuyar misaltuwa ta tsinci kanta ciki take yanayita ya sauya zuciyarta ta dinga bugawa da sauri tana mata zafi ,Aliyu na jin dadin
cin
mutuncinta
, wannan shine
karo na sau babu adadin dayake tozartata
yana fa
a mata duk abinda ya fito daga bakinsa hawayen dake makale a kwayar idanunta ne suka samu nasarar zubowa, kusan minti goma zuciyarta na wata
duniyar da jin rad'ad'i da zafin zantuttukansa , yayinda shi Kuma ya cigaba da gugansa hankali kwance tamkar bai san da wata halitta a kusa dashi ba hasalima dadi yaji saboda fahimtar da yayi ya bata mata rai ".
Muryarta cike da kuka ta soma magana "duk da
nasan kana yin haka ne dan ka kasheni da bakincikika
amman zan cigaba da yi maka komai har sanda bakincikika zai kasheni
ka huta ,zan maka komai koda kuwa bazakayi appreciate dinsa ba "kawo nayi maka gugan
sake Kai hannu zata amsa iron din
tana kuka ,
auke iron din yayi da sauri
yana mata wani mugun
kallo mai cike da gargadi "kiyi duk abinda zakiyi a gidan nan babu ruwana amman idan yazo kaina karki yi saboda bana bukata,dan
zukatanmu bazasu taba kasancewa tare ba kamar yadda kike tunani ".
ya cigaba da abinda yake
Matsoshi tayi sosai hawaye na cigaba da gangaro mata
" babu ruwana da duk wani
abinda zaka ce, zan tabbatar dana sauki hakkinka dake kaina ba wai
kafi karfina bane kawai
Ina kyaleka
ne sabida abinda nayi maka amman ya kamata nayi abinda zai sa ka shiga hankalinka
"komai zan maka sai ka gwaleni ,kaki ka bani dama na gyara kuskurena na baya , bansan me ye matsalarka ba "....
Kallon inda take yayi yace "da kyau yar hannu an zo gurin
ai nasan zaki kasa jurewa
,sai dai matsalarki
shine baki iya komai ba, sannan bakisan daidai ko akasinsa
ba, komai kina yinsa ne
tamkar na mahaukata .
zaro
duka idanunta tai da sauri
tana kallonsa hawaye na sake gangaro mata "yes ki daina
wani zaro ido kamar am miki karya
halinki na fada ,komai na dabbanci kike yi idan kin manta na tuna miki , shiyasa nake Allah Allah nawal ta shigo gidana dan ke daita
akwai bambamci mai yawa, nawal
ta fiki komai idan ma kyau kike takama dashi ta fiki ,haka idan ilimi ne tafiki phd gareta
ke fa ?"Yayi mata tambayar yana
cigaba da guga "just digre gareki amman Kika damu rayuwarki, bazaki taba kamo kafar nawal dina a komai ba ,dan haka na rokeki ki daina bata min lokaci kina batawa kanki,sannan matakin da zaki
auka wanda zai sa na shiga hankalina ina jiranshi karki canza ra'ayiki
fa ...... ".
tayi sororo tsaye
gabadaya jikinta yayi sanyi da kyar take janyo numfashi tana fesarwa ta juya
a hankali kanta na jujjuya mata da kyar ta
dinga daga
kafafunta "jina nan ......"ya fadi haka yana kallon bayanta
ta tsaya cak batare data juyowa ba "
abokan
aikina
zasu zo
anjima da yamma dan Allah ki yi wani Abu wanda zai nuna masu cewar ke din
mahaukaciya ce
kiga yadda zanyi dake stupid Kawai mai siffar aljanu ".
Tafiya ta cigaba yi har ta fita daga dakin hawaye na gangaro mata
",ya Allah ta furta cikin tsananin tashin hankali " yanxu haka rayuwata zata cigaba da kasancewa "? ina zan shiga acikin gidan taji sanyi arana
dan har wani duhu duhu take gani ,rasa inda zata
shiga yasa ta fada bayi ta zauna aciki
ta dinga risgar kuka kamar ranta zai fita yayinda kwakwaluwarta ke sake tariyo mata magangunsa masu kuna da ciwo " wani hanya zan bi yanzu kafin ya kasheni
.."?
Mmn Sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

~TRUE LIFE STORY~
Free Page 8
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma , getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan
aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
"Kuka take sosai tana tunanin rayuwarta data gabata , isa izza da jiji da kai ko yar sarauta iyakarta kenan , dayawa mutane ada can baya sun sha fa
a mata cewar da gidan sarauta aka haife ta ba'a san abinda zatayi ba,ita kanta tasan gidan sarauta ne yafi dacewa daita saboda karfin mulkin dake tattare daita, taja numfashi a hankali ta sauke tana ciza gefen labenta na kasa sai ga wasu sababbin hawaye masu zafi sun gangaro mata ."
"har ga Allah bata marmarin sake yi masa rashin mutunci saboda ta horo iya horowa akanshi , tana tsoron sake faruwar wani abu sa
anin zaman lafiya , shiyasa da zasu zo kasar aunty ummi bata so ta biyosa ba , taso ya barta a kasarta ne ta cigaba da rayuwarta a gaban iyayenta domin tasan zasu taimaka mata ,dan bazasu yarda wani mummunar abu ya sameta ba, duk lalacewar itace din rayuwarsu ce amman ta nace lallai sai ta biyosa wanda ita a tunaninta kasancewarsu guri daya zai sa ta janyo hankalinsa gareta a she bata sani ba cikin ukuba ta jefe kanta ta karasa maganar cikin wani sabon kuka ."
wani kullin tashin hankali ta dinga ji a cikin zuciyarta ,a ranta tace "Aliyu baya qaunata sai wasu hawayen sharrrrrrr tamkar an bude famfo , tana jin motsin saukowarsa amman taki fitowa daga bayi dan tasan idan ta fito ma wani sabon bakinciki zai kusan mata , kuma tasan wannan fitowar da yayi gidan nawal zashi dan ya kuntata mata , sai data tabbatar da ya bar gidan gabadaya sannan ta mike ta isa bakin fomfo ,ta kusan minti biyar a jikin famfo tana wanke fuskarta , addur kariya da zaman lafiya a tsakaninsu tayi yafi sau babu adadi sannan ta fito parlour ,ta cigaba da sheshekar kuka, ranta na wani irin quna ta zauna hawaye na sake bin kuncinta ,da zarar ta runtse idanunta babu abinda take gani sai kyakkyawar miskilalliyar fuskarsa mai nuni da babu wani abu da ke damunsa . "
tana cikin wannan halin taji motsin bu
e kofar falo da sauri ta bude idanunta ta soma
arin goge hawayenta da hanzari safiyya ta karaso cikin filin falon tana tambayarta "lafiya me kike ma kuka kisna "?wani matsanancin kuka ne ya sake kufce mata haka yasa hankalin safiyya sake tashi "wai meke faruwa ne kisna ki fa
a min me ya faru kike kuka "?
cikin dasashiyar muryarta da bata fitowa sosai tace "ba abinda ya sameni juyin duniya safiyya tayi da kisna domin jin abinda ke faruwa amman taki fa
a mata dan haka Safiyya ta bige da rarrashi har ta samu tayi shiru "kin ma ci abinci kuwa ta d'aga mata kai ba dan ta sakawa cikin komai ba , ruwa safiyya ta tsiyaya mata a glass cup ta mika mata ,ta amsa ta sha kadan sai lokacin taji zuciyarta ta
an yi mata sanyi ,cikin natsuwa safiyya tace "ki
ara hakuri kisna duk da kina boye min abinda ke damunki amman zuciyata na fa
a min kina cikin damuwa mai tsanani wanda kusan ina ganin hakan a zahiri ,dan duk sanda zan zo gidan nan sai na iskeki cikin tashin hankali da damuwa ".
"abinda nake son dake Ki
ara hakuri kowace mace da kika gani yanzu hakuri take a gidanta ,ba wai wani dadi take ji ba, kowani ma'aurata da irin tasu matsalar , idan kikaji matsalar wata zakice naki ba komai bane, sannan idan kina
lura zaki ga kowace mace a gidan aurenta tana da katuwar matsala , idan aka tara miki matan duniya babu mace guda daya da za'a cire wacce bata da matsala a rayuwar aurenta, haka idan aka tara mazan duniya kowane dana shi matsalar , abinda ya kamata muyi shine hakuri ,ki karfafa zuciyarki ki daina wannan kuka babu abinda Aliyu yake so a rayuwarsa kamar ya ganki cikin damuwa da tashin hankali , mai yasa bazaki d'aurewa zuciyarki ki fita lamarinsa ba , duk abinda kika san hakinsa ne ki sauke masa kiyi lamuran gabanki , wallahi muddin yaga kin fita hanyarsa kin sharesa zai dawo hankalinsa dan yaga kina yawon damuwa idan ya bata miki ."
"Kin gani shekarata biyar kenan da aure ban ta
a haihuwa ba ko batan wata ban taba yi ba kuma ina tunanin ko ni ko mijina ne ke da matsalar rashin haihuwar nayi juyin duniya muje muga doctor ko daya mu samu nasir yaki a cewarsa wai shishigi za'a wa Allah ".Kisna ta numfasa kana tace " idan baku je kunga likita ba ya zaku fahimci matsalarku ? Safiya tayi shiru ha
e da tagumi tana kallon kisna batare data ce uffan ba , " Shi bai yi tunani mai kyau ba ke kuma kika biye masa ta karasa maganar tana duban Safiyya ."
Safiyya tayi murmushi saboda taji maganar kisna akwai zallar kuruciya a ciki kusan second biyu Safiyya tana dubanta tana murmushi sannan tace "to ya zanyi kisna tunda ina sonshi, bugu da kari maganarsa akwai gaskiya kar muyiwa Allah shishigi akwai ma'auratan da sun yi sama da shekaru kuma daga baya sun samu haihuwa "an san da haka sai dai kuma Allah ya bawa likita sani akan abinda ya danganci rayuwar dan adam ku daure kija ra'ayinsa domin ya'ya rahma ne ."
Safiyya ta sauke numfashi tace " zan cigaba da addu'a kema ki tayani da addu'a " kisna tace " Allah ya canza masa ra'ayinsa "ameen kisna na gode ta fada ha
e da kamo hannu kisna cikin nata "dan Allah kema ki saki ranki ki daina saka damuwa aranki kalli yadda kika rame gaba-daya kin canza kamar bake ba ,kin fi kyau a sanda naga hotonki gashi naji uncle Aliyu yace next week family dinki zasu zo ? Kisna ta d'aga mata kai alamun "eh . "kinga kuwa ya kamata ki natsu ki kwantar da hankalinki ta yadda idan sunzo su ganki fess a cike, idan mahaifiyarki ta ganki haka a rame bazataji dadi ba "ni dai shawarata komai Aliyu yake miki kiyi hakuri tunda bazaki iya fa
a wa kowa ba bare ki ragewa zuciyarki rad'ad'i , ki sharesa ki cigaba da rayuwarki ."zanyi hakuri na cigaba da rayuwata kamar yadda kikace amman bazan iya sharesa ba ."to shikenan sai ki zauna kina kunsawa kanki bakinciki har wani ciwo ya kamaki koda yake baki ga wahala bane idan kikaga wahala da kanki zaki nemi mafuta nan suka cigaba da tautaunawa har kusan karfe biyu sukayi sallar tayiwa safiya tayi abinci tace a koshi take tayi mata sallama ta tafi."
komawa sama tayi ta cigaba da kukan zuci dana zahiri , ta shiga zagaye d'akin kafin tana zance zuci hawaye na cigaba da gangaro mata "kisna dole ki nemawa kanki mafita to me zanyi "? dole ina bukatar waya gashi bani dashi a hannuna ina zan samu waya ? "Ta yiwa kanta tambayar "babu hanyar da zaki samu waya muddin ba Aliyu ne ya baki ba shi kuma gashi bashi da niyyar sai ta tsagwaron rashin mutunci ." shiru tayi hannunta na tsarke cikin juna ta karasa ta kwanta akan katifa tana sauke numfashi a hankali ta kai hannunta cikin sumar kanta ta yamutsa tana sauke ajiyar zuciya "baki da abun yi dole kawai ki kwantar da hankalinki ki rike sirrin gidanki ki
auki wannan abu a matsayin kaddararki tana kwance lamo ya shigo d'akin da sauri yana waya ta d'ago ta kalleshi aka ci sa'ar shima idanunshi sun kai gareta suka ha
a ido, kallo
aya yayi mata ya
auke kanshi yana jan tsaki "eh gasu nan muna tare ma yanzu ,okay to shikenan yayi maganar cikin harshen tsadadden turancinsa sannan ya katse wayar ya
auki jakar laptop d'insa ya fita."
Jin hayaninyarsu a kasa tayi tunanin ta sauka ko ruwa ne ta basu tunda sun san yana da mata a gidan bai kamata ta biyewa halinsa ba , a hankali ta yunkura ta fito zuwa parloun tana tuku akan step cike da natsuwa , a hankali ya d'ago ya kalleta ya tabe baki yana yatsina fuska kamar yaga wani mugun abu a karshe yayi mata kallon banza tare da
auke kansa ya d'aure fuska tamau tamkar hadari ,suna zaune gabad'ayansu suka d'ago idanunsu saboda daddad'an kamshin turarenta da ziyaci hancinsu duk da ba sawar yanzu bace tun wanda tasa da safe ne makale ajikinta idanunsu na kanta har sanda ta karasa saukowa muryarta a raunane tace "sannku da zuwa ina yininku cikin harshen turanci?Gabad'ayasu suka washe baki suna sakar mata murmushi kafin daga baya suka amsa "amarya a she idonki biyu ai dana ji shiru baki fito mun gaisa ba na
auka bacci kike yi nasir ya fadi haka yana kallonta.?
girgiza masa kai kawai tayi tace "idona biyu na dai dan kwanta ne Aliyu daya dago yanata faman harararta tun data tsaya yace "tsabar koshi da samun guri ne yayi mata yawa " yayi maganar da hausa sannan ya kalli nasir "kai yanzu malam mai ruwanka da fitowarta ne ? "Kuma idan ta fito uwar me wannan wawiyar zata maka da kake ta wani faman washe mata ha
ora ?" Ya k'arasa maganar yana jan tsaki .
shiru Kisna tayi , jikinta ya sake yin sanyi da lamarin Aliyu, wato dai komai sai ya rama ,a hankali ta soma daga kafarta ta shiga Kitchen domin kawo musu abun sha ."
Nasir ya tsina fuska "gaskiya Aliyu ba'a haka abinda kakewa yarinyar nan fa bai dace ba ,bafa Allah ne zai sauko daga sama ya baka hakuri ba, mutane dai irinmu ne zasu baka hakuri komai fa yana da lokaci tunda gashi ta sauya ta dawo yadda kake so gaskiya ni dai ka daina abinda kake mata idan ba haka ba zance ta fara ramawa ka dai san itama ai ba kanwar las
a bace duniya ce ta maidaita haka ya k'arasa maganar yana kwashewa da dariya .
"ka dade wallahi ai abinda nake so kenan ta nuna halinta kowa ya gani daga nan su sake bukatar takardan sakinta a karo na biyu na rabu daita na huta da naci mayyar yarinyar nan ,yarinya kawai ta like min tana takurawa rayuwata har ta fito Aliyu bai daina zaginta ba , ta ajiye ruwan lemu da ruwan sanyi yana cigaba da zaginta yayinda abokan aikinsa ke faman satar Kallonta tamkar zasu cinyeta , tayi matukar yi musu kyau tamkar ba hausa ba , komai na jikinta cassss cassss rohan wanda ya kasance dan kasar India shi yafi Kallonta yana lasar lip's d'insa matsayinta na matar abokinsa ne kawai yasa zai daga kafa amman da a waje ya ganta babu abinda zai hana ya kulata har ma da kulla mu'amula mai karfi a tsakaninsu . "sannu Kisna mun gode fa , ba tace masa komai ba ta juya a hankali ta haye sama ta shige d'aki tana kuka ranta na mata zafi "daman sai daya gargadeni ......"me ma ya kaini sauka ?tayiwa kanta tambayar hawaye na gangaro mata.
"yanzu dan Allah mutanen nan da suna jin hausa haka zakayita magana agabansu "? "Dan Allah malam kayi abinda ke gabanka banason damuwa da kumfar baki ...Har kusan la'asar suna nan suna aiki , bata daddara ba ta sake saukowa domin ta d'aura musu abinci dare ,karfe bakwai daidai ta kamala da komai ta zuba a kula ta d'aura a tire da plet da spoon ta fito daga kitchen ta ajiye agabansu ta kawo musu ruwa tunda ta soma kai kawo rohon ya tsaida abinda yake ya zuba mata ido yana faman Kallonta sai ma yaga kamar tafi dazu kyau ,Aliyu ya lura da irin kallon da rohon ke binta dashi sai dai bai bi ta kanshi ba ,haka abincin data ajiye bai kalla ba bare wacce tayi abincin, nasir yace "gaskiya yunwa nake ji fa bari naci ka
an idan naje gida na qara dan idan na cika cikina anan akwai katuwar matsala idan na koma gida , tsaki aliyu yaja yaki kallon inda yake ."
anan gabad'aya abokan Aliyu suka ci abinci suka sha ,nasir da sauran abokansa nata santi da yaba girkinta barin rohan yafi kowa zakewa dan har cewa yayi a tambayar masa ko tana da kanwa da bata yi aure ba a bashi yana so Aliyu ya yatsina fuska yana zabga masa
atuwar harara "kai dan Allah ko dan girkin nan nata bazaka sauko ka rungumi matarka ba ku ci-gaba da rayuwa mai dadi ba "?
"a wannan zamani fa bakowace mace ta iya girki irin haka ba ya d'ago a sukwane ya kira sunansa " Abdul nasir ........."
"Na'am abokina mai zuciya da taurin kai kamar mutanen farko "tashi ka wuce gidanka dan Allah na sallaneka bana son damuwa "ko bakace ba wucewa zanyi gurin matata yar albarka mai kyautata min ina jin dadi ina godiya nasan ma yanzu tana can tana jirana ya mike ya kama gabansa yana murmushi ".
****
Daren ranar ma irin baccin da suka saba shi sukayi yana kan kujera yana waya da masoyiyarsa nawal ita kuma tana kan gado tana kukan zuci ta rasa yadda zatai dashi ita bata hana shi yin wayarsa da nawal ba amman ya dinga yi a waje ba sai suna tare ba, kwana yayi yana waya itama kwana tayi tana juyi har goshin asuba ta mike ta shiga bayi ta d'auro alwala ta fito ta soma gabatar da nafilfili har aka kira sallah ta tashi ta gabatar da sallah ta dade zaune tana lazimi tana kaiwa Allah kukanta da neman sausauci ..."
"Yana tsaye a saman gidan sanye cikin farar riga da wando baki ya hangota sanye cikin doguwar riga pinky colour sanye da k'aramin hijab tana share palo, shiru yayi yana kallon bayanta duk da bai ga fuskarta ba yasan tana cikin damuwa dan yana jin haka ajikinsa, tabbas abinda yake tunani din shine tattare daita dan hawaye ne ke tsiyoyowa daga cikin kwayar idanunta tana gogewa da bayan hannunta ,aikin da sai dai ta farka taga anyi komai, ko tabawa masu aiki umarnin aiwatar da duk abinda take so kuma dole subi umarninta suyi yadda take so yau itace take yi hawaye ya ci-gaba da zobo mata tasa hannu ta sake gogewa ta tattara sharan guri daya ta kwashe ta shiga Kitchen duk akan idanunsa, numfashi ya sauke yana furzar da iska mai zafi da ga bakinsa sannan ya juya ya koma d'aki ya rike kugunsa da hannunsa
aya yayinda d'ayan hannun ke saman goshinsa yana tunanin yadda yake musguna mata ,duk sanda ya ganta cikin damuwa sai yaji kamar ya yafe mata sai kuma zuciyarsa ta hau tuno masa komai ".
*******
Ana gobe su mummy zasu sauka a kasar taji yana waya dasu har dasu aryan yana gama wayar tace " zan bika airport d'aukosu mumy gobe ya watsa mata kallon banza yayi tamkar ba dashi take maganar ba ,washegari tun data idar da sallar asuba bata koma bacci ba ta shiga Kitchen ta soma ha
a musu abinci ,abinci kala uku tayi musu ha
e da cak ta gama ta gyara ko'ina ta feshe gidan da kanshi duk abinda tasan mumy zata gani tayi magana sai data kawar dashi sannan ta hau sama ta shiga wanka ta shirya cikin atamafa super exlusive mai ruwan ja da zanen fulawa baki dinki riga da siket ne sun karbi jikinta ga wani sihirtaccen kamshi na musamman dake fita ajikinta ta d'aura doguwar riga abaya akan kayan tayi rooling kanta da mayafin abayar duk da ta zabge ta rame amman hakan bai hanata kyau ba , shi kanshi har mamaki yake duk yadda take cikin damuwa kyawunta baya dusashewa , tana nan kamar yadda ya santa da tsananin kyau da kamshi mai dadi , dake wa mutune iso a duk sanda suka kusanto inda take, hakika yabon gwani ya zama dole duk da bai jinta acikin ranshi amman yana jinjinawa kamshinta ,mace ce tamkar mahaifiyarta mai tsananin tsabta da iya tsara kwaliya tun bata kai haka ba gwana ce gurin ado
auke kanshi yayi akanta ya soma
arin shiryawa cikin kanana kaya kamar koda yaushe har ya gama narkakkun idanunta na kanshi ,tana kallonsa ya
auki mukulin mota zai fita batare daya mata magana ba ,ganin yana
arin fita tayi saurin shan gabansa tana fuskantar shi hancinsa ya shaki kamshin turarenta itama hancinta ya zuko mata kamshin turarensa atare suka lumshe idanunsu zuciyarsu na wani irin bugawa da matsanancin karfin gaske ......"
a hankali ta rigashi bude baki "haba aliyu kaji fa nace maka zani d'aukosu mumy shine zaka wuce ka barni " wata uwar harara ya watsa mata sannan yace "na sha gaya miki bana son shishigi ko amman da yake ke uwar yan shishigi ce sai da kika yi ,dole ne sai kin nemi gindin zama "?ya fa
a yana jan tsaki tare da tsareta da kyawawan idanunshi masu narkar mata da zuciya ."
shiru tayi tana kallonsa tana mamakinsa ita da mahaifiyarta amman kullum sai ya dinga nuna mata ya fita sonta ,ko da yake itama mumy haka take nuna wa tafi sonshi akan ya'yan cikinta sannan tafi yarda dashi fiyye da kowa dake cikin gidansu sake matsoshi tayi ta shige masa jiki har tana gogo jijiyarsa "karka 'bata min rai yau zan ha
u da mahaifiyata bayan wani lokaci dana
auka ban ganta ba "karki 'bata ranki a banza dan babu inda zani dake na bar nawal dina dan tare daita zamu yayi maganar tamkar bashi yayi ba ya soma
arin fita daga d'akin .
zama tayi a bakin gadon ta zuba tagumi tana mamakinsa "yanzu na sake tabbatarwa kaina cewa baka kaunata Aliyu ta fada tana nuna qirjinta da yatsa , tsayawa yayi cak tare da juyowa ya natse ya sake tsareta da idanunshi , idanunta sun ciko da hawaye ta runtse idanunta sai gasu sharrrrrrr sun gangaro "da kyau kiyi kuka sosai zan fi bu
atar haka wallahi babu abinda nake so kamar naga wannan ya tako ya kai yatsan hannunsa ya dangwalo hawayenta yana kallo murmushin farinciki ya bayyana akan kyakkywar fuskarsa "abinda nafi bukata kenan ranar farinciki ya zame miki ranar bakinciki yana gama fadar haka ya juya ya bar d'akin cike da farinciki " .
Yana fitowa direbansa ya bude masa bayan mota ya shiga suka bar gidan motar escout dinsa suka saka shi a tsakiya kai tsaye hanyar airport suka
auka daman babu wata nawal din da zata shi daita kawai dan ya kuntata mata ne ya fadi haka kuma yayi nasara bata mata rai , akan hanya ya kira number nasir ya
auka yace "ya'akayi,?
Aliyu yace " ka shirya ne ? "Eh kai kawai nake jira " okay ka biyomu da motarka mu hadu a airport , kusan a tare suka karaso guri direbansa ya samu guri yayi parking Shima Nasir yayi parking sannan suka fito ,Aliyu ya jingina da mota, nasir ya karaso ya tsaya kusa dashi "dan Allah abokina karka yi abinda zai taba ran kisna a gaban mahaifiyarta kasan tsakanin uwa da d'a sai Allah ba'a shiga tsakaninsu , duk son da mumy take maka bai kai na kisna ba "a ganinka ba , kai ne kake ganin haka amman ni a zuciyata ko rantsuwa nayi bazan yi kaffara ba nasan tafi son akanta ,idan ka manta na tuna maka a yanzu ma tana samun kulawa ne agurin mumy saboda tana karkashina ,da a karkashin wani take wallahi bazasu ta
a had'uwa daita ba bare wata maganar fatan baki ta had'asu "duk da haka dai karka yi abinda za'a yi Allah wadai da kai taci darajan mahaifiyarta "naji plz abar maganar nan .."
A hankali cikin natsuwa fasinjojin dake cikin jirgi suke saukowa daya bayan daya ciki kuwa har da ahlina kisna mumy ce a gaba tana taka mattatakala hannunta rike da aryan har suka sauko farfajiyar gurin inda idanunta bai sauka akan kowa ba sai kan Aliyu shima da sauri ya tura wayar dake rike a hannunsa cikin aljihun wandonsa ya nufo inda take ya rungumeta ajikinsa "i really miss you mummuy ,itama rungumeshi tayi tare da sakin hannun aryan "i miss You too muradi , "sannu da zuwa mamana maganin kukana ."
" yauwa d'ana mai tausayina yau ina cike da farinciki ,"nima haka mamana "dady ......"..
aryan ya furta yana rike masa gefen riga a hankali ya saki mummy ya
auki aryan ya rungumeshi "babana i miss you so much tare da kissing din goshinsa daya bayan daya ya rungume yaransa cikin tsananin farin ciki sannan ya rungume Samir "ai na
auka ni baza'a min sannu da zuwan ba ? "ni na Isa bayan kai din na dabam ne kuma ajikin farko a zuciyata "zainab ya akayi ne me wannan dan'uwan nawa yake baki naga kinyi bulbul haka ?"
dariya suka sukayi gbdy suka jero har gurin mota nasir ya durkusa har kasa ya gaishe da mummuy cikin girmamawa ta amsa tana tambayarsa matarsa ."
Aliyu yasa hannu ya budewa mumy murfin Mota Yana tsaye ta shiga ta zauna tare dasu areef su kuma Samir da zainab suka shiga motar nasir suka dauki hanyar gida ,Hayaniyarsu ce ta fito da kisna da sauri biyu biyu ta dinga taka step tare da ihun murna ganin mahaifiyarta tana faman kiran sunanta mommy!mumy !! Oyoyo daidai tsakiyar parloun suka ha
e ta rungumeta tana sauke numfashi da ajiyar zuciyarta mumy ta daura hannunta a kanta tana shafawa cike da matsanancin tausayin yarinyarta wacce kallo
aya tayi mata tasan tana cikin tsananin damuwa ,kusan minti biyar suna rungume da juna sannan Kisna ta zare jikinta ta durkusa har kasa ta gaishe daita tana murmushi ganinta mumy ta mikar daita ta sake rungumeta tsam ajikinta itama Kisna rungumeta tayi sosai ,mumy ta cigaba da shafa kanta zuwa bayanta " fatan na sameki lafiya diyata "?
"Lafiya qalau mommy "da kyau Allah yayi miki albarka "ameen mommy
fuskarta
auke da matsananci farinciki ta sake rungume mahaifiyarta tana jin wani sanyin dadi yana ratsata "lallai uwa dabam ce arayuwar ya'ya bata qara sanin mahimancinta ba sai datayi nisa daita ,ita kuwa mommy tunda ta rungume diyarta dumin jikinta da yanayinta ya tabbatar mata da tana cikin tsananin damuwa ta zareta daga jikinta a daidai lokacin da hawaye ya cicciko a idanun Kisna tayi saurin zare jikinta ta rungume aunty Zainab "oyoyo aunty zee sannuku da zuwa kunzo lafiya ?"lafiya qalau auta mumy fatan kina lafiya "?"lafiya lau nake aunty zee .
mummy tayi shiru ta kasa zama sai kallon bayan kisna take tana son ta sake kallonta Dan ta karewa yanayinta kallon tsab , sai dai tana juyowa murmushi ta gani kwance akan fuskarta "mumy Ki zauna mana Aliyu ya fa
a yana soso keya , zama mommy tayi kamar yadda ya umarceta , dukkaninsu suka zauna aryan da areef suka zube a jikin mamansu suna zuba mata surutu "mumy shine kika gudu kika bar mu ko kullum sai ni da areef muyi kuka" ?
Ta Kallesu tausayin yaranta ya kamata , bata san sanda hawaye ya gangaro mata ba," ta bar su ne saboda mahaifinsu gashi bata tsinci komai a zamanta dashi ba sai tarin damuwa da bakinciki ".
"Allah sarki babana ban gudu na barku ba , na zo gurin dad dinku ne amman very son zamu kasance tare kunji yarana i love You so much do you love's me "?"yes mommy suka hada baki gurin furta mata haka sannan suka kwanta ajikinta , ta kai hannuwanta duka tana shafa kansu tare da manna musu kiss , sannan ta mike ta shiga Kitchen manya manyan kuloli ta shiga fitowa dashi tana ajiye wa a gabansu tare da plet tana fadar "ranki shi dade hajiya mommy ga abinci .
mommy tayi dariya tare da cewa "yau kuma har da
arin girma na samu ? tayi maganar tana dariya suma dariya suka yi gaba-daya "ai dole mummy kin ma fi ranki shi dade din ai Samir ya janyo kuloli "bari muga irin abinci da dan'uwana ke ci ya narka kiba haka yayinda kanwata take ramewa....."
tsam Aliyu ya sha jinin jikinsa har kisna,Samir ya bude kula miyar stew Wanda yaji kayan kamshi da soyayyiyar naman kaza da kuma kamshin romon jelar sa dake tashi a cikin wata kular , sai wani plet da aka jera cake wanda yaji kayan hadi, ya saki murmushin jin dadi yana fadar "lallai dole danuwana ya dinga narka kiba har da wani fresh na musamman idan na soma cin abinci nan kar wanda ya rike min hannu dariya suka saka gabad'ayasu banda Aliyu dake wasa da yaransa kisna ta mike a ranta tace "dama yana wani cin abinci ne mutumin da sai akai ruwa rana yake ci shima yana ci yana zagin mutane ,
saman kujera da mumny take zaune ta zauna gefenta ta d'aura kanta a saman kafad'anta "mumumy me za'a zubo miki ko duk abinda na dafa zakici?Mummuy ta
an kalleta "ai ban ga gurin cin abinci ba sai naji dalilin wannan ramar ? tayi maganar can kasa kasa ta yadda babu mai ji "gaskiya banji dadin ganin yadda kika dawo ba, kinki kwantar da hankalinki ko har yanzu zuciyarki na wani guri ko"?Tunda mumy ta soma magana qirjinta ke bugawa tayi saurin kawar da damuwarta ta mike dan bata son ta fahimci komai cikin sanyi jiki ta shiga zuba mata abinci ta mika mata sannan tai saving sauran har Aliyu bai ce komai ba ya amsa dan babu yadda zai yi ya soma ci har suka gama hankali mummy yaki kwanciya tana son Jin dalilin ramar Kisna ..
a kuloli da plet plet din da suka yi amfani dashi ta bar gurin zuwa kitchen , bayan Wasu sakonnin ta dawo wanda zuwa lokacin tuni Samir da matarsa zainab da Aliyu da yaran sun fita zuwa gidan Samir dake cikin haraban gidan ,Kisna ta zauna kusa da mummy ta
an kwanta a jikinta cikin shagwa'ba tace
"Mummy nah duk naga kinyi wani iri karki damu da ramata dan babu abinda ke damuna .. ....."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA
KAI
~TRUE LIFE STORY~
Free Page 9
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
.....Shiru
ya biyo baya ,
parlou'n
auki
shiru
kamar
babu mutane
cikinsa , yadda
kisna
bata
sake cewa
komai
haka ma momy
har
tsawon
minti
goma
sannan
sautin
muryar
momy
doki
dodon kunneta,
"dole
zan
damu
da ramarki mamana
,ni
dai
fatana
kwantar da
hankalinki , ki
kasance cikin
farinciki
, ki
zauna da
mijinki
lafiya bana son
rayuwarki
tare
wani
mutun
bayan muradi
a nan duniya
saboda nagartarshi
, gashi
mutumin
kirki,
mai dattako wanda kowace uwa zata yi alfahari dashi a matsayinsa na surukinta ".
"haka
ne mommy duk abinda
kika
a akan shi
gaskiya ne , duk inda ake neman
mutumin kirki dole
a ambaci shi , kisa a
ranki
a gidan ya
aliyu
zan k'arasa
sauran rayuwata data
saura bani da burin rayuwa da kowa a halin yanzu
sai shi ,
tana
gama
fadar haka ta mike
tsaye
tare da
kamo
hannun mahaifiyarta "muje
sama
mumy
an gyara miki
daki".
"zan so na zauna a bangaren dadynku
" no no mummy
dan
Allah ki
zauna
nan
nafi son na jiki
a kusa
dani ta karasa maganar cike da shagwa'ba ,momy
tayi murmushi kawai batare da ta
sake cewa komai ba
saboda
farincikin diyarta
shine nata ,ta mike
suka
nufi
sama madadin
ta kai ta dakin da zata zauna
kai
tsaye d'akin baccinsu ta shiga
daita
zaunar
daita
akan
kujera
zata juya
momy
tayi saurin
riko
hannuwanta
duka
cikin nata
tana sake
kallon
cikin kwayar idanunta
tana sake karewa jikinta kallon kallo ,wuyanta duk kashi ,tayi wata
irin ramar
kamar
bata cin abinci
"ina son ganinki
cikin
farincikinki
mamana
sai
dai
ban ga alamun kina cikin
kwanciyar hankali ba , kin
rame sosai
mamana ko baki
lafiya
ne?"
kuma
akwai abinda
ke damunki "?
Numfashi
kisna
ta sauke zuciyarta na wani irin rawa da tsinkewa Wanda kallo daya zaka mata ka fahimci tana cikin damuwa da kyar ta sanyawa jikinya jarumta tace
"mommy
na fa
a miki
babu abinda
damuna
, ina cikin koshin lafiya, ina
farinciki
a gidan nan , bani
damuwar komai
,duk
abinda nake so shi nake yi , shima ya
Aliyu
duk abinda ya gani zai
siyo min,
ga tsantsar kulawa
soyayyar da yake
bani
,baya qaunar abinda
zai
nisantashi dani yana bani kulawa sosai ...."tayi
maganar
hawayen da
take
arin
boyewa ya
cika idanunta
tayi
saurin zare hannuwanta
cikin na mumy
mike
ta juyawa momy
baya dan
bata son taga zubar hawayenta ,
ta k'arasa jikin
wordrobe
ta bude inda
kayanta suke
ciro
dogayen
riguna guda
uku
da nasir ya
siyo musu
ita da safiyya
juyo a sukwane
tana nunawa
momy tana takowa
zuwa gareta
"momy
kinga wad'an
nan dogayen
rigunan duk
shi
ya siya min
ta d'aura
akan cinyar
mommy
ita dai momy binta
Kawai
take da Idanunta da suka cika da ruwan
hawaye
ta sake juyawa
ta d'auko agogo" wannan
ma shi ya siyo min
ta d'aura
mata akan kayan
tana
wasa da yatsun
hannunta cikin matsanancin faduwar gaba
aukar kayan
mommy tayi ta
ajiye akan
aramin
table din
dake gabanta ta sake
kamo hannunta
"duk da haka babu
farinciki a tare dake
kisna
,sam ban ji dadin
ganinki haka ba, idan akwai abinda ke damunki
ki fa
a min ni mahaifiyarki
ce Karki boye
min komai tayi maganar tana kallonta . shiru
kisna
tayi tana kallon
momy zuciyarta na
dokawa da matsanancin karfi
"nayi iyakar
kokarina dan
naga kin kasance tare da muradi
dan
ina da
tabbaci
akanshi,
na yarda dashi dari bisa dari
na yarda
zai baki kulawa da soyayya kamar
yadda kika fa
a cewar
yana
baki
nasan zai
fiyye
da haka
komai
zai faru zai rikeki amana
ba zai wulakantaki
ba amman ina son Ki fa
a min idan kina fuskantar
wata matsala atare dashi ?.
wani
sabon shiru
ne ya sake
biyowa
baya kisna
sunkuyar
kanta kasa
tana kukan zuci dana
zahiri
"idan kuma duk abinda na lissafa baki
samu ba agurinsa
kuma bazaki iya fadawa mahaifiyarki
damuwarki ba
shikenan ,
ki qara hakuri
ki jajurce kafin zuwan nawal ,muddin kika
hakuri ina da tabbacin
muradi
zai kula da
lamarinki
cike da dimbin
soyayyarsa "nasan zaki iya janyo hankalinsa saboda kina da
komai
na jan hankalin d'a namiji ,ki d'aurewa
zuciyarki sannan
naji dadin yadda ki kisan ki boye sirrin mijinki
duk da nasan Aliyu
bai sonki
amman kika masa kyakkyawan yabo
da kyautatawa "ta k'arasa
maganar hawaye na turereniyar zubowa daga cikin idanunta dingar hawayen mahaifiyarta
yasa ta d'ago
nata idon
a gigice dake cike
da hawaye
"dan Allah mommy
Karki
min hasarar hawayenki , karki zubar da hawaye
akaina, ki rufa min asiri mumy
dade
ina sanyaki zubar
hawaye , a yanzu kuma
babu abinda
nake bukatar
gani
atare dake sai
farinciki
da murmushi akan fuskarki".
Mommy ta tsura mata ido kawai
tana kallonta da nazarinta
cike
da tausayawa
,ko rantsuwa tayi
baza
tayi kaffara
tasan
diyarta na cikin matsanancin damuwa , girgiza mata kai
kisna
tayi alamun ta daina
kuka "you are great
mother
for my life
," kisa
Ido kiga Ikon Allah momy
bazan
sake
yin
wani abu
da zai sake
sakaki cikin
damuwa ba ,zan yi
abinda
nasan za kiyi alfahari dani
, sannan bazan boye miki ba saboda
mahaifiyata
ko babu komai zaki
taya ni a addu'a akan mijina
,ina
an fuskarta wasu matsaloli
an daga
garesa wanda nake tunanin nan kusa zanyi maganin komai da ikon Allah".
"inshallahu zaki
yi nasara akan shi , Allah zai karkato miki da hankalinsa ya mallaka miki zuciyarsa ya soki fiyye da kowa a duniya
". Allah yasa
momy har dake kenan
? ta fadi haka tana murmushi mai gauraye da kuka , mommy tayi
dariya tana dungure mata
kai
"ai na fahimceki
ba tun yau ba kina adawa da soyayyarmu da Aliyu ".
"kai momy "
"kai momy ko gaskiya maza
tashi kije ki kira min muradi yazo yanzu ina son ganinsa
"okay mom ".ta mike da sauri
ta nufi kofar
fita, ta bu
kofar ta mayar ta
rufe
ta juya da sauri domin
zuwa
isar da
sakon momy kawai ta jita
a saman faffad'an kirjin
mutun
sun yi
karo dashi , kamshi daddad'an
turarensa
ne yasa ta fahimci shine
a matukar tsaroce ta
d'ago
da sauri
tare da yin baya
gudun jin saukar mari
aiko kafarta
aya ta gurd'e
kasancewar takalmi
mai
dan tsini ke sanye a kafafunta
ta bude baki zata saki qara
yayi saurin
tarota
gabad'aya
ta zubo jikinsa ,bai san yadda akayi ba sai ji yayi
bakinsu
ya ha
guri
batare daya shiryawa
hakan ba
tare da zagaye
kugunta
hannuwansa
duka."
saurin dauke numfashi yayi cikin wani irin
yanayin da shi kadai yasan manufarsa , yayinda
duk wani
gashi dake kwance a
jikinsu ya mike tsaye yrrrrrrrr tattare da jin shaukin juna , wani irin bugawa zuciyarsu ke yi
a lokaci
aya ,zaro ido tayi
hankalinta yayi bala'in tashi tayi saurin runtse idanuwanta saboda bazata iya jurar kallon cikin
kwayar idanunshi ba
,dan
tasan kuskurenta ne ya janyo faruwar
hakan
har gashi
janyo ya aikata abinda bai shirya ba ."
a hankali ya zare bakinsa cikin nata ya tsaida ita bisa kafafunta amman ta kasa tsayuwa ta sake runtse idanunta gam
ta zube a jikinsa ta kwanta
lamo
tana sakin numfashi sama sama
,jinta
makale a tattausan jikinsa
tana sha
ar kanshin turarensa yasa ta dinga jinta
wani irin gabadaya ilahirin jikinta ya dauki shocking
kamar wacce aka junata da
wutar lantarki shima hakan ce ta kasance dashi ,a hankali suke
sha
ar numfashi juna , ya cire bakinsa yana runtse idanunshi
muryarsa a kasalance yace "ki tsaya bisa kafafunki mana , tayi kokarin tsayawa kamar yadda yace amman ta kasa "bazan iya ba zafi nake ji a kafata
tayi maganar kamar mai rera kuka a tare suka bude idanunsu
, shiru suka yi
tsaye suna
kallon
kwayar idanun
juna zuciyarsu na mummunar baguwa da karfi ,
ta dinga zukar kamshin
turarensa
wanda a duk sanda zai
numfasa sai kamshin turarensa ya kai wa
hancinta ziyara
,bata jin zata damu da hukunci da zai biyo baya ita dai
taji dadi
wannan moment din
daya kasance atsakaninsu ,Kuma tayi
farinciki
kasancewarsu tare
, ta
sake lumshe idanunta tana jin ina ma su kasance haka muddin rai ."
A hankali ta bu
e idanunta fesss
Akanshi
take idanunsu ya sarke cikin
juna wani irin suka dinga ji ajikinsu
kallon juna suke
ko kifta ido basa yi, kusan minti biyar suka
auka tsaye
suna
kallon kwayar
idanun
juna batare da kiftawa ba sannan babu wanda yayi yunkurin cewa wani abu , dukkaninsu babu wanda numfashinsa bai fita da sauri saboda tsintar kansu acikin wannan yanayin ,duk da basu sha bakin juna ba sun dandin miyon juna kad'an
kwayar idanunsa take kallo bata san
haka
take bala'in sonshi ba
sai yanzu da taji
hannunsa zagaye da kungunta
lura da hakan da yayi
ya hanzarta
zare
hannuwansa dake
jikinta yana kallonta a kaskance
.numfashi ta sauke tana gyara tsayuwarta
tare dingisa kafarta
ta makale
da bango tana saita natsuwarta
muryarta
cike da
in ina tace "ammm uhmn mo...mommy ce ke kiranka
Numfashi
ya fesar da kyar
yayi taku biyu
batare daya ce mata qala ba illa
tattara miyon
bakinsa
ya zubar a gabanta
sannan ya
d'aura hannunsa akan
handle din k'ofa
ya murd'a ya shiga
d'akin
da sauri
ta sauke naunauyen
ajiyar zuciya
"wahhhhhyyo
Allah
zubar da miyon bakinsa
yayi
? ta furta hkn a fili cikin tsananin tashin hankali
tare da runtse
idanunta
sai ga
hawaye sharrrrrrr
sun zubo akan kuncinta , zafi
goma da ashirin ga raunin kafarta
ga bakinciki abinda Aliyu yayi
zullumi da rashin madafar
dafawa
ne yasa ta durkushe agurin tana cigaba da matso ruwan hawaye "Allah
yasani
tana matukar qaunar ya
Aliyu
musamman yanzu da take hango soyayyar nawal acikin kwayar idanunshi
,sai dai komai runtse zatai kokari ta rushe wannan qaunar da yake mata
ta dawo zazzafan
kiyayya da tsana
mai tsanani da irin sirrin da Allah ya bata.. ".
natse ya janyo karamar stood gaban
momy ya
zauna
yana fuskantarta bayan yayi sallama ta bashi umarnin shigowa
"gani mamana me kike bukata ki fadi min
duk abinda kike so".ya fada yana karewa fuskarta kallo ganin kamar yanayinta da idanunta ya sauya ya sake yin kusanta kanshi da ita
"mai ya
sameki mamana
is like ma Kamar kinyi
kuka
menene ya saki kuka
plz Ki
a min banason ganinki cikin damuwa ?." Duk ya
rude ya dimauce ya
riko
hannuwanta cikin nashi kamar zai yi kuka baya son ganinta cikin damuwa bare kuma ace a gidansa ta samu damuwar
"Kwantar da hankalinka muradi
babu komai
,ba kuka nayi ba "ta fada muryarta na rawa ,shiru tayi kafin daga baya
ta numfasa sannan
ta kira ainihin
sunansa kamar
zatayi wani kukan
"Aliyu......" ..Gabadaya ya tattara hankalinsa da natsuwarsa gareta cike da tsantsar biyayya ya amsa da "na'am momy ." yana
kyau
ku sake bawa junanku
dama domin samun zaman lafiya a tsakaninku , nasan kana da zuciya mai kyau sannan kana da kafiya akan duk wanda yayi maka laifi
".tayi maganar hawaye na sake zubo mata "no no mommy why dan Allah me yasa zaki min haka
bakisan zubar hawayenki babban tashin hankali bane gareni "?
Ta sake matso wasu hawayen hankalinsa ya sake tashi ya rike hannunta gam jikinsa na rawa
"ya Allah ya furta momy Kinsan
fa babu
abinda na tsana a rayuwata
kamar zubar hawayenki ya kai
yatsan
hannunsa yana
auke mata hawaye dake gangaro mata
"Ka barni nayi
kuka
muradi
ya girgiza mata kai alamun karta yi
masa haka
" ni
nasan abinda ke sani kuka Aliyu , ni dai zan cigaba da neman
alfarma agurinka
kayi hakuri da kisna a rayuwa
, ina son ganinku
tare muddin rai
saboda ina kyautata zaton zata fi samu farinciki da kwanciyar hankali agurinka fiyye da kowani namiji da zata kasance a karkashinsa ,a da
ma ka tsaya ka
kular min daita da iyakacin
karfinka
ina ga yanzu da take karkashin ikon ka
,nasan halin kisna sosai tunda ta sheida min da bakinta cewar
tana sonka da dukkanin rayuwarta nasan
iyakar
gaskiyarta ta fa
min
saboda
bata karya ".
shiru ne ya ziyarci dakin na kusan minti goma babu wanda ya sake cewa komai daga Aliyu har momy
kafin daga baya
ta cigaba da magana
muryarta a raunane "bazan takuraka akan dole sai ka so kisna ba haka bazan dakatar da aurenka da nawal ba saboda na d'aukeka kamar dan dana haifa ne da cikina kamar yadda ka d'aukeni matsayin uwa," ka amince da kisna
ka duba lamarinta dan Allah
ta zamo abokiyar rayuwarka ta har abada
ka bata farinciki ..... ".tana
gama fadar haka ta mike tsaye jikinta na rawa
ta nufi kofar fita idanunta basu gane mata kisna dake raku'be
manne da bango
ba saboda yanayin da take ciki ,dan kusan idanunta sun rufe
ya biyo bayanta da sauri
yana kiran sunanta ,"momy momy !!!
bata
tsaya akoina ba sai a bakin kofar d'akin
zata zauna kamar yadda kisna ta bukata, da sauri ya k'arasa inda mukulin dakin yake ya dauko ya bude mata ta shiga d'akin tsaf sai kamshi ke tashi saboda kisna ta gyara ko'ina ta zauna a bakin gado tana sauke numfashi
shima ya zauna
kusa daita "dan Allah mommy kiyi hakuri ina iyakacin bakin kokarina
babu abinda ....."
"na sani Aliyu ba sai ka fa
a min komai ba jeka ka huta
Allah yayi muku albarka " zaro ido yayi
yace
"haba momuy yaushe rabon muga juna da zaki koreni tun yanzu duka karfe nawa yanzu momy
shiru tayi ta kasa cewa komai illa girgiza masa kai datai a hankali
abubuwa suka dinga dawo mata daki daki da suka faru a baya
idan bata manta kalmanta na karshe garesa ba
itace
da kanta tace "aliyu duk randa kasamu damar auren kisna a rayuwarka
duk abinda kayi mata na tozarci bazan damu ba sannan bazan yi magana akai
ba,
bazan d'aga ido na kalleka nace saboda me ka mata ba
aureta ko dan ka gallaza mata
.........."
runtse idanunta tayi "to mai yasa yanzu
ta damu saboda taga kisna cikin damuwa bayan tasan muradi
bazai taba wasa da kalamanta ba "?
"Bai kamata ki damu ba umarninki muradi
yake aiwatarwa ,muryarta a sanyaye tace " tashi kaje
d'ana ma ha
u gobe idan Allah yasa muna da yawanci rai ta k'arasa maganar tare da gyara zamanta zuwa kwanciya ."
Jiki a sanyaye Aliyu ya mike
ya bar dakin zuwa
nashi
dakin
ya zauna a bakin gado ya harde kafafunsa guri daya yana girgizawa yayinda hannuwansa ke kan gado , ya runtse idanunshi
gam
yana tunanin maganganun mommy gareshi "to ko kisna ta fa
a mata halin da yake mata ne "?"No
yasan bazata
ba tunda ko ranar
ma yaji abinda take fa
a mata yasan bazatai abinda tasan momy zataji yaushinsa
ba ,bai tashi daga zaunen da yake ba sai da lokacin Sallah magarib
yayi ya mike yaje yayi alwala yayi Sallah
ya dawo parlou'n kasa ya
zauna ya hard'e kafafunsa yana kallon kisna da yaranta .
Duk inda ta
dingisa kafarta
yaranta na makale daita kamar zata gudu ta barsu
suna zuba mata shirmen su na yara ,
sosai abun ya bashi haushi dan ko kallon inda yake yaran
basu yi ba ,ya lura sun fi son uwarsu dashi aryan ne yafi makale mata ta kalleshi tana murmushin karfin hali"babana kuje gurin papa
mana na karasa aikin da nake "a tare suka makale kafada alamun bazasu ba "kuje mana ta fada a
an tsawace
take aryan ya
fashe da kuka shima areef kamar jira yake ya fara
"momy zaki sake guduwa ki bar mu ko inji cewar aryan ? Take jikinta yayi sanyi
Ta kamosu
jikinta "Babu inda zani
muna tare kunji 'yan albarka
,tare ma zamu kwana yau kaji babana maza ku share hawayenku
duk yadda tayi su tafi
gurin Aliyu ki sukayi ,dan haka ta hakura ta barsu makale daita, ta cigaba da aikinta
shi kuwa haushi yasa ya mike ya koma daki yana jan tsaki ..."
a natse
turo kofar
d'akin
ta shigo
hannunta
rike da tire d'auke da cup da plet tana dingisa kafarta kad'an , ta
karaso gabansa ta janyo stood
ta ajiye masa "ga coffer da cake nayi tunanin
zaka bukata"? a hankali ya bude idanunshi akanta yana kallonta katin daga baya ya girgiza mata kai alamun " a'a . "mamanka tace na dinga kulawa da kai fa
,na
kuma mata alkawarin
zan baka kulawa har sai kace ya isa , dan Allah kasha kaji mijina cake din yayi dadi sosai ."
shiru yayi
yana kallon karamin bakinta da take motsa shi a hankali , ta kamo laulausan tafin hannunsa cikin nata wani irin zirrrrrrrrr suka ji atare
take zuciyarsu ya shiga dokawa da sauri sauri
"wannan shine natural reaction nasan kaji irin abinda naji yanzu kou ? yayi shiru yaki cewa komai sai dai har lokacin idanunsa na kanta , ta numfasa kana ta cigaba da magana a natse " babu macen da zata soka a yanzu fiyye da yadda
nake maka , i love You so much ya
Aliyu
do you love me "? Tayi masa tambayar tana tsare shi da narkakkun idanunta Shiru yayi ya kasa furta mata
uffan "ya aliyu ka bawa zukantamu damar kusancin da junansu nasan cikin lokaci kankani zasu fahimci juna , ina son ka soni tun daga karkashin kasan
zuciyarka ba dan wata darajar kowa
ba, idan ka cigaba da kina acikin zuciyarka kuwa
zuciy
ata zata iya kamuwa da wani mumnunar ciwo wanda zai fi karfin kowa a karshe kuyi asarata
"tana
bukatar ya
sota
yanzu bayan abubuwan
data masa, ita da ta kasa fahimtarsa a lokacin daya fi bu
atar hakan daga gareta
inji cewar wani bangare na zuciyarsa ,yayinda wankakkiyar zuciyarsa
tace "kana da taurin kai aliyu kana da bakar zuciya
kuma wannan dalili zai sa ka
karshe rayuwarka
kana
cutar da kanka ,ya kamata ka bata dama ta biyu kamar yadda ta bukata
ka tsaya
da kyau ka fahimceta ka dawo daita cikin zuciyarka ka manta matsalolin da sukai ta faruwa a baya , ka sha wuya sosai akanta
yanzu ne lokacin da zakaji dadin rayuwa daita
ka amince da kisna a karo na biyu "."Dakata Aliyu kisna bata sonka karya take maka saboda zuciyarta ta saba da son mutane dabam dabam
yanzu duk ka
manta irin abinda ta maka "?
"Bari kaji abinda zan fa
a maka kisna ba kai take so ba ya'yan dake tsakaninku take so
tana son taga sun rayu tare da
mahaifinsu , kayi tunani da kyau
saboda ya'yanta tanace maka ba saboda komai ba, bata damu da kai ba
karka yarda da duk wani nadamarta karya take maka
wannan makaryaciya zuciya gareta, karka yarda daita , karka
amince da maganarta". wannan tunanin da zuciyarsa tayi yasa a hankali ya
zare hannunsa
daga cikin nata ya yarfe
baya
jin zai iya sonta a rayuwarsa
zai dai kyautata zamansa daita, ita kanta momy bata takura akan lallai sai ya sota dole ba.. "
Mikewa tsaye
Aliyu yayi zuciyarsa na bugawa sosai tamkar zata fito waje ya juya mata baya hade da rungume hannuwansa a saman fadaddan qirjinsa ,jiki a sanyaye ta mike itama ta tsaya a bayansa zuciyarta na rawa, harumta ta
aro ta sanyawa jikinta
sannan ta bu
e bakinta da kyar tace
"dan Allah kayi hakuri mu samu zaman lafiya har zuwa sanda mommy zata wuce bana son ta fahimci wani abu
a tsakaninmu "ya juyo a hankali qirjinsu ya ha
e da juna jin tudun dukiyar fulaninta yasa yayi saurin runtse
idaunshi yana sake jin wani sauyi a sansar jikinsa
ta ja
baya
da sauri wanda sauran ka
an ta fadi kasa
yayi
saurin tarota ya
matseta gam
kafad'unsa batare da yatsun
hannuwnsa ya ta
a jikinta ba, idanu suka tsurawa junansu
suna jin wani iri feelings
a sansar jikinsu, motsin shigowa
d'akin
ne yasa tayi saurin
matsawa baya tana dingisa kafarta
tare da juyowa tana kallon kofar shigowa
aryan da areef
ne suke rige rigen kokarin shigowa
d'akin
suna dariya, suna
ganinsu tsaye suka turo
aramin
bakinsu ."
" hannuwansa duka
ya miko
masu alamun suzo gurinsa amman
suka ki zuwa suka tsaya
suna kallon uwarsu "kuje gurin papa mana
kun
tsaya kuna kallona ". sake turo
aramin
bakinsu
suka yi , murmushi ta sakar musu
dan tasan abinda yasa suka bata rai bai wuce fushi sukai akan ta barosu
a parloun suna cin abinci su kadai
ba dan
duk
sanda sukai mata
haka da fuska
alamun sunyi fushi ne."
a tare kisna da Aliyu suka
soma
motsa kafafunsu domin isa
inda suke tsaye ,a tare suka karasa suka durkusa daidai tsayinsu ,Aliyu ya rike hannu aryan yayinda kisna ta d'aura hannuta akan areef "menene
kuke fushi yau fa ranar farinciki ne
zaku kwana tare da papa da mommy"yes
amman me yasa kika tafi kika bar mu mu kadai
a parlou'n kika dawo nan "?
"Muje kuyi wanka
ku kwanta kunji yarana
" ta share tambayar da aryan
yayi mata
dan bata san amsar da zata ba dan nata ba
"no mommy
sai kin fa
a mana abinda kike yi a gurin papa kika barmu
a parloun mu kadai
"shiiiii ta d'aura hannunta a bakinsa " kana son rigima fa ...... " Saurin katseta yayi ta hanyar cewa " no mumy you most tell us
what are doing here with papa
"areef
stop talking nonsense
to your mum " "not arif is aryan ta fa
a tana
mike wa
tsaye
da kyar rike da hannu areef wanda ya kasance shiru shiru
suka
nufi bayi shiru yayi
yana
kallon gefen tafin kafanta da take
kokarin barin gurin ,Idanunshi taji yana yawo a
sansar jikinta wanda ya haddasa mata jin faduwar gaba mai tsanani ."
Ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa yana runtse idanunshi " ya kamata
zuwa wannan lokacin
yana
gane yaransa
ko dan surutun aryan , dan aryan yafi areef surutu sosai shi areef shiru shiru
ne kamarsa
ba kamar aryan ba wanda ya dauko surutun
samir "ka daina yiwa momynka irin wannan tambayar babu kyau yara masu yin
irin
wannan tambayar suna dawowa
lized .
saurin zaro ido
waje
aryan yayi
cikin tsananin tsoro
yana hura hanci tamkar mutumin dake durkushe a gabansa ,
"no bazan sake ba
dan bana son na dawo
lized
yayi maganar yana Bata fuska kamar zayi kuka
shiru aryan
yayi
na second biyu sannan yace " to
papa idan ni na zama lized shi kuma areef fa me zai zama
? "Bazai zama komai ba tunda
shi baya da surutu irin naka ha
e rai aryan
yayi
Sosai kamar sanda yake
yaro
,komai nashi suka dauko sai abinda bazaa rasa ba da suka dauko na mahaifiyarsu , babu ta yadda za'a gansu ace
ba ya'yansa bane, ko makaho ya shafa zai tabbatar da ya'yansa ne
"papa ka
daina cewa
ina
da surutu areef ne mai surutu Aliyu ya girgiza masa kai alamun a'a "Allah papa areef ne
he used to trouble me ask gramma
murmushi aliyu yayi yana shafa sumar
kanshi cikin tsananin farinciki.
suna tsaye
tazo ta wucesu still tana dingisa kafa
bayan kamar minti goma ta dawo d'akin hannunta rike da kayan baccinsu da hoda..
wanka tayiwa aryan kmr yadda tayiwa areef
ta fito rike da hannunsa ta
goge masu jiki ta shafa musu hoda ta sanya masu kayan bacci
wando da riga farare sol masu matukar kyau
taja hannunsu zuwa dakin
mommy aryan da aref
suka ja suka coge alamun basu zuwa ko'ina
, ta tsaya tana Kallonsu daya bayan daya
"dont you said we are going to sleep with you and papa "Shiru tayi ta rasa abinda zata ce masu ,bayan kamar minti biyar ta sake Jan hannunsu har tayi taku biyu dasu , muryarsa mai da
in sauraro da tsinka jijiyoyin jiki taji ya
shiga cikin
kunneta"Ki
barsu su kwana anan tunda kin shiryawa hakan
,idan aka san baza'a yiwa yara abu ba kar a fa
a musu karya dan zasu
auka dabi'a ce mai kyau
yayi maganar yana
alle mabalin rigarsa kamar ba daga bakinsa maganar ta fito ba
Ba tace
masa komai ba saboda
tasan yin karya ba
halinta bane
,ta
karasa bakin gado ta d'auko daya daga cikin bargon da suke kwanciya akai zata shimfida musu a kasa yace
"no Ki kwantar dasu akan gado ke kuma ki kwanta a kasa ta cikin mirrow yaga yaran gabad'aya sun koma gurinta tare da
dage
kafada aryan ne yace "ni tare da momy nah zan kwanta kema momy zaki kwana damu ko"?
"Yes my boy
amman mubi dokar papa ko" "shegen iyayin tsiya ta fada musu zasu kwana tare
daita saboda tasan dole sai da ita zasu kwana guri daya
nasan ta fadi haka ne dan ta samu damar shige min " ya fadi haka a kasan ransa yana tabe baki ."
Cup din coffer
data kawo masa ya
d'auka ya kurba ka
sannan ya shiga bayi
domin yin wanka , koda ya fito daga wanka tuni ta
kwantar dasu ta dawo gurinsa tayi kasa da muryarta "ka bari na kwanta tare dasu da zarar sunyi bacci zan dawo kasa na kwanta , kallo daya yayi mata
tare da
kawar da kanshi gefe
ya dauki turare
ya feshi jikinsa da bayan kunnenshi ya bude wardrobe ya dauki fararen kayan bacci ya zira
ya dauki laptop d'insa ya dawo kan kujera ya zauna ya ajiye laptop din a gabansa ya bude ya kunna ya soma duba sakonnin fan's d'insa dana kasuwancinsa
.."
Kusan minti goma tana kwance tare da yaranta suna bata labarin shirme , ita kuma
tana shafa kansu
tana jin sanyi aranta "wa
an nan yaran wata rana sune garkuwa a gareta a gidan Aliyu ,idan zamansu da Aliyu ya cigaba a yadda suke yanzu tasan
anta bazasu lamunta ba ,bazasu bari ya cigaba da wulakantata ba wa
an nan
yara sune jigon rayuwarta a gidansa kuma sune qadarorinta , kwantowa
suka
gbdy ajikinta
suna wasa da jelar gashinta
ta rungumesu gaba-daya ajikinta tana lallabasu dan suyi bacci
da kyar ta samu
bacci ya d'aukesu ta mike ta sauko daga kan gadon
tayi shimfida a kasa ta ajiye pillow ta dan saci kallon inda yake zaune sai faman aikin danne danne yake akan system yana hamma
murmushi tayi ta karaso garesa ta tsaya tana kallonsa
"shuold I offer you a coffee again
"No ya"
furta batare daya d'ago ba ta juya jiki a sanyaye ta kasan idanunshi yaga har lokacin tana dingisa kafarta
aya gyaran murya yayi ta juyo da sauri ta tsaya "janyo table din can kizo nan " ya fada kanshi na kan system
Ta sake juyawa
tayi
tare ta janyo kujera
kamar yadda yace
"ki zauna mana kin wani tsaya min akai"
zama tayi idanunta na kanshi ya matsar da laptop
d'in gabansa
yasa
afarsa daya ya tura table din da take zaune akai
baya ka
an sannan ya mike ya d'auko man zafi ya dawo ya zauna yana fuskantarta tare da
kamo kafarta mai ciwo kallonsa tayi a matukar firgice jikinta na daukar rawa dan ba
aramin zafi kashin bayan kofar ke mata ba ...."
Man zafi ya lakato ya soma murza mata a gurin yana tsuke
aramin bakinsa mai matukar kyau ,
ta runtse idanunta
gam jikinta na sake
aukar
kyarrrma "wayyo zafi
nake ji dan Allah ka min a hankali , jin yadda yake murzawa da karfi, yasa ta kwace
afarta tana haki
"ka barshi
kawai na gode
."duka lip's d'insa ya tura cikin bakinsa ya ciza yana Kallonta yana tunanin yadda zai ja mata kafar, wani tunani yayi samo mafutar yadda zai yi
yasa ya
sake kamo kafar a hankali
wani irin zirrrrrrrrr
taji tana fidda numfashi da kyar
saboda ji tayi kamar yana mata tafiyar tsutsa ne ,muryarsa a kasanlance yace
",kalli bayanki
kinga yadda sautin muryar ki
ya tashi aryan da reef
tana juyawa ya ciza lip's d'insa tare da
jan kafar da karfi ji kake kassssss ........
Wani
razananniyar qara ta saki tare zubowa
jikinsa yayi saurin toshe mata baki da ....
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
~TRUE LIFE STORY~
Free page 10
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalmi, getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan
aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
Yayi saurin toshe mata baki da hannunsa yana zaro mata ido "kina hauka ne salon kisa yara su farka su
auka wani mugun abu nake miki "? Wani irin harbawa zuciyarta tayi a sanda ta jita kwance a saman faffad'an qirjinsa dake kwance da laulausan
gashi , hannunsa ta cire tare da
marairaice murya
kamar zatayi kuka tace "to ai kaine kasani ihun".yaja tsaki yana furzar da iska mai zafi "zaki iya yin
komai dan ki kusanta kanki dani ya fada yana harararta ha
e da zareta a jikinsa dan kusancin da suka samu ya soma canza yanayinsa zuwa wanda baya so a tsakaninsu , mikewa tayi tana d'aga kafafuwanta da kyar, madadin ta kwanta sai ta fita a d'akin taje tayiwa mumy sai da safe bata jima ba ta dawo ta nufi gurin shimfid'anta ta kwanta taja bargo ta lullu'be rabin jikinta ta zuba masa narkakkun idanunta tana jin kamar ta fixgoshi jikinta su kwanta tare
a natse
maida idanunsa kan aikinsa yana yi yana hamma da zarar taga zai kallo inda take sai tayi saurin runtse idanunta , ta
an bude idonta daya taga ya mike ya dauki plet din data shigo masa dashi ya ajiye akan table ya koma ya zauna yana aiki yana ci tun tana jiran taga tashinsa a aiki har bacci yayi nasarar d'aukarta , misalin karfe biyu
na dare ta farka taga yayi bacci ga system dinsa a bude ta mike tsam ta isa inda yake ta rufe masa system din tare da ajiyewa akan table ta
kamoshi ta kwantar dashi akan
kujerar sosai dan kar jikinsa yayi ciwo , tana kokarin zare hannunta ya farka idanunshi akanta "me kike
arin yi ?
"Uhmmm ammmmm babu komai naga kayi bacci ne shine nayi tunanin "kika yi tunanin me "?yayi mata tambayar cikin tsananin
acin rai "Wai ke dan Allah mai yasa baki da kai sai na daukar kaya bance kar hannunki ko wani sashi na jikinki ya gogi nawa ba "? Muryarta a sanyaye tace "Kayi hakuri inshallahu na daina "Kina da bala'i shishigi da takura wallahi ,ki daina 'bata lokacinki akan Aliyu , yana gama fadar haka ya soma
arin
mike wa tsaye " dan Allah malama ki bani hanya na wuce ya karasa maganar yana harararta da sauri ta matsa ta bashi hanya tana kallon bayansa ."
Cike da jarumta tace "ko bata lokacin nayi akanka ya Aliyu daidai ne bare ni nasan ba batawa kaina lokaci nake ba,dan na
kasance
tare da kai zanyi duk abinda ya dace ,kuma nasan yadda nake mutuwar sonka kaima kana mutuwar sona kawai kana takura zuciyarka ne bisa wani dalili naka bancin haka da an ga haukan soyayya a gurinka ..........."
cak ya tsaya ya kasa cigaba da d'aga kafafunsa "ya Aliyu i love you
more than word's a hankali ya juyo da idanunshi dake cike da mayen bacci ya tsura mata yaji kamar ya
auketa da mahaukacin mari tsabar takaicin abinda tace a natse yayi taku biyu ya tsaya a gabanta har lokacin kwayan idanunshi na kanta , gabanta ne ya shiga dokawa da sauri da sauri saboda tsoro da fargaban abinda zai aikata mata "kinsan wani abu ? tayi saurin girgiza masa kai zuciyarta na wani irin tsalle "wallahi wannan abun kunya kike aikatawa kanki kar ma ki bari wani kunnen yaji wannan kalmar a bakinki "babu komai barni na cigaba da aikata abun kunya nifa a halin yanzu bana fahimtar komai sai yadda nake sonka ".wani dogon tsaki yaja tare da juyawa ya hau saman gado ya kwanta kusa da yaransa ya janyo bargon data lullubesu dashi ya rufe rabin jikinsa ta zauna akan kujerar daya tashi ta zuba tagumi tana cigaba da kallonsa ,ta rasa yadda zatayi da rayuwarta ,bata san me Aliyu yake son tayi masa ba duk abinda tayi bata burgeshi ,komai tayi masa
daga hantara sai zagi da harara "ya Allah ka duba halin da nake ciki kasa mijina ya fahimceni "zaman me kike ki tashi kije kiyi alwala ki kaiwa Allah kukanki mana wankakkiyar zuciyarta ta sanar daita zumbur ta mike ta shiga bayi ta d'auro alwala tazo tayi raka goma da wutiri byn
ta sallame ta zauna tana addu'a akan Allah ya karkato mata da hankalin mijinta Ta dade zaune tana kaiwa Allah kukanta sannan ta mike ta nad'e sallaya dan lokacin sallar asuba da saura madadin ta koma ta kwanta a kasa sai ta koma dayan bangaren da yaran ke kwance ta kwanta suka sa yaran a tsakiya ita da Aliyu ,ta kashe wutar dakin ta kunna mara haske ta kai hannuta tana shafa kan areef dake kusa daita a hankali bacci yayi awon gaba daita ...."
Kiran
sallahr karshe
ne ya tada ita ta bude idanunta a hankali
tana mika ha
e da sallati ta kunna wutar dakin ta tsura masa ido yana kwance sai faman sauke numfashi yake , yayinda hannunsa daya ke rungume da yaransa matsowa tayi ta kai hannunta ta shafa gefen fuskarshi tana lumshe ido fuskarta dauke da murmushin jin dadi ,duk da yana kinta amman baya kin ya'yan data haifa masa wannan kadai ma wani alfarma ce daga Allah, a kullum bazata daina godiya ga Allah da aunty Zainab ba bancin ita data hanata cire cikinsu a wancan lokaci daya yanzu matsaloli sun mamaye rayuwarta ,saukowa tayi ta shiga bayi ta dauro alwala ta fito ta gabatar da sallah ,a natse take yin komai dan karsu aryan farka su tashi babansu
.."
Karfe bakwai
saura ta shiga Kitchen dan hada musu
break fast, tana kitchen
tana aiki ta jiyo motsin saukowarsu suna wasa da
magana da juna daman kuma haka suke suna son wasa akan step ko akan karfen step su hau suna lilo a hankali ta liko tace "maza ku koma dakin mumy
ku kwanta , gabad'ayasu
suka tsaya suna kallonta suna
mata dariya "bazaku koma ba tayi maganar tana kokarin fitowa suka kwasa a guje suna dariya "areef ga momy na zuwa zo mu gudu." tayi saurin
dafe qirjinta "kubi a hankali dan Allah karku fadi ,ta biyosu sama ta shiga dakin mumy taga basa ciki dan haka ta nufi dakinsu
ta iske su kwance a bayan Aliyu suna faman kyalkyale dariya."
tayi saurin kama bakinta tare da daukar areef ta sauko dashi aryan na ganin haka ya makalkale Aliyu yana dariya "zo nan aryan ku kwanta anan karku tashi papa daga bacci yayi aiki jiya ya gaji sosai yana bukatar bacci juyi duniya tayi da dabaru dan su koma bacci amman suka ki dole ta koma
dasu
kasa ta cigaba da hada breakfast
sun so su makale mata a kitchen taki yarda tace su tsaya a parloun dan suna da mugun wasa sosai ,a parlou'n ma tana aiki tana lekosu .."
Basu dade da barin dakin ba Aliyu ya tashi dan duk abinda suke yana jinsu , sallah yayi ya koma karfe tara
daidai ta kammala da komai ta shirya dining table ta kamo hannun yaranta suka nufi dakin momy anan tayi musu wanka ta shiryasu cikin wasu had'ad'd'un kaya sabbin riga light green da wando blue black "aryan ya kalleta yana murmushi yace momy I love this clothes are you the one
brought it for us or grandma "?
"No it's grandma brought it say thanks to her ya washe baki
yana kallon mumy dake zaune tana bare tafarnuwa yace "thanks you grandma kisna ta karasa shiryarsa yazo ya tsuguna a gaban mumy yana surutu irin nasu na yara tare da
arin
aukar tafarnuwa,mumy tayi saurin rike
masa hannu tana cewa "uhmmm aryan ,kisna ta kamo areef yayinda aryan ya haye saman gado ya rungume mumy ta bayanta " I love you so much grandma tayi murmushin jin dadi "love more my boy tana tsananin qaunarsu akan sauran jikokinta ,amman tasan hakan bai rasa nasaba da kasancewarsu ya'yan Aliyu da kisna ba .."
Aryan ya mike ya tsaya a tsakiyar katifa ya kalli areef yana murmushi yace "mommy kayan sunfi min kyau akan areef ko ? aiko take areef ya sa kuka , kisna ta rungumoshi rabu dashi world best kaima sun maka kyau sosai kamar dan kai akayisu
sai da ta gama dasu sannan ta nufi d'akinta , koda ta shiga Aliyu baya dakin jin motsin saukar ruwa yasa ta fahimci wanka yake dan haka ta soma gyara dakin ta feshe ko'ina da turare yana fitowa ta fada bathorrom tayi wanka ta fito ta tsaya gaban madubi tana goge jikinta da karamin
towel ita cinyarta yayinda rabin dukiyar Fulaninta suka bayyana , wani irin duba yayi mata sama da kasa sannan ya
auke idanunshi akanta ya soma
daura agogo a tsintsiyar hannunsa.
Muryarsa a tsarke yace "karki sake fitowa daga ke sai towel idan ina guri".wani kalar juyowa tayi tana masa wani irin kallo mai cike da takaici da mamaki wanda ka
an ya rage towel din jikinta ya subuce tayi saurin kamoshi gam ta rike , iya towel ma yayi complain ina ga jikinta ya bayyana ai sai dai taji saukan duka ko mari da fada mata bakaken maganganu".
"hope kinji abinda nace bana son ganinki d'aure da towel idan ina guri bana son karuwanci dan kin wani tsareni da ido kina kallona kamar mayya idan kuma bazaki yi abinda nace bane na sani ".saurin girgiza masa kai tayi tare da cewa "zanyi ."
ya sa kai ya fita zuwa dakin mommy ita kuma ta gaugauta goge jikinta ta sanya kaya ta fito ta shiga dakin mommy ta zauna kusa dashi akan kujera ,areef na zaune akan ciyarsa yayinda aryan ke tsaye a bayansa yana
arin hawa wuyansa mommy ta Kallesu sun burgeta sosai ,sun dace da junansu , bata ta
a ganin halittar da suka dace da juna ba kamar Aliyu da kisna ko dan kamar da suke da juna ne batasani ba ,a ranta ta dinga masu addu'ar akan Allah ya zaunar dasu lafiya ,kisna ta dubeta "mommy abinci fa yayi ready "to kisna sannu da
ari Allah yayiwa rayuwa albarka amman gaskiya kinyi sauri kammalawa , haka ake so bari na fito.
"Ki bari a kawo miki nan mana ba sai kin sha wahalar saukowa ba saboda kafafunki inji cewar Aliyu, "haka ne amman dai muje kasan gabad'aya zai fi ya dauki areef ya sabashi a kafad'ansa aryan na rike a hannunsa suka fito . "
Mommy
soma yin gaba sannan suka biyota a baya kisna
na kokarin jerawa dashi ya dakatar daita muryarsa can kasa ta yadda mommy bazataji ba "karki sake ki jera dani bana bukata
".aryan najin abinda yace yayi saurin
saki hannunsa ya rike na kisna muryarta a sanyaye tace "Okya babu matsala idan da hali ka kira su ya Samir a waya suzo suyi break fast banza yayi mata kamar bai ji abinda tace ba ,Suna saukowa
parloun Samir da aunty zee suka shigo aunty zee ta karasa gaban mommy ta durkusa har kasa cike da girmamawa "mommy Ina kwana kin tashi lafiya"?
Mumy tayi murmushi tace "Lafiya lau zainab ya kika tashi ya gajiya? "alhamdulillahi mommy ta fada tana mike wa tsaye tare da mikawa kisna hannu "ya'akayi autar momy kinyi kyau fa sosai "na gode aunty zee Ina kwana suka gaisa cike da kulawa, Aliyu ya mikawa Samir hannu suka gaisa ya dauki aryan ya daga shi sama "wooooowwww my dad you look
so beautiful ,aryan ya wangale masa baki yana kyalkyale dariya dan yana son yaji an ce masa yayi kyau ,zama sukayi akan dinning kisna tayi saving dinsu tare ajiyewa kowanensu plet a gabansa da ruwan tea Mai kauri sannan ta zubawa Aliyu nashi ta zagayo inda yake ta ajiye masa ,
ta zauna a kusa dashi ji yayi kamar ya tashi
ya canza gurin zama amman babu dama gashi
yana jin idanun mumy ajikinsa
, spoon ya dauka ya dinga feeding din yaransa batare daya ci abincin ba
sai daga karshe ya
curbi tea
kadan ..."
Bayan sun gana break suka dawo kan kujera nan hira ta barke mommy tace kisna
ta d'auko babba jakar dake
ashin step wanda suka zo dashi tsaraban kisna ne acikin makil
,kisna ta mike ta janyo jakar ta bude had'ad'd'un kaya ta gani atamfofi da lace duk a dinke kusan kala goma ta soma d'agawa daya bayan daya tana murmushin jin dadi duk wannan kayan nawa ne mumy ? "Naki ne ke kadai mamana ".
kisna ta daga wani lace guda biyu wanda akalla kudinsu zai kai dubu dari dari tace" kai mommy wannan lace din sun min kyau sosai wallahi duk sunfi shiga raina murmushi mumy tayi "tana tuna yadda aka yi ta samu kayan Alhaji realwan ne ya siyo mata a wata tafiyar
da yayi zuwa kasar
hollond " ya kika ga kayan nan uwar marayu da yake haka yake kiranta dashi ? "gaskiya sunyi kyau sosai dady ,"shiyasa na siyo miki dan nasan zasu miki kyau ,ta sake kallon kaya sosai "gaskiya sunyi kyau amman zasu fi yiwa kisna kyau akaina kuma zata so kalarsa gaskiya ita ma zanbawasu sun shiga cikin tsarabanta "what na siyo miki abu kice wata kisna wacece haka "? yayi maganar yana bata rai ."Mutun ce
ita zanbawa kuma bana son ka sake cewa komai ni ka siyowa ni kuma na bawa diyata shikenan " shiru yayi bai sake cewa komai ba har ta bar dakin.."
"Momy na gode sosai me dady ya bayar ki kawo min "bai bayar da komai ba ya ce idan zan dawo ki fa
a min abinda kike bukata idan na koma na fa
a masa
zai aiko miki ta
fadi haka dan ta kwantar mata da hankali amman a zahiri cewa yayi bai da abinda zai bada a kawo mata dan har yanzu bai gama yarda daita ba .
"okay mumy zanyi tunani ta kwashe kayan ta kai su d'akinta ta jera cikin wardrobe ta dawo suka ci-gaba da hira har rana tayi suka shiga Kitchen tare da aunty zee ,"me zamu dafa ne kisna "?
Kisna ta rausayar da kwayar idanunta sannan tace
"mu
dafa predrice da coslow saboda ya Aliyu zai so . ..."
"Lallai kisna kina shagwa'ba muradi dayawa fa shiyasa gashi nan yayi bulbu ke kuma duk kin zuke sam na lura mumy bata ji dadin ganinki
haka ba "ajiyar zuciya kisna ta sauke da karfi
tace " wallahi
kamar kinsani dan
har sai
da tayi
magana
amman na fada mata babu komai "Allah yasa babu din to ko ciki
gareki ne ?Kisna tayi murmushi har dumple d'inta na lobawa tace "kai aunty zee ciki fa ..."?
"Kai aunty ko gaskiya tunda nasan muradi shapshuter ne
nan da nan yayi ajiya a mararki
dariya suka kwashe dashi gbdy sannan suka fara aikinsu suna tsaka da aiki Samir ya shigo kitchen hannunsa rike da farar leda aunty zee ta kalleshi tace "me muka samu ne ranka ya dade ? Cikin jin dadi ya gyara tsayuwarsa yana cewa "Kayan dadin da gimbiyar muradi ta kawowa
mumy ne shine na dauko leda daya na kawo muku "Gabadaya kisna ta maida hankalinta da natsuwarta
kan Samir qirjinta na wani irin dokawa da matsanancin karfin gaske " wace irin mata ce wannan
wato
sai data sake dawowa gidan nan
? Bata gama tunani ba ta sake jin muryar ya Samir "yarinyar nan fa tana mutuwar son Aliyu kinga yadda take wa mumy kamar zata yi
mata sujjada dan ladabi abun ya burgeni sosai shiyasa nace mata idan akwai ta aure a gidansu ta gaugauta sanar min ya karasa maganar yana nuna aunty zee da baki alamun tsokanar , take aunty zee
ta sakar masa hararan wasa ya shigo
cikin kitchen din sosai ya ajiye laidar hannunsa
ya tsaya a bayan aunty zee Kamar zai shige jikinta "gimbiya Ki amince min mana na sake shiga daga ciki kamar yadda dan'uwana zai yi ?
shiru dukkaninsu sukayi kafin daga bisani tace "ai zuciyarka bazata iya son Abu biyu ba bare soyayya , shi kansa d'anuwan naka zuciyarsa mace daya take so ya dai ki yarda da hakan ne amman nasan da sannu zai fahimci haka idan lokaci yayi.."
numfashi Samir ya sauke ya
an saci kallon kisna dake aikinta ganin kamar bata damu da maganar ba
yace "muje ku gaisa da ita ko ?
ya fada yana barin kitchen din ,aunty zee ta kalli
kisna "muje ko "
" gaskiya bazani ko'ina ba kije kawai duk yadda kisna
taso kin zuwa amman
aunty zee tace
dole sai sun suje , a durkushe suka isketa a gaban mumy kanta a kasa tana rike da hannu aryan tana kokarin kamo hannun areef yaki yarda daita daman kuma shi muguwar kiyuwa garesa baya yarda da kowa sai yan gidansu ...
Nawal na ganinsu ta sake fad'ad'a fuskarta da murmushi ta maida hankalinta sosai a kan aunty zee tace "aunty zee sannuku da zuwa kun zo lafiya ya kuka baro mutanen gida ?
"Alhamdulillah aunty zee ta amsa mata atakaice ,nawal ta
an saci kallon kisna wacce gabad'aya yanayinta ya sauya sam bazaka ce ta ta
a dariya ba ,yanayin fuskarta yasa gaban nawal ya dinga faduwa amman ta sanyawa jikinta jarumta tace maman twins ina wuni ?
Sai da kisna ta gama shan kamshinta dan har nawal da Aliyu sun fidda rai zata amsa suka ji sautin zazzakar muryarta "lafiya " atakaice .
shiru dukkaninsu sukayi ,daga kisna har nawal babu wacce numfashinta bai fita da matsanancin sauri ,wani irin kishin Aliyu ne ya mamaye zuciyar kisna ,duk da a yanzu tafi kowa maraba da shigowar nawal gidanta a matsayin kishiya ta huta da wasu daga cikin iskanci Aliyu amman wani lokaci sai taji kamar ta kashe nawal din akan tsananin kishin mijinta dan Allah ne ka
ai yasan irin ciwo da rad'ad'in da take ji a zuciyarta a duk sanda ta tuna da aurensu , sai dai tana kokarin danne kishinta saboda bata son zubarwa Kanta da mutunci a idanun nawal din da Kuma idanun duniya dan ta lura da tsoronta dake tattare da zuciyar nawal din kuma tasan hakan bai rasa nasaba da kashedin data mata a wancan ranar ba , ita kuwa nawal gbdy jinta tayi duk a takure a gurin , mikewa tayi cikin sanyi jiki tayiwa mumy sallama ta wuce zuciyarta cike da matsanancin tsoron kisna , Aliyu ya so bita sai dai kunyar mumy yasa ya kasa Binta suka ci-gaba da hira da mumy da zumar anjima zashi gurinta ,yayinda kisna da aunty zee suka koma kitchen ..
"Kinji wani sabon salo kiran sallah da husir wai aunty zee a bakin guzuma abun ma babu dadin ji aunty zee ta karashe maganar tana kwashewa da dariya "ai naga yadda kika shaka dan gaisuwar ma da kyar kika amsa kisna ta fada tana dariyar mugunta "ba dole na bata rai ba mata ta girmeni nesa ba kusa ba amman ta bige da ce min wani aunty kinji kuwa yadda raina ya
aci ,dan wallahi ko shi ya Aliyu a girme zata iya girmansa idan kuwa bata girmesa ba zasuyi daidai daita amman tsabar iyayi wai aunty zee ta fadi tana jan tsaki "ke kuwa meye abun jin haushi bayan gindin zama take nema sgurinki "
"Ai kuwa idan dai agurina zata samu bazata taba samu ba sai dai gaisuwar fatan baki ,kisna tace "to ai shima aunty data kiraki dashi ba wani abu bane fa normal ne yanzu da wanda ka girma da wanda ya girmeka duk zaku iya kiran junanku da aunty Kawai dai ke baki son girma ne shiyasa kikaji haushi ",gaskiya bana son gara ma idan nasan na girmeka ina iya hakurin wannan amnan ita datayi kanwa ta biyu ko uku dani ta wani ce min aunty ..." Dariya suka yi suka ci-gaba hirarsu suna aiki batare da sun bi ta kan laidar da Samir ya kawo musu ba .."
******"
Tunda su mommy suka zo wasu abubuwa suka ragu kasancewar basa zama a gidan kullum sai sun fita yawo har da kukan murna kisna tayi saboda tun zuwanta kasar sau daya ta fita zuwa kasuwa sai gashi yanzu kullum sai sun fita , sai dai duk daren duniya sai Aliyu yasan yadda yayi ya bata mata rai har ya kai ta ga yin kuka , satinsu mommy uku a kasar suka fara shirin komawa Nigeria ita da yara ban da aunty zee zata zauna tare da mijinta duk abinda ya dace mommy tayi tsaraba dashi Aliyu ya siya mata Ana jibi jirginsu zai daga tace zata shiga kasuwa ta duba ta gani ko akwai abinda zata bukata dan haka washegari ta shirya da misalin karfe biyu na rana direban Aliyu ya bar gidan ita."
Aliyu da samir da nasir na zaune a haraban gidan akan fararen kujeru suna tautaunawa akan business da buga wasa dan wani sati zasu wuce spain domin buga wasa yayinda safiyya da aunty zee da kisna suke dakin mommy zaune akan gado suna kimtsa mata kayanta aryan da areef suna wasa a kasan tayis da kayan wasa, can aryan ya fita daga dakin ya tsaya abakin kofa kasancewar safiyya data shigo dakin bata rufe ba, mikowa areef hannu yayi alamun suje parlou'n kasa babu mutsu areef ya mika masa hannu suka fice daga dakin da kayan wasansu .
Suna saka da hira kisna taji gabanta yayi wan irin mumnunar faduwa sakamakon tunowa datayi ta daura ruwan zafi kafin ta hawo sama qara ta saki tare da durowa daga saman gadon ta sauko da sauri "lafiya kisna "?Safiyya ta tambayeta cikin tsananin tashin hankali "wallahi ruwan zafi na daura tun dazu na manta sai yanzu na tuna tayi maganar tana karasa barin dakin da sauri ,tana taka step taji qara areef da gudu ta karasa saukowa jikinta na wani irin rawa kamar mazari ,ganinsa jikin hot plet jikinsa na rawa yasa ta saki qara ta fito da gudu dan ta kashe wutan gidan gbdy sai dai rudewar datayi yasa ta kasa hada kujera , ta dawo zata rungumeshi ajikinta adaidai lokacin da safiyya da aunty zee suka shigo kitchen sakamakon ihunta da suka jiyo safiyya tayi sauri riketa cikin tashin hankali tana furta " inna lillahi wa inna ilaihi raji'un Samir da nasir ne suka shigo atare ban da Aliyu dake amsa wayar wani abokin harkallarsa hankalin samir a matukar tashe ya kai hannu ya kashe meter gidan gbdy yana kashe meter arif ya zube kasa a sume kisna ta fixge jikinta ta karasa rungumeshi tana kuka da kiran ta shiga uku.."
samir ya dawo kitchen din da hanzari ya amshe areef a hannuta yana tambayarta yadda abun ya kasance ta biyosa tana yi masa bayani tana kuka ,Gaba-daya Samir ya gigice ya rasa inda zai nufa dashi kawai ya nufi sama dashi gabad'aya suka biyo bayansa hankalinsu a matukar tashe kofar dakin mommy dake bude ya shiga ya kwantar da yaron yana kiran sunansa tare da ta
a kumatunsa cikin tashin hankali "areef! areef!! dukkaninsu babu abinda suke fa
a sai sunan areef bude idanunka.
aunty zee tace "areef my boy open your eye', amman Shiru ...
kisna data karasa shigowa dakin ta tsaya daga bakin kofa ta kasa k'arasowa inda suke hannuwanta duka dafe da qirjinta dake wani irin mahaukacin buguwa da karfi ,jira kawai taji abinda zasu ce mata ya mutu ko yana raye ....
a guje Aliyu ya shigo dakin sakamakon fa
a masa da nasir yayi yana k'arasowa bai san sanda ya matsar da samir gefe ba ya cicccibi d'ansa ya rungume ajikinsa yana kiran sunansa "areef !arerf !! aunty zee ta d'auko ruwan roba dake ajiye ta mikawa Samir sannan ta amshi yaron daga hannun Aliyu ta kwantar dashi ta amshi ruwa ta shafa masa a fuska ya
an sauke ajiyar zuciya da kyar yana
arin bude idanunsa amman ya kasa Samir ya fita da gudu tunawa da yayi idan mutun ya samu shock na electric ruwan gishiri ake fara bashi ko cikkaken second biyu bai yi ba ya dawo dakin ya mikawa aunty zee ruwan rige rige safiyya da aunty zee sukayi gurin amsa ruwan aunty zee ce tayi nasarar amsar ruwan ta bashi ya sha tana kiran sunansa "areef plz my dear open your eyes say something to aunty zee ..."
" Nasir Kira doctor plz inji cewar Samir , Nasir ya mike ya fita da sauri, gaba-daya sun rude sun gigice , a mutukar fusace aliyu yace " wai ya'akayi wannan accident din ya faru dashi "?Cikin rawar jiki samir ya sheida masa kamar yadda kisna ta fada masa ta daura ruwan zafi ta manta amman tana tunanin areef yayi wasa da ruwa kafin ya ta
a hot plet din , saurin dafe goshinsa yayi yana furta "ya Salam yaji kamar ya kamota ya rufeta da dukan mutuwa ,
jin yadda suke kiran sunan areef h
ar lokacin ta sadaukarwa ranta cewar ta rasa d'anta wasu zafafan hawaye suka soma turereniyar zubowa daga idanunta ta sake makalewa a jikin bango tana furta kalmar data ji ta fito daga bakin aunty zee wato "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun, shi kawai take furtawa tana maimaitawa cikin haka nasir ya shigo tare da doctor rike da briefcase a hannunsa gabad'aya suka matsa suka bashi guri ya cire abun awon daga wuyansa ya auna shi yaga yana numfashi sai dai ba sosai ba Aliyu ya daga kafafunsa daga inda yake tsaye ya fuskanci inda kisna take tsaye "kuka munafurcin me kike wa mutane bayan sakacinki ne duk ya janyo zan rasa d'ana "? Gabanta ya shiga dokawa da karfi ta
Hannuwanta duka ta ha
e guri daya alamun yayi mata afuwa "ki daina nuna kamar kin damu da halin da areef yake ciki kowa yasan baki damu dasu ba saboda tsanar da kike min yayi maganar a fusace yana nuna qirjinsa ..."
"Aliyu dan Allah ka natsu areef zai dawo daidai bai kamata kayi bleming d'inta ba kasan bazata bari wani abu ya samesa da ganga ba inji cewar nasir .. "furzar da iska mai zafi yayi ha
e da rike kugunsa da hannunsa daya "bata sona komai zata iya yi dan ta dakushe farincikina bayan wa
an nan yaran sune rayuwata, sune dangina ,sune komai nawa ya karasa maganar cikin tsananin fushi yana nunata da yatsansa "wannan muguwar babu abinda bazata iya yi akaina ba tun da bata sona ..."...
Doctor ya kai hannu yana
arin bude idanun areef "open your eyes da kyar yaron ya iya dan bude idanunshi da taimakon doctor , haka ma bakinsa ya bu
e ya duba sannan yace "karku damu zai dawo daidai Aliyu yace doctor "kana ganin zai rayu ? "Zai rayu sai dai jikinsa yayi week sosai saboda shock din daya samu me kuka bashi kafin na karaso ?" An bashi ruwan gishiri suka hada baki gurin fadar haka "Yes wannan abu ne mai kyau, abinda ake son abawa duk wanda ya samu shock daga wutar lantarki kenan garin yaya ma karamin yaro kamar wannan akayi careles dashi haka "?"Wannan mahaukaciyar uwar tashi ce tayi sakacin dashi yanzu kalli abinda ya faru dashi bancin yana da sauran yawanci rai da ba abinda za'a fada kenan ba "gaskiya ta dinga kula dashi idan ba haka ba zata iya rasa shi wata rana ,yanzu dai ku bar shi ya huta zuwa wani lokaci duk suka fito daga dakin suka bar aunty zee tana shafa masa kai ....."
Nasir ya dubi Aliyu yace "muradi abinda kayi sam bai dace ba ban ji dadin abinda ka fa
a a daki ba , tun bakasan da zaman yaran nan ba ita ke kula da yaranta dan me zaka yi bleming d'inta without any reason for god sake"dan Allah karka fa
a min babu dadi kulawar banza kulawar wofi ,wacce irin kulawa ce wannan da har za'a yi careless da rayuwar yaro ? idan har tana kulawa dasu bazata bari abinda ya faru yanzu ya faru dashi ba "."karfa
acin rai ya sa ka furta sabo itafa yar adam ce "ai komai za'a fada akanta ba yarda zaka yi ba kana bayanta ".
"ba haka bane wallahi nasan tayi kuskure tunda tasan yaran suna gidan kuma suna da kiriniyya bai kamata ta barsu a parloun kasa su kadai ba alhalin kofar Kitchen a bude yake sannan kuma bata gurin sai dai ya zamu yi da qaddara "? "Allah ya qaddara haka dole sai hakan ya faru babu tsumi babu dabara kisna ta matso kusa dashi saboda ganin yadda
acin ransa ya fito fili muryarta na rawa tace "dan Allah kayi hakuri wallahi ba da ganga nayi ba ai jin maganarta yayi kamar garwashin wuta a zuciyarsa ya juyo a fusace yana dakatar daita da hannunsa " baki da abinda zaki kare kanki agurina bare wani hakurinki din banza ,me zanyi da hakuri ?
" kima san wani abu wallahi bazan barki haka ba sai na hukataki bisa gangancin da ki ka min akan yarona ......"
zaro ido waje tayi hawayen dake makale a cikin kwarnin idanunta suka gangaro ya kai hannu zai cafki wuyanta nasir yayi saurin rike masa hannu "haba aliyu meye haka kake kokarin yi "? ya fixge hannunsa da nasir ya rike yana damko tsintsiyar hannunta yayi hanyar waje daita tana biye dashi tana kuka tana kallon bayansa jikinta na wani irin rawa gabad'aya suka biyosa har Samir daya zuba masa ido suna masa magana yayi musu banza bai kula kowa ba sannan bai tsaya a ko'ina ba sai a haraban gidan yana gama k'arasowa yayi cilli da hannunta ta tafi luuuuuuuu zata fadi "ki bar min gidana sannan ki fita a rayuwata bana bukatarki ,Aliyu baya bukatarki arayuwarsa"shiru tayi tana kallonsa zuciyarta na dokawa da karfi kamar zai fasa qirjinta ya fito waje ,"bana sonki bana bukatarki arayuwata da ki kashe min ya'ya gara tun wuri na zareki acikin rayuwarta ya karashe maganar jijiyoyin kansa na mikewa alamun ya kai kololuwa gurin
acin rai ".
" Aliyu dan girman Allah ka tsaya ka dawo hankalinka idan rai ya
aci hankali ke dawo dashi abinda kake yi sam bai dace ba haniyarsu ta fito da aunt zee haraban gidansu "kasan Allah bazan saurari duk abinda zaku fa
a min akan wannan ba kawai ta bar rayuwata kafin nima ta kasheni dan babu imani a zuciyarta "no aliyu wannan ba daidai bane aunty zee ta fada tana kallon samir dake tsaye rungume da hannuwansa duka a qirji ya bala'i tsurawa Aliyu ido yana kallonsa yana mamakinsa yana jin wani irin d'aci acikin ransa wanda bai taba tunanin zai ji akan Aliyu ba mutumin da suka taso tare, gurin baccinsu daya komai nasu tare sutura iri daya suke sakawa hatta karatu iri daya suka yi babu abinda ya bambamta su sai karfin zuciya cikin fushi aunty zee tace "ka tsaya kana kallanmu ka masa magana mana nasan idan ka masa magana zai fahimka akan tamu maganar "numfashi ya sauke yayi mata alamar tayi shiru tare da cewa "bana bukatar ki sake cewa komai..."
"Na tsaneki fiyye da tsanar da kika min , duk kalamanki basa shiga zuciyata bare su samu matsuguni sannan karki sawa ranki ni Aliyu zan dawo na soki a wannan duniyar never hakan ba zai ta
a faruwa ba ,bani da lokacin da zan fahimci kowa daga cikinku akan wannan yarinyar ya nuna kisna kinga zamanki acikin gidan bashi da wani amfani dan dake da babu duk daya ne agurin Aliyu gara ki kama gabanki ."
Cike da tsananin tashin hankali tace "dan Allah ka tsaya ka fahimceni ta kai hannuta zata kamosa ya buge mata hannu da sauri "don't don't ever touch me ,karki ga na dawo dake cikin rayuwata ki
auka ko tsoro ne a'a hallaci na duba if not ke da Aliyu har abada dan ko alahira bana qaunar na hadu dake ,wallahi akan wannan gangancin da kika min zan iya sakinki ......."
kanta ne ya soma juyawa saboda jin kalmar daya fito daga bakinsa take ta soma ganin juya jikinta ya kama rawa sosai fiyye da d'azu gabad'aya tsayuwa ya gagareta jikinta ya kasa
aukar kafafunta ta soma yin kasa zata fadi aunty zee tai saurin matsowa kusa daita ta rikota jikinta tana girgiza mata kai "aunty zee kina jin abinda yake fa
a akan ya'yan da ni kadai nasan irin azabar dana sha akansu , nasan nayi masa kuskure amman ya kamata zuwa yanzu ya yafe min ko da yake na fuskantarshi so yake ya koreni ya rabani da ya'yana suyi rayuwa tare da wata "exactly abinda nake nufi kenan kuma na gode da kika fahimci haka saboda bani da abinda zanyi dake , jin haka yasa ta sanyawa jikinta jarumta ta mike bisa kafafunta da suke rawa ta goge hawayen idanunta "to ya kake tunanin zan iya rayuwa babu ya'yana"? "Ka barni na rayu tare da yarana karka nisantani dasu , dan Allah kayi hakuri bazan sake ba nasan nayi kuskure bazaka sake kamani da makamancin irin wannan laifin ba, kayi hakuri nayi kuskure bazan sake ba ". tana kuka tana rokonsa ..."
"baki da hankali ki rike hakurinki dan babu abinda zanyi dashi rayuwa dake ne dai bai zai me min dole sai nayi ba dan haka ki kama kanki da kyau dan at any time zan iya rabuwa dake wallahi coz you are nothing to me ya karasa maganar yana huci kamar zakin daya ga abincinsa ya rasa har zai juya ,ya tsinkayi muryarta cikin kuka "yadda baka damu dani ba nima bazan sake damuwa da kai ba ......"
"daya fiyye miki Kinga kin hutar da bakar zuciyarki son Wanda baya sonki yana gama fadar haka ya juya ya shige gidan , kuka take sosai kamar ranta zai fita haka aryan shima kuka yake yana rike da hannunta duk ta fita haiyacinta da kyar aunty zee da safiyya suka kamota suka shigo daita suna rarrashinta "har sai yaushe Aliyu zai ga farina aunty zee "?
"Na kaskantar da kaina na bashi hakuri yaki hakura ,na bishi na bishi yaki saukowa me zan masa aunty zee ki fa
a min abinda zanyi masa ya huce "? ta karasa maganar tana sake rushewa da wani sabon kuka "aunty zee ko hakura zanyi dashi ne na hutawa rayuwa tunda baya sona ya furta min ni dashi ya furta agabanku "wani irin tsana ce haka ? aunty zee ta girgiza mata kai" maganar hakura dashi ma bata taso ba " kai aunty zee wallahi na hakura da Aliyu koda kuwa shine karshen namiji a duniya zan barshi ta mike cikin rawar jiki ta hau sama tana taka step biyu biyu aunty zee ta biyo bayanta da sauri tana kiran sunanta ....."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
~TRUE LIFE STORY~
Free page 12
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan
aya ko sari yayi magana ta wannan number08059623096,
yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
Shiru yayi yana kallonsu suna kuka zuciyarsa cike da matsanancin takaici , haka kawai tana neman d'agawa yaransa hankali a karon banza da kukanta ,qirjinsa sai faman tafasa yake , babu abinda ya tsana a rayuwarsa kamar yaga uwa da ya'yanta suna kuka rungume da juna wannan abu na bala'in d'aga masa hankali .. "wannan wacce irin tarbiyya ce yayi maganar a zafafe zuciyarsa na kuna "? "kin wani rungume yara kina
arin gur'bata musu tunanin da wannan dakikancin naki "kina son nuna musu zalintarki nake saboda su tsane kou me "? yayi maganar a tsawa ce gaba-daya yaran suka sake makalewa jikinta suna kyarma
"kiyi kokarin yin duk abinda zai sa su tsane a cikin zuciyarsu wallahi kece zaki kwana a ciki dan nan kusa zan samu wasu ya'yan da zasu maye min gurbinsu aikin banza kawai komai kuka kamar wata matar mamaci ,da yarda Allah sai Allah ya maida miki mugun nufinki akanki ni bazan ga kuka a rayuwata ba ". ya k'arasa maganar tare d'aura hannunsa
aya akan sumar kansa dake kwance luf luf gwanin ban sha'awa kamar irin na areef da aryan ."
D'akin ya dauki shiru bata sake yunkurin yin kuka ba bare yaranta su tayata ,shima kuma bai sake cewa komai ba sai aikin jan tsakin da yake aika aika zuciyarsa na bugawa da karfi , a hankali ya runtse idanunshi da sukai jawur yana Allah wadai da irin halayyar wasu matan , ya furzar da iska sannan ya gyara kwanciyarsa cike da takaicinta yayi rigingine yana
ara jin tsanarta a cikin zuciyarsa , ai muddin bai nika abinda tayi masa ba to bai kyautawa rayuwarsa ba, tamkar ya rako maza duniya ne , gara ya rama itama ta d'and'ani irin abinda yaji ."
Har goshin asuba kisna bata runtsa ba tana tsaye bisa kafafunta ta dukufa gurin kaiwa Allah kukanta , tasan abinda tayi masa yayi muni da yawa ,amman abinda yake mata a yanzu har duniya ta nad'e bazata ta
a mantawa ba, ta d'aga hannuwanta duka sama tana rokan Allah akan ya sanyaya zuciyarsa ,"Allah Kasanyawa Aliyu hakuri a cikin zuciyarsa , Allah kasan ina cikin tsananin damuwa akanshi , kasan yadda nake sonsa a halin yanzu karka bari zafin zuciyarsa ya rabamu alhalin ina tsananin son shi , Allah na tuba bazan sake aikata abinda nayi masa ba , Allah ka yafe min bisa kuskuren dana aikata ya Allah Aliyu bawanka ne kai kake da karfin ikon akansa ka gaugauta sanyaya zuciyarsa akaina ,Allah na rokeka da sunayenka tsarkaka ka sanyaya zuciyar aliyu yayi min afuwa Allah kasan ina son aliyu saboda kai ,Allah ka tausaya min saboda darajan fiyyayen halitta ,Allah kafi kowa sanin zuciyata nada rauni a kan bawanka Aliyu , Allah idan soyayyar da nake wa Aliyu alkhairi ne a rayuwata da addinina kasa Aliyu ya hakura ya dauki al'amarinmu da sauki idan babu alkhairi Allah ka cire min son ka raba tsakaninmu cikin sauki batare da tashin hankali ba sannan ka k'arawa mahaifiyata lafiya dan tayi namijin kokari akaina dan ganin rayuwarta ta inganta ba kowace uwa ce zatayi irin abinda mahaifiyata tayi min ba a ganiyar kuruciyata ta karashe addurta tare da ha
awa da yiwa yaranta akan Allah ya albarkaci rayuwar su sannan ta shafa addu'ar tare da shafawa akan yaranta da bacci yayi awon gaba dasu tuni ,bata tashi ba har sai data ji ana
arin gabatar da sallar asuba sannan ta mike ta shiga bayi ta d'auro sabon alwala ta fito ta gabatar da sallah tayi azkar din safe sannan ta kwanta a kasa kusa da yaranta ta rungumesu ajikinta ..."
Washegari sai gurin karfe tara na safe ta tashi shima sautin zazzakar muryarsa ce ta dinga shiga kunnuwanta yana waya da coch dinsu , ta yunkura da kyar ta mike cikin sanyin jiki tana kallonsa suka hada ido shine yayi saurin janye kwayar idanunsa akanta yana yatsina fuska kamar yaga mugun abu , yaranta ta kamo ta soma yiwa wanka ta shiryasu cikin kananan kaya ta kai su dakin mumy sannan ta fa
a wanka ta jima acikin bayi tana sa
a jikinta da turarukan wanka masu kamshi sannan ta fito ta shirya cikin wata had'add'iyar doguwar riga wacce take da adon fulawa tun daga kasa har sama cikin kayan da mommy ta siyo mata ne jiya tayi tunanin ta saka ta gani kafin su bar kasar ,
aramin gyale tasa ta nad'e kanta dashi kafarta na sanye da takalmi kalar kayan tayi matukar kyau kwarai babu wanda zai ganta bai sake Kallonta ba, gashi daman jikinta akwai shi da daukar kaya ,babu kayan da zata saka basu amshi jikinta ba , ta shafa hoda kadai a fuskarta dan bata damu da yin fente fenten a fuskarta ba sannan ta feshe duk ilahirin jikinta da ruwan turare .."
Aliyu dake tsaye sanye da kananan kaya wanda daka Kallesu kaga kalar kudi bama sai an fa
a maka adadin kudin kayan ba zaka fahimci iya tsadarsu ,ga tsabar kyau da kwarjini sai kace shi yayi kanshi ga siffarsa kamar dan larabawa , Allah dai yayi a kasar Nigeria za'a haifosa kuma acikin jinsin *zarma* amman idan ba fa
a maka aka yi ba bazakace asalinsa dan nigeria bane ."
kallon kasa da sama yayi mata hakan yasa tayi saurin durkushewa kasa a gabansa dan tasan ma'anar kallon cikin rawar murya tace "ina..ina kwana"? yaja dogon tsaki yana kawar da fuskarshi a ranshi yace "mai zan yi da ina kwananki "? jiki a sanyaye ta mike tana
arin barin d'akin ba dai ta gaishesa ba kar ya amsa ita dai tayi , dan gaisuwar na cikin dokokin daya kafa mata ko ta sha mahaukacin mari , tana daf da barin d'akin tana rausaya taji sautin muryarsa mai shegen dadi da tsuma zuciya wanda tsautsayi yasa ya fa
a kunnuwansa koda kuwa bakar magana zai fa
a sai mutun yaji tasirinsa ajikinsa "tunda nake a rayuwata ban ta
a ganin mace mai tsananin muni irin ki ba ......"
cak ta ja ta tsaya ta kasa cigaba da tafiya sannan ta kasa juyowa , sai dai take jikinta ya
auki rawa kamar mazari ta dinga bin jikinta da kallo gabanta na faduwa "ban taba ganin mace mara kyan fasali irinki ba yanzu ke nan har wani kyau kika yi da kike wani tafiya kina rausaya kamar wata gurguwa ..... "?
wannan karon da hanzarinta ta juyo gaba-daya ta zuba masa narkakkun idanunta tana kallonsa, ido cikin ido suke kallon juna zuciyarta na rawa cike da tsananin mamaki jin furucinsa " ya rabbi mai kuma nayi masa da safiyar nan yake aibantani haka ? ta yiwa kanta tambayar har lokacin idanunta na cikin nashi , take idanunta suka kad'a suka yi ja tsabar
acin rai da yake son haddasa mata . "me ke laifinna da sassafen nan da zai muzani haka wato dai Aliyu ba zai bar rayuwarta ta huta ba duk yadda zai yi ya dagula mata lissafi sai yayi daga wannan balain sai wannan
Allah ma yasa daga ita sai shi ne a dakin dan tasan ko agaban mutane haka zai mata dan ya kuntatawa rayuwarta ,bafa tsoronsa take ji ba kawai dai tana son gyara kuskurenta ne yasa take had'iye abubuwansa "
Ranta yayi bala'in 'bace akan abinda yayi mata yanzu a cikin ranta tace "lokaci ya kusa da zan taka maka burki akan abubuwan da yake mata ,a zahiri kuwa cewa tayi "wannan shine lokacin da zangargadeka matukar kana son zaman lafiya a gidan nan to ka fita hanyata kamar yadda kace na fita naka , idan ba haka ba zan rikeka a matsayin gawurtaccen makiyina da yake son kassara min rayuwa ,wai dole ne sai ka min magana ma tunda kace baka bukatar hakan a tsakaninmu " ai kace baka bukatar zama dani to ka sawwake min saboda nima yanzu ba bukatar zama nake da kai ba ka bani takardata dan Allah kaga aiki da cikawa ta k'arasa maganar tana sakar masa harara gabanta na faduwa dan karfin hali tayi kawai amman zuciyarta a matukar tsorace take da kalmar ya bata takardanta cikin sanyi jiki ta dinga daga kafafunta zuciyarta na zafi tana data sanin furta masa haka dan tasan halin zuciyarsa kadan da halinsa ya maka saki .."
Murmushin mugunta yayi dan abinda yafi bukatar gani kenan akan fuskarta damuwa da tashin hankali sannan ta bukaci rabuwa dashi da kanta kuma duk yayi nasarar haifar mata ,bai barta iya haka ba yace "ayi gaba dai zuciyata ta huta da tashi saboda ganin wannan mumnunar banzar fuskartaki mai mugun hali kawai ai nasan duk abinda kike fa
a akan kin canza karya ne dan ba zaki ta
a canzawa ba maganar zaki rikeni a matsayin gawurtaccen makiyinki ai nafi son haka , ke na ma fi makiyinki tasiri a rayuwarki idan baki manta ba ni dake makiyan juna ne baza mu ta
a sauyawa daga matakin da muke ba saki kuma tunda kin bukata sha kuruminki sa ido kiyi kallo kina zaune zai sameki saboda zama dake bashi da wani amfani dan bana sonki i really hate you ..........." abinda kunnuwanta suka jiyo mata kenan a lokacin da zata karasa ficewa daga d'akin kafafunta kawai take dagawa zuciyarta na zafi da rad'ad'i idan shi bai sonta ai ita tana son shi , dole ne sai ya furta baya sonta ko sai ya saketa ya barwa zuciyarsa mana har sanda zai aiwatar da niyyarsa akanta, Allah kaga bawanka Aliyu ko allah ka kawo min
auki ,kasa min dauriya amsar duk abinda zai zo daga garesa zama dashi ko rabuwa dashi "
Tsayawa tayi ta daidai natsuwarta tare da goge hawayenta sannan ta cigaba da tafiya a kan step ta hango aryan da areef suna rige rigen Isa gurin mommy gabad'aya suka fa
a kan cinyar mommy dake zaune saman doguwar kujera tana ware musu hannuwanta alamun su taho gareta Hajiya mommy ta dubi jikokinta cike da farincikin ganinsu cikin koshin lafiya, yayinda qaunarsu ke cigaba da ratsa kowani sashi na zuciyarta ,ta shafi kansu daya bayan daya tana yiwa Allah godiya daya azurta Aliyu da kisna da samun kyawawan ya'ya wanda take qauna fiyye da komai a duniya , mikewa tayi tare dasu suka isa dining table inda Samir da aunty zee ke zaune suna murmushin jin dadi ganin areef ya tashi lafiya babu wata matsala kisna ta karaso jikinta a matukar sanyaye ta durkusa har kasa tana gaishe da mommy "Ina kwana mommy .."? "Lafiya lau mamana kin tashi lafiya ya karfin jikin"?"Alhamdulillah naji sauki sosai ta sake fad'ad'a fuskarta da murmushi dan kwantar da hankalin mahaifiyarta , ta juya inda samir yake ta gaishe dashi da aunty zee.
aliyu ya sauko yana ciccin magani kamar wanda aka yiwa wani laifi ya gaishe da mommy cike da girmamawa ta amsa masa cikin sakin fuska ita dai tana son Aliyu arayuwarta a natse yaja kujera ya zauna kusa da Samir aunty zee ta kalleshi fuskata dauke da murmushi tace "Aliyu gadanga kusar yaki an tashi lafiya "? " Lafiya ya amsa mata a takaice yana danne danne a wayarsa ita kam kisna bata ce masa komai ba illa matsawa daga gefensa da tayi ta samu guri kusa da mahaifiyarta ta tsaya dan bazata iya da balainsa ba, shi kuwa Samir ko kallon inda yake bai yi ba hakan kuwa yayi mugun dagawa Aliyu hankali ya dan saci kallon inda yake yaga ya balain hade rai kuma hankalinsa baya kansa yana wani guri zuciyarsa yaji yana rawa zai iya daukar fushin kowa a duniya amman banda samir shi din ajin farko ne a zuciyarsa da rayuwarsa ."
Abinci sun kai kala uku dake kan dinning table din duk aunty zee ce ta dafa , kisna ta zubawa kowa har uban gayya , babu Wanda mommy bata bawa aryan da areef kadan kadan sun ci ba , suna ci suna hira duk sanda aryan yayi kokarin bawa mommy labarin abinda ya faru jiya sai kisna tayi saurin kai lomar abinci bakinsa "ya fa koshi amman naga sai tura masa abinci kike kamar jira aryan yake mommy tayi magana ya kwa'be fuska tare da bu
e baki yana nunawa mommy abinci "ka koshi kou .."?ya gyada mata kanshi mommy ta janyo tissue ta tara a daidai bakinsa "zubar a ciki karki sake bashi komai cikinsa ya koshi "okay mommy ta cigaba da tsakurar abinci, ta kai spoon bakinta kenan taji aryan ya soma magana granny "yesterday when you not a round areef was shocked and papa ....
"Shut up wa tambayeka mai shegen surutun tsiya tayi maganar tare da kai hannunta zata buge masa baki zaraf taji an rike tsintsiyar hannunta tunda taji saukar hannu tasan shine take qirjinta ya shiga dokawa dan bata san abinda hakan zai janyo ba tsoro da matsanancin firgici ne ya ziyarce gaba-daya ilahirin jikinta,ta d'ago kyawawan idanunta ta zuba masa tana kallonsa fuskarshi babu walwala gashi ya ha
e rai kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa a hankali tayi kasa da kanta dan bazata iya jura kallon kwayar idanunshi ba yayinda har lokacin yake rike da tsintsitar hannunta yana hukuntata da idanunshi gabad'aya ta rikice saboda idanunsa dake yawo ajikinta cikin
asaitacciyar muryarsa yace "don't ever try kisna Karki kuskura hannunki ya ta
a lafiyar jikin d'ana karya ya fada da kike
arin dukansa "? A natse ta d'ago idanunta suna kallon juna ido cikin ido zuciyarsu na bugawa da karfi hankalinta yayi bala'in tashi bata son mommy ta san wani abu ya faru gashi yana
arin fallasa komai tasan yayi haka ne dan mommy tayi mata fa
a yaji dadi "kana nufin shocking ne ya kama areef ta yaya hakan ya kasance "? mommy tayi magana hankalinta a matukar tashi tare da kamo areef din tana duba jikinsa take jikin kisna ya fara rawa ", Allah ne ya kikaye da tun jiya areef ya mutu bisa sakaci irin nata yanzu kuma aryan yayi magana tana
arin dukansa nan ya kwashe komai ya fada momy ya karasa maganar yana numfasawa .."
Samir yace "ki kwantar da hankalinki mommy babu abinda ya samesa tun jiya ya ga doctor ayi masa duk abinda ya dace yayi maganar yana zabgawa Aliyu harara karaf idanun mommy ya sauka akan Samir "dan me zaka hararesa dan yayi magana idan kaine hakan ta faru killa sai kayi abinda ya fi nashi nan mommy ta dingawa kisna fa
a ta inda take shiga bata nan take fita ba ,momy ta kai hannunta
aya ta daura akan hannun areef tana shafa tsintsiyar hannunsa , cikin rawar murya kisna tace "am sorry mumy banza sake ba dan Allah ku bar maganar nan haka wallahi ina jin kamar na mutu ta karasa maganar hawaye na wanke mata fuska ta mike da sauri zata bar gurin Samir yayi saurin kamo hannunta cikin nashi "ina kuma zaki koma kiyi zamanki babu mai sake miki fada akan yaranki wasu hawaye masu zafi suka zubo mata bazan iya cigaba da zama a nan ba gara kawai na kama kaina nice fa na haifi areef ta yaya zan yi abinda zai cutar dashi ko mahaukaciyar kan bola ce ni bazan cutar da d'ana ba ... ..'
Nan kuma jikin mommy yayi sanyi tayi shiru tare da daura hannunta akan dinnig table tayi tagumi tana Kallonta ganin yadda take kuka tun daga kasan zuciyarta yasa momy tace "shikenan kiyi hakuri amman kinsan kiyi kuskure ko "?"Nasani kuma na bada hakuri me kuma zanyi masa saboda Allah idan dai ba kasheni zai yi ba .... aryan ya matso kusa da momy ya rike hannuta gam kamar zai yi kuka saboda ganin kisna na zubar da hawaye "Am sorry mommy bazan sake ba stop crying I don't want to see your tears mommy please Ki daina kuka kinji granny kice ta daina kuka "zaki sha ice cream zan sa papa ya kai mu Ki sha ice cream kinji".
"kinga aryan ma hakuri yake baki yaranki suna matukar sonki sosai kiyi hakuri saboda su duk rarrashin da Samir da aryan ke faman mata , ha
e rai tayi taki yin dariya "me kike son ayi miki ki huce autar momy dan gaskiya bazamu barki haka cikin fushi ba , idan kika ki hakura nasan yau bamu ba ganin farar momy an tabo mata auta gabad'aya suka sa dariya har momy banda Aliyu da yayi bala'in bata rai jin furucin wai ya'yanta suna sonta shi kuma fa ko oho kenan "?
Fuskarta shimfide da murmushin jin dadi tace "zaku kaini gurin shakatawa "dan wannan ai mai sauki ne saki ranki yau ba sai gobe ba za'a kai ki duk inda kike so , dariya tayi Jin tautaunawarsu yasa aliyu ya mike ya koma kan doguwar kujera ya kwanta kasancewar weekend ne babu inda zashi samir yace "ranka shi dade sarkin zuciya kaji abinda uwar gida take bu
ata ya kamata ayi mata abinda take so yau tunda weekend ne " yayi maganar yana ha
e rai ha
e da harararsa kamar yace baza shi ba saboda kisna ce ta bukaci fitar amman bazai iya ba saboda Samir zai iya yin komai ga kuma uwar gayya mommy dake gurin ya kasa fadar haka yace "babu matsala idan kun shirya ka min magana kisna ta kwashe kwanuka da suka ci abinci ta shiga Kitchen ta dawo ta gyara dinning table ta sake komawa dan wanke kwanuka .."
Kowa ya watse parloun ya saura daga Aliyu sai Samir duk yadda Aliyu yayi kokarin son magana Samir yayi masa banza ya dauke masa wuta a karshe ma ya mike ya nufi kofar fita shima ya mike da sauri ya biyosa wata irin zufa na karyo masa a goshi tamkar wanda aka watsawa ruwan sanyi a daidai kofar shiga parlou'n Samir ya sha gabansa yana kallonsa yana furzar da iska ,a hankali ya kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa yana cigaba da kallonsa ganin bashi da niyyar cewa wani abu Samir ya raba gefensa zai wuce ya sake taresa
"haba Samir mai yasa zaka min haka ? "Yanzu saboda kisna zaka juya min baya kenan kana jin zafin abinda nayi mata bayan kai sheida ne akan......"
Numfashi Samir ya sauke tare da katse masa hanzari ta hanyar cewa "Ba haka bane muradi wannan accedent din daya faru ba laifin kisna a ciki amman kaki ka daga mata kafa, karka manta hakan zai iya faruwa akanka akan kowa duk abinda zakawa kisna nawa ido ne amman akan wannan ko ba kisna kake aure ba zan ji babu dadi a raina , Aliyu ya kamo hannun Samir ya rike gam cikin nashi "to kayi hakuri kasan yadda zuciyata take idan raina ya
aci am really sorry ka daina fushi dani zan iya jurar komai ban da fushinka rungumeshi Samir yayi ajikinsa yana sauke numfashi "kai ma kasan bazan iya dogon fushi da kai ba, jiya zuwa yau ne gobe da kaina zan nemeka suka sake juna suka karasa cikin parlou'n suna magana kasa kasa ."
A can sama kuwa , kisna da aunty zee sun kulle kansu a daki kisna na koro mata abinda ya faru d'azu "ina tsananin jin tsoron hukuncinsa , aunty zee ki taimakeni dan Allah ki tayani addu'a Allah ya bani ikon cin jarabawa , kiyi min nasiha
aunty zee ko zanji sanyi zuciyata na zafi kamar zata tarwatse
ta kamo hannunta
ta dauka daidai saitin zuciyarta
,a matukar
fusace aunty zee tace mai yasa kisna bayan
kinsan
halin zuciyarsa
zai iya aikata komai
mai yasa
kika ce ya baki takardanki gaskiya baki kyauta min ba bana son kina yin haka mahakurci mawadaci fa ki daina biye masa dan shi abinda yake so kenan ya dagaki a gindin yaranki ya bawa wata"wallahi
don inji sanyi ne Kuma ai bazan sake ba "shikenan inshallahu Allah zai duba lamarin
"Ameeen
abinda nike so daga
gareki
kenan don Ina jinki aunty zee
a raina don Allah ki kwantar
mun da
hankili bani da natsuwa kawai dauriya nake ta karasa maganar hawaye na silalo mata "Kiyi mun nasiha irin Wanda Kika saba min Ki fada mun gaskiya komai
dacin ta a yanzu a shirye nake da amsar duk wata nasiharki ,
" Sannan Kiyi mun
addua
Wallahi nasan duniyan nan ba matabbata
bace don Allah ki gayamun
gaskiyan abunda ubangiji yace Koda Raina zai baci nafison ki gayamun
abunda zai sa in tsira duniya
da lahira Don Allah yar'uwata
karki barni a wannan lokacin Ina matukar
bukatan shawaran ki na gari Wanda zai anfane ni
plsssss "Kisna aunty zeey ta kirata a tsanake ta d'ago idanunta dake cike da ruwan hawaye ta zuba mata batare data amsa ba sai dai tattara hankalinta da natsuwarta gareta " Allah yace
idan
ya
addara maka zaman
aure da mijinka ka rikeshi tsakani
da Allah kuma da zuciya kada ka cutar dashi kuma kada ka nufesa da mugun sharri ina miki nasiha kamar
yadda kika bukata ki zauna da
mijinki
tsakani da Allah Karki sake ganganci cewa ya sakeki
Ki zauna dashi da zuciya domin shi kanshi furta sakin zunubi ne ki barshi shi yayita cewa zai sakeki
abinda kika sani duk matar da tace mijinta ya saketa Mala'iku rahma na tsine mata dan haka ina miki nasihan ki daina
" Insha Allah na Miki wannan alkawarin
na gode na gode yar'uwata " aunty zeey ta mike tsaye "ni zan wuce ki dan huta kafin lokacin fitarmu
yayi "anya zan iya fitar nan kuwa da ma barshi kawai ?
"baki da hankali dan Allah ki kwanta ki huta
kafin yamma tayi zan wuce dasu areef ma dan
karsu dameki ".
*****"
da yamma duk suka shirya kisna ma ta shirya cikin riga da siket wanda ya
an kama jikinta ta d'aura abaya a saman kayan ta nad'e kanta da mayafin abayar ,tana tsaye gaban mirrow ya shigo d'akin
ya bude wardrobe dinsa kallo
aya tayi masa ta
auke kanta hankalinta ya rabu gida biyu wani naga mirrow wani na garesa ya dauki kayan da zai sauya ya rufe wordrobe ya shiga bathoroom ya sauya kaya ya fito ya tsaya a bayanta ta lumshe ido saboda saukar numfashinsa da taji a daidai saitin wuyanta ,ya dauki cumb ya hau gyara sumar kanshi bayan ya gama ya zuba mata ido ta cikin mirrow batare daya ce komai ba
jikinta ne ya bata ita yake kallo ta d'ago kanta a hankali idanunsu suka tsarke cikin juna sake matsota yayi sosai kamar zai hadeta da jikinsa take ta sadaukar da hakan ce zai faru sai dai abun mamaki taji yaja dogon tsaki ya zagayeta ya ajiye cumb din hannunsa
ya juya wani naunauyen ajiyar zuciya
ta sauke tana satar kallonsa tana
karasa shirinta har ya gama ya fita yana jan tsaki
, tana kokarin fitowa aunty zee ta shigo "wooooowwww gaskiya kinyi kyau sosai
"? Kyan banza tunda wanda akayi dominsa ma bai san ayi ba "karki damu ko bai furta ba yaji dadi bazai dai nuna miki bane kinga muje ke kadai ake jira ta riko hannuta suka fita .."
Kai tsaye *sharma sheik* suka nufa had'ad'd'en guri ne daya fi ko wani gurin shakatawa a kasar misra tsari da kyau ,guri ne wanda ko turawa idan sun kawo wa kasar ziyara nan suka fi hallarta saboda tsaruwansa ,duk wani abu na shakatawa akwai shi a gurin ,tunda suka shiga gurin aryan ya makale mata yayinda areef ke rungume a kafad'an Aliyu suka nufi wani bangare dabam dan shi babu inda bai sani ba aguri, yawon zuwan da yake ne ma suka ha
u da nawal .."
A hankali take rausaya wanda daman haka tafiyarta take aryan na rike da hannunta tana kallon yanayi gurin ,
mutane kala dabam dabam ne gurin kowa rayuwarsa yake babu ruwan wani dani har ta karaso inda aka kilance domin wasan yara ta shiga aryan na rike da hannuta gam yana ganin inda suka shigo murnarsa ta k'aru uwa uba hango lilo da yayi ,ya fixge hannunsa dake rike cikin nata ya kwasa aguje taku biyu tayi ta damko shi ta daga shi sama "zaka hau lilo ne babana "? Ya gyada mata kai alamun "eh .
"okay kabi a hankali zan kai ka da kaina kaji babana ya sake gyada mata kai sai dai jikinsa har rawa yake ya matsu basu karasa gurin lilon ba ,a natse ta karasa ta d'aurasa ya saki murmushin jin dadi wanda har fararen hakoransa da dumple dinsa suka bayyana, ya tafi suuuuuu ya sauka ya sake dawowa da gudu "mommy sake d'aurani " ta sake daukarsa ta d'aurashi tana sakar masa murmushi "mommy ina areef kije ki amso shi guri papa shi shima ya hau lilo "papa zai kawo shi karka damu yarona tana cikin magana ta jiyo kamshin turarensa ko bata d'ago kanta
ba tasan mammalakin kamshin dan haka taki d'agowa ta kamo hannu aryan tana jin sautin muryar areef yana kiran aryan amman taki tsayawa dan bata son tashin hankali tunda duk suka kasance sai yayi abinda ya bata mata rai
suka nufi wani guri ta tsaya hannunta daya
dafe da kafad'an aryan suna kallon larabawa ."
A hankali wani mutumi
ya zo ya tsaya kusa da kafad'anta wanda sauran ka
an kafadunsu ya hadu da juna ta waigo a hankali suka hada ido ya kashe mata idonsa daya "sannu ko " yayi magana cikin harshen larabci
saboda siffarta
gabad'aya ta nuna masa balarabiya ce ,
cikin sanyayyiyar muryarta tace " ban fahimci abinda kace ba cikin harshen Ingilishi
tana matsawa daga kusa dashi , jin abinda tace
ya sake motsata sosai kamar zai rungumota
"Masha Allah a she yar
kasar ku ce
"ko zan iya sanin sunan malamar tun da kika shigo gurin nan naji kin kwanta min a rai ko zaki iya bani dama na mallaki zuciyarki "?a matukar frigice ta waiga bayanta ganin Aliyu bai gurin ta sake maida idanunta kanshi tare da cewa "no.." sannan ta bar gurin da sauri tana tafiya tana waigen bayanta kawai ta ji
tayi karo da mutun
a matukar firgice ta furkanci mutumin da suka yi karo ba kowa bane illa Aliyu gabanta yayi wani mahaukacin bugu ganin har
wayar hannunsa
ta subuce kasa tayi saurin dukuwa shima ya duka tana daura hannunta akan wayar hannunsa na sauka akan nata a tare suka d'ago suna kallon juna , qirjinsu ne ya
buga
a tare kusan second goma suna kallon juna kafin daga baya yayi saurin mikewa kamar wanda yaga mugun abu ,"bashi wayarsa muje ki bani minti biyu kacal ma ya
isheni ,damuwata nasan inda kike a matukar tsorace ta mike tsaye jikinsa na rawa ta mikawa aliyu wayarsa batare data yiwa mutumin magana ba, sai dai yanayin bugawar zuciyarta sai ya baka tsoro saboda da karfi yake bugawa jikinta sai rawa yake , kasa amsar wayar yayi ya kamo gefen lip's dinsa ya ciza da karfi yana kallon zara zaran yatsun kafafunsa sai areef ne yasa hannu ya amsa wayar ,kana ya kai dayan hannunsa ya yaja kumatun aryan yana masa murmushi ."
Aryan ya sakar masa murnushin shima "na hau lilo kace pa........Tun bai kai ga karasa maganar ba ta soma tafiya dashi , mutumin ya kasa biyota saboda ganin
kamar Aliyu
muradi ne tsaye a gabansa dan wasan kwallon
daya fi so a rayuwarsa kuma wanda duniya take ji dashi
siyansa ma sai kasa ta
shirya yana
arin masa magana Aliyu
ya bar gurin babu shiri ya biyo
kisna yana mata magana jikinta da zuciyarta dake rawa yasa ta kasa saidashi sannan ta kasa tsayawa bare ta sheida masa matsayinta , bata tsaya a ko'ina ba sai a haraban gurin inda ta hango aunty zee da ya Samir jingine ajikinsa mota suna shan ice cream ta karasa gurinsu da sauri tana sauke numfashi "ke lafiyarki"? Aunty ta fada tana dubanta ta janyo hannunta aunty zee suka koma gefe "Kalli bayana zaki ga wani mutumi sanye da kaya ash colour"
"Eh na ganshi lafiya me ye hadinki dashi "?"Bina yake
wai na bashi address din inda nake ko na bashi number wayata kuma wallahi ya Aliyu ya ganshi ni tsoro nake ji Kar ya nuna min halinsa da rashin mutuncinsa a cikin mutane aunty zee dan Allah muyi mu bar gurin nan tsoro nake ji
aunty zee tayi dariya " ya Aliyu yayi masa magana ne daya ganku"?
"Bai ce mana komai ba hasalima bai nuna ya damu ba "sharesa kawai ki kwantar da hankalinki ki cigaba da lamuran gabanki kema ki nuna ko ajikinki shi dake aurenki ma bai damu ba saboda me ke zaki damu ?" Dan Allah aunty zee wallahi tsoro nake ji
"Common
saki jikinki
dan daga nan ma shopping zamu ina bukatar
ananan kaya "dawowa sukayi gurin Samir "gulmar me kuka je kuka yi dan bakwai rabowa da gulma "? "kai kuma baka rabo da saka wa mutane ido ba suka yi dariya banda kisna data rasa natsuwarta Aliyu bai karaso gurin ba sai bayan minti goma ya fito yana taku kamar baya son taka kasa ya shiga mota batare da yayi musu magana ba yayiwa motar key "kai kai malam meye haka tafiya zakayi ka bar mu anan ko me kake nufi "?
Samir yayi magana tare da lekowa cikin motar "idan baku shigo ba zan wuce wallahi sanin halinsa yasa ya bu
e motar da sauri yana cewa" ku shigo muje wannan sarkin zuciyar ya hau sama ko wa ya kunnosa oho?.
jiki kisna a sanyaye ta shiga gidan baya idan aunty zee ke zaune hira Samir yake masa amman yayi masa banza aunty zeey tace "ranka shi dade dan allah ina son siyan wasu dogayen riguna .Aliyu bai ce mata komai ba sai gani tayi ya faka a bakin *kaafor mall* batare da yace uffan ba .
"muje kisna bani da abinda zan siya aunty " tayi magana muryarta can kasa "Ke dai muje ta bude bangaren da take ta fito suka shiga rike da hannun aryan ."
Samir yace Aliyu tun d'azu ina maka magana amman ka shareni me yasa kake takurawa rayuwarka ne kana son kisna me yasa bazaka manta komai kuyi rayuwarku ba tsaki yaja "dan Allah karka daga min hankali banason damuwa " malam ka bada kai bori ya hau kaima ka dinga shiga sawun ........
"Please Samir mai yasa har yanzu ka kasa fahimtata ne ?sanin kanka ne soyayya bata gabana ko nawal daka ga zan aura tausayi ne yasa zan aureta ba wai soyayya ba, idan kuma soyayyar zanyi kisna bata cikin jerin matan da zan iya so kayi hakuri idan maganata ta maka ciwo "
Tsaki Samir ya ja "dadina da kai wallahi taurin kai kamar mutanen farko yarinya tana sonka yanzu ka bata dama kaki " takaici ya rufewa Aliyu zuciya ya bude murfin kofa da karfi ya fito a kufule tare da saba areef a kafad'ansa Samir ya biyo bayansa yana cewa "gaskiya lamarinka akwai gyara ana gabas kana yamma kana bukatar addu'a Allah zan fadawa momy ta mike tsaye a samu ka soma soyayya "dan Allah ka rabani da batun soyayyar nan bani da lokacinta ...."
Cikin mall din suka shiga kai tsaye Aliyu yayi layin takalman yara suna tafiya suna hira da Samir har suka karaso kusa dasu aunty zee, muryarsa tasa ta jujowa idanunta ya sauka akan Samir "baby ta kira sunansa ya waigo da hannu tayi masa alamar yazo ya karaso ya tsaya a bayanta tare da daura kanshi a kafadanta "ta yani zabar kanana kaya kema kisna Ki zabi wanda kike so yayanki ya biya ,kananan kaya masu yawan gaske da dogayen riguna masu kyau ta dinga
auka ,duk abinda ta gani indai ya burgeta sai ta
auka ganin kisna ta ki
aukar komai ,yasa ta dinga zabar mata bom short da riguna masu kyau wanda zasu dauki hankalin mijinta sannan suka kara gaba suka bar kisna dake tsaye rike da hannun aryan kamar ance ta juya bayanta idanunta ya sauka akan mutumin d'azu yana tsaye rungume da hannuwansa duka a qirji ,tsura masa ido tayi tana kallonsa mutun kamar aljani har zata bar gurin taga gara kawai ta tsaya ta fada masa gaskiyar ita din matar aure ce ya daina binta a hankali ya karaso ya tsaya a gabanta yana kare mata Kallon tsab irin typing din matar da yake so ce ya dade yana neman irinta bai samu ba sai yau sautin muryarsa taji ta doki kunneta "tunda nake arayuwata ban taba ganin halittar data
auki hankali ba irinki dan Allah kibani dama na zamo abokin rayuwarki, farinciki da bakinciki ne suka hade mata a lokaci daya ,ga mijinta na tsananin nuna mata kiyayya ,ga wani na mata naci ta so shi wanda a yan sakonin da suka gabata ya daura idonsa akanta batare da yasan ko ita din wacece ba ."
Ta tsuke karamin bakinta gashi dai magana take son yi amman ta kasa sarrafa harshenta kawai ta juya zata wuce yayi saurin shan gabanta " ki tsaya ki fa
a min sunanki da address din inda kike kafin ki wuce dan bazan bari ki subuce min ba saboda na dade ina nema irinki ...."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951: .
CUTAR DA KAI
Free page 11
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
matukar
harzuke
ta shiga dakin zuciyarta
kamar
ta kama da wuta , tana k'arasa
shiga
cikin filin d'akin
idanunta
sauka
akanshi
tsaye a tsakiyar
d'akin
ya zuba hannunwansa
duka
a cikin
aljihun wandonsa
yayinda idanunshi
ke runtse yana ciza gefen lip's dinsa na kasa
a hankali
, duk
bai
bude
idanunsa ba yasan
itace ta shigo dakin duba
yanayin
yaji bugun
zuciyarsa
qaru."
kallon
second
biyu
tayi masa ta
auke
idanunta akan shi
ta k'arasa
da sauri
bude wardrobe
ta dauko akwatin kayanta
data
dashi kasar
ta ajiye akan
gado
ta bude
ta soma dibo
kayanta
aya bayan
tana zuba
aciki
,still
bai bude idanunshi ya kalleta
bare ya
dakatar
daita daga
abinda take
arin yi
ya cigaba da ciza lip's dinsa , hakan
yasa taji
sabon
acin rai ya mamaye zuciyarta
taji
muddin
bata bar masa
gidan
a lokacin ba zata iya mutuwa.."
Aunty
zee
ta shigo dakin
cikin tsananin tashin hankali ta k'arasa
gareta
ta rike hannuta batare da ta kalli inda Aliyu ke tsaye ba
hankalinta a matukar
tashe ta soma magana
"mai kike
arin yin
saboda
Allah ? "Kiyi hakuri mana
fa abun bai kai
haka
ba, idan fa rai ya
aci hankali baya bata kisna
, ki
dawo
hankali
ki natsu
dan
girman Allah Karki yi abinda zai janyo bacin rai
fiyye da wanda muke ciki yanzu ".Tun da aunty zee ta soma magana kisan bata furta komai ba
ta cigaba
da zuba kayanta cikin akwati zuciyar na wani irin zafi da ciwo , haka
shima Aliyu bai ce komai ba sai sake
juya musu
bayansa yayi yana furzar
da iska mai tattare da bakin ciki ".
Kisna na
shirya kaya
aunty
zee na dauka tana
maida wa cikin wordrobe
tana
bata
hakuri , wani
sabon kuka ne ya kufce
mata , hawaye sai turereniyar zubowa suke daga cikin kwarnin idanunta "mai
kike son nayi aunty
zee
shine fa
da kanshi yace na bar masa gida
"? Tayi maganar cikin tsananin
kuka wanda da kyar muryarta
ta fito
"nasani
amman
dan
girman Allah
kiyi
hakuri ko zaki tafi ba yanzu
saboda tashin hankalin da mommy
zata
shiga
Sam Sam mommy
ba zataji dadi
faruwar haka ba.
tayi maganar tare da juyowa
ta kalli
inda
Aliyu
ke tsaye har lokacin tamkar
babu wani halitta dake motsi agurin, ya aliyu
ka bata
hakuri dan Allah
sannan
ka dakatar
daita dan gaskiya
kayi
kuskure abinda kayi sam
bai dace ". Bazan yayi
daita
qirjinshi na wani irin dokawa da
karfin gaske
"saboda me zai
bata hakuri bayan bai ga abinda yayi
mata
,idan
zata zauna ta zauna
idan
zata
tafi ta dade
shi
dai bazai
wani
dakatar daita
yayi maganar
aransa yana furzar da iska mai zafi ....
kisna ta sake
rushewa
da wani sabon
kuka
mai matukar cin rai ganin
kallonsu Aliyu
bai yi ba bare
kula aunty zee dake masa magana
,ta
d'aura
kanta
a kafad'arta
aunty zee numfashinta na barazanar
daukewa saboda kukan da yaci
karfinta
"kisna
!kisna!!
Aunty zee
ta ta kira sunanta
a rude
tare
da rungumeta
jikinta
suka zauna a bakin gado
tana cigaba da kiran sunanta , da kyar kisna ta janyo numfashi ta sauke zuciyar na mata wani
irin
azababben
zafi
ciwo ,
aunty zee ta mike ta tsiyaya mata ruwa
glass
cup
ta mika mata "ki sha ruwa kisna ko
zaki
sanyi
babu mutsu kisna
ta amsa cup din ta kai bakinta ta
kurbi
kadan
ta mikawa aunty zee
sauran ,aunty zee ta amsa ta ajiye ta
cigaba da bata
baki
cikin
haka
aryan
ya shigo dakin yana
kuka aliyu
ya juyo
a hankali yayi taku daya
yana
arin kamoshi
zuwa garesa , amman
tuni
yaron ya
karasa gurin uwarsa dake kuka tamkar ranta zai bar gangar jikinta , ya haura saman
gadon ya rungumeta
ta baya yana
furta mata
kalmar
"sori
mommy , papa ne ya saki kuka kou
?" Ki yi shiru Ki daina kuka zan rama miki
kinji
kukanta ne
qara
akan wanda take tabbas ya'ya
rahma
juyo
ta rungumeshi
ajikinsa tana sheshekan kuka
tamkar ranta zai fita,hawaye
tausayinsu ne
ya shiga gangarowa
aunty zee
Aryan ya soma
arin raba jikinsa dana kisna ",mumy bari naje na rama miki "a hankali ta shiga girgiza masa kai tana kuka gumi na tsatsafo mata ta ko'ina ajikinka matse aryan tayi gam saboda kokarin fixgewa da yake kokarin yi ajikinta yadda take kuka haka arayan da aunty zee ke kuka gaba-daya an rasa wanda zai rarashi wani
Sautin kukansu ne ya soma damun Aliyu a
natse
fita daga d'akin
yana jan dogon tsaki ya shiga
d'akin da areef
yake
kwance
zauna
gefensa tare da tsura masa
idanunshi
yana kallonsa, ganin yadda
numafashinsa ke sauka a hankali yasa shi
sauke numfashi da ajiyar zuciya a tare ya
d'aura
hannunsa akan sumar
yaron yana shafawa a hankali
yana
jin wani irin sanyi mara misaltuwa a zuciyarsa , dan da wani abu ya samu d'ansa da sai yayi distroye rayuwarta
,sai
yayi mata abinda har ta
koma ga Allah bazata mantawa
dashi ba taimakonta daya d'ansa yana numfashi kuma ko yanzu bazai barta ba har sai yaga mikewar d'ansa tukunan zai saurara mata
..."
"Idan
kika ji
ancewa
mutun yayi
hakuri
bisa wani abu daya faru to an cucesa
ne ,ki qara hakuri kisna
idan kika
bar gidan Aliyu da sunan yaji ko rabuwa
dashi
ina zaki "?"kin san dai baki
da inda zaki sannan baki da masauki
a gidan dady
idan
kin
manta
abinda
dady
yace bari
na tuna
miki "cewa yayi matukar ba ziyarar arziki ce
zata kowaki
gidansa ba
baya son
ganinki da suna matsala dan
baki a masauki a gidansa, kuma duk
ranar da kika kashe aurenki da Aliyu
sai
dai
nemi wani uban amman
ba shi ba, zan rokeki
da ki kara
hakuri kisna
ki zauna a d'akinki
kada ki
auki maganar Aliyu
mahimmcin
da zai sa ki
bar gidan nan ". wani sabon kuka ta rushe mata
dashi
tare da zubewa kasa bisa gwiwowinta ta kamkame Aryan dake rungume ajikinta
"shikenan
haka
zan kare rayuwata cikin
kunci da maseefa da tashin hankali "? "mai yasa
dady da mommy suka
kasa fahimtata akan
ya Aliyu "?
"Mai yasa suka fi son shi akan ni da suka yi silar zuwana
duniya "?
aunty zee ta mike tsaye cikin tsananin tashin hankali ta amshi aryan a hannunta sannan kamota ta zaunar daita tace
wannan soyayya daga Allah ce kisna
da kuma
kyautatawar
da yayi musu, kin sani na sani kowa ma ya sani a cikin yan'uwa
Aliyu mutumin kirki ne
,ni yanzu babu abinda zan ce miki daya wuce
kiyi
hakuri sannan kiyi
arin ki
adana damuwarki
kafin mommy
ta dawo gidan nan
ta fahimci
wani abu , sannan wa
an nan kayan suma ki karasa
maidasu cikin
wardrobe
zanje muyi magana da
ya Aliyu
ta k'arasa maganar tana fita daga."
kai
tsaye parlou'n kasa ta
zarce
domin yin magana da Aliyu sai dai bata
samesa anan
sai nasir da Samir
da Safiyya ta
samu
zaune shiru
tamkar
an da aka turo musu
da sakon
mutuwa , ta Kallesu daya bayan daya sannan tace "ina ya
Aliyu ko ya fita ne "?Safiyya da nasir ne
suka hada baki gurin
ta bata amsa da
bai sauko ba yana sama ,
yayinda
har lokacin samir
ya kasa furta komai
sannan
ya kasa aiwatar da komai dan jin zuciyarsa yake kamar zata kama da wuta yau da wani ne ba Aliyu ba yayiwa kisna irin wannan wulakanci Allah ne kadai zai rabusu
amman akan Aliyu babu abinda zai
iya yi ko dady yaji yayi magana akan
lamarin sai ya bata masa rai bare matsayin Aliyu ya zarta komai a zuciyarsa ..."
Har aunty zee ta juya zata
koma sama
tsaya batare data juyo ba tace
"dan Allah
abban
Junior
ka dawo
daidai
kar mommy ta dawo ta fahimci
wani abu
,wannan matsalar tsakaninsu
ne kuma
inshallahu komai
zai
dawo normal yanzu batare da bata lokaci ba , tsakanin miji da mata
sai
Allah ko mutun ya shiga fa
ansu
kunya zai ji tayi masa hannunka
mai
sanda saboda lura da tayi gaba-daya yanayinsa ya sauya
tana gama fadar haka
ta hau sama da sauri
shiga dakin mommy ,nan ta samesa zaune ya tasa areef gaba yana kallonsa hawaye na tsiyayo wa daga idanunshi
jin
motsin shigowar mutun
yasa yayi saurin
auke hawayensa da hannunsa , sai dai
ya makaro dan
rigada ta gani
girgiza
kai aunty zee tayi sannan
samu
guri
ta zauna akan
kujera tana kallonsa sai data numfasa sannan ta kira sunansa a natse " ya
Aliyu
.... Bai amsa mata ba haka zalika bai waigo inda take ba ,sanin datayi yana sauraranta yasa ta cigaba da magana "dan Allah ya Aliyu ka canza
,a zahirin gaskiya
ban ji dadin
abinda
kayi wa kisna ba , kuma
nasan ko mommy tana nan kai zata bawa rashin gaskiya akan abinda ya faru "."ina
dalilina
nayi
haka , barinta gidan nan shine
abinda zuciyata ta yanke akanta
idan taga zata iya ta cigaba da zama a gidan
idan bazata iya
ba ga hanya nan dan Allah Karki sake bata hakuri
akan lallai sai ta zauna
ki bari ta wuce duk inda zata dan nima nafi bukatar haka
"."Uhmmm
Aliyu ka kuwa masan abinda kake fa
a kama ajiye
batun aurattayar
dake tsakaninku
kai da kisna yan'uwa ne na na jini kasawa ranka
kisna Aliyu suna tare muddin rai mutuwa ce kawai zata rabasu
"stop saying that zainab I don't like what you are doing Ina nugun ganin girma da mutuncinki saboda ke din mai mutunci ce kowa ya sani ...... ".
"bazan
daina
fadar
haka ba ya
aliyu
saboda bayan jinin na y'an'uwanta akwai wani jini na musamman
dake gauraye acikin jininku
ko kaki ko kaso kisna da Aliyu
abu guda ne
"dan Allah ki daina
ar haka kina maseefar
taba min
rai
wallahi "",Babu wani
acin rai
hakuri ma
ya kamata
kaje ka
bata
saboda kayi mata ba dade ba .
"wannan maganar ma
ba mai yiwa ba ne dan Allah
ki daina fadar haka banaso ina ganin girmanki
zainab
saboda me zan bata hakuri "? "Laifin mai
nayi
da zan bada wani hakuri
yayi mata tambayar ajere ransa na sake
sannan ya cigaba da magana cikin zafin zuciya "bana tunanin abinda nayi ya sa'bawa Shari'a
to saboda me kike tunanin
zan bata hakuri "? yayi maganar yana rike hannun areef yana jin yadda hannunsa
yayi sanyi
"yanzu kana son fahimtar dani cewar ba kayi kuskure ba Kenan "?"Yes of course ban yi komai ba wallahi ,kin kasa dai
fahimtata ne kawai saboda kina ganin kamar nayi kuskure alhalin ni Kuma
nasan babu kuskure dana akan za'a kashe min da.... .....".....
yayi
shiru ya kasa karasa maganarsa
yana
kallon kofar d'akin ,itama aunty zee
kofar
tabi da kallo ganin kisna ta gani tsaye
idanunta na tsiyayar da
ruwan hawaye muryarta cikin kuka tace
"ki yarda aunty zee
bai yi min
laifin komai ba ,ni kuma daman na
auki laifina
ya dai kasa min uzuri ne amman nasan nice da laifi wallahi
tunda nasan halinsu aryan basa zama guri daya ". ta runtse idanunta wasu hawaye masu zafi da ciwo suka sake gangaro mata .
kaina a yanzu zanso rabuwa dashi
dai bazan iya kallon idanunshi nace na tsaneshi
ko nace
bana bukatar rayuwata dashi ba
saboda darajan
ya'yana, bazan
iya kallon idanun uban ya'yana nace banason shi bana bukatarsa arayuwata
ko bana bukatar had'uwa dashi a lahira ba kamar yadda ya fada min
A matukar fusace yace "kinji ba kinji abinda wannan wawiyar take
cewa ko zainab
wato ma
darajan
anta takewa komai ?
"ai daman
nasan abinda ke zuciyarki kenan shi yasa nake son rabaki da su gaba-daya na canza musu wa.........."tayi saurin katse masa hanzari ta hanyar cewa " duk abinda zaka fa
a ya
Aliyu
ka fada amman bazaka
taba canzani agurinsu arayan ba
saboda nice nan na dauki cikinsu na tsawon
wata tara da kwanaki kuma nayi na kudarsu
...." Ni yanzu
Abinda zaka min
tunda baka bukatar zamana
da kai
ka taimaka ka wankeni
agurin mahaifina
tunda nayi iyakar
arina naga mun sasantar kanmu muyi
zaman lafiya da juna
amman kaki ," ba dai baka son zama
da kisna ba ? yayi shiru tare da jan tsaki "to
ka taimakawa rayuwata ka
wankeni agurin iyayena kafin ka sawakemin aurenka dake kaina
wallahil azim ina bukatar takardar saki daga gareka ,ka sake ni ka huta rayuwarka nima na huta " .
tunda ta fara magana ya dauke kanshi akanta sai dai
jin maganarta ta karshe
yasa Ya
d'agowa idanunshi
a hankali yayi mata wani
kallon banza sannan
auke kanshi ya cigaba da kallon areef zuciyarsa na masa wani irin tuttukin bakincikin, sosai aunty zee ta tausayawa halin da kisna
take ciki gashi dai a shirye take data sadaukar masa da rayuwarta amman ya kasa fahimtar kisnar
da data yanzu akwai bambamci
"ya Aliyu karka biyewa zuciyarka kayi hakuri dan Allah,
karka biyewa maganar kisna tana cikin
acin rai ne , karkayiwa rayuwar aurenku nakasu
alhalin kuna bukatar juna ,ka tsaya ka duba rayuwar
ansu uwar wani da
an wani sai Allah babu wanda zai iya kula dasu Aryan kamar kisna, ka barta a gindin
anta da ita kadai suka saba
sannan ina kake tunanin zata
idan ka saketa tunda kasan abinda dady yace mata kayi hakuri dan Allah
ta tarkashe maganar kamar zata yi kuka ...."
d'akin ya dauki shiru na wani
lokaci
sannan sautin muryar kisna ya karade dakin " aunty zee ki daina bashi hakuri dan girman Allah
ki bar shi yayi
duk abinda zuciyarsa
ta yanke masa
akaina
ko dady da mommy sun ki amsata amatsayinsu na iyayena
zan bi duniya ,zan kwashe
yarana mubi duniya
tare dan bazan bar ko daya ba
ya sake d'agowa
matukar fusace yana kallonta da jajayen idanunshi da suka canza kala
"da wasu yaran zaki bi duniya
Yayi maganar kamar zai cinye ta "idan zaki bi duniya ki bi duniya
ke kadai kar ma ki tsaya
a iya duniyar
mutane
ki zarce zuwa wata
duniyar
daban i dont fucking care
amman ban da ya'ya na ...." ya karasa maganar a zuciye yana baro inda yake ya iso gabanta ya tsaya suna fuskantar juna "idan kin shirya yawon duniya ki tafi ke kadai karki sake ambato ya'yana a ciki
okay idan ba haka ba zan kasheki da kai kaina ya karashe maganar yana nuna mata yadda zai yi daita ".
a hassale tace "lokacin dana yi d'awainiyya da cikinsu kana ina "?
ta kai hannuta
qirjinshi tana nuna shi jijiyon wuyanta
na mikewa
sabida tsananin
tashin hankali da jin dacin maganarsa " kana ina
nace ? " kana
ina na
auki tsawon kwanaki
ina nakudarsu
sannan na haifeshi kana ina "? "kasan yadda ake daukar ciki ko kasan yadda ake nakuda bare ka fa
a min magana
akan ya'yana
ka bani amsa tambayarka nake
? ta dinga zuba masa magana tana nuna qirjinsa tare da
turesa tamkar mahaukaciya sabuwar kamu shi kuma yana ja baya ganin kamar ta soma fita haiyacinta
yasa a
zuciye
ya damki kafad'unta ya ha
eta da bango
dakin "shut up kisna !!!! I said shut up or
else I will get you lost on second are you insane ? ya cigaba da
magana cikin zafin rai
"ko kina hauka ne kike ture ni
" ?"Ko
kin
soma shaye shaye ne
ko kuma
tsohon haukan
rashin mutuncinki ne ya motsa "? " alright ai nasan bazaki taba
canzawa ba dan idan kayi shekara dari baka ha
u da mutun ba duk ranar daka ha
u dashi karka tambayi halinsa dan halinsa na nan
bai canza ba , da wannan halin
kike tunani zaki
mallaki zuciyar Aliyu never in history? " Aliyu yafi karfinki yayi miki nisa da.....
"Papa Me yasa kake sa mommy
Kuka
Suka jiyo sautin Muryar aryan yana kuka har da shesheka " kullum kana sa mommy
kuka bana sonka tunda kana sa mommy kuka
daga yau kai ba papa dina
bane, babu ni
babu kai ".ya riko hannun aryan da niyyar rungumeshi yaron ya
fixge
hannunsa ya karasa
jikin kisna
yana goge mata hawaye "stop crying
mommy ,I will
tell Grandma to punish him wasu hawaye suka zobo mata ya sake goge mata ta karasa ta dauki areef
ta saba shi a kafad'anta ta rike
hannun aryan suka bar d'akin ."
"kaga abinda kake kokarin haddasawa
ko ?" wannan karamin
yaron
da bai san
meye damuwa ba amman yau
saboda ganin uwarsa cikin damu...........
"ya damu ko kuma ana son gurbata min tunanin yaro ya dauka ni din mugu ne "dan girman Allah kayi hakuri ya Aliyu komai ya wuce karka sake tada maganar
nan plz numfashi ya sauke jikinsa yayi
matukar yin sanyi saboda ganin yadda aryan ya nuna reaction dinsa akan kisna
ya juya
ya fita zuwa haraban gidan kanshi kamar zai kama da wuta nasir ya dake zaune ya kalli samir "tashi mu bishi mu shawo kanshi , Samir
ya masa banza ganin haka yasa
nasir ya
mike ya
fita,Aliyu
yana tsaye hannunsa daya dafe da goshinsa
dayan hannunsa
yana cikin aljihunsa nasir
ya karaso
ya rike hannunsa ya nufi lambun gidan
dashi
batare da yace masa uffan ba shima ya bishi a baya har suka shiga ya zaunar dashi ya koma
ya dauko ruwa mai dan sanyi
ya
alle murfi ya mika masa "ka sha kaji sanyi a hankali
ya amsa ya
kafa bakinsa a bakin goran bai sauke ba sai daya shanye tasssss
Yana
ajiye goron nasir
ya fara magana cikin fushi
ta inda yake shiga bata nan yake fita ba "karka
auka ko na shigarwa kisna ne a'a ina fada maka gaskiya ne
a matsayina na d'anuwanka
kuma abokinka saboda
bai dace ba ko wata kayiwa haka
ba kisna ba zan tsaya tsayin
daka naga na fa
a maka gaskiya shima Samir sam bai ji dadin abinda kayi ba
dai
kasa saka
bakinsa ne
bisa wani dalili nashi
,ko
baka duba darajan kowa ba ka duba Samir mutumin da rayuwarsa ne kawai bazai iya baka ba ,mutumin da kai da kanka ka sha fada min yadda kuka yi rayuwa tare haba muradi ai ko mutuwa tana jin kunyar
idon iyaye ,ya'yan nan fa
anta ne bazata so abinda zai cutar dasu ba sannan duk sonka dasu bazaka Kai ta ba, nasir ya dade yana masa magana
jikin Aliyu ya sake yin sanyi sai lokacin ya fara tunanin yanayin da Samir ya shiga a lokacin da yake wa kisna tujara "kenan haushinsa Samir
yaji
ko me
.."? Yayiwa kansa tmbayar yana duban nasir
walwarsa na sake shiga caji "Idan kuwa haushinsa Samir yaji lallai jini ba karya ba "amman har an zo lokacin da samir zai yi fushi atsakaninsa da kisna ?
sun dade zaune
a lambu
nasir na nusar da Aliyu gaskiya bai dai kula sa ba haka bai ce masa ya hakura ba illa iskan da yake furzarwa .."
Misalin
arfe biyar
mommy ta shigo parloun
aunty zee ce da safiyya
suna zaune " assalamu alaikum ta furta a hankali tana karasa shigowa gabad'aya suka maida hankalinsu gareta "wa'alaiki salam tare da mikewa suka amshi
laidodi dake
rike a hannunta ta zauna akan kujera "ya Allah ta
furta a hankali ina wa
an sojojin
suke ban ji motsinsu ba"?
Safiyya da aunty zee suka kalli juna sannan aunty zee tace "suna sama tare da mammansu bari na kawo miki ruwa ki sha sai naje na dauko miki su ta karasa maganar tana shiga Kitchen bayan kamar second biyar ta fito hannuta rike da jug da glass cup ta tsiyaya ruwa
ta mika mata ta ajiye sauran a saman table
sannan ta juya ta hau sama mommy ta kalli safiyya "ina nasir ko
suna
bangaren Samir ne ko suna
lambu
"Eh suna lambu "ta bata amsa da haka
suna zaune aunty Zee ta dawo "mumy bacci suke daga su har mammansu ta fadi haka ne dan kar mommy ta d'ago komai "bacci a daidai wannan lokacin ki koma ki tasota
ga waya nan na siyo mata
ta bude ladar data shigo dashi ta mikawa aunty zee wayar
"gashi nan ki
tasheta
ki bata "kai mommy gaskiya ta gode
kisna zata dawo online
kenan ? "Gaskiya wayar tayi kyau sosai " dubu
ari biyar
kenan a kudinmu na nigeria zaro ido aunty zee tayi "haka waya yake da tsada anan ?"sosai kuwa ai wayoyi sunfi sauki a Nigeria nan dai
aunty zee ta dinga jan mumy da hira daga karshe nasir ya kira safiyya a waya tayi musu sallama ta wuce aunty zeey ta shiga Kitchen domin
daura abincin dare .."
Haka nan jikin mommy ya dinga bata akwai abinda ya faru a gidan da bata nan dan har kusan takwas din dare bata ga yaran ba haka bata ga kisna ba hankalinta yaki kwanciya gashi ita ta kalli abincin da
aunty zee ta kawo mata bata jin zata iya sanyawa cikin komai batare da ta daura idanunta akan jikokinta mafi soyuwa acikin ranta ba ,ta mike ta sanya silifas ta fito daga d'akin ta karasa bakin kofar dakinsu har zata tura sai tayi tunanin watakilla Aliyu yana ciki
tayi knowking
tare da sallama ......"
Aliyu ne ya taso sanye da jallabiya
dan maroko
kalar dark blue jallabiyar tayi masa kyau sosai abunka ga fari sol
ya bude kofar ganin mommy
tsaye
ya sha jinin jikinsa sai dai yayi kokarin sanyawa jikinsa jarunta cike da girmamawa yace "barka da dare
mommy , kina bukatar
wani abu ne "?Girgiza masa kai tayi kana tace "yaran nan
nazo dubawa tunda na dawo daga kasuwa ban sanya idanuna akansu ba daga su har uwarsu shiru yayi dan shi kansa baya son mommy tasan abinda ya faru ,idan ya hanata ganinsu zata fahimci wani abu idan ya barta ta ga hannun areef hankalinta zai iya tashi fiyye dana yanzu
duk da bawani ciwo bane ,hannu dai yayi sanyi ne saboda shock din daya samu , matsawa yayi gefe ya bata hanya ta shigo d'akin akan gado ta hago su kwance lullu'be cikin bargo kisna na zaune a gefensu jingine da gado ta tafka tagumi
tana ganin mommy ta sauko tana wayancewa ",mommy kiyi hakuri kin jini shiru ko wallahi tunda kika fita kaina ke ciwo shine na kwanta har yanzu ma ban daina jin ciwon kan ba momy
ta zuba mata ido tana nazarinta sannan ta karasa gurin yaran ta shafa kansu
tayi kasa da hannuwanta zuwa kirjinsu taji numfashinsu na sauka yadda ya kamata
ta rankwafo
ta sunbuci goshinsu ta dawo ga kisna "kiyi kokari kiga likita kada ki tsaya gida shan magani a tare kisna da Aliyu suka d'ago suka kalli juna qirjinsu na mahaukacin bugawa da wani sauri mommy kuwa tana gama magana tayi musu sai da safe ta fita Aliyu ya kulle kofar ya
hau saman katifa ya yi rigingine rungume da hannuwansa duka a qirji yana tunanin maganar mumy da alamun ta dauka ko ciki ke ga kisna ..?
Har kusan dayan dare kisna bata runtsa ba tana kwance kusa da ya'yanta shima ba
runtsawa yayi ba tunani ne ya sha kanshi ta kai hannu ta janyo laidar da aunty zee ta shigo mata dashi d'azu tana dubawa wasu zafafan hawaye ne suka zo mata "uwa kenan "hakika duk wanda ya rasa uwa yayi kuka tasan
ta siya mata wayar ne
a matsayinta na yarta da kuma kwantar mata da hankali dan ta zauna da Aliyu gashi wanda ake wa dan shi yaki kwantar da kai su zauna lafiya ta mike dan saka wayar a caji
motsin laidar ya tadda areef ya Mike zaune Aliyu yayi saurin kamoshi jikinsa
ya rungume shi "zaka ci abinci ne?Yaron ya girgiza masa
kai yana cewa
",papa tea "
da sauri ya sauko yana
arin fita kisna ta rigashi fita
dole ya dawo ya zauna rike dashi bata dade ba ta dawo hannunta rike da cup din tea ta amshesa a hannun Aliyu ta soma bashi
can shima Aryan ya farka
ta dauko shi ta bashi sauran tea din da areef ya sha
ta kwantar dashi
ta shiga bayi dan bata jin zata iya runtsawa ta d'auro alwala ta fito wanda zuwa lokacin ya kwantar da areef a kusa da aryan sai dai idanunsu biyu yana lallabasu dan su koma bacci
.."
Tana zaune byn ta idar da sallah ta fashe da kuka yaranta dake kwance suka sauko a gigice
suka karaso gareta suka rungumeta kuka take suma suna
kuka
kamar ana zarar ransu kuka yaran suke sosai saboda ganin halin da take ciki gashi dai
basu da cikakken wayon da zasu ce ga dalilin kukanta sai dai suna jin zafin halin kunci da mahaifiyarsu take ciki a hankali ta rungumesu ajikinta tana ci-gaba da kuka "Allah kasa papa ya daina saka mommy kuka
kasa ya bata farinciki
, ki daina kuka kinji
mommy duk aryan yake magana shi areef ganin mamansa da d'an'uwansa na kuka ne
yasashi kuka "na gode d'ana
na daina kuka
kaji
babana Allah yayi muku albarka na gode muku ,kuma na godewa
Allah daya azurtani da samu ya'ya irinku masu tausayi Allah
yayi muku albarka ta karasa maganar tana shafa kansu ....."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Free page 13
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
Muryarta
dake tace "bawan
Allah
kayi hakuri ni
din
matar aure ce
fa" wani irin kallon raunin wayo
yayi
mata sannan ya
gyara
tsayuwarsa tare
da zube hannuwansa
duka cikin aljihun wandonsa yana wata
irin
dariya har ya neman
d'aga
murya , cike
matsanancin tsoro
ta matsa baya da sauri
e da rike hannun
d'anta
gam
dan ba karamin tsoro ya bata ba , a zahiri ake iya
hango
tsananin tashin hankalinta
waige waige ta soma yi
tana neman
hanyar
guduwa ciki
zolaya
yace "dakata ! dakata!!
mana Karki
gudu
dan
duk inda
kika shiga a kasar nan wallahi
sai na zakuloki
matsawar
kina cikin garin
nan
na mallakawa zuciyata ke
".Yayi maganar hankalinsa kwance yana nuna ta da
an yatsansa yayinda idanunshi ke tsaye kyam akanta yana mata wani irin kallo
yana cigaba da dariyar da yake dan shi karya ya dauki maganarta ...
"a matukar tsoroce ta dubeshi
kamar
zatayi kuka tace
"dan
Allah malam ka daina
kallona haka
wallahil azim
ni matar aure ce har ma da yara biyu ..." ta karasa maganar idanunta na ciccikowa da ruwan hawaye .
dariyar dake kwance akan fuskarshi ta 'bace
zuwa mummunar
acin rai
sannan
yayi
shiru yana kare mata
kallo sama da kasa
zuciyarsa na wani irin tsalle da bugawa ,
sam bazakace
matar aure bace
komai na jikinta
irin na yammata ne
hatta shigar jikinta
yammata dayawa
suna yi irinta
yayi maganar acikin
ranshi "oh my goodness
ya furta a fili
yana
dafe goshinsa
,"amman ko waye wannan mutumin
daya aureki
ya cuceni ya cuci rayuwata
ya gama dani
kalar
matar dana dade ina
nema na
aura wayyo Allah
naga samu naga rashi
tawa ta sameni
a fili
yayi maganar yana Kallonta da narkakkun idanunshi , hankalin kisna ya sake tashi
ita
ba maganarsa tafi daga mata hankali
zuwan ahlinta tafi jin tsoro
dube
dube ta soma
tana addur
kar Allah ya kawo Aliyu ko
ya samir
guri, numfashi
ta sauke saboda
babu
alamunsu
hatta su anty zee bata ga kyallinsu a gurin
ba dan haka
sanyawa jikinta natsuwa tare da gyara tsayuwar ta
,bangaren Aliyu kuwa gabad'aya
ya manta da wata halitta kisna suka zo
tsabgar
gabansa kawai
yake yana gwadawa
areef takalma
, duk wanda ya daukar masa sai ya d'aukarwa aryan .."
Mutumin
ya lumshe idanunshi
yana jin yadda zuciyarsa ke tafasa akan jin abinda ta fa
a masa yanzu ,cikin murya mai cike da kasala ya cigaba da
fadin "gaskiya
gaskiya wanda ya aureki ya kassara min
rayuwa ,
ina ji ajikina koma waye ya aureki
baya sonki sai dai kasancewar mata nada
raunin
zuciya zaki iya son shi dan baku
san
mutanen da suka dace da rayuwarku ba ..."bata san sanda
dariyar maganarsa ta subuce mata ba
tayi
murumushi
tana
toshe bakinta
da hannuta,
aryan ya d'ago kanshi
ya kalleta ya sake maida idanunsa akan mutumin
dake tsaye ,"kin san wani abu"?ya tambayeta yana tsareta da idanunsa ,taki cewa komai saboda
qirjinta dake
bugawa da sauri "idan ace ni na aureki bazan Iya barin ki fita
ko'ina batare dani ba, irin kulawa da soyayyar da zan baki sai kin ce na rage
yayi yawa zan
lalla'ba....." saurin
katseshi tayi ta hanyar fadin "dan Allah ka wuce tare da mijina muke fa idan ya gamu
komai zai iya faru
".ya zaro ido waje cike da mamaki "shine ya barki haka gaskiya hasashena ya tabbatar
gaskiya, wallahi baya sonki "hasashenka bai tabbata
gaskiya ba ni dai dan Allah ka rufa min asiri ka bar bibiyata hakan zai iya haifar min
da babban
matsala da mijina wanda bazan so faruwar haka ba ".
"shikenan ya zanyi da rayuwata
zanyi
duk yadda kuke so sannan zanyi
addu'ar Allah
ya kawo
tsautsayin da mijinki
zai
sakar min ke
na aureki cikin kankanin lokaci dan bana son a dauki lokaci batare dana mallake ki ba
yayi maganar tare da mika mata badir din kudin kasar
"ga wannan ki sha ice cream ke da boy
taki
amsa tace
" bana
bukatar
haka daga gareka
, sannan ba Ameen ba
akan addur da kayi yanzu
saboda ina tsananin
son mijina duk runtsi bazan so rabuwa dashi ba
.."
Tabe
baki yayi kawai yana Kallonta sannan ya mika wa aryan hannu alamun yazo gareshi aryan
yayi saurin
makale kafad'a
,"har yanzu
jikina yana
bani baki da aure sai dai
musamman
zan sa a binciko min komai naki
ina tabbatar miki nan da wani lokaci
zan san komai akanki
ya kamo hannun aryan da dabara ya daga shi sama yana masa wasa "ya sunanka boy "? Aryan daya jishi a sama yana yawo
daman abinda yake so kenan ya wangale
masa baki yana cewa
"aryan
..." "Wooooowwww
nice name "
aryan
kace
auntynka ta fad'a min gaskiya
kada ta wahalar da zuciyata
idan kuma bazata
amince min ba ta bari mu zama friend's daita ..... "."wayyo Allah na shiga uku
shikenan kasani a matsala
ta furta a matukar
tsorace sakamakon
idanunta
daya
dana Aliyu dake tsaye
"dan Allah ka rufa
min asiri
ka sauke min
yaro kuma
bar gurin nan yanzu
tayi maganar kamar zatayi kuka a hankali mutumin ya sauke aryan domin ganin wanda ta kira da sunan mijinta ...."
natse
idanunshi ya sauka akan
Aliyu
daya soma takowa
da kyawawan zara zaran
yatsun kafafunsa masu matukar kyau cike da jarumta
irin na karfaffan namiji mai tattare
natsuwa da haiba
zuwa inda suke
tsaye ,yayinda kisna dake tsaye
qirjinta ya cigaba da bugawa da matsanancin karfin gaske
hankalinta yayi mugun
tashi
take gumi ya shiga tsatsafo mata a goshinta da sansar
jikinta
,ta tsura
masa narkakkun idanunta
da suke a
matukar tsorace
domin son tabbatar
da yanayinsa ,
Irin na d'azu zai yi musu
ya sharesu
ya basar kamar bai ga komai ba ko kuwa zai yi magana ne a matsayinsa na mijinta "?yana daf da k'arasowa inda suke wayarsa ta soma ringing kafin
ya d'auka
kiran ya
katse a hankali
ya ciro wayar daga gaban aljihunsa ya duba ganin mai kiran ya soma neman layin yana cigaba da daga kafafunsa yana ciza gefen
lip's dinsa yayinda hannunsa daga ke cikin aljihun wandonsa dan tunanin maganar da zai fadawa mr birsat dake bukatar zantawa dashi ta musamman a gobe
.."
Ta daura laulausan tafin
hannunta akan goshinta ta goge gumin dake tsatsafo
mata
zuciyarta na rawa
yayinda har wannan lokacin tana cigaba
da kallonsa
jikinta
wani irin
rawa , tana kallonsa ya soma wayar bata ji yace komai ba
illa "to shikenan naji
zamu yi magana
later cikin tsadaddan turancinsa
ya cire hannusa cikin aljihunsa ya
riko hannu areef
dake tsartsarfa yana
biye
dashi
,bakinta na rawa ta dinga furta kalmar " ka
wuce ! Ka wuce dan Allah !! Allah ya gani bata so Aliyu ya ganta ba
saboda gudun tozarcinsa da wulakancinsa
dan tasan duk abinda zai yi dan
tozartata yana so saboda baya kaunar ganinta cikin farinciki
sai dai
babu yadda zatayi yanzu aikin gama ya gama sai ta jira taga sakamakonta , mutumin
kallesa
ya ganesa sarai realwan Aliyu
muradi ne
da suka ha
d'azu
nan take ya shiga
wasi wasi acikin ranshi
anya kuwa gaskiya ta fa
a masa?
tunda ganin idanunshi suka yi
karo dashi babu
wanda
yayiwa
d'an'uwansa magana ko nuna alamun
sun san juna
idan kuwa har mijinta ne ta yaya zasu ha
u da juna batare da sun nuna alamun su din ma'aurata bane ?
"ganin
Aliyu yana
arin nufo inda
suke yasa jikinta ya sake
aukar kyarma gumi ya sake wanke mata jiki wani irin tashin hankali ne ke sake kawowa gangar jikinta ziyara a hankali
ta cigaba da
maimaitawa
mutumin kalmar
"ka rufa min asiri ka
tafi
dan girman
Allah, amman ko gezai
yaki
tafiya ya tsaya kyam kamar mashi yana jiran karasowarsa yaga mai zai yi ," dan tabbas idan
matar aurensa ce
dole ne ya dauki mataki
......"
Sunkuyar da kanta kasa tayi
tana kallonsa ta
kasan idanunta ,
yana takowa qirjinta
luguden bugawa da matsanancin karfin gaske, saurin fixge hannu aryan tayi ta rike gam
a hannunta
ganin yana cigaba da karasowa "momy look at papa ......sororo mutumin yayi kar dai gaskiya ta fa
a masa ita din matar aure ce ,matar ma ta
Aliyu muradi
,gaskiya ta cancanci ta kasance matarsa sun dace matuka, tana da kyau sosai kamar yadda shima yake da tsananin
kyau na bugawa a jarida daman irinsu sai irin wadan nan matan masu tsananin kyau kamar su sukayi kansu ..."
yana gama k'arasowa ya fixge hannu aryan
a hannunta ta
d'ago idanunta a gigice
ta kalleshi ,hanunusa ya mika baya tunaninta
marin mutumin
zai yi
dan
haka tayi saurin durkushewa kafin ya gama dashi ya dawo kanta ga mamakinta sai gani
tayi ya riko hannu samir ya zagaye kanta
dashi tare da mika masa hannu aryan suka juya suka soma
arin barin gurin ,wani wahalallen numfashi ta sauke ta mike tsaye a firgice "da alamun kina matukar son wannan dan wasan kallon ba dai mijin aurenki ba ? " ki duba kiga yadda ya nuna ko in kula
akanki babu mutumin da zai ga matarsa ta sunah tsaye da wani reaction d'insa bai
canza ba kina son maso
wani wannan da shafukan sadarwarsa hotonsa dana wata buduwar ne wanda ake rade raden zai aureta me yasa zaki 'batawa kanki lokaci akan mutumin da bai sonki kuma
bai damu dake ba ki bawa yusif modibo
dama ya zamo abokin rayuwarki zan kula dake da duk abinda na mallaka a duniya
zan baki
.. .."
"Enough
dan
Allah ka
dameni da surutunka na
banza shasha kawai sai wani
zuba kake kamar fanfo
babu class babu aji babu mannes ," kasani koda ni din ba matar aure bace bazan taba kula ka ba saboda baka daga cikin tsarina tana gama fadar haka taja tsaki ta barshi tsaye ...."
Bayanta yabi da kallo a ransa yace duk abinda zakiyi sai dai kiyi amman bazan hakura ba sai na mallakawa zuciyata ke "..
Jiki a sanyaye ta k'arasa inda suke wanda zuwa lokacin numfashi ma da kyar take fitarwa
"lafiya me ne ne
ka wani
fixge
hannu yarona
a hannuna
ba kai kadai ka haifeshi ba
tayi maganar cike
da dakiyar zuciya
Aliyu ya
baki zai fara magana cikin sanyayiyyar murya
Samir ya dakatar dashi dan haka ya juya a fusace ya tsaya nesa ka
an dasu "wato daman kina da wata manufa
a cikin ranki
shiyasa kika ce
a fito
dan ki samu damar kula maza ko "? tsayawa tayi kawai tana masa wani irin
kallon ,ya
kalleta kamar zai
auketa da mari saboda kallon raunin hankalin da
tayi masa "wuce muje gida
"kayi hakuri dan Allah yanzu fa muka fito inji cewar aunty zee
"lafiya kisna mai ya faru yayanki ya dauki zafi haka
"?"Babu komai tayi magana muryarta can kasa hawaye na zubo mata ita ba fadan da yayi mata ne yafi damunta ba kamar yadda Aliyu ya wulakanta aurensa dake kanta "tabbas yanzu ta sake fahimtar Aliyu bazai sota ba
"me ye
babu komai ki fa
a mata wani kato kika kula da aurenki
saboda bakinsa darajar kanki
ba yana fa
a yana
kara d'aure fuska nan take kisna ta sake
tsoronta motar da suka zo daita ya nuna mata duk abinda Samir yake fa
a mata yana shiga kunnen Aliyu
amman ko ajikinsa bai nuna ya damu ba dan shi ko yawo zatayi
tsirara
tayi ba
zai damu ba bare kula wani kato
..."
A hankali su aunty zee suka karaso gurinsa tun daga
nesa take kallon Aliyu so take ta fahimci
reaction d'insa akan kisna amman taga babu alamar haka hasalima wasa da yaransa yake ya daga ariyan sama
ya daga areef"Hannu areef ya rike aryan na saman fad'ansa
ya nufi inda ya paka mota ya
shiga ya sanya aryan a gabansa
,su aunty zeey suka shiga mota ya ja , gabad'aya hankalin kisan
yana kan Aliyu dake zaune yana tuki
"ya Allah ka taimakeni ka nuna min hanyar da zan shawo hankalin mijina gareni ...
Gudu yake sosai akan titi duk maganar da Samir yake masa yana bashi hakuri akan abinda kisna
tayi bai ce uffan ba haka zalika bai waigo inda
yake zaune ba yana karaasowa
get din gidan ya danna hon da karfi mai gadi ya taso da sauri
ya bude masa get ya sanya hancin motarsa cikin haraban gidan madadin ya karasa inda aka tanada domin ajiye motoci sai
ya tsaya a tsakiyar
gidan ya fito ya nufi
kofar parlou'n gidan Samir
ma ya fito da sauri ya biyo bayansa Aliyu
na kokarin
hawa
step samir ya shigo yana masa magana "ina son na kasance ni ka
i will see you later samir ,
samir
ya gyada kai ya
zauna akan doguwar
kujerar
parlou'n
yana furzar da iska mommy dake zaune tace "wani abu ya faru ne da kuka fita "?
Girgiza mata kai yayi
"babu komai momy ya fada mata haka dan kwantar mata da hankali
"karka
min karya fa samir
? babu komai mommy idan akwai ai zan
a miki "Allah yasa ta fada hk
tana jiran shigowar jikokinta a guje suka shigo suna kiran sunanta "granny
ta ware musu hannuwanta
"oyayo sannuku
da dawowa
me kuka kawo min my dear"?
"Ni yunwa nake ji inji cewar aryan
yayi magana yana yatsuna fuska tare da shafa ciki Samir ya kalleshi "babana ban da karya fa duk cire ciye da kuka yi amman kace yunwa kake ? Turo masa karamin bakinsa yayi yana sake kwabe fuska mumy tayi murmushi Tace "karku damu
yarana
I have oredy cook delicious
for you ta fada tare rungumesu ajikinta "really granny ?
"sure my grandchildren's babu abinda ban muku ba
"yeeeeeeee suka soma
tsalle
suna sake rungumeta
a daidai lokacin da kisna da aunty zee suka shigo hannunsu rike da kaya "iyeeee kunga yan gatan granny
areef ya mike ya amshi farar ledar da Aliyu ya siyo musu takalma ya dawo gurin mommy "granny
I want to show
you
something ya bude ledar takalma suka zubo
masu yawa
"papa ne ya siya mana nida aryan "iye lallai papa na ji daku ,aryan ya cire takalmin
dake sanye da
afarsa
ya matso ya dauki guda daya acikin wanda aka siyo
"ki samin granny
ina son nasa sabon takalmi
" ka bari zuwa gobe kaji my sweet heart
ya kwasa takalman da gudu
ya hau sama shima areef ya kwashi wasu ya bishi a baya
"sannu da gida mommy aunty zee da kisna suka hada baki ."
"sannuku kun sha yawo "wallahi ai kasar akwai tsari gasu da dogayen riguna da kananan kaya
ai ina ganin sai na sake komawa tayi maganar tana nuna samir da baki ya juyo ya kalleta
"aikuwa sai dai ki nemi mai kai ki dan duk kwananki nan zamuyi busy "haka zaka daure ka kaita "Allah mommy kina shagwa'ba yaran nan
da yawa
ya fadi haka tare da mikewa ya fita domin gabatar da sallah ,
Kisna ta mike" bari nayi sallah nima
nazo na daura mana girki "huta abunki
mamana na
dafa muku had'ad'd'en girki kala dabam dabam "thats why I love you mommy ta kai mata pick a kumatu ita kuma mumy ta shafa kanta .."
Sama ta hau zuciyarta cunkushe
da bakincikin nuna ko in kulan da Aliyu ya nuna mata
lokacin daya gatan da wani kato wannan abu ya bala'i taba mata zuciya tana kan step ya sauko sanye cikin wasu kayan
kunnensa manne da waya yana
magana kasa kasa
",okay ka fito da
marcende kawai
yana ganinta yayi saurin
auke
kanshi , idanunta ta lumshe tare da sake bashi hanya qirjinta na bugawa cikin natsuwa ya raba ta gefenta yana
sake janye jikinsa dan kar jikinsu ya ha
u kamshin turarensa dake tashi ne ya cika mata hanci da zuciya hakan yasa ta
an ji sanyi acikin ranta har taji kashi dari na
acin ran daya haddasa mata kashi goma ya kau
a cikin zuciyata , ta gefen idanunta take kallonsa har ya gotata
sannan
ta cigaba da tafiya , kofar fita ya nufa muryarsa a
ausashe yace
" mommy
zan
fita amman ba jima zanyi
ba zan dawo "
"Muradi
......"Mommy ta kira sunansa
ya juyo tare da tsurawa momy idanunsa da suke a rikici sun yi jawur tamkar garwashin wuta bama
zaka ta
cewa farare bane sannan cike suke da matsanancin maseefa ya kasa amsawa mumy illa tsura mata ido
"amman naji kacewa Samir
zaka huta
ina kuma zaka yanzu da alamun ma akwai abinda ke damunka , murmushin gefe baki yayi mata wanda yafi kuka ciwo yana girgiza mata kai alamun babu komai, bata fuska tayi "karkawa mommynka karya mana zaka iya k'arasowa ka fa
a min damuwarka koni na taso na sameka"?murmushi ya sake yi yasan komai zai yi mommy Sai taso
tasan abinda ke damunsa ko abinda zai fitar dashi a daidai wannan lokacin yasan
yadda mommy take matukar sonshi bata ha
a shi da komai ba a rayuwarta , uwa ce data amsa sunanta shi kuma
yana tsananin sonta zai iya mallaka mata
komai daya mallaka
a duniya koda kuwa rayuwarsa ce
koda kuwa
itace sila inganta rayuwarsa ba
,bashi da wata uwa kaf duniya
data wuce ta, itace
uwarsa itace ubansa itace komai nasa
k'arasowa yayi ya zauna kusa daita
ya kamo hannuwanta duka
cikin nashi
aunty zee na ganin haka
ta mike
tsaye "uhmmm bari na bawa uwa da d'a guri
ta nufi sama mommy tayi murmushi "gara ki tashi kam .
bakinsa ya kai daidai kunnen mommy yayi mata magana a hankali , murmushi ne ya sake
bayyana akan fuskarta ta ja kunnensa ya
an saki qara mara sauti yana kai hannunsa kan na mommy "ashhh mommy
akwai zafi fa
"kabi a hankali muradi
bana son kana damun kanka dayawa
Allah ya tsare min kai
sai ka dawo amman karka dade sannan karka
yi abinda zai ....."
Hannunsa ya d'aura a saman bakinta "mommy babu abinda zai faru kin rigada kin min addu'a ya mike ya fito zuwa haraban gidan yana waya "okay na gane unguwar ,no karka damu zani
ni ka
ai ya katse kiran ya karasa inda direbansa
ke jiransa har ya bude masa murfin
gidan
baya amman yaga ya bude gaban mota ya shiga direban ya
karaso da hanzari ya bude mazaunin direba ya shiga ya tada motar mai gadi ya wangale musu get din gida...
Jingina bayansa yayi da kujerar motar da yake zaune , zuciyarsa na wani irin zafi da tuttukin bakincikin mara misaltuwa ,shi kadai yasan yadda yake jin kanshi da zuciyarsa da yake jin
kamar zata kama da wuta, runtse sexy eye's d'insa
yayi yana dukan cinyarsa da hannunsa daya "ina muka nufa ne boos"? direba ya tambayesa yana dubansa
*"madinaty*
ya bashi amsa a takaice ...."
Zaune a bakin gado aunty zee ta iske kisna
ta rafka
tagumi
yayinda aryan da areef ke guje guje a dakin
ta karaso
ta zauna a gefenta tana dafa kafad'anta "me yayi zafi kisna komai yayi zafi
fa maganinsa
addu'a ".
Naunauyen ajiyar zuciya ta sauke tana lumshe idanunta "zuciyata aunty zee ina jin ajikina
bazan dade a duniya ba na
kusan mutuwa dan Allah ko bayan raina ga ....
"dan damuwar datayi miki yawa ne yasa kika fadi haka bai zama lallai damuwar tayi sanadin barinki
duniya ba ,idan Allah ya ga dama kina cikin damuwa zai rayaki na tsawon shekaru abinda zakiyi shine addu'a Karki gaji da kaiwa Allah kukanki "ina addu'a sosai aunty har na fara ga..."
"Karki gaji
,ba'a gajiya da
addu'a kisna
, Allah na amsa addu'armu sai dai ana jinkirtawa bawa ne amman kisawa ranki duk abinda kika roki Allah ya amsa wai ma meye abun damuwa yanzu "?
"Damuwata da bakincikina aunty zeey Bai wuce yadda ya
Aliyu ya nunawa mutumin nan ni din bawata
tsiya bace agurinsa alhalin na sheida masa ni din matarsa ce wallahi dana san wannan wulakanci zai min dana ce masa ni din ba matar aure ba kai dana ma
bishi mun wuce gidansa ..........
Aunty zee ta kwashe da dariya har da rike ciki "ai kuwa da kin haukata
Aliyu kinsa wani abu ?Kisna ta girgiza mata kai "sai kin fada min " wallahil azim
yaji mugun
haushin
ganinku
tare da wannan mutumin Samir ma yaji haushi bare shi mai mata "karki
a min haka
aunty zee dan ba yarda zanyi ba " kinsan Allah ko ki yarda ko Karki yarda Aliyu yaji haushi ya dai ki nunawa ne dan karki
auka ya damu dake
"yaushe ne zai damu dani aunty wallahi na gaji dashi zama dashi ya fita raina banki ya sakeni ba
......"?
Tayi maganar hawaye na gangaro mata "karki fidda sautin kukanki kinga yara suna gurin nan shiru sukayi gabad'aya yayinda kisna ke kokarin maida kukanta
"nasan yadda kike jin wannan situation din da kike ciki sai dai bani da abinda zan fa
a miki daya wuce ki zauna da mijinki
lafiya ki ci-gaba da
arin janyo hankalinsa shiyasa ma na siyo miki kananan kaya domin ki dinga sakawa kina daga masa hankali" .
"Wannan mai zuciyar dutsen ai ina fada miki ko tsirara zanyi yawo a gabansa
bazai taba nuna ya ji wani abu ba bare wasu
kaya , na dai sawa jikina naji dadi
"karki
gaji
kisa tun bai damuwa
zai zo ya fara nuna sha'awarsa tunda shi ba dutse ba "kai aunty bazan iya ba fa Kuma bazan cigaba da miki alkwari ba at any time zan iya barin rayuwarsa dan wallahi na gaji dana mutu nayiwa yayana hasara wallahi gara na bar rayuwarsa ,na dawo rayuwarsa ne dan na gyara kuskurena amman yaki bani dama sai faman wwulakantani yake , me ye amfani dawowata ?
" da amfani sosai bazaki gane ba sai nan gaba abinda nake so da Ke ki kara hakuri ki bar maganar rabuwa wai bana ce miki ma'aikun rahma na tsinewa matar dake neman saki daga mijinta ba kema fa kinsa furta hakan haramun ne shiru Kisna tayi kirjinta na buga ita fa ta kudurcewa ranta zata sanarwa mumy tana bukatar rabuwa dashi gara ta rungume rayuwar
anta " bari naje na bar yayanki shi kadai gashi banyi sallah ba Kisna ta sauke ajiyar zuciya "Okya shikenan nima bari nayi sallah na sauko an bar mommy ita kadai ..."
Sai wurin karfe goma
da minti
goma shabiyar Aliyu
ya shigo gidan
yana
haki kamar wani zaki ,suna
zaune gabadayansu
akan
dinnig table suna cin
abinci
kallo
aya yayi
musu ya dauke
kanshi
ya haye step momy na ganin yadda ya shigo ta biyo
bayansa
da sauri
kallon kallo suka bi juna dashi batare da sunce wa juna
komai ba kisna kuwa
kasa cigaba da cin abinci tayi
duk taji komai ya fita akanta kawai ta cigaba da bawa areef zuciyarta na tsinkewa saboda hukunci zuciyarta yayinda
aunty zee ke bawa
aryan abinci , kasa zama kisna tayi ta biyo byn mumuy domin son aiwatar da kudirin ta .."
A tsakiyar dakin mommy
ta iskeshi yana
arin cire rigar jikinsa
jin motsin shigowa dakin yasa ya juyo yana zare rigarsa ya saura daga shi sai farar vest da dogon wando a hankali ya shiga fifita da rigarsa
yana furzar
da iska mai zafi daga bakinsa
yayinda hannunsa daya ke rike da kugunsa sai zufa yake yi ,jijiyon kanshi duk sun mika sun yi rudu rudu
tamkar wanda ya shiga
fagen
yaki
" bana ce kabi komai a hankali ba me yasa zaka ........."shigowar kisna ya katsewa mumy
hanzari ,kisna
ta karasa
shigowa
jikinta a sanyaye idanunta na kanshi a kallon da take masa ta fahimci yana cikin
tsananin damuwa "to me kuma
ya sameshi"? tayi
Maganar akasan ranta tana takowa
inda jug din ruwa yake ta tsiyaya a glass cup ta karaso inda yake yana fidda numfashi ta mika masa kin amsa yayi sai da mommy tasa baki sannan ya amsa sai dai ya kasa
kai cup din bakinsa yana jin tamkar ya saki
cup
din kasa
,babu
zato babu
tsammani
suka ga ya
matse
glass
cup din a hannunsa take cup din ya
soma tarwatsewa ruwa da fasassasun glss suka yi kasa kisna da momy suka tsura masa ido hankalinsu a tashe cikin tsananin tashin hankali mumy ta rike hannunsa tana furta
"menene haka muradi zaka kashe min kanka ne kalli yadda ...ai ganin jini ya fara diga
yasa mumy yin shiru tare da rudewa cikin tsananin soyayya ta tsinka
masa marin da sai data ji saukansa a zuciyarta kana da sauri ta yaga gefen zaninta,
kisna ta matso kusa dashi tana
kokarin taba hannunsa ya dakatar daita da hannunsa
sannan
ya runtse
idanunshi gam dan baya son ganinta
bai ji zafin marin
da momy tayi masa ba illa gyara tsayuwarsa da yayi
cike da jarumta,
ahankali
ya dinga motsa labbansa yana furta kalmar
"kiyi hakuri
momy kiyi hakuri
...."
"karka
sake
cewa zakayi wani
abu kaji na fa
maka ka manta da
komai
"no mommy
"no I
can't
",wallahi
mommy abinda
Kika
a min nayi
banyi wani abu dana san ba daidai ba ".muryarta a raunane tace
"mommy me yasa mesa
dan Allah kice masa
ya dinga sawa zuciyarsa salama
ya dinga bin komai a hankali idan wani abu ya sameshi ban san yadda su aryan zasu ji ba
......."
"har
ke kanki zakiji babu dadi dan duk abinda ya samu uban ya'yanki ya sameki "a hakan da bai daukeni da daraja ba , bai san mahimmancina
ba ,sannan bai
damu
da damuwata ba tayi
zance a zuci "shima
kuma bazai so wani mummunar abu ya sameki ba amatsayinki na matarsa kuma uwar ya'yansa inji cewar mumy , aliyu ya sake runtse idaunshi yana ciza gefen lip's d'insa da karfi mumy ta kamo sa ta zaunar dashi akan kujera "karka sake min
irin wannan ganganci dan rayuwarka nada matukar muhimmancin gareni ta kalli inda kisna ke tsaye "kin wani
tsaya kina kallon mu ki
je dakina ki dauko
min akwatin first aid
,juyawa tayi a sanyaye ta bar d'akin ko cikakken second biyar bata yi ba ta dawo ta ajiye ta sake fita dan dauko tsinyaya ta gyara gurin ta cigaba da tsayuwa tana kallonsu dan ko tace zata taimaka masa bazai yarda ba
mumy
ta bude laulausan
tafin hannunsa gabanta na wani irin
faduwa
,shiru tayi tana kallon raunin daya ji ,tausayinta ya kamata
taji kamar ta cire ciwon ta dawo dashi jikinta
wanke
masa hannu tayi da
hydroxy da
auduga, tana wanke raunin tana duba ko kwalba ya shiga naman hannunsa .
Bayan ta gama ta rufe akwatin ta janyo kisna tare da zaunar daita gefenta
bayan kamar minti goma " kisna taga gara ta aiwatar da nufinta tunda gasu tare , ta kira sunan mumy a hankali "mumy
ina neman
wani alfarma agurinki saboda kece mutun ta farko a duniya da kike son zamana
da ya Aliyu tun ada can baya har zuwa yanzu ,sai
gashi har yanzu babu wani cigaba a rayuwar aurenmu.
"da cigaba mana me yasa zaki ce
haka "? Mumy
tayi mata tambayar a dan kufule dan yaji haushin maganarta "allah babu wani cigaba mommy saboda har yanzu ya
Aliyu bai daukeni a matsayin matarsa ba me zai hana mu saukakawa juna ya sawakemin idan zaki wuce na biki mu koma tare dan wallahi zuciyata ta gaji da wannan zaman idan kuma hakan bai samu ba wata rana labarin mutuwa zai riskeku a lokacin da kuke tsananin bukatata ta karasa maganar hawaye na gangaro mata mumy ta damki tsintsiyar hannunta jikinta na rawa numfashinta na barazanar daukewa "ki kwantar da hankali mumy Allah rabuwar mu zai fi kwantar miki da hankali zucoyoyinmu zasu fi samun natsuwa Allah ya raya mana su Aryan "abinda ta fa
gaskiya ne mumy nima ina iyakacin kokarina naga cewar na manta baya na inganta relationship din sake tsakaninmu
amman na kasa idan dai har zai yiwu mu sawakewa juna ......."
"Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un " mumy ta shiga furtawa jikinta na tsananta rawa ..."
Inshallahu ku saurari 14 zuwa an jima
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Free page 14
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
....Wani
irin
kyarma
jikin mumy
yake
batare
sun
fahimci
haka ba
saboda
idanuwansu
daya
rufe,
sai
faman
ya'bawa
juna
bak'ar
magana
suke
cikin kunar rai
A matukar
fusace
Aliyu
katsewa kisna
hanzarin
"na
fiki
son
rabuwa
dake
mumy
nima
na amince da tsarinta
rabu
kawai
kowa ya huta
dan Allah
mommy
sanyawa
zuciyarki
salama
kiyi
hakuri
bari mu
bar
rayuwar
juna
cigaba
da zumuncinmu
shima
idan
zai
yiwu idan
kuma
bazai
yiwu ba kowa ya kama
kansa
ya fada yana
furzar da iska
mai
zafi
daga
bakinsa , wannan maganar
data
sake dokan kunnuwan mumy
yasa
taji wani
mummunar faduwar
gaba
ya sake ziyartar jikinta , qirjin
mumy
dinga
baguwa
tsananin karfi , duk wani tashin
hankalin
da take kokarin dannewa
acikin zuciyarta sai daya fito
fili
saboda
babu abinda ta tsana a rayuwarta
kamar taji
maganar
rabuwa
bakin
Aliyu
dan na
kisna mai
sauki
tunda sakin
ba a hannunta
yake
ba ...."
Aliyu
ya fara
lura
yadda
jikin mumy
karkarwa
kamar
mazari
yayi
saurin
rikota cikin tsansnin
tashin
hankali
yana kiran sunanta
"mumy !mumy!!! dan
girman
Allah
mumy
ki kwantar
da hankalinki
".a
hankali
ta kai
hannu
ta dafe daidai
qirjinta
da taji yana mata
wani
irin
zafi
bugawa
" Please Karki
min
haka
wallahi bana son na rasaki
bana
son
wani abu ya sameki a dalilin
rabuwata
da kisna
idanunta
suka
Chapter 2 · 0% Book details