← Book details Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 12 OF 24

part din

Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 94 min read

aunty zee
"me kike yi
yanzu ? "Ina hutawa" da kyau amman
ya kamata ki maida hankali ki dinga koyon wasu abubuwa agurinta
a dan hassale
tace " kamar me
kenan "kamar girki da sauransu" "dan
Allah malam
ka rabani da wahala
dan
babu wani girki
da zan koya wanda na
iya
ma ya isheni yace "a'a
kiyi
arin
koya dan
Allah
a gatsine ta amsa masa da
"to "
kawai
saboda
gaji da jin muryarsa
"ammm
kina
jina ..."dan
Allah dan Annabi na gaji
haba
" ta
katse
kiran
tana
ajiye
wayar
gefenta
kamar jira
zee
take
ajiye wayar
cikin fushi
tace "kai
Kisna
haka ake magana
miji a fusace
? ko Ni kin
taba
ganin
amsawa yayanki waya haka
kamar ba mace ba ko a gabansa ko a bayansa
haka
ake amsa
waya
dan Allah
ki koyi yadda ake magana
da miji, duba kiga
ko darajan
suna bai samu ba a wayar ki
sai
surar numbersa
wallahi idan kika yi sakaci na waje suka
samu
kanki zaki
cuta zee
ta karashe maganar tana
aukar
wayar
ta rubuta
mata suna daga
number zuwa
world best .."
daddare
bayan ta kwanta
wayarta
dake
kusa
pillow
tayi ringing
kai
hannu
dauka my
world
best ya bayyana a screen din wayar
dauka
tana yatsine
yatsine ala
dole
an takura mata
"hello " daga can bangarensa
yace "ko
har kin fara bacci
ne naji muryarki wani
iri ?"
"Uhm "kawai
tace masa "ko
dai
kema
kin fara kewata
ne kamar yadda nake
kewarki ? tace " oh daman
ni ce maka akayi zanyi
kewarka ?
ni wallahi
dadi
naji da baka nan
,ni
bansan
ka zame
min
alakakai
ma sai da baka nan yadda
lokaci kadan na manta da wata damuwa gaba-daya
na ma canza har
wata kiba nayi "..
Idanu
muradi
runtse yaji
maganar
data
gaya
masa
har
cikin zuciyarsa
Murmushin
nan nashi mai matukar bayyana ainihin
kyansa
yayi
ya danne
abinda
yaji tare da cewa "Hajiya
kayi
kenan
ko zaki iya gaya min irin takurawar da nayi
miki har kike murna da
tafiyata ? kin ga kuwa ni
ba karamin kewarki nayi
ba musamman yadda
kike
kukan bakya sona
zaki
iya
min
kukan naji
yanzu ? Tayi masa
banza tana rike da wayar qirjinta na wani irin bugawa da
matsanancin
karfi
"ko
kuma kin daina
kukan
kina
yanzu ?
" Ai
wannan
kukan na har abada ne
bazai
gamu
kullum yinsa nake har sai ranar daka dawo
ka bani takardata
kara
gaba
na huta da jaraba "
dariya
ta kubce
masa
har cikin kunnenta
auki
Cup din
coffe
dake
ajiye a bedside
dinsa ya kurba ya
cigaba da janta da magana
, ita
kuma bata sake
ce masa komai ba tunda
gane
yau
salon
wayar
nashi
ya zamo
har
rainin
hankali
yace
"kinyi
shiru
kina
jina bakice komai
alhalin ni kuma na
kira
dan
muyi hira ne "a fusace tace
"hira fa kace kamar an gaya
maka ni radio ce ko ance
maka aikin jarida na karanta ne ?"
ganin yadda ta hayayyako masa yayi saurin cewa
"Shikenan
sai
safe
Allah
ya tashemu
lfy
tun bai kashe
wayar ba
ta cire a kunneta
tare
da jifa dashi
taja
tsaki
tana furta
"wallahi
ka dawo ka
sallameni na kara
gaba
dan nagaji da zaman banza kullum sai juya ni kake kana
neman sakawa zuciyata hakuri zama da kai wallahi hakurina ya kare ka dawo ayi duk burouban
za'a yi ka sawwake min wannan jarababben auren naka ...
********
kwana
sittin
kenan
wanda yayi daidai
da tafiyarsu
muradi
ciwon ciki , ciwon
baya ciwon qirji
suka
sarkafe
Kisna
komai
taci sai ta
amayar
bata
samun
natsuwa har
sai
idan
bacci ya dauketa
, batare
da wani bata
lokaci ba
zee ta fahimci
ciki
gareta
,zee ta
kalleta
tana murmushin
jin dadi batare da tace mata komai ba
"aunty zee ina zan
samu
tuwo miyar kuka ? " Ina zaki samu kuma
bayan
gani
zaune
aikin
me nake
yi ?"
bari
naje
nayi
miki
na dawo
ai duk abinda
kike
so ki fada min
zan miki
kanwar mijin
matar
yayana
sukasa
dariya cikin kankanin
lokaci zee tayi mata
tuwo semoviter da miyar
kuka
wanda yaji
kashi
mai
nama
sai
dai tana
gama ci
tuwon
tayi
hanyar
bandaki da gudu
ta tsugunna ta shiga
kwara
amai
aunty
zee
ta karaso da sauri
ta tsaya a bakin
kofa
tana kallonta tana
mata sannu bayan ta gama
ta jingina bayanta bangon bayin
tana
nishi sama
sama aunty zee ta k'arasa shigowa
cikin
bayi
, ta
wanke
mata baki
fuska ta taimaka mata
tayi wanka
ta kamota suka dawo daki ta canza
mata
wasu kaya sannan ta kwantar
daita
tana rawar
sanyi ta dauko bargo ta lullubeta
sannan
kwashi. kayan data bata ta fita ta
kira
wayar
aunty ummi ta fada mata
tace idan zata zo
tazo da doctor Amman kada ta bari Kisna tasan tana dauke da ciki " cikin kankanin lokaci aunty ummi suka karaso tare da wata nus dake
unguwarsu
ta bugaci
fitsarin Kisna tayi mata gwaji ta tabbatar da ciki ne na wata
biyu
da kwanaki nan ta bukaci a bata kudi zata suyo drip
domin kara mata
dan jikinta yayi week sosai aunty ummi ta bayar ta fita ,nus
tana fita suma suka dawo parlour Suna hira
har sanda
nus ta dawo suka koma dakin tare ta daura mata drip wanda ta zuba alluran karawa jiki karfi
anan
suka
ci abinci dare
sai
gurin takwas sukayi
musu sallama
nus
da aunty ummi suka wuce
gida babu laifi washegari
Kisna ta dan samu
sauki dan har hira sukayi
da aunty ummi da zee daga karshe ta kama hamma tare da lumshe ido hakan ne yasa aunty ummi ta mike ta musu sallama "sai gobe idan Allah ya kaimu ke kuma kiyi bacci ki huta dan da alamun bacci kike ji "Kisna tace "to " still dai bayan fitar aunty ummi bata runtsa ba suka ci-gaba da hira da
aunty
zee a hankali a hankali
bacci yayi awon gaba daita
Bayan sati
Uku
kisna
tana
sallar
isha'i
a zaune saboda jikinta babu kwari
wayanta
ya kama ringing
har ta idar ba'a
kara kira ba bayan ta shafa addu'a bata duba ba dan tasan bai wuce mutumin data fi tsana
akan komai dake cikin duniyar ba , ta mike tana
nade abun sallah wayar ta kara daukar sauti ta dauka "hello" bayan ya amsa yake ce mata "ina kika shiga ne ina ta kiranki ko bakya kusa da wayar ne ?ta
rasa
abinda zata ce masa
kawai ta amsa masa
"eh". Ya
sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan yace "daman zan gaya miki ne mun kammala
abinda ya kai mu
amerca har ma na samu lambar kwarewa
tace ",?uhm yayi ni dai yaushe zaka dawo
ka sawwake min aurenka dake kaina na kara gaba
?shiru yayi zuciyarsa na dokawa da matsanancin karfi
sai dai
yayi
karfin
hali
sanyawa
jikinsa
jarumta
yace " karki
damu
ni nace
miki
zan
sakeki
yanzu naki ki min addu'a na dawo lafiya na baki abinda kike bukata tayi shiru tana sauransa "may be mu dawo a cikin week din nan sai ki shiryawa karban takardan sakinki" "dana ji dadi wallahi dan har addu'a zan
maka yayi murmushi yace "yanzu ma ki min addu'ar na dawo da raina da lafiyata
sai na miki abinda kike so
"to Allah ya dawo da kai lafiya sukayi sallama
ranar da zasu dawo ya kira ta yace "yau zasu taso suna shirin zuwa
airport , ya kira mumy ya fada mata tayi musu fatan alkhairi
karfe bakwai suna zaune suna
kallon labarai
ita da zee aka nuno jirgin da zai taso daga amercan yayi cresh kuma babu wanda ya fita ciki ,gbdy
hankali ya tashi dan zee sumewa tayi da taimako masu
gadi aka kaita asibiti can gida ma mumy sumewa tayi tuni labari ya kai ko'ina
mutanen unguwar su mumy sunji mutuwar muradi da Samir dady kuwa yafi kowa shiga tashin hankali lokaci guda ya sauya ya fita haiyacinsa
aunty
Ummi
madu zee sai da suka sha
ruwa jama'a da yan'uwa sai rarrashin Kisna
suke a ganinsu rashin kukan da bata yi ba ba karamin illa zai mata ba nan gaba idan babu idanun mutane
ita kuwa
zuciyarta fesss
take jinta ta
rabu da alakakai
cikin sauki ta huta
babu mai tunhunarta akan rabuwarsu
,mumy
ta kalli Kisna tana share hawaye ganinta har da kuruciya yasa take wasu abubuwa
ana gobe za'a yi uku su muradi suka sauka a Nigeria
su kuwa saboda haushin rashin zuwansu akwana uku da suka wuce Allah bai yi ba da aka gaya musu tafiyar tazo dan haka basu fadawa kowa
cewar gasu nan zuwa
ba , sun fi son sai angansu
suna sauka muradi ya kira layin madu wayar a kashe
motar campaign ta kawo su har
gida sai dai abun mamaki babu masu gadinsu
hasalima gidan a kulle
yake
nan take suka koma cikin motar suka bada umarnin akai su unguwar su
mumy, yayinda
kowannensu ke
kokarin
neman layin matarsa amman wayar na ring ba'a dauka ."...
suna
shigowa
unguwar
suka
ce me
kuma
akayi
a kofar gidansu
cunkushe da mutane
fuskokinsu cike da damuwa
tun kafin su isa mutane suka fara darewa wasu sun
boye wasu kuma suka biyosu a baya a haka suka isa gaban dady shi dai dady bai ji tsoron ya'yansa ba ya rungumesu
ajikinsa yana kuka mutanen gurin da sukayi zuru suna sauraron bayani muradi "eh babu mu acikin jirgin daya yi hadari sai kuma aka
fara barka da fatan Allah ya kiyaye tuni labari ya isa cikin gida suka shigo falo suka iske su aunty ummi mufeeda Zahra har da afra ido ya canza saboda
kuka ,da
tsokana muradi ya matso kusa da mumy
kwanta
ajikinta
"mumy kwantar da hankalinki ga muradinki
muradin
hjy
kayi ya dawo gareki
cikin koshin lafiya mumy ta share hawayenta
ta kamosu jikinta gbdy ta rungumesu
sannan ta kamo hannun muradi "Aliyu nah "ya amsa da " na'am uwata ta kaina "
daga hannu sama tana godiya
ga Allah
daya dawo mata da
anta lafiya muradi ya dubi aunty ummi yace "ki daina kuka haka baki rasa yan'uwanki ba jan kunnuwansu tayi "me yasa baku mana waya ba gashi duk layukanku a rufe muradi yace "Ni kin gane abun ne ya 'bata mana rai mun fito zamu hau wannan
jirgin da yayi crash a she jirgin ya tashi mu bamu sani ba a cewar su bamu fito da wuri ba
duk dai Allah yasa zaku fitar da zakkar hawaye ne jama'a unguwar sai shigowa taya mumy murna yaranta
sun dawo lfy suke Kisna kuwa bakinciki kamar ta mutu murnarta ta koma ciki kana kallonta kasan batayi farinciki da dawowar muradi ba ta koma daki ta kunshe kanta ita kuwa zee gaban kowa ta rungume Samir ajikinta
tana kukan farinciki dawowarsa lafiya
,bayan an gama murna mutane sukayita tafiya, gida ya rage daga su sai su
muradi sai
raba
idanu
yake
yaga ta inda Kisna
zata
fito har
kusan awa biyu bai ganta ba ya kasa hakuri ya kira aunty ummi a waya tana dauka yace "wai ina hjy kayi ne ?"baka ganta bane ?yace "eh "okay rike waya bari na dubota ta nufi
dakinsu
tana shiga ta isketa kwance akan gado tana baccinta na gado "gata bacci take bari na tasheta "ke Kisna ki tashi .."no ki barta kawai ya katse kiran .."
Tana
kwance
a dakin mumy
bayan ta idar da sallah
isha'i
ya shigo dakin
tsaya akanta yana kallonta gabansa na faduwa bacci take sosai dan rabin
idanunta a bude
suke wanda ke nuna
alamun bacci take muddin idanunta na rufe kuwa ba bacci take ba tana jin duk abinda ake yi ,ya cigaba da kallonta
yayi missing dinta sosai ya
tsugunna
a gabanta ya manna mata
kiss a kumatu sannan yayi kasa da bakinsa zuwa lip's dinta
haka
nan yaji yana bala'in
tausayin
kanshi akan zamansa daita duk da ba
wai sonta yake ba sai dai
rigada ta zamo
wani bangare na rayuwarsa ko ya rabu daita
da wuya ta mantata a rayuwarsa , ya zauna
a daidai
cikinta tare
da kamo
yatsun
hannuta
cikin nashi yana murzawa
a hankali
yana kallon
fuskarta for good 5 minti zuciyarsa na matukar bugawa
a qalla ya kusan minti talatin zaune
bata farka ba yayi mamakin yadda
tayi nauyin bacci yau
ya mike ya wuce sai kusan goma ta tashi
ta sauko
daga gado
ta nufi bayi ta watsa
ruwa tana tsaka da sa
kaya ya shigo da sallama tayi saurin kare boobs
dinta tana furta "wayyo
Allah me kuma ya shigo yi ? "tayi saurin
karasa
saka kaya
ya zauna idanushi na kanta
gaba-daya ya kasa motsi yana
kallonta ganin taki zama ya yafitota da hannunsa taki zuwa inda yake
ta cigaba da tsayuwa , ya
an mike ya janyo hannunta yana cewa " tun dana dawo baki daura idanunki akaina
ba koda yake nasan
bakiyi
farinciki da dawowata
ba kou?
"gaskiya kusan haka ne amman tunda ka dawo din bai da matsala, tunda
damuwata ta kusan zuwa karshe
zaka min abinda na bukata tana
gama maganar, jikinsa yayi sanyi matuka duk da yasan hakan zai iya fitowa daga bakinta amman yaji babu dadi a ransa
bai sake cewa komai ba ya janyota jikinsa gabadaya ya rungumeta tare da matseta ajikinsa
wani irin yanayi taji ajikinta
gabadaya tsigar jikinta suka mike Numfashinta sai daya
nemi ya dauke saboda faduwar gaba tasa hannu ta toshe
hancinta da bakinta
saboda kamshin turarensa
daya kaiwa hancinta ziyara "i really miss you hajiya kayi " kokarin zame jikinta take daga nashi yayinda shi kuma yaki sankinta ya sake mata kyakkyawan riko
cikin daukewar numfashi tace "Dan Allah kayi hakuri ka rabu
dani haka
banason kana
rikeki ya sake matseta nan fa ta soma yunkurin
amai ajikinsa kafin kace mai
ta fara
kwara masa amai ajiki bai katseta ba har sai data gama ya
auketa zuwa bayi ya taimaka mata ta wanke jikinta ya dawo daita daki yana kallonta "daman baki da lafiya ne?"kai kawai ta gyada masa alamun "eh
"amman
shine baki fada min ba maza tashi muje asibiti "
Ta kalleshi a kaukace sannan tace "babu inda zani naji sauki kamshin turarenka ne ya yau kaina da yawa "yayi shiru yana nazarinta cike da mamaki yaga dai wannan shine turaren daya saba amfani dashi ba tun yau ba hannunsa ya miko mata "taso mu wuce gida zee tun awanin daya gabata suka wuce nazo dazu kina bacci bata mika masa hannunta ba kamar yadda ya bukata har sai daya kamota ya nufi dakinsu daita dan yasan a can kayanta suke yana tsaye yana jiran ta sauya kaya ta kalleshi "kaje daga waje na canza kaya "babu inda zani ki canza kayanki kawai ko mu tafi dana jikinki" batace masa komai ba ta dauki hand bag dinta ta nufi kofar fita ya kamota
ya amshi hand bag din hannuta" muje ki shiga
dakin
kiyi mata sallama yayi
magana tare da shafa kuncinta tare suka fito ta shiga
tayiwa mumy sallama nasiha dai ha
e da hakuri mumy tayita mata akan zamanta da muradi wanda kullum nasihar kenan sai dai idan basu hadu ba ita kuma abinda ke bala'in bata mata rai kenan shiyasa bata son haduwarsu
sukayi sallama
ta fito
fuskarta a hade
,a mota ma
yana ta
janta da
hira ta sharesa taki yin
magana ta kawar da kanta gefen titi tana kallon motocin dake wucewa "ya ina magana kina kallon waje ?"rashin daukar maganarka da daraja ne
ya kawo haka " ko kuma dole sai na
yi magana ?
ta bashi amsa da haka kuma still taki juyowa
ta kalleshi
har suka shigo gida bai sake cewa komai ba , ta wuce dakinta ya wuce nashi tana shiga ta gyara inda zata kwanta tare da kulle dakinta ta zare key ta shiga bayi ta sake watsawa jikinta ruwa ta fito ta kwanta .
Bayan ya gama shirinsa cikin kayan
bacci mai bud'ad'd'en gaba ya nufi dakinta sai dai yana murda kofar yajita a kulle yayi shiru can ya juya ya koma dakinsa ya dauko wani extra key ya tura jikin kofar cikin Sa'a kofar ta
bude ya shiga tana kwance ya kunna wutan dakin Idanunshi na kan gado kallo daya yayi mata ya fahimci idanunta biyu wutan dakin ya kashe ya Kwanta a bayanta
soma cire mata
kayan jikinta lamo tayi
tana
jinsa tana jin wani iri a jikinta illar abun dai kamshin turaren jikinsa shine yanzu abinda yafi daga mata hankali a figice ta mike ta zauna tana dubansa duk da cikin duhu ne yana iya fahimtar irin kallon da take masa ya kamo hannunta ta kwace tana jan tsaki "gaskiya ni bana son wannan kamshi wallahi yana bala'in daga min
hankali
shiru yayi na minti biyar sannan ya sauko ya
kunna wuta ya zura silipas ya kwashe key's ya fita dafe goshinta tayi dan taso yana fita ta kulle dakin ta bar key ajiki .."
bayan kamar minti goma ya dawo dakin jikinsa da wasu kayan bacci batare daya yi amfani da turare ba ya kulle dakin tare da kashe wutan dakin ya bar mai haske duk tana jinsa har sanda ya hawo gadon ya kwanta kamar dazu ya rungumeta yana kai bakinsa cikin kunnenta
" yanzu fa yayi miki ko na sake wani wanka ?
"shiru tayi masa hakan yasa ya fahimci bata bukatar ya sake wani wanka ya manne mata tamkar wani
baby
yana yawo da hannuwansa ajikinta , ita kanta
tana son abinda yake mata sai dai zata so ace musa ne dan abubuwansa nasa ta
manta wai cikin kiyayyarsa
take , shi kuwa wani irin shock yake
ji a gaba-daya ilahirin
jikinsa tamkar an jona
jikinsa da electric yayinda sha'awarsa ta soma
motsawa shiru tayi
kamar tana bacci
batare da tayi kwakwaran motsi ba ballantana ya gane idanunta biyu cikin kwarewa da baiwar da Allah yayi masa ya cigaba da wasa da sansar jikinta tun daga sumar kanta tafin
kafafunta har zuwa kan nipples dinta , still shiru ne ya sake biyowa baya zuwa lokacin
sai dai ko'ina ajikinta kyarma yake yayinda zuciyarta ke dokawa da sauri gaba-daya jikinta sun fara amsar sakoninsa har wani shaking jikinta yake ganin haka yasa yayi kasa daidai mararta yana shafawa
nan ne fa taji bazata iya bari ya sake cin galaba akanta ba ta mike a zubare
ta zauna tana cewa " wai me ye
haka
daga dawowarka zaka dawo da jarabanka kenan?
"Dan girman Allah ka tsaida hannunka daga jikina banaso abinda kake min " ,bai ce mata komai ya fixgota
jikinsa ya rungumeta tsam "babu abinda zan miki mu kwanta muyi bacci "wani bacci zanyi a haka duk ka matse mutun ko wadataccen numfashi mutun baya iya wa
"ya sausauta
rungumar da yayi mata ya kwantar daita ya lullubesu a bargo still hannunsa na jikinta
har bacci ya dauketa bata san tsawon lokacin daya
auka yana wasanin da jikinta ba .."
****
Washegari da
yamma ya shigo
dakinta da sallama fuskarshi cike da fara'a ko kallonsa batayi ba ta wuce ta gefensa zata fita daga dakin yace ",hjy kayi baki ganni bane zaki wuce
? Ta tsaya tana watsa masa wani mugun kallo sannan tace "na ganka me zan maka ?
bai ce mata kala
ba ya kara taku uku zuwa inda take tsaye
ya kamo
hannunta ya manata a qirjinsa ya daura habarshi bisa kafad'unta byn ya zagaye hannunsa da cikinta yayi kasa da muryarsa
sosai tamkar mai koyon magana "me yasa kike yin haka wai ?" haka kikaga zee nayiwa Samir ?"kullum cikin kula dashi take dayi masa duk abinda zai faranta masa rai
""zata iya
masa fiyye da haka saboda tana shi Ni kuma bana son..."
Yayi saurin toshe mata baki
da hannunsa
"ya isa ba sai kin tuna min ba nasan bakya sona, ni dai bana sonki kuma haka zalika
bana kinki sai dai duk da haka zan kyautata zamana dake ".
"nifa gaskiya na gaji da wannan zaman
kace idan ka dawo zaka sakeni har yanzu shiru ban san tunanin me kikayi ba kasan halina wallahi zan daga hankalin kowa fa juyo daita yayi
ya manta da jikinshi
sosai suna fuskarta juna ha
e da sha
ar numfashin juna
yayi kissing din lips dinta sannan ya fara magana "duka yaushe na dawo kasar ?"ki kwantar da hankalinki tunda nace zan sakeki zanyi ne " a hankali ta fara ganin juya lokaci zuciyarta ya dinga
tashi
tayi saurin janye
jikinta a nashi ta shige bayi ta
kulle
dan kar ya biyota ta dinga kwara amai ya karaso da sauri yana bugar kofar tare da bata umarnin ta bude
duk yadda yayi daita ta fito
taki
hankalinsa ya tashi jin tana ta kakarin amai "kiyiwa darajan Muhammadu rasulillahi ki bude min babu abinda zan miki taimaka miki kawai zanyi muje muga doctor
"baza'a je ba Allah yasa ma na mutu ?
tayi maganar da kyar tana haki
haka ya gaji ya hakura ya bar dakin".
*******
Bayan sati daya
Tana tsaye tana goge jikinta
ya shigo yayi sallama
taki amsawa kamar
koda yaushe ya tsaya yana kallonta saboda yadda tayi kamar bata san da mutun ba ransa a bace yace "wai ke me kika dauki kanki
ne ?"tayi masa banza kamar ba mutun ne yayi mata magana
ba yace
" ba dake nake magana ba ? "ta ya zan shigo nayi miki sallama bazaki amsa min
ba?
"kai ka sani ai bance dole sai kayi min sallama ba kai ma kayi kamar yadda kaga ina yi maka mana ko dole sai na amsa
" ranshi ya kara
aci ya fixgota ta fado jikinsa har towel din dake daure ajikinta yayi kasa dukiyar fulaninta ya ha
e da qirjinsa "wato ke yar rainin hankali ce ko dan kinga ina kyaleki shine kullum
rainin wayonki yake
yin yawa ? ",duk da cikin tsoro da fargaba take saboda ganin yanayinsa amman sai da tace "me na maka ai gaskiya na fada kowa ya kama kanshi ko ka bani red card Dina na Kara gaba tunda ba daure maka ni akayi ba
" sausata murya
yayi saboda jin abinda tace
"idan
kikayi
wasa
wallahi
zaki sa na canza ra'ayina duk da daf
nake da baki abinda kike bakuta " wani irin ihu mai karfi ta saka
"wallahi karka
fasa dan Allah kayi hakuri nasanka da magana daya karka canza ra'ayika
zan dinga amsa maka sallama
jiki a sanyaye ya karasa sakinta ya bar dakin yana jan tsaki
ranar kasa runtsawa yayi
duk inda ya juya
zuciyarsa babu dadi
duk wannan yanayin
da ake ciki Kisna bata daina laulayi ba
tun mumy bata fahimta
ba har tazo ta gane ta tambayi aunty ummi ta tabbatar mata da gaskiya "karki nuna mata mumy ki barta kawai dan ko shi muradi ban fada masa ba kuma bana tunanin ya sani "gaskiya da alamun bai sani ba ,dan da zai fada min to Allah ya inganta tun daga lokacin mumy ta maida hankalinta
sosai akan Kisna idan suka zo gidan ita zee .
laulayinta yayi yawa a cikin kwanaki
nan
kullum cikin
zazza
i dare
take gashi bata son kamshin turaren muradi duk son shi da turare haka yake hakura saboda ita
yau dai zazza
i ya sata gaba ta rasa yadda zatayi numfashi ma da kyar take fitarwa ga jikinta yayi zafi
tamkar garwashin wuta daga kan gadonta ma ta kasa saukowa kasa bare aje ga batun fitowa parlour hankalin muradi ya tashi sosai
da kyar ta yarda
ya shiryata zuwa asibiti
redytim
hospital
dake oduduwa road, likita
bata gado sannan suka fara
tambayarta yadda take ji doctor tace "yaushe rabonki da kiga period dinki ?tayi shiru na tsawon minti goma har sai da muradi ya shafa gefen fuskarta yana sake tambayarta duk dai shi bai taba fahimtar hakan daga
gareta
dan bai taba ganin tayi ba "ki taimaka kiyi musu bayani asan abinda ke damunki da kyar ta motsa bakinta tace "ni ban taba yin wani period ba " likita ta cigaba da tambayarta
tana rubuta wa
a file dinta daga karshe suka bar dakin suka fara binciken
abinda ke damunta
cikin kankanin
lokaci
suka gano ciki gareta
na tsawon wata uku
da sati
Uku
bayan
kamar awa biyu daya daga cikin Dr ta shigo kai tsaye ta fara
duba tafiyar drip din da'aka daura mata yayinda muradi ke zaune ya tasata gaba yana kallonta byn likita ta gama abinda ya kawota ya tambayeta abinda ke damun Kisna batare da bata lokaci ba ta shiga koro masa bayani cikin harshen turanci
"ba wani abu bane ke damunta laulayin ciki take ..."
Kisna da idanunta ke runtse
tamkar mai bacci tayi wata
irin zabura daga kan gadon
marasa lafiya ta mike zaune
tare da tsurawa likitan dake bayani ido
....."
*"Zaku dan jini shiru kwana biyu ku min afuwa uzuri gareni mai karfi na gode "*
Muna
saida
ingantattun
maganin
mata
masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka
tsimi , zumar Mata, gunba, gari
insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi)
daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka ,
idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmm Sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

Page 50
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, voil lace Swiss lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
.....Kisna dake zaune akan gado tamkar wata gunki tana kallon Dr gabadaya ta dawo tamkar mutun mutumi agurin saboda tsananin tsoro da fargaba mai tattare da tashin hankali ,gabadaya kanta ya d'aure da jin abinda ke fitowa daga bakin doctor , tamkar a mafarki take jin bayanin Dr" anya kuwa ba karya Dr take ba ta yaya ayi daya zatayi ciki kamar wani wasan yara ? bata gama nazarin maganar Dr ba ta sake tsintar Muryar likata ta doki dodon kunnenta "nan da sati daya zuwa biyu zata fara zuwa awo domin tabbatar da lafiyar abinda take dauke dashi " .nan fa hankalinta ya sake mugun tashi "laulayin ciki ga zuwa awo ta furta a fili cikin yanayin na tashi hankali da faduwar gaba yayinda har lokacin idanuwanta ke kan Dr ta kasa d'aukewa sannan ta kasa kwakwaran motsi a inda take
take ta soma fitar da wani irin numfashi mai zafi mai gauraye da tashin hankali kana jikinta ya kama rawa. kamar mazar , wani irin ajiyar zuciya take sauke tana jin gaba-daya duniyar ta mata zafi wani irin kiyayyar muradi ya shiga taso mata daga tun daga kasan zuciyarta tana jin muddin ta cigaba da rayuwa dashi mutuwa zatayi gaba-daya gabobin jikinta sun mata nauyi bancin da fallawa zatayi da gudu ta shiga duniya qirjinta sai faman bugawa yake da karfi .."
cikin tsanani faduwar gaba da tsoro mara misaltuwa muradi ya dawo inda take zaune ya riko laulausan tafin hannuta cikin nashi yana
arin sanyawa jikinsa jarumta tare da kirkiro murmushin dole akan fuskarshi wanda kana kallonsa kasan yanayinsa na nuni da abu biyu a lokaci daya wato farinciki da tarin damuwa , idanunta ta dauke daga duban likitan da take ta maida kan fuskarshi mai tattare da tashin hankali da murmushi ta tsura masa idanuwanta kawai tana son ya karya mata abinda ya fito daga bakin Dr sai dai murmushin da yake ta faman sakar mata mai tattare da tsantsar farinciki da damuwa yana murza tafin hannunta dake cikin nashi yasa ta fahimceni gaskiyar da take nema bata an kara ba taji ya rungumeta ajikinsa yana fasha gadon bayanta yana jin wani irin yanayi na ratsashi wanda bai taba tsintar kanshi ciki duk abubuwan da yake mata yana dai mata ne dan Allah da kuma darajan iyayenta Amman bai taba jin soyayyarta ba baya ga tausayinta sai dai a yau ya tsinci kanshi cikin wani irin yanayi da bashi da maraba daya afkawa cikin matsananciyar soyayyarta ganin halin da suke ciki yasa doctor tattara kayan aikinta ta fita daga d'akin ."
Shiru ne ya ratsa d'akin na wani lokaci bata yi yunkurin cewa komai ba kamar yadda shima bai furta komai ba, a hankali ta soma mutsu mutsun zare jikinta daga nashi hakan daya fahimta ne yasa shi zareta ya jingina bayanta da pillow ita kuma ji tayi kamar ta fixge drip din dake tafiya ajikinta sai dai idanunwansa dake yawo akanta yasa ta kasa aiwatar da haka ta shiga kuka zuci tana tunani a cikin zuciyarta har ga Allah bata son rayuwa tare da muradi haka zalika bata jin zata iya haihuwa dashi burinta bai wuce ya sawwake mata wannan qaddararen auren nasa ba ta kara gaba ,tsab muradi ya fahimci yanayinta samun cikin bai mata dadi ba sai dai ya share yayi kamar bai fahimceta ba ya cigaba da bata kulawa ,ganin ta mayar da idanuwanta ta runtse gam qirjinta na sama da kasa kamar mai cutar asthma ya kamota ya kwantar daita ya daura kanta akan pillow ya gyara mata hannunta dake d'aure da drip ya dauki wayarsa zai fita daga dakin a hankali ta bude bakinta ta kira sunansa cikin wata irin murya da bai taba jin tayi amfani dashi ba "
a natse ya dawo ta tsaya kusa daita tare da rusunowa jikinta domin jin abinda zata fada masa "kar ka sanarwar kowa da batun cikin nan " ya
an d'ago ya zuba mata kyawawan Idanunshi masu matukar kyau da haske yana nazarinta da nazarin maganarta sannan yace "menene dalilinki na cewa haka ?"
"Bani da wani dalili ni dai karka fadawa kowa tukunna ka bar maganar a tsakaninmu " .
"Sai naga duk kin damu kamar bakya murna da samun cikin nan "? ta yaya zanyi murna da samunsa alhalin akwai abubuwa a gabana kai ko wani ne ya fada maka zanyi murna da samunsa ai ka
aryata ta fada a cikin zuciyarta yayinda a zahiri kuwa cewa tayi "uhm " tana ciza lip's dinta na kasa .."
shiru yayi yana cigaba da dubanta shima yana ciza lip's dinsa na kasa kamar yadda tayi da tunanin kalmar"uhm din data furta ,kalma ce mai dauke da ma'ana biyu sai dai shi ya
auketa a ma'anar bata so ne shine manufarta , muryarsa a marairaice yace "shikenan tunda haka kike so bazan fadawa kowa ba sai dai ki sani shi ciki baya boyuwa idan wani bai fahimta ba wani zai iya fahimta "Yana gama fadar haka ya sa kai fice yana neman layin Samir . washegari asibitin ya cika makil da yan'uwan Kisna na kwance tana jin yadda mutane suke mata addu'ar Allah ya inganta ya sauketa lafiya, take ranta yayi mugun
aci "wato dai da tace karya fada sai daya fada kenan ?" taki cigaba da amsawa kowa ya jikin da'ake mata sannan taki yiwa su aunty Ummi magana jira take muradi ya shigo yasa a sallameta su koma gida yasan yadda zai yi da ciki dan wallahi bazata haihuwa dashi ba .."
Misalin
arfe takwas na dare ya shigo cikin dakin da take kwance sanye da wasu hadaddun
ananan kaya wando da riga masu matukar kyau da tsada dan fadar kudinsu ma bata lokaci ne kallonsu kawai ya isa mutun ya fahimci tsadarau ,ya samu guri ya zauna kusa daita yana kallon fuskarta dake daure tamkar wacce aka aikowa da sakon mutuwa yayi mata sannu da jiki taki amsawa a karshe ma kawar da fuskarta gefe tayi tana jan tsaki tare da cewa "idan mutun yasan bazai yi abu ba ai sai ya fada ,dan wulakacin har alfarma na nema akan cikin nan amman shine ka iya bare bare kaje ka min tonon silili "babu abinda zance akan haka illa kiyi hakuri amman muddin zaki yarda dani wallahi ban fadawa kowa ba , abinda na fahimta kamar ma sun rigani sanin kina dauke da ciki "dan Allah malam kamin shiru bana son jin komai daga bakinki dan babu abinda ke cikin wannan banzar bakin naka sai zallar karya ,ba tun yau nasan kai din makaryaci bane kayi min alkwarin zaka sakeni har yanzu shiru kullum karyar yau dabam na gobe dabam yanzu kuma nace karka fadawa kowa maganar ciki kaje kafa makaryacin banza kawai wallahi ...."
Sallamar aunty Ummi ce ta katse Kisna daga bakaken maganganu da take fadawa muradi , inda take cewa "sannu sarki marasa mutunci ki dai cigaba wallahi akwai ranar kin dillanci duk abinda kika shuka shi zaki gurba duniya ce gaki gata wanda bai zo ba tana jiransa shashar banza kawai mai mugun hali wallahi bancin darajan cikin jikinki da sai na miki dukan mutuwa Amman ko yanzu bazan barki haka ba ta kai hannu zata gaura mata mari muradi ya tare "kiyi hakuri dan Allah bata da laifi fa duk laifina ne, ni ne bancika mata alkwarin dana mata ba shiyasa bancin haka da bamu kai ga samun karuwa a tsakaninmu ba "alkwarin me ka mata "? "Wannan a tsakaninmu ne ki dai yi hakuri zan san abun yi ta juya ta fita daga d'akin ta fita daga dakin cikin tsananin damuwa tana zagin Kisna tsabar bakinciki ma hanyar wuce gida aunty Ummi ta dauka dan bazata juri Kisna na fadawa muradi son ranta ba batare da ta dauki mataki .."
Tana ganin aunty Ummi ta fita ta mike zaune cikin tsananin damuwa ta bude bakinta domin ci masa zarafi sai dai kukan daya zo mata a lokacin yasa ta kasa ta rushe masa da wani kuka gaba-daya tunaninta ya tafi akan yadda zata rabu da cikin jikinta "menene abun kuka kuma ?ta tsinkayi sautin muryarsa cike da tashin hankali ta fixge hannunta dake cikin nashi ta sauko daga kan gado cikin tafasar. zuciya tana cewa "menene abun kuka kake tambayata saboda kai mugu ne azzalumi ?"wallahi tallahi bazan haihu da kai ba kuma baka isa kasani dole na haifi cikin nan ba duk runtsi sai naga bayan cikin nan ta karashe maganar tana sake rushewa da wani sabon kuka jin abinda tace ya yanke masa duk wani farinciki dayake ciki a tun sanda ya samu labarin ciki har zuwa yanzu dayake gabanta ya gyara zamansa ya fuskanceta sosai a zuciye ya soma magana cikin tsananin fushi "ki shiga hankalinki kiyi min komai zan dauka amman Banda sallawantar min da baby karki soma wannan dayen aikin , ki sauke duk wani wulakancinki akaina duk cin zarafin da zakiyi kiyi akaina kar ya shafi abinda kike dauke dashi ,idan kuma rashin imaninki ya janyo na rasa abinda ke cikinki wallahi zan baki mamaki dan kiyayya ba hauka bane duk kuma abinda kike min Allah na kallonki sabo
a haka gurinsa zan kai kararki da nufin yayi min sakayya .."
"kai ne zaka karata gurin Allah koni yafi dacewa na kai kararka gurin Allah ta katse shi ta hanyar fada masa haka cikin kuka "mugu macuci kawai inshallahu sai kaga karshenka akan cutar da kayiwa rayuwata nace banasonka sai daka yi amfani da karfinka ka kusanceni har gashi ya zama ciki kamar dole sai ka rayu dani " tana gama fadar haka ta juya a fusace ta fita daga dakin tana rusa kuka tana gudu , da sauri ya biyo bayanta yana kiran sunanta "Kisna ki tsaya wai maye haka "? "kina hauka ne Amman Ina tuni har ta fito bakin get din asibitin ta tsaya bakin titi tare da tsaida mai machin ta haye hankalinsa a tashe ya dawo ya shiga motarsa ya biyo bayansu tun a hanya muradi ke kukan zuci cikin tsananin danasani amsar auren Kisna da yayi da bai amshi aurenta ba da duk bai tsinci kanshi cikin damuwa ba, sannan duk wadan nan abubuwan basu faru ba to amman ba yadda zai yi da tsarin Allah aurenta na cikin qaddararsa a tare suka iso unguwarsu tun mai mashin bai gama tsayawa ba ta sauko tashiga buga karamin get da karfi mai gadi ya taso ya bude mata yana bata hanya ta shige ciki haraban gida da gudu batare data tsaya ta biya mai machin kudinsa ba aiko ya biyota yana cewa "Hajiya kudin machin din fa ? tayi masa banza sai muradi ne ya fito daga motarsa ya mika masa dubu daya ya shiga ciki bai ganta a parlour ba dan haka yayi tunanin tana dakinta ya karasa ya murd'a handle din kofar ya jita gam a rufe dan haka ya juya ya koma d'akinsa ...."
Guri ya samu ya zauna akan kujera kushin kwaya daya dake ajiye acikin d'akinsa tare da rafka tagumi cikin tsanani zullumi da rashin sanin madafar dafawa akan ra'ayin Kisna , tunani ne kashi da kashi suka shiga yawo a cikin kwakwaluwarsa , a lokaci daya rabuwa da Kisna da kuma matsanancin soyayyar abinda ke cikinta suka yiwa zuciyarsa diran makiya sai dai abinda ya sani ne sai ya sha fama daita kafin ya samu nasarar akanta har ta amince ta haifa masa abinda ke cikinta , dan a yanzu da yake hango kiyayarsa mai tsanani a idanuwanta zata iya yin komai dan ganin ta salwanta da ciki ,shi kuwa muddin ta aikata masa hakan wallahi zatayi sanadin da zai rushe
an burbushin son da yake mata ya dawo kiyayya da tsana mai tsanani "me ya kama nayi yanzu ?ya tambayi zuciyarsa qirjinsa na dokawa da karfin gaske "rarashinta zakayi ka lallabata ta haifa maka danka ko yarka sai ka sawwake mata auren ka huta da rayuwar bakinciki , ya gamsu da amsar da zuciyarsa ta bashi ya kai ido ya duba agogon hannunsa karfe 12 :00 daidai da wasu yan mintuna ya mike tsaye jikinsa a sanyaye saboda ganin tunani bazai barshi ya iya runtsawa ba gara yaje ya lallabata tun yanzu ko Allah zai sa ta canza ra'ayinta ,ya zura takalmansa ya koma bakin kofar dakinta yako ci sa'ar kofar a bude take ya shiga ya sameta zaune a bakin gado tana waya tana share hawaye bai yi mamaki ganinta ido biyu ba , sai dai jin yadda take wayar ya kara sa jikinsa yin sanyi matuka, dan ko ba'a fada masa ba yasan da wacce suke wayar bai wuce afra bace , dan haka bayan ya lallabata zai zuba tsaro sosai akansu ta yadda duk wani motsinsu yana sane dashi bazai yarda su cutar da gudan jikinsa ba , idanunshi ya tsura mata har sanda ta sauke wayar a kunneta tana matso ruwan hawaye jin yadda Idanunshi ke yawo akanta da motsin takun tafiyarsa yasa ta hade rai sosai har ya k'araso gareta fuskarsa a hade kamar yadda nata yake bata juyo ta kalleshi ba tayi masa banza ya kira sunanta har sau biyu "Kisna! ! tana jinsa tayi masa banza ya sake cewa" kina jina fa "taki duban inda yake yace ko baki kalleni ba nasan kina jina kiyiwa darajan fiyyayen halitta ki min alfarma ki hakura da batun zubar da cikin nan , bari na kawowa zuciyarki misali Kisna Allah shi ke yin komai akan rayuwar dan adam Ya fada acikin Alqur'ani mai girma cewar shi ke bada haihuwa da arzikin duniya dana lahira kuma shi ke bada haihuwar mata zalla ko zama zalla idan ya ga dama ya baka mace da namiji idan ya gama ya hanaka haihuwar gbdy ba dan baya sonka ba me zai sa kiyiwa Ubangijinki butulci akan niimar da yayi miki ?"Duk abinda kika gani akan shafukan rayuwarki Allah na sane wata killa shine alkhairi a rayuwarki ,Dan Allah ki daina jin haushin mijinki da jininsa dake jikinki yin haka tamkar kina fushi da hukuncin Allah ne saboda domin shi ya hukunta komai akanki "Ki tsaya ki duba ko acikin unguwarmu can zaki samu misalai iri iri akan rayuwa da hukunci da Allah ke zartawar akan bayinsa wata matsalar abincin da zataci , wata matsalar gidan miji ,wata matsalar ya'ya ,wani rashin dangi wannan ma kadai su isa ki sanyawa zuciyarki sallama duk abinda na lissafa babu wanda Allah ya jarabeki dashi kinyi sa'ar miji ba yabon kai ba duk inda kika shiga dani babu wanda zai yi Allah wadai dake haka haifa min zuri'a zai zame miki abun alfahari ko ba yau ba ,Nifa banga abun damuwa anan ba Allah ke bada haihuwa ya baki me zakiyi da wuce hakuri ki rungumi kaddarar rayuwarki ?"kalleni Kisna taki kallonsa kamar yadda tace "nima fa banasonki sai dai bana kinki Kisna zan iya kare rayuwata dake batare dana cutar dake kema karki cutar dani dan Allah ,ganin jikinta yayi sanyi da alamun nasihansa ya fara shigarta ya janyota zuwa jikinsa ta zame ya sake kamota ya kwantar da kanta saman cinyarsa yana shafa sumar kanta "Kiyi min alfarma na rokeki karki taba cikin nan daga mazauninsa ki fada min duk abinda kike so wallahi zan miki "bazan taba yarda da kai ba ko ina bukatar wani abu daga gareka saboda kai din makaryaci ne sannan baka cika alqawari " .
"nasani amman ki bani wannan damar bazan saba miki ba ki fada min abinda kike so zan miki taja tsaki ta mike ta tsaya bisa kafafunta tana kallonsa zantuttukansa sun shigeta sai dai gaskiya bazata iya wani haihu ba a halin yanzu ,idan ta haihu dashi tace wa Musa me ?"dame zata kare kanta agurinsa ? dan ma ta boye masa haduwarta dashi bancin haka da haukace mata zai yi , jiki a sanyaye ta shiga bayi tayi fitsari ta fito batare da tayi wanka ba dan bazata iya yin ba saboda yanayin jikinta koda ta fito ya
alle maballin rigarsa yana shafa qirjinsa dake kwance da gashi ,saurin dauke kanta tayi ganin murdadden jikinsa , kallonsa kawai na firgitata , kawai dauriya da rashin tsoro irin nata ne yasa har take iya masa rashin mutunci son ranta "ya bakiyi wanka ba ?"bana ra'ayi "bari na hada miki ruwan zafi kiyi zaki ji dadin jikinki "nace bana ra'ayi ko dole sai nayi ? tayi maganar tana tsareshi da idanunta bai sake cewa komai ba ya zare keyn dakin ya nufi d'akinsa yayi wanka yayi shirin bacci cikin fararen kaya ya dawo dakin inda ya isketa cikin kayan bacci wani mayen kallo yabita dashi yana mai addu'ar samun nasara akanta ya zauna a bakin gado tare da janyo yatsun hannunta ya zaunar daita akan cinyarsa ya zare ribbon din dake daure da gashinta ya kai bakinsa daidai wuyanta yana shinshinawa tare da cusa hannunsa cikin gashinta yana yawo dashi shiru tayi zuciyarta da jikinta na rawa bata son abubuwan da yake mata gabadaya yana dagula mata lissafi."
ya kwanta flat akan gadon tare daita ajikinsa a hankali take kallon qirjinsa zuwa fuskarshi dake kallon nata muryarsa a kasalance yace "ki min alfarma Kisna kiyi hakuri saboda Allah kinga wannan wata dama ce Allah ya baki na rokeki kiyi amfani da damarki karki bari rudin duniya ya zugaki har yayi tasiri a zuciyarki yana magana yana yawo da hannuwansa sansar jikinta wanda yasa jikinta ya qara mutuwa haka tsigar jikinta suka dinga mikewa Idanunshi na kanta har baya son d'auke Idanunshi akanta ya kai bakinsa cikin kunnenta yace "zaki min wannan alfarma ?shiru tayi ta qara lafewa ajikinsa taki cewa komai yayinda shi kuma ya qara shigar daita jikinsa yana romancing dinta ya jima yana lallabata tare da zare rigar baccin jikinta ya cigaba da wasani da jikinta yadda ya haukace mata ranar dauka tayi zaiyi wani abu daita sai dai ganin ya manneta da qirjinsa ya lullbesu cikin bargo yana sauke numfashi a hankali alamun yana son yi bacci ya kwantar mata da hankali ....
********
Washegari bayan ya fita aiki ta kira number aunty afra ta fada abinda take bukata akan cikin , cikin kankanin lokaci sai gata suka kulle kansu a daki , aunty Afra ta bude jakarta ta fito da wani kwalin magani " Shi wannan Abortion pills mistopostil kenan zaki sha kwaya daya sannan kiyi inseting din daya idan zaki yi inseting dinsa ki tura can ciki ba wai baki baki ba, kin gane nufi na ai ?" ki tura canciki saboda abotion din yazo miki da sauki sai dai idan cikin ya zube zakiji zazza
i amman dai muddin kika yi haka zai zube "Kai aunty afra na gode sosai ta fada tana rungumeta ajikinta "babu godiya a tsakaninmu kinsan zan iya miki komai sun dade suna tautaunawa har kusan uku saura tace " bari nazo na wuce kafin wannan mijin naki ya dawo a tare suka mike suka fito suna sake tautaunawa suna fitowa parlour muradi ya sanyo kai rike da bakar jaka yana ganinsu yanayinsa ya sauya gabansa ya shiga faduwa shi dai baya son kusancin afra da Kisna kallon tuhuma yake musu wanda yasa gbdy afra ta rude ta soma rawar bakin yi masa magana yayi saurin daga mata hannu "bana bukatar komai daga gareki me ya kawoki gidan nan ?"ban gane mai ya kawota ba ita da gidan yar'uwata zaka tsaya kana wani shan kamshi kana tambaya to tazo duba lafiyar jikina ne ko karta zo ne ? "da dai zai fi dan banason tarayyarta da iyalina". "wannan ne kuma baka isa ba "Kisna kiyi shiru karki sake cewa komai tunda yace bai son xuwana bazan sake zuwa ba shikenan tana gama fadar haka ta nufi hanyar waje muradi bai barta ba sai daya biyo bayanta yana bawa mai gadin umarnin kar ya sake barinta ta shigo gidan ,mai gadi yace "angama yallabai "ba ita ba hatta matar gidan karka sake ta fita ko nan da can ni ne na sakaka yana gama fadar haka ya juya ya koma ciki ai kuwa ranar yaga bala'in ganin idanunsa dan bata raga masa "da kake wani bawa mai gadin umarni ance maka ni zan bi dokarka ne ?"wallahi babu wani dokarka da zan bi saboda bana sonka dole nayi abinda naga dama "haka zalika nima bana sonki ko kin taba jin nace ina sonki ne ? " wallahi kin ci darajan cikin jikinki da yau sai na miki dukan mutuwa banza shasha kawai da batasan ciwon kanta ba "
" kai ne dai bazan mara galihu bai sake tanka mata ba ya barta nan tana ta hauka.."
Da daddare da misalin karfe tara ta kiran layin aunty afra domin bata hakuri "kai Kisna babu komai fa ai duk nacinsa bai isa ya raba hanta da jini ba "shikenan na gode aunty afra duk duniya ke kadai ke sona tana waya tana duba maganin data kawo mata bayan sun gama waya ta balle ta sha biyi a madadin daya ta tura daya a gabanta ta kwanta har washegari tana kwance a dakinta bai nemeta ba daman ita ba nemansa take ba sai idan ya kawo kansa tsawon kwanaki uku bai sakata a Idanunshi ba sai dai yana jin motsinta fushi sosai ya dauka daita ita kuwa ko ajikinta ta cigaba da zuba ido ganin yadda cikin zai fita sai dai har lokacin ban da murd'a wa ciki bata ga jini ba ..
yau dai zuciyar tayi sanyi dan tun a office yake marmarin jin dumin jikinta dana babynsa dan haka ya dawo da wuri koda ya shigo tana kwance adakinta tana bacci dan tun fitowarta daga asibiti baccinta ya qaru fiyye da da, har zai fara shiga d'akinsa sai kuma ya tsaya cak tare da juyowa ya kalli kofar dakinta jiki a sanyaye ya dawo ya nufi dakinta batare da yayi knowcking ba ya shiga Idanunshi ya tsura mata tana kwance dafe da kasan mararta fuskarta a yatsine alamun baccin ya
auketa ne tana cikin halin ciwo gabansa ne yayi mummunar faduwa da sauri ya karasa ya dauki remut ya fara da rage mata karfin ac dakin sannan ya karasa bakin gadon da take kwance tare da zuba mata Idanunshi tsawon lokaci yana kallonta kamar ranar ya fara ganinta ganin ta cire hannunta a kasan mararta hade da yin mika yasa ya lumshe idanunshi na second biyu sannan ya bude a hankali yana jin wani irin yanayi mai zafi akanta hannunta ya kamo ya rike gam cikin nashi tare da matsewa ya rufe Idanunshi yana kokarin danne tsoro da fargaba dake tattare da zuciyarsa akanta idan akace yana jin tsoronta bazai mutsu ba dan bakaramin furgitashi take ba a hankali ta bude idanunta ta zubawa a fuskarsa tana masa wani kaskantaccen kallo kokarin tashi tayi ya sa hannu ya rikota ya jinginar daita yana kallon cikin kwayar idanunta a hankali ya furta "Are You Okay "? lumshe masa ido tayi tare da daga masa kai naunayen ajiyar zuciya ya sauke ganin ta amsa Kuma still idanunta na kanshi kasa boye mamakinsa yayi ya sakar mata murmushi ya sake damko tafin hannuta gam muryarsa can kasa yace "kin ci abinci kuwa dan ga dukkanin alamun kina jin yunwa ?idanunta ta runtse tana jin wata irin muguwar tsanarsa na taso mata sannan ta daga masa kai "ko kina bukatar wani abu ?" Ta kalleshi gabanta na bugawa da matsanancin karfi "ki fada min Kisna duk abinda kike so zan miki koda kuwa numfashina ne akan cikin nan babu abinda bazan iya miki ba gabanta ya cigaba da faduwa saboda tuno mata batun cikin da yayi abinda tafi tsana kenan wai tana dauke da cikinsa matsowa yayi sosai ya kwanto jikinta zuciyarsa na qara shiga rudani akanta Allah dai ya taimakesa karta isar da niyyarta na zubar da cikin a hankali ya kai hannu yana shafa kasan mararta , cikin na nan tamkar yadda yasan cikinta babu wata alamun tasowar da yayi wata killa sai zuwa nan gaba zai bayyana amman a halin yanzu babu alam
unsa kallon fuskarsa tayi taga idanunsa a runtse ga hannunsa na aikin shafa cikinta zuwa kasan mararta shiru tayi tare da lumshe idanunta tana jin yanayinta na sauyawa dan wani lokaci idan yana mata wasu abubuwa mantar daita kiyayyarsa yake sai daga baya komai ke dawo mata a hankali yaji motsi acikinta tamkar tafiyar gadangare ko maciji nunfashi ya sauke tare da ajiyar zuciya, zuciyarsa ta qara samun natsuwa ya qara sakankacewa bazata salwantar masa da cikin ba yana kwance ajikinta yana mammatsa mata sansar jiki har bacci ya sake
aukarta ya zuba mata ido kawai yana kare mata kallo kafin daga baya shima baccin ya d'aukeshi tana rabe ajikinsa basu jima ba suka farka alokacin daya. "
ya kalleta idanunta da sauran bacci acikinsu "ki tashi karki koma baccin nan la'asar tayi ki shiga ki dan watsa ruwa idan kuma akwai abinda kike bukata ki fada min bari naje nayi wanka ya sauko daga kan gadon ya rankwafo inda take kwance yayi kissing din bakinta zuwa goshinta "ki kula da kanki sannan ya nufi kofar fita yana duba agogon hannunsa ta bishi da kallon tsana tana ta'be baki bata taba jin ya burgeta ba illa qiyayyarsa mai karfi dake yawo acikin jininta ,ta yunkura ta mike ta shiga bayi ta tsugunna tana duba pent dinta sai dai babu jini har zuwa wannan lokacin yau tsawon kwanaki biyar kenan tana amfani da maganin hankalinta ya sake tashi ta fito ta dauki waya ta kira aunty afra tana dauka bata bari sun gaisa ba tace " har yanzu fa tsawon kwana biyar kenan ina amfani da maganin nan banga komai ba sai murdawar mara da alamun cikin na nan bazai zubu idan kuwa haka ne dana shiga uku ".
Daga can bangaren afra tace " baki shiga uku ba sai ki san yadda zakiyi ki fito dan tace idan bai miki aiki ba dole sai anyi abotion nashi "okay zanyi duk yadda zanyi na fito cikin satin nan tana cikin wayar taji motsin an bude kofar tayi saurin katse kiran shine ya leko da kanshi yana dubanta "kinyi sallah kuwa ?"tayi saurin gyada masa kai alamun tayi ya juya ya koma ya nufi massalaci saurin goge number aunty afra tayi a wayarta ta sake komawa bayi tun daga ranar take neman hanyar fita bata samu ba har cikin ya cika wata hudu kuma a ranar suka shirya fita , afra ta shigo cikin jallabiya baka da hijab da nikaf sai dai tana kai wa tsakiyar gidan hakan zuciyar mai gadi yaki amincewa daita dan haka ya tsaidaita yace ta koma mai gidan yace kar sake barin kowa ya shigo "nifa yar'uwar matar gidan ce mai gadi yace sam bai yarda ba ta kira Kisna a waya ta fito tana kufar baki amman yaki yace sai dai idan sun yarda a kira yallabai ganin haka yasa afra rufawa kanta asiri ta wuce ."
*******
Kisna na tsaye tana goge jikinta da towel dan fitowarta kenan daga wanka muradi ya shigo dakin yana sanye da wasu hadaddun suit baki sai kamshi yake zubawa ya tsaya yana kare mata kallo kafin daga bisani ya fara mata magana akan zuwanta awo kai tsaye tace " ban zuwa ko'ina " yace " kiji tsoron Allah ki rungumi qaddararki kada ki cutar da abinda ke cikinki domin shi din al'amari ne na Ubangiji bashi da wani laifin komai idan akwai mai laifi ni nan danayi sanadin digashi ni din ma ba laifina bane qaddarata ce tazo a haka kuma ina nan ina rokon Allah ya bani ikon cinyeta,duk kuma abinda ke cikin zuciyarki Allah ya bayyana min maganar zuwa awo bazan sake miki maganar zuwa ba sai maganar zuwan afra gidan nan banason kamar yadda na gaya miki karki kara bada damar da zata shigo min gida saboda kinsan yadda nake daita tun farko bata sona nima haka bana sonta ban taba fadawa kowa cewar bana son afra ba amman yau na fito na fada miki wallahi bana son afra bisa ....."
"kar Allah yasa kasota ta katse shi ta hanyar fada masa haka " Allah yasa itama bata sonka kuma wallahi akan aunty afra ko yanzu kace na bar maka gidanka zan bar maka dan muddin ina cikin gidan nan ya zama dole ta shigo shi kuma tayi abinda ta gadama "har yanzu baki da hankali Kisna bakinsan abinda ke miki ciwo ba koma nace bakinsan ciwon kanki ba, batun afra bata sona wannan ita zaki tutse ta baki amsa ya k'arasa maganar yana riko hannunta dake goge gashin kanta tare da shafo gashinta har zuwa fuskarta ya zarce cikin towel yana shafo cikin jikinta dake lafe har lokacin bai da alamun dagawa ,duk wannan abun da yake Idanunshi na kanta yana kallonta ta mirrow cikin wani irin yanayi dake galabaitar da zuciyarsa "ka sakar min jiki banason abinda kake min "cikin yin kasa da murya yace "dole kiyi hakuri saboda ina da ajiya mai mahimmanci ajikinki kinga ya zama dole jikina yaso haduwa da naki ba dan komai ba sai dan ina don na samu kusancin da baby , zai so baby ya dauko wasu daga cikin halaiyata dan sam bana son abinda zaki haifa ya dauko halayenki har gara ya dauko Samir madu ko aunty Ummi "idan na haifa kenan ba tayi maganar acikin zuciyarta tana kokarin zare jikinta a nashi ya sake rikota yana tsareta da Idanunshi "me kika fadawa zuciyarki ?"wannan shirun akwai magana ki bude baki ki fada min tunda nasan ba tsorona kike ji ba ".
Kallonsa tayi gabanta na wani irin faduwa saboda jin hannunsa a dukiyar fulaninta yana fama murzawa ta cikin towel sai daya gama shafasu da murza kan nipples dinta Sannan yace "shikenan tunda kinyi shiru ni zance wuce office ya duka ya mannawa cikinta kiss sannan ya mike ya fita "aikin banza kawai malam kayi ka gama dan wallahi sunan wannan cikin zubabbe ta cigaba da shiri tana tunanin yadda zatayi ta fita a gida ....."
Bayan daya wanda yayi daidai da cikin Kisna ya kai wata biyar
Har ya dan tasa shi kanshi muradi ya sakankace tare da sadaukarwa kanshi ta hakura da batun ciki dan haka ya tsananta addu'a acikin wannan lokacin Allah ya fito masa da babynsa lafiya tana kwance tana tunanin yadda zata fita daga gidan domin dai yau ta daura aniyar ta kowani hali sai fita daga gidan ya shigo cikin shirin zuwa office hannunsa rike da plet wanda aka rufe a zahirin gaskiya muradi yana da tsananin kyau musamman idan yayi shiri cikin suit sai ya dawo tamkar balarabe ko wani bature ga tsananin tsafta kullum cikin gyaran jiki yake uwa uba iya kula da mace.
ya tsura mata ido kamar yadda take kallonsa ,ya sakar mata murmushi sannan yace "tashi kici abinci da kyar ya samu ya lallabata kamar kullum ta fara ci tana Allah Allah ya fita itama ta san inda dare yayi mata yana zaune ta lashe abinci tass ya sake sakar mata murmushi sannan ya mike "ni zan wuce office me kike so na siyo Miki idan zan dawo ?"bana bukatar komai yayi kising din goshinta kamar koda yaushe sannan ta fita yana fita taja tsaki komai sai ya saka iyayi ta yunkura ta mike ta fito mai gadi na ganinta ya ha
e rai itama ha
e fuska tayi sannan a fusace tace "ka bude min get mana ka wani tsaya kana kallona kamar dolo "ai dolo ne sai dai gurin fita zaki gane ba dolo bane tayi tsaye rike da kugunta tana dubansa "ka bude mana koni sa'ar musayar magana da kai ne ?"Allah dai ya baki hakuri ki kira mai gidan ki hadamu dashi idan yace ki fita ga hanya ban malo tarara........"
Juyawa tayi cikin fushi ta koma ciki tana tsinewa muradi Sannan ta soma neman layin aunty afra suka gaisa tace "ina son fitowa fa amman dan iskan mai gadin ban yaki aunty afra dan Allah kisan abun yi ni dai na rabu wannan jarababben cikin shine problem dina aunty afra tace" yanzu shi muradin yana gida ne ko ya fita ?"ya fita yanzu kuma bazai dawo ba sai zuwa yamma shi yasa nake neman hanyar fita "aunty afra tayi shiru tana tunani can tace "ki kwantar da hankalinki yau zaki rabu da cikin nan saboda ni kaina bana qaunar ganinku tare kullum kokari nake naga na rabu ku "yauwa aunty afra shiyasa nake Kara sonki wallahi " amman da sharadi duk runtsi duk wuya karki yarda kice da sanya hannuna kinsan idan su dady suka ji zasu bata min rai kai komai ma zai iya faru ."
"karki ji komai aunty nah ni dai na rabu da cikin nan na dawo kan takardar sakina shima dai ki bar komai a hannuna yadda ya kwallafa rai akan cikin nan yana rasashi bakinciki zai sa ya sakeki batare daya shirya ba wani irin murumushi Kisna tayi aunty afra tace " bari na kira nus naji wani magani zamuyiwa shi
an iskan mai gadin nan amfani dashi a samu ki fito ta katse kiran bayan kamar minti goma ta kira Kisna ta dauka "yauwa ki tura ya siyo miki Sleeping tablets Doxepine or eszopiclone or lemborexant(day vigo) or ramelteon(rozerem) or zolpidem duk wanda ya samu aciki ya siyo ki zuba masa a drik ki bawa shege ya sha ....."
*Inshallahu zakujina after two days idan kuma na samu sarari zakujini ko after one day ne afuwa dai*
*****
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wadan da ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gumba, gari insertion,kaza zakara ,
jigida da dai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace ni'ima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma yana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmm Sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

Page 51
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, voil lace Swiss lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
...Cikin sauri ta katse kiran aunty afra ta bude hand bag dinta ta dauki kudi tare da bude bedside ta ciro takardata da biro ta rubuta sunayen magungunan da aunty afra ta fada mata sannan ta fito zuwa haraban gidan tana kwallawa mai gadi kira "Sanusi! Sanusi !! da sauri ya amsa tare da fitowa daga d'akinsa ya tsaya daga
an nesa ka
an daita yana cewa "gani Hajiya "ungo ta mika masa kudi da farar takarda "kaje wancan grace pharmacy din dake oduduwa road ka siyo min
aya daga cikin maganin nan " ya amsa ya juya da hanzari "kayi sauri fa " yace "to " ya fita ha
e da kulle kofar karamin get ta gaba ta tabe baki tana cewa "dan iska kwarkwar kawai duk kayi ka gama wanda ya ajiyeka ma ya kasa dani bare kai din banza kana tafiya suki suki kamar ra
umi ta juya tana zaginsa ."
bayan kamar minti talatin sai ga Sanusi ya dawo rike da laidar magani yayi knowcking ta tashi ta bu
e kofar main parlour taja ta tsaya tana dubansa shi kuma ya mika mata farar laidar magani cike da girmamawa , ta amsa cike da sakin fuska tana cewa "yauwa Sanusi .gaskiya fa kayi sauri , yau har da tuluci zan baka yayi murmushin farinciki jin abinda tace , har ya juya zai bar gurin ta kira shi " bani takardar magani ya mika mata ya
ara gaba ,ita kuma ta shiga
akinta ta soma neman layin aunty afra tana dauka tace "ga maganin fa a siyo " me kike jira ?" ki fara aiwatar da aiki kawai , " ki kiyi sauri dan bamu da isashen lokaci "to aunty nah maganin kuka nah tayi disconnecting din Kira ta fito ta shiga kitchen ta bude fridge ta d'auko karamin kwalin exotic ta ajiye sannan ta d'auko cup ta soma bude maganin har sai data balle rabin seachet sannan ta narka ruwa ta tsiyaya a cikin lemun ta mayar ta rufe ha
e da jijigawa sannan ta dumamasa sauran abincin jiya ta juye masa a plet ta nufo inda yake yana hangota ya hau washe mata baki daman kuma yana son ya samu kar
uwa a gurinta ita din ce taki sakar masa fuska , itama fuskarta a sake tace "sannu sanusi ga abinci kafin na kawo maka tukuici " sake washe baki yayi yana cewa "kai hajiya amman fa na gode sosai Allah ya saka da alkhairi Allah yasa ki gama da iyaye lafiya ". ya amsa ya shige d'akinsa ita kuma ta amsa da " ameen ta juya tana sake neman layin afra tana
auka Kisna tace "har fa na zuba masa na bashi har da abinci "kai haba ya fara ci ne ? "a'a naga dai ya shiga d'akinsa "yauwa ta wajena kinyi min daidai aikinki na kyau shiyasa nake sonki baki da sanya sai magana ta gaba idan an cire cikin nan karki sake yarda da muradi ,ki nuna masa kina da class saboda kin sakar masa dayawa shi yasa har ya samu damar banka miki ciki "Allah aunty bazaki gane ba shi fa yanayinsa ba kamar sauran maza bane , Allah yayi sa da kafirin karfi kamar Shari'a baka isa ya rikeka ka kwace ba dan ma ina masa hauka da yanzu ya tumurmusheni yafi sau babu adadi "shikenan idan an cire abinda ke cikinki ya za'a yi dashi ?"ya kuwa za'a yi baya na kawo masa abunsa yasan yadda zai yi dashi ni kuma na kama hau kamar farashi ina cika ina batsewa ina masa komai da izza da nuna isa ta karasa maganar tana kwashewa da wata mahaukaciyar dariya "kinsan wani abu aunty nah yau fa akwai kallon film a gidan nan dan wallahi sai yayi
aramin hauka "a she Zaki sha mazga "shi har ya isa ya taba lafiyar jikina "shikenan jiki duba wannan dan wahalar ko ya wula mu san inda dare yayi mana bari nima dai na tashi na shirya "okay " . aunty afra ta fada mata inda zasu hadu sannan ta katse kiran ...."
Bayan kamar minti arba'in kisna ta fito da shirinta cikin doguwar riga baka da hijab baki da nikaf shima baki ta kulle kofar falo ta zare key ta jefa a handbag dinta ta soma tafiya a hankali ta har ta karaso bakin kofar d'akin sanusi ta tura kofar ha
e da lekawa nan ta gansa kwance a kasa ya lashe abinci tass ga kwalin lemun bude ko bata tsaya dubawa ba tasan ya kwankwad'e dan haka ta saki murmushin samun nasara ta juya da sauri ta bu
aramin get din gidan ta soma tafiya cikin sauri sauri kamar zata tashi sama har ta karaso bakin titin unguwarsu bata ha
u da wanda ta sani ba hakan kuwa yayi mata dadi ta tsaida mai texi bata tsaya sun yi ciniki ba suka dauki hanya tana fada masa inda zai kaita a ikotun suna tafiya suna communicating da aunty afra har suka karaso daidai isalo jeactoin nan suka tsaya suka
auketa ."
suna isa asibitin atomos suka kira layin likitan da zata musu aikin , ta fito cikin fararen kaya irin nasu na likitoci ta shigar dasu ciki ta basu gurin zama a reciption sannan ta koma office dinta suna zaune suna tautaunawa akan zubar da cikin wata mashiyar mace kyakkyawa dake zaune kusa dasu ta sake matsowa sosai idanunta sun cika da ruwan hawaye saboda duk ta fahimci abinda ke tattare da rayuwar Kisna hajiya munirat ta tsura ma Kisna ido tana kallonta har kisna ta tsargu tayi shiru tana kallon matar "yar nan kiyiwa Allah karki zubar da cikin nan duk dai dana fahimci kamar auren dole aka miki baki son mijin shiyasa kike son zubar da cikin babu mai imanin da zai ce yana gabatar da rayuwarsa yadda yake so mai kudi ko talaka mutumin kirki ko akasin haka mutane dayawa suna son abinda zaki zubar ,wata ta dauki cikin taji yadda yake ajikinta ma tana so amman bata samu ba kuma badan Allah baya sonta ba , a tarihi akwai mata dayawa da suka fiki shiga kunci a dalilin auren dole amman sunyi hakuri sun yiwa iyayensu biyayya sun rungume qaddararsu har daga karshe sun zo suna alfahari da auren ,kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki ki bar cikin nan ki gode wa Allah acikin halin daya barki kada kiyiwa Allah butulci".
Kisna ta lumshe idanunta kawai dan bazata iya tankawa matar ba dan tayi mata kwarjini matuka amman bata so ta sanyo kanta cikin lamarinta , Hajiya munirat ta numfasa sannan ta cigaba da yiwa Kisna nasiha mai shiga jiki dan ta lura yarinyar bata san rayuwa ba daga ganinta tana matakin farko a rayuwar duniya batasan me gobe zata haifar mata ba ,dan kuwa da tasan karshen abinda zai biyo baya data fahimceta juyin duniya matar nan tayi da Kisna har afra ta mike ta bar gurin zuwa wani
angare itama Kisna ta mike zata bi bayanta matar tayi saurin riko hannuta cikin nata " da alamun diyata baki
auki shawarata ba kou ?" Kisna tayi saurin girgiza mata kai da cewar "abinda bazai taba faruwa bane dole kuma wajibi ne na rabu da cikin nan da nake dauke dashi wallahi bazaki fahimci yadda auren nan da cikin nan suka rusa min komai nawa ba " haka ne tunda auren dole ne zai iya rusa komai naki, ni abinda yasa kikaga na damu nasan zafin haihuwa da radadin cire ciki saboda haka nake baki shawara akan kudirinki hawaye ya fara zuba daga idanun Kisna da rawar murya tace "Hajiya kiyi hakuri ki kyaleni kada ki shigar da kanki cikin rayuwata ni cikin nan matsala ne kuma lalura ne agurina kiyi hakuri ki kyaleni nayi abinda ya kawoni "...
kiran da afra tayi mata ne yasa ta soma
arin zare hannuta daga cikin na hjy munira amman ta sake damke hannunta sosai "wannan matar wacece agurinki data rakoki zubar da ciki ? Hajiya munirat ta tambayeta tana dubanta "matar yayana ce kuma cousing sister dina ce "amman duk duniya baki da makiyayar data wuceta kuma a gaba zakiyi kuka daita domin duk cikakken masoyi bazai so ka cire arzikin da Allah yayi maka ba" hjy munira na gama fadar haka ta sakar mata hannu tana zubar da hawayen tausayinta domin kuwa irin cutar datayiwa kanta kenan a karshe Allah ya barta haka babu wanda zata kalla a duniya a matsayin jininta , "duniya ina zaki damu ? wallahi da mutane zasu san abinda ke tattare da shafukan rayuwarsu da wani abu idan ance suyi bazasu yi ba " tana kallonsu likita ta sake fitowa ta shigar dasu cikin office dinta.suna shiga ta bawa kisna umarnin kwanciya akan gado kana ta bude gaban Kisna ta fara dubata bayan kamar minti goma tana dube dubenta ta d'ago ta kalli inda afra ke zaune tana dubansu " wannan cikin yafi karfin abotion fa sai dai ayi mata alluran nakuda ta haifi abinda ke cikin "afra ta kalli Kisna itama ta kalleta "kinji abinda likita tace me kika gani ?"ni dai bani da zabi ayi min koma menene indai cikin zai fita " take aunty afra ta bawa likita umarni ayi mata allurar nakuda."
nan take likita ta soma gudanar da aikinta ta nufi wani karamin duro dake ajiye a cikin office din ta dawo
auke da sirinjin allura , ruwan magani ta zuka a sirinjin "bani hannunki inji cewar likita Kisna tayi saurin mika mata duk da tsananin tsoron allurar da take amman haka ta ciza lip's dinta , a hankali aka fara sira mata allura tace " ash dan Allah likita kibi a hankali ko ta kanta bata bi ba cikin kwarewa likita ta cigaba da tsura mata allura nan take ta fara jinta a sama bayan kamar awa biyu bayanta da mararta suka amsa , likita ta sake zukar ruwan wani allurar tayi mata nan dakin ya fara juya mata ta fara fita haiyacinta ta rike mararta tana ciza lip's dinta da karfi tare da kiran "wayyyohhly Allah mutuwa ......."
" zan mutu aunty afra ki taimakeni wallahi mutuwa zanyi a she abun akwai zafi wayyyohhly Allah dana sani da ban yarda ba wallahi mutuwa zanyi ki taimakeni gabadaya ta rude sai faman zuba sambatu take gbdy ta fita haiyacinta sai jijiga take akan gado da azaba tayi azaba saukowa tayi tana kuka da idanunta cikin tsanani firgici da afra ta gani tattare a fuskar Kisna yasa duk ta rude Itama ta shiga tashin hankali sai zufa take fitarwa tana kamota tana yi mata sannu kisna ta durkushe a kasa tana wani irin numfashi tamkar ranta zai bar gangar jikinta , dan haka likita tace afra taje daga waje ta jirasu ita kuma ta k'arasa bayan Kisna ta shiga shafa mata baya a hankali tana mata sannu iya wahala kisna tasha sai gumi ne ke karyo mata jikinta na wani irin rawa ,tayi tsawo awa biyu durkushe tana fama da murkususun ciwo sannan a karshe taji wani fitowar wani abu mai sanyi daga gabanta yana bin jikinta tare da wani azababben ciwo ta rike karfen gadon da iyakacin karfinta tana jijiga amman har lokacin shiru babu fitowar abinda ke cikinta , awa biyu ta wuce babu labari tun tana fahimtar wacce ke tsaye akanta har ta dawo zuba sambatun da likita bata fahimta ,har bakwai na yamma Kisna na kan abu daya abu kamar wasa har taran dare .afra ta shigo d'akin yafi sau goma tana dubata sai dai da kuka take fita daga dakin ganin irin wahalar da kisna ke sha ,ga wayarta yaya badamasi sai faman kirata yake haka ma wayar Kisna muradi ya kira yafi sau hamsi babu damar d'agawa har cikin dare Kisna na kan abu daya .."
da misalin karfe biyar na asuba kisna ta saka wani razannaniyar
ara likita tayi saurin rufe mata baki cikin tsananin tashin hankali can sai ga baby's har uku sun fito a jere har an kusan gama musu halitta suna fitowa taji kamar an cire mata duk wani ciwon sai numfashi kawai take saukewa da kyar tana kallon baby's din da bata ji digon imaninsu ba ko tausayinsu acikin zuciyarta tsanar mahaifinsu itace farkon abinda ta maye gurbinsu laifin ubansu ya shafe su dan bata ji digon soyayyarsu acikin zuciyarta ba hasalima farinciki taji ya mamaye ilahirin jikinta data rabu dasu .."
Yayinda wani irin tsoro mai tsanani ya shiga zuciyar likitan dake tsugunne a gaban Kisna ganin yara har uku maza masu tsananin kama da juna ,nan take jikinta ya dauki rawa ta zubawa Kisna idanu tana kallonta can sai ga hawaye ya fara zubo mata tunda take aikin zubarwa mutane ciki bata ta
a aikin daya daga mata hankali ba irin wannan gabadaya ji tayi kamar an zare mata laka, jikinta babu kuzari ta
kira afra , tare suka dawo d'akin tana nuna mata yaran itama tana ganin baby's har uku a kasa jikinta ya kama rawa a matukar gigitace tace "na shiga uku me zan gani haka yara har uku ?" wallahi dana san 'yan uku ne a cikinki Kisna da bazan saka hannuna gurin ciresu ba " ta karashe maganar cikin tsanani tashin hankali " aikin gama ya rigada ya gama aunty afra ni dai tunda na rabu dasu ai shikenan Kisna ta fada cikin karfin hali tana lumshe idanu "nima gaskiya dana san yara uku ne acikinta bazan saka hannuna gurin ciresu ba inji cewar likita "Kisna ta sake lumshe idanunta batare data sake tanka musu ba dan sun rigada sun gama mata mai wuya tunda suka taimaka suka cire cikin ,dan bancin su bata san yadda zatayi da cikin ba sai dai ta haifesu dole ai kuwa da an cuceta a rayuwa, yaya zatayi da yara har guda uku ?"
duk abinda ya kamata likita tayi mata dan jini ya tsaya "da alamun ma baki da bayan haihuwa dan da cikinki ya kai nine month's bazaki iya haihuwa da kanki ba dan wannan allurar da zarar anyiwa mutun zata taimaka masa gurin sau
in nakuda ,wannan cire cikin ya zamanto karo na karshe da zakiyi idan ba haka ba zaki iya rasa ranki " "Kisna dai na jinta bata amsa mata ba dan babu tsautsayin zai kaita sake
aukar wani cikin ,Allah Allah ta dinga yi a sallamesu su wuce gida ta kaiwa muradi sakamakon taurin kansa ya gani bed rest aka bata na wasu awani ."
karfe bakwai daidai na safiyar ranar suka dauki hanyar komawa gida "kina jina Kisna karki kai masa gangar jikin yaran nan mu samu wani guri mu yardasu mu
ara gaba "Kisna ta girgiza mata kai alamun a'a "zan kai masa abunsa ya gani zuciyarsa ta tarwatse ai muddin bai ga yaran nan ba wallahi ruhina bazai samu salama ba "suna zaune acikin taxi suna tautaunawa inda afra tafi jan ra'ayin Kisna akan su yar da yaran ita kuma ta rantse sai ta kai masa ya gani babu kalar rarrashin da bata mata ba dan ita gabadaya tsoro ya shigeta bata ma San me zata fadawa mijinta ba a ina zata ce masa ta kwana ?" har suka karaso isolo inda suka dauketa afra tana can duniyar tunani har sai da kisna ta tabota tayi firgigib ta dawo haiyacinta "mun fa zo inda zaki sauka " numfashi ta sauke da ajiyar zuciya atare sannan ta yunkura ta fito suka qara gaba jikin afra a sanyaye ta bi bayan motar da kallo tana jinjina taurin kai irin na Kisna bata ta
a nadama da danasani aikatawa muradi mugunta ba a rayuwarta irin na yau ,sosai taji abun ajikinta da zuciyarta ,gangar jikinta da zuciyarta suka shiga matsanancin damuwa banda rawa babu abinda suke da kyar ta sanyawa jikinta jarumta ta shiga mota zuwa unguwarsu .."
*****
Karfe tara daidai Kisna ta karaso bakin get din gidanta ta iske shi kamar yadda ta barshi ta shiga ciki tana daga kafafunta da kyar ,
A hankali ta leka d'akin mai gadi bata gansa ba ta kada kafadunta ta kara gaba zuwa bakin kofar shiga falo ta ciro key ta bude tana shiga cikin parlour ta zare key tana kallon falon nan ta fahimci muradi na gida sai dai bai falo dan haka ta ajiye masa bakar laidar dake rike a hannunta akan table ta yadda zai gani da kyau daman kuma ga jakar office dinsa nan da system dinsa ta shiga kitchen ta daura ruwan zafi ta sha ha
e maganin da likita ta bata sannan ta shige
akinta , kai tsaye ta shiga bathroom ta ha
a ruwan zafi tayi wanka da tsarki ta dawo ta canza kaya zuwa na bacci ta kashe duk wutan d'akin ta kwanta akan gado tana sauke numfashi dan har lokacin safiya ce gashi wani irin baccin take ji dan da kyar take bude idanunta ."
A hankali ta soma gyangyadi daga karshe bacci ya d'auketa muradi ya shigo dakin a matukar zuciye ya kunna wutar dakin haske ya gauraye d'akin sannan ya tasheta yana kiran sunanta , idanuwanta ta bude da kyar taga yana zaro mata ido" tashi Malama kiyi min bayani inda kike je wato iskancinki ya samu promotion har kinsan kisa kafa ki fita da aurenki ki kwana a wani guri kuma
an rashin mutunci ki dawo min gida.
"ta d'ago kanta ta dubeshi sama da kasa a wulakancinki sai dai babu fuskar yi masa mutsu , inda agogo yake ta kalla karfe shadaya saura sannan ta duro daga saman gadon ta dauki after dress dinta ta d'aura akan kayan bacci dake sanye ajikinta ta sake kallon fuskarsa babu wasa yace "gidan ubanwa kika je kika kwana jiya ? "tayi masa banza tana hura masa hanci tare da cika tana batsewa ya buga mata tsawa "ina wasa dake ne ina magana kina jina ?" Tayi hanyar waje tana cewa "ka daina tada jijiyar wuya kamar wani ubana" tuni ya cimmata a tsakiyar falon tana tafiya da kyar kai tsaye kitchen ta shigewarta ta soma hada ruwan tea ya biyota yace "wato gurin wancan katon jakin kikaje kika kwana kou saboda ke dakikiya ce da baki san hakin aure ba ? Kaga malam bana son damuwa kasan irin abinda zaka dinga fada min idan ma dakikiyar ce an daure maka ita ne ? "Sannan kuma idan gurin musa naje na kwana kai tsaye zan fada maka dan babu abinda zaka iya tunda na iya fadawa ubana daya kawo duniya naje gurin Musa na kwana babu uban da zan tsaya ina wa karya ".
muryarsa a sanyaye kamar zai yi kuka yace"to ina kika je kika kwanta ? "Kaga dan Allah ka sarara min dan yanzu haka bana jin dadin jikina ban son yawon magana "ta karashe maganar tana cigaba da abinda take hankalinta kwance tana gamawa ta raba ta gefensa ta wuce ta shige
akinta ta cire after dress ta zauna tana sauke numfashi a hankali ya shigo d'akin ya zauna a gabanta yana kamo hannuwanta cikin nashi ta soma
arin cirewa sai dai ta kasa "ya jikinki naki yanzu ko zamu hospital ne ?kanta kawai ta girgiza masa tana sake janye hannunta tana furzar da iska amman Sam yaki saki ya rike gam yana murzawa a hankali yana kallonta gabansa na wani irin faduwa wanda ya rasa dalili kusan minti biyar yana zaune a gabanta yana kallonta kafin daga baya ya mike tsaye ya rankwafo yayi kising dinta sannan yace "ki kula da kanki plz zane asibiti naga sanusi akan ta'asar da kika masa ya fice yana duba agogon hannunsa ,bayansa tabi da kallo tana ta'be baki hade da zabga masa harara , ranar yuni tayi a daki kwance dan tashi yin sallah ma ba'a magana har dare tana kwance tana Allah Allah ya dawo yaga sakonsa .."
Tana nan kwance ta fara jin faduwar gaba mai tsanani sai dai ta dinga sharewa gashi dai bacci take son yi amman tsananin tsoro ya hanata runtsawa duk yadda taso ta manta abinda ta aikata hakan ya garara dare yayi ta kasa runtsawa gbdy sai kusan asuba bacci ya saceta koda ya leko yaga bacci take bai tasheta ba ya juya ya fita zuwa parlour shiru yayi yana kallon falon saboda sauyin yanayi daya samu tun daya fita zuwa Masallaci yake jin wani cent, shi ba warin bera ba shi bai san da me zai kira warin ba ya shiga kitchen dan samar mata abinda zata ci ."wajen guraren karfe shadaya ya dawo ya tarar daita still kwance sai dai idanunta biyu a sukwane yace "sannu ya jikin naki ? Ki tashi ga abinci can kici "bazan ci ba ko dole sai naci nifa banason damuwa kana daga min hankali wallahi gyara zama yayi ya fuskanceta sosai "ni ne ma nake daga miki hankali ? Tace "sosai kuwa kana damuna wallahi ta fada tana durowa ta fito ta shige kitchen ya biyota yana cewa " shi wancan bakar laidar meye ciki ne da kika ajiyewa mutane har ya fara wari ? yayi maganar kamar ya kamota ya rufeta da duka saboda takaicin rashin kula da gidan da batayi "oh ! baka bude kaga abinda yake ciki bane tun jiya ? Ya kalleta qirjinsa na dokawa da sauri "gaskiya ya kamata kaje ka bude kaga jarababbun yaranka dake ciki ,ai su naje cirewa shekaranjiya shiyasa ban kwana a gida ba ta karashe maganar tana cigaba da abinda take shiru yayi yana dubanta cikin tsananin tsoro da firgici kafin daga baya ya karaso inda take tsaye tana kurba ruwan tea bai tsaya wata wata ba ya dage rigar jikinta sama aiko yaga wayam babu dan tudun da cikinta yayi ya d'ago a gigice ya kalleta , zuciyarsa cike da tsoro ya kama hanyar komawa falo inda bakar laida take ajiye jikinsa na wani irin rawa ya dauki laidar ya bude sosai yana sake dubawa tun awanin da suka gabata yaji cent din falon ya canza ya leka cikin laidar sai dai bai fahimci komai ba shiyasa ma ya tambayeta dan yasan itace ta shigo da laidar dan ko daya bar gurin jiya kafin dawowarta babu laidar , abinda ya gani ya bala'in bugar masa da zuciya cikin matsanancin
acin rai yake kallon halittar Allah da ba'a gama karasa halitta su ba cikin jini ,ya dinga jin kamar ya suma a gurin ya farfa
o yaga karya ne ba ya'yansa bane aka wulakanta masa su , hanyar fita ya nufa saboda rasa abinda zai yi sai dai hanyar ta hade masa take ya fara ganin biyu biyu dan haka sulalewa yayi a kasa ya daura gwiwowar hannunsa akan gwiwar
afarsa daya tare da dafe goshinsa yana furta kalmar Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un allahumma ajirni fi musibatihi waklifni khairan minha sai faman juya girman abinda tayi masa yake yana sake maimaita kalmar Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un kamar ya daura hannuwansa duka saman kansa ya kurma ihu ko yaji sau
in zafin da zuciyarsa ke masa ,nan take kansa yayi mummunar sarawa gabadaya ya rasa abunyi ........."
Yana zaune tsananin cikin jimamin abinda ta aika masa ta fito tana tafiya daya bayan daya ta tsaya a gabansa "Sarkin naci kenan kaga karshen inda nacinka ya kai ka ko ?" Kadan kagani a cikin tsanar dana yi maka , dan wallahi kai kanka baka fi karfin na kasheka har lahira ba na huta da rayuwa da kai "a sukwane ya d'ago kanshi ya zuba mata idanushi da suka rikide suka koma ja tsabar damuwa da tashin hankali daya tsinci kanshi Kallonta kawai yake numfashinsa na neman daukewa daga gangar jikinsa yana jin ina ma kashe shi din tayi da wannan aika aikan data masa, a hankali yasa duka hannuwansa ya toshe kunnuwansa saboda baya qaunar cigaba da jin sautin muryarta ana cikin wannan halin sai ga jahid da habib sun iso bakin kofa tare da rafka sallama shi dai muradi bai ko ji sallamarsu ba domin kuwa ya dawo tamkar matacce agurin toshe da kunnnewansa ga wani irin zufa dake tsatsafo masa a g
abadaya ilahirin jikinsa kamar an watsa masa ruwa da kyar ta bude baki ta amsa sallamar tana cewa "waye ? "Mune suka bata amsa daga waje gane ko su waye yasa tace "yauwa ku shigo kuga yadda karshen dan nacin nan ya dawo ".
suka sanyo kai bakinsu dauke da wata sallamar sai dai ganin halin da muradi yake ciki yasa basu bi ta kan kisna ba suka yo kansa suna tambayarsa abinda ya sameshi ,shi kuwa kasa magana yayi ya kamo lip's dinsa na kasa yana taunawa da karfin gaske fuskarsa dake cikin rudani da tashin hankali suka zubawa ido dan son gano abinda ke faruwa dashi ,sai da sukayi magana ya kai sau goma sannan ya iya kokarin nuna musu bakar laida ai take hankalinsu ya tashi jikinsu ya kama rawa dan tsab suka fahimci ya'ya ne aciki nan take suka zuzuge labulen falon suna cewa "garin yaya haka ta faru"garin shegen nacinsa kisna ta basu amsa daga inda take tsaye a bayansu rungume da hannuwanta su jahid basu kalli inda take bare ta fahimci sunji ko kuwa basu ji abinda tace ba suka kamo muradi zuwa kan kujera suka zaunar dashi wanda zuwa lokacin tuni Idanunshi sun fara fitar da kwalla rige rigen kai hannu saman goshinsa suke dan goge masa gumin dake tsatsafo da hawaye idanushi ya zuba musu ido yana furta "me yasa abubuwa suke zuwan min haka ? "meye laifina dana cancanci wannan sakamakon "?
"Wani laifi na yiwa Allah daya jarabeni da auren kisna a rayuwata ?" baka yiwa Allah komai ba haka qaddararka tazo kayi hakuri Habib ya karashen maganar yana tayashi zubar da hawaye muradi ya runtse Idanunshi yana jin yadda zuciyarsa ta kasa sukuni sai zafi take masa ya motsa bakinsa a hankali "me ya kama nayi habib "..
Cikin kulawa habib yace "ka saketa ka hutawa rayuwarka dan wannan yarinyar azzaluma ce kuma muguwa sam babu digon imani a zuciyarta cigaba da zama daita bashi wani amfani dan wallahi zata iya kasheka" . a hankali muradi ya sake kamo lip's dinsa ya ciza da karfi alamun komai ya tsaya masa duniyar ma gaba-daya ta cukude masa guri daya duk ac dake aiki a falon hakan bai hana gumi cigaba da tsatsafo masa ba "wayyyohhly Allah ya furta a makoshi "ya'yan......" ya sake furtawa hawaye na zubo masa "ya'yan da zai fara samu a rayuwarsa kenan kuma sune a gabansa a wulakanta aka kawo masa idan ma mutuwa zai yi ya mutu me zai cewa wannan ranar ? " yau ta zo masa da abubuwan sai dai cike take da rudani da bakinciki "dan girman Allah muradi ka saki yarinyar nan dan ... "
"An so idan ha sake ni ? "ya sakeni mana ai nafi son haka tunda ba dole sai yayi rayuwa dani ba ,ko dole sai yayi rayuwa dani ne ? ta fada jahid haka tana fuskantar shi tana masa kallon banza " Me ma zanyi dashi a rayuwata ? " ai wallahi Dady ya gama cutata tunda ya rasa Wanda zai hadani aure dashi sai wannan abun , bari na fada muku abinda baku sani ba , shi din fa bakowa bane face mara galihu wanda tamkar me aikin gidanmu yake ,dan tsintuwa wanda aka tsinta akan titi Wanda babu da rashi na talauci yasa kanin mahaifina ya taimakawa rayuwarsa ya yantosa daga bauta zuwa yan'ci kai "ku yanzu ji kunyar jin haka ba shi kasan yasan abun kunya ne kasancewarsa miji gareni "..
" Kalleni sama da kasa Ka gani Aliyu nafi karfinka nafi karfin aurenka, ni ba kalar matar mara galihu irinka bace . "wallahi yau ko duniya zasu taru ko sama da kasa zasu hade ko zaayi ruwan jini sai ka sakeni domin babu ta yadda zan cigaba da rayuwar aure da kai " a mutukar zuciye jahid yace " wallahi babu abinda ke damunki sai tsabar jahilci da rashin cikakken ilmin addani, karancin ilimin addini shi yasa kikewa mijin aurenki hk ,wallahi da kina da cikakken ilimin addini da bazaki taba yiwa mijinki na sunnah haka ba ......."
"kai ne jahili dan talakawa kawai , danging matsiyata waye Kai ? Waye ubanka a garin nan da zaka shiga hurumin da bai shafeka ba ? "me ye ma matsalarka da matsalar gidanmu ?"okay wuyanka ya isa yanka tunda anzo cikin arziki da bana ubale aba ana birgima ana ci ana sha ba ai dole zaka zake dayawa , "shima wannan daya janyoku cikin arzikin da bana ubansa ba har ya nemi yafi ya'yan masu gida karfi bai isa bare kai karan kada miya shiga hankalinka babu ruwanka da matsalar gidana ......."
Ya Salam muradi ya furta kamar ya mike sai dai yasan yana mikewa kafadunsa bazasu iya d'aukarwa ba dan haka ya fara motsa bakinsa a hankali "habib kira min Samir ......."iya abinda ya iya furtawa kenan ya runtse Idanunshi tare da dauke numfashi "...
****"
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmm Sudais[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

Page 52
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, voil lace Swiss lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
....."Take habib yabi umarninsa ya shiga neman layin samir kira biyu ya
auka a lokacin yana asibiti tare da zee "ya'akayi habib ? "kazo yanzu gidan muradi akwai matsala mai girma dan .. " ai bai tsaya gama jin sauran bayanin ba ya katse wayar , bai tsaya amsar result din pregnant test din da'aka wa zee ba ya riko tsintsiyar hannunta sai inda yayi parking motarsa ya bude mata tashiga shima ya zagaya ya shiga ya fige motar da matsanancin gudu , zee ta waigo inda yake cike da fargaba tace "lafiya kuwa me ya faru ne naga duk yanayinka ya canza ?"I don't know habib ne ya kirani wai akwai matsala a gidan muradi " shiru zee tayi tana addu'ar Allah yasa ba wani matsalar bace ta taso tsakanin kisna da muradi ..."
Habib na gama wayar ya kalli muradi wanda idanushi ke runtse sai dai har lokacin baya numfashi ya dawo tamkar matacce cikin zuciyar muradi kuwa sake sake yake ya so ya mutu ya huta kafin zuwan wannan bak'ar ranar mai tattare da tashin hankali "me yayiwa kisna ta tsaneshi har haka ?"me ya'yansa suka mata ta kashe su tun basu zo duniya ba "? Habib ya dafa shi kana yace "kayi hakuri ka kwantar da hankalinka inshallahu muna tare da kai duk runtsi muddin muna raye bazamu bari ka wulakanta ba ,"ko su dady basu
auki mataki akan wannan matsalar ba wallahi mu zamu dauka dan bazamu yarda muna ji muna gani mu rasaka ba".
"sannu ubansa " kisna ta fada tana yatsina fuska bama wannan ba ,daka kira ya samir a waya me yasa ba kace idan yazo ya kasheni ba? Habib ya mike a fusace ya daga hannu zai sauke mata mari komai ya tuna sai kuma ya sauke hannunsa yana huci ya dungule hannunsa ya naushi iska sannan ya dinga kai kawo acikin falon" bai yi mamakin halaiyenta ba dan ba tun yau yasan kisna ba hatsabibiyar yarinya ce mara jin magana , ta kallesu daya bayan daya a wulakance sannan ta cigaba "dama kun tattara kun kama gabanku dan kun wani zo kun tare a gidan mutane akan abinda bai shafeku ba ". naunayen ajiyar zuciya jahid ya sauke dan lamarinta gabadaya tsoro yake bashi gaskiya shi da bai da hakurin nan ba zai iya zaman kwana
aya daita ba , tuni ya farfasa mata baki ya hadata da takarda sakinta ".
shigowarsu samir yayi daidai da lokacin da kisna ta gama rashin mutunci ta shige
akinta cikin matsanancin tashin hankali da bugawar zuciya samir ya k'araso kusa da muradi ya dan duka a gabansa yana girgiza yana shafa qirjinsa ganin baya breth , fuskarshi cike da sarewa Samir ya kalli Habib da jahid yace "ya naganshi haka kamar baya numfashi ? "me ya sameshi habib ? yayi musu tambaya a jere cikin tsananin tashin hankali habib da jahid suka shiga koro masa bayani zufa ne ya shiga tsatsafowa samir ,cikin matsanancin tashin hankali ya kai Idanunshi inda yaran suke wani irin kuka ya barke dashi yana fadi "sai kinga karshenki kisna sai kin girba abinda kika shuka wannan karon ni ne da kaina zan miki hukunci daidai da abinda kika aikata mana kai tsaye dakinta ya nufa yana sunce belt din Jikinsa hawaye na zubo masa daga idanu , babu wanda yayi kokarin hanashi har sanda ya banka d'akin a lokacin da take kokarin zama a bakin gado aiko yana gama shiga yayi kanta gadan gadan tana ganinsa ta kwalla qara mai karfi wanda yasa zuciyar muradi motsawa ya sake runtse idanuwansa gam , kokarin magana kisna take sai dai kafin tace wani abu samir ya shiga lafta mata belt ta ko'ina wani irin ihu ta saki da iyakacin karfinta tana neman hanyar gudu ya fixgota ya dinga lafta mata "ban taba sanin baki da imani ba sai yau har ki iya daukan halakin rayuka har uku kisna ?"Cikin yanayi na tashin hankali ya cigaba da dukanta yana furta me muradi ya tsare miki ?"wa ya kashe miki shi da ya'yansa?" me wadan nan bayin Allah da basu ba basu gani ba suka miki ?"me yasa baki da imani wallahi ban taba jin na tsaneki ba irin yau na tsanaki kisna! na tsanake !! yana magana hawaye na zubo masa "tukunna ma uban wa ya kaiki inda ake cire ciki ? " babu kowa ta fada cikin murya kuka tana tsusa inda belt ke sauka ajikinta "babu kowa fa kika ce ? ya maimaita yana cigaba da dukanta " na rantse da girman Allah baki fada min wanda ya kaiki ba sai na kashe yau kamar yadda kika kashe min yaran yana magana yana lafta mata belt ."..
dukanta kawai yake yana kwallo daita a dakin har sai daya ga bata motsi sannan ya barta ya
auketa ya saba a kafad'ansa ya fito daita yayi hanyar waje inda motar take dan bai shigo daita cikin haraban gidan ba ya bude bayan mota ya sakata ya shiga mazaunin direba ya nufi gida daita tun kafin ya karasa gida labarin abinda ta aikata ya samu mumy dasu aunty Ummi Samir kuwa tuki kawai yake yana kuka tamkar karamin yaro idanunsa gaba-daya sun fito waje ko cikakken minti goma Samir bai yi da fita ba su habib suka biyo bayansa har muradi bayan sun kulle ko'ina ."zaune kawai muradi yake a cikin mota hawaye na bin kuncinsa zee dake zaune kusa dashi tana bashi hakuri babu abinda yake tunani sai rayuwar kuncin da sukayi agurin ubansu gashi har yanzu bai fita ba kullum daga wannan sai wannan shi yaya zai da qaddararsa ? "idanushi na runtse amman tunanin mafuta yake akan zamansa da kisna zai cigaba da zama daita ne ko kuwa zai sawwake mata kamar yadda take bu
ata .."
Hauka ne kawai mumy batayi ba , a sanda taga gawar yaran tayita surutai tana kuka tana zagin kisna dake kwance a sume kamar wata mahaukaciya sabuwar kamu , fadar irin tashin hankali da suka shiga bata baki ne gabadaya ahlin mumy sun cika a gida har afra cikin tsananin tashin hankali babu abinda suke sai jajanta wa juna yayinda qirjin afra sai faman luguden bugu yake wanda kallo daya zaka mata ka fahimci rashin gaskiyarta a fili , gefe guda kuma su jahid ne ke kara kwantarwa muradi hankali dan har lokacin ya rasa abinda zai ce dan ko ma yace zai yi magana maganar bazata fito ba saboda tashin hankali da yake ciki ya wuce misali numfashi ma da kyar yake janyo yana fitarwa , ruwa mai sanyi Samir ya dibo ya kwarawa kisna dake sume taki motsawa ya shiga girgiza ta "ki tashi ki fada mana uban wa ya kaiki inda ake zubar da ciki ? ya karashe maganar yana sake diban wani ruwa ya watsa mata sai gashi ta sauke numfashi tare da atishawa ,byn second biyu ta bude idanunta a gigice tana kallon mutanen dake zaune fuskarta cike da matsanancin tashin hankali "ubanwa ya kaiki inda aka cire miki ciki ? "
an rashin imani kisna har ya'yan cikinki ma bazaki bari ba ,sai da kika kashesu to na rantse da girman Allah yau baki fada mana wanda ya kaiki inda ake zubar da ciki ba sai na kasheki da hannu "ya karasa maganar yana
arin damko makoshinta ganin Samir zai yi kisan kai yasa aunty zee ta rikeshi da hannuwanta duka cikin rawar jiki tace "ka barta abi lamarin a hankali zata fada ai tunda kisna bata karya zata fadi wanda ya kai ta".
"ki fada mata tayi magana tun wuri dan wallahi banga wanda ya isa yasa na daga mata kafa ba "kisna kiyiwa girman Allah ki fada masa wanda ya kaiki kika wulakanta ya'yanki , cikin Muryar kuka tace "zan fada kice masa ya koma can zan fada miki tayi maganar tana
arin gudu Samir yasa mata kafa nan ta zube kasa tana wani irin kuka "ina zaki gudu kije munafukar Allah wallahi sai kin gane baki da imani ana cikin haka dady ya shigo a firgice kasancewar madu ya kira shi a waya ya masa bayanin komai da kyar yake daga kafafunsa yana karanto duk addu'ar data zo bakinsa sannan ya samu guri ya zauna dady ya kalli inda yaran suke masu tsananin kama da muradinsa hawaye ya fara zubo masa yana jinjina girman rashin imanin kisna wai yarsa ta cikinsa ce ta mayar da rayuwarta haka ?" wani sabo duka Samir ya rufeta dashi duk ya canza mata kammani sai kalmar zan fa
a take furtawa kuma taki fadan shi kuma yaki daina dukanta "babu abinda ya dace dake sai azaba mai radadi nan ya cigaba da dukanta da iyakacin karfinsa har sai da jahid da habib suka rikeshi " ku barni na kashe wannan yarinyar wallahi rashin imaninta yayi yawa .."Ka barta haka karka yi kisan kai suka fada atare yayinda suke jin zuciyarsu fesa dan sun ji dadin dukan da Samir yayi mata wallahi ko babu komai ya wanke musu zuciya ."
dady bai ce komai ba har lokacin illa ya mike tsaye ya dauki bakar laida da yaran ke ciki ya nufi d'akinsa domin suturtasu ganin haka yasa muradi ya mike da kyar yana layi ya bi bayansa batare daya kalli inda kisna ke tsugunne tana kuka da neman dauki ba , koda ya shiga dakin bai iske dady ba jin motsin ruwa ya fahimci yana cikin bayi dan haka ya karasa bakin kofar bayin ya tsaya dake kofar a bude take yana kallon ciki nan yaga dady yana wanke yaran duk sun lanbabe alamun sun sha wahala Hakan yasa hankakinsa ya sake dagawa qirjinsa ya shiga bugawa da matsanancin karfin gaske , numfashinsa ya soma sama da kasa a hankali ya fara ganin jiri, yayi saurin dafe goshinsa da hannunsa daya , wani duhu ya gilma cikin Idanunshi nan take jiri ya dibeshi sai dim dady yaji alamun faduwar mutun ya bar abinda yake ya fito a daidai lokacin da madu ya shigo dakin yana ganin muradi kwance ya karasa shigowa da sauri nan suka kwshesa sai asibiti ya badamasi da kyar da taimakon likitoci da taimakon ya badamasi aka samu ya dawo haiyacinsa sai dai tunda ya farka bai ce uhm ba bare uhmm sai mutane yake bi da idanu suna zaune su duka a gaban muradi har afra wacce tafi kowa shiga tashin hankali addu'a take Allah yasa kar wahala yasa kisna ta fallasa cewar da saka hannunta dady yace "sannu muradi ya jikin ? " kai kawai muradi ya gyada masa yana sauke numfashi da kyar tamkar mai cutar asma dady ya cigaba da magana yana cewa " wannan tashin hankali yayi yawa wai garin yaya ma har tasa kafa ta fita daga gidan bayan kace ka hana mai gadi barinta fita koina ,muradi bai ce komai ba sai Habib ne yace "ai yau kwanan mai gadi uku a asibiti bai dai fada muku bane , ai maganin bacci ta bawa mai gadi ta kama gabanta a she cikin taje zubarwa sai fa jiya mai gadi ya dawo haiyacinsa babu wanda bai yi salati ba muradi ya tsaida kallonsa kan dady nan take ya fahimci akwai abinda yake so fada dan haka ya matso kusa dashi tare darakwafowa "ya'akayi dana ko akwai abinda kake bukata ?"bana bukatar komai dady ina yaran suke ?"ya tambaye dady yana kukan zuci "na binnesu dan bazan iya zubar dasu ba "ya fada cike da tausayawa masa runtse idanuwansa yayi gam yana cigaba da kukan zuci ."
a daren ranar aka sallami muradi daga asibiti dukkaninsu suna zaune a falo har afra suna jiran kisna ta fada musu wanda ya kaita asibiti zubar da ciki kamar yadda tayiwa aunty ummi alkwari idan sun dawo gida zata fada dan haka yanzu ita suke jira gabadaya zuba mata ido sukayi ta fada musu gaskiya ,mutsu mutsu ta fara yi ita ka
ai zuciyarta na rawa yayinda gaba-daya zuciyar afra ta tsinke ta tsurawa kisna ido tana gargadinta , idanun kisna ya fara cika da ruwan hawaye bata son fada wanda yasata saboda gudun saka rayuwar afra cikin tashin hankali Samir ya mike tsaye nan take jikinta ya kama rawa "wallahi idan bakiyi magana ba sai na miki abinda zaki gwamaci mutuwa da rayuwa hakuri take bashi amman yaki sauraronta gabadaya yanayinsa ya daga mata hankali zuciyarta ta kasa samun natsuwa sai faman rera kuka take kai kace da gaske har cikin zuciyarta tayi nadama ..."
gyaran murya ya badamasi yayi kana yace "duk ku daina wahalar da kanku dan bazata fada muku wanda ya kaita ba amman ni nasan wanda ya kaita " nan take qirjin afra dana kisna ya buga alokacin daya zufa ta shiga karyo musu suka maida idanunsu kanshi suna kallonsa shima su din yake kallo cike da tsana mara iyaka kafin daga baya ya cigaba da magana "ba kowa bace face afra itace magajiyar data kai ta ko karya nayi miki dake kike wani zazzare ido " ? Ya karasa maganar yana tsare afra da idanunsa da suke cike da tsantsar damuwa da bakinciki abinda ta aikata " gaba-daya mutanen dake zaune a gurin suka zuba mata ido cikin al'ajabi wannan abu musamman mumy "kinyi shiru kina kallona ko bake bace idan bake bace a Ina Kika kwana shekaranjiya "? "Baki kwana a gida ba haka zalika kisna bata kwana a gida ba kinga kuwa duk yadda akayi kuna tare "ya karasa maganar yana furzar da nunfashi dady yace "a'a wannan ba hujja bane "to ta kare kanta dady idan bata da sanya hannu ya sake tsareta da ido shiru afra tayi tana rawar jiki kallo daya zaka mata ka fahimci tana da sanya hannu dumu dumu a matukar fusace ya badamasi ya kai hannu ya damki makoshinta "ki fada min gaskiya kafin na aikaki lahira "zan zan fada. " Uhmm ina jinki dan yanzu lokacin boye boye ya wuce gaskiya kawai ake bukata ganin da gaske idan bata fada ba zai aikata lahira kamar yadda ya fada yasa ta fara gyada masa kai alamun itace , dady ya mike da kanshi yana bashi umarnin ya sakar mata wuya amman ina ran maza ya
aci yaki saki har sai data ce "da sanya hannu sannan ya sakar mata makogoro yana yarfa mata wani gigitaccen mari wanda yasa jinta ta dauke tasa hannuwanta duka ta rufe fuskarta dashi tana wani irin kuka tana mai tattare da tsananin jin kunya dady da ya badamasi suka koma mazauninsu Samir ya tsurawa afra Idanunshi ta kasa magana kawai yana mamakin karfin halinta ."
Muradi ya tsuke bakinsa zuciyarsa na rawa kana ya fara magana a hankali "daman nayi tunanin haka nasan babu wanda zai bada wannan gudunmuwar sai ke wallahi nasan kisna bata san yadda zata zubar min da ciki ba sai da goyon bayanki shiyasa tun sanda nasan da cikin na hata zuwa gidana dan nasan babu komai a zuciyarta sai mugun nufi akaina , me na miki afra daga kince kina sona da aurenki naki amincewa shine zaki cutar dani da yarana da basu ji ba basu gani ba ? nan take afra ta sunkuyar da kanta kasa saboda idanuwan da sukayi caaaa akanta " gata nan dady da aurenta take bibiyar rayuwata wai tana sona na fada mata bana sonta , ta nemi mu dinga kebewa daita zata mallaka min kanta shima naki yarda dan nasan addinin mu ya hana haka uwa uba dan'uwana bazan iya cin amanarsa ba , amman taki na sha bata tsoron akan zan fada muku amman ta nuna bata jin tsoron kowa na fadawa duk wanda zan fadawa tun muna yin magana nida ita har ta fara bayyanawa tasha zuwa dakina dan biyan bu
atar ta Allah bai bata Sa'a ba na tsira daga tarkonta taso tsundunani cikin alfasha Allah na kubutar dani sau tari idan takaici ya kamani na sha wanka mata mari sai dai bata ramawa sai tayi dariya washegari haka zata sake dawo min yana kaiwa nan ya runtse idanuwansa tare da jingina bayansa da kujera yana cewa" wallahi duk itace ke gurbata tunanin kisna akaina dan kisna ba tasan yadda zata zubar da ciki , da kuwa tasani da tun yana wata uku data san dashi zata zubar dashi amman babu komai na kai qararki gurin Allah afra abinda kika min Allah yayi miki "Dady yayita kallon muradi ko da kuskure bai taba sanar masa ba ko nuna masa lallai wannan yaro yana da zurfin ciki yayi gyaran murya yana duban afra yace "amman afra kin yi wauta da yarinyata komai kai tsaye ince kinyi hauka ta yaya zaki aikata wannan aika aika na tsawon lokaci da aurenki .."?
Mumy tace "gaskiya yau na yarda afra baki da hankali kuma bakya qaunarta kuma baki daukeni a matsayin uwarki ba kamar yadda na daukeki cikin Muryar kuka tace" dan girman Allah kuyi hakuri wallahi nayi nadama tun sanda na daura idanuna akan yaran nan kuma ita kisna da kanta ta takura min akan lallai a zubar da cikin gata nan mumy ki tambayeta " zance banza kenan inji mumy cikin
acin rai sannan cigaba da cewa "yadda kika cutar dani Allah ya saka min yadda kika dinga sanadiyar daga min hankali kema Allah ya daga miki ,ina bawa yarinyata tarbiyya kina warware min sai lokacin ya bada masi yayi magana Idanunshi na kanta " Afra tunda na aureki daidai da rana daya ban san meye dadin aure ba haka zalika kin hana yar'uwata zaman aure mai dadi saboda wani burinki ,tun tuni na fahimci zuciyarki na gurin wani sai dai ban
auka muradi bane na sha sanar miki tare da jan kunne ki guji ranar da hakinsa zai kamaki sai gashi kamuwar tazo miki ta hanyar soyayya mai zafi ,kin sani ina ta fama da matsalar tunanin wanda kike so dan kawai na hakura na bar masa ke a she wai muradi ne ..."
a hankali masi ya kalli dady da mumy yana cewa "kuyi hakuri ku yafe min akan hukuncin da zan dauka akan afra dan daga yanzu bazan cigaba da zama da afra ba a matsayin matata na saketa saki biyu wani irin dagowa tayi agigice tana dubansa a tun sanda ya fara maganar bata d'ago idanunta dake cike taf da kwalla ba sai dataji kalmar saki biyu "saki uku na so na miki akan matakin da zan dauka akanki sai dai gujewa fitinar zamani yasa nayi biyu dady yaja numfashi ya kasa cewa komai cikin rawar jiki afra ta durkusa a gaban ya badamasi "dan girman Allah kayi hakuri ka yafe min wallahi nayi nadama bazan sake ba dan Allah ka janye furucin saki mumy da dady ku bashi hakuri wallahi nan canza kuma ina son shi kuce ya janye sakin da yayi min ta kamo
afafuwan mumy tana wani irin kuka tana rokonta dan tasanya baki mumy ta janye kafafunta cikin tsananin zafin rai "kiyi min rai mumy kiyi min afuwa nasan baki cancanci haka daga gareni ba nayi kuskure kuma inshallahu zan canza ta mike ta isa gaban aunty ummi "aunty ummi kice masa yayi hakuri wallahi bazan sake ba nasan na dade ina masa ba daidai ba yana hakuri "Aunt ummi ta kawar da fuskarta gefe tana cewa "wallahi kin bani mamaki afra a gaskiya dama duk Afrah kin laifi saboda duk abinda kisna take kece kike koya mata ita kuma dake rashin wayo ya aureta ta hau ta zauna tana biye miki wlh a halin yanzu nafi jin haushinki akan kisna ki tafi kawai tunda ya masi ya sakeki "....
A gigice ta koma gurin mufeeda "mufeeda ki taimakeni kice yaya yayi hakuri ya yafe min na tuba wallahi na tuba zahra kema bazaki bashi hakuri ba nifa jininku ce karku juya min baya yan'uwana ku taimakeni ku tayani bashi hakuri ta karasa maganar tana kuka tunda ya badamasi ya zarta da hukunci jikinsa ya dauki zafi wani irin zazzafan zazza
i ya rufesa dan so yana son afra tamkar rayuwarsa amman bazai iya cigaba da zama daita gara ya kare rayuwarsa haka akan yaci gaba da rayuwa daita .."Cikin tsananin tashin hankali ta dawo gurin Mumy "ki yafe min mumy nasan ke mai yawon afuwa ce " mumy ta mike tsaye ta kamo hannunta bata tsaya ko ina ba sai a haraban gidan tayi cilli da hannunta "daga yau ni ba uwarki bace karki kara kirana da uwarki sannan sau nawa kina min laifi ina yafe miki ko bana yafe miki idan kin rokeni ?" cikin kuka afra ta girgiza mata kai tana juya mata hannu "daga yau kin bar gidan nan har abada kin bar ahlina har duniya ta nade bake ba badamasi muddin nice na kawosa duniya ya barki kamar yadda ya bar shan nono na dan hk kije can ki karata da mugun halinki tana gama fadar haka ta juya cikin
acin rai ta nufi falo inda har lokacin kisna ke kuka tausayin kanta dana aunty afra "kinga karshen afra ko kijira naki sakamakon nata ma yayi kyau ta shige daki ta bar kowa da jimami dady ya tashi ya nufi haraban gidan inda ya iske afra durkushe tana risgar kuka ya riko hannun ya sanyata a motarsa da kanshi ya tukasu zuwa gidan Hajiya aysha ya juye mata duk abinda ya faru sannan yace baya son kowa yasan zance zuciyar hjy ta shiga rudani "yanzu dai ta cigaba da zama anan har zuwa sanda zukata zasu samu salama dan kowa ya dauki fushi daita zan san yadda nayi badamasi ya maidaita dakinta bazan so zumuncina dana dan'uwana ya samu tangarda ba "hakan ma da kayi yayi daidai Allah ya taimaka yayiwa rayuwarka albarka " ameen Hajiya ni zan wuce sukayi sallama yana fita hjy ta shiga zubawa afra ruwan bala'i "daman karshen mai mugun hali irin naki kenan kina zaman zamanki da mijiki mai sonki kika tsunduma kanki cikin wahala koda yake hakin fa ai bazai barki .."
ranar kowa ka kalla a gidan mumy tamkar mara lafiya ne kwana
aya kwana biyu dady na jiran muradi yazo masa da takardar kisna amman shiru gashi har lokacin tana gida bai ce komai ba ya dai zuba masa ido yana jiran yaga matakin da zai dauka dan baya son ya shiga hakinsa duk hukuncin daya yanke bazai yi fushi ba yayinda ya badamasi ke kwance yana jinyar kansa har tsawon sati biyu baya zuwa ko'ina da wani yammacin ranar Lahadi Mumy ta same shi a gidansa yana ganinta ya mike zaune yana daukar jallabiyarsa ya zira yana cewa "sannu da zuwa mumy " tace "yauwa ya jikin naka ?"alhamdulillah mumy ta samu guri ta zauna tana dubansa duk ya rame yayi dogon wuya sai data nunfasa sannan ta fara magana a natse cike da jan hankali " dole nasan akwai tashin hankali agabanmu saboda nasan yadda kake mugun son afra a rayuwarka amman idan kayi hakuri da sannu sai komai ya wuce Allah yayi mana maganin abinda ke damun mu Allah ya baka wacce ta fita a hankali ta dinga kwantar masa da hankali akan kada ya samu damuwa bayan ta dawo bangarenta ta iske muradi da Samir shima kallo daya zaka masa kasan yana cikin tashin hankali ta zauna shi kuma ya dawo gabanta ya zauna idanushi suka cicciko da hawaye ganin yadda ya sanyata gaba da kuka shi ta shiga rarrashinsa dan tasan abinda yake bukata kenan daga gareta ta daura hannunta saman kanshi tana shafawa a hankali shi kuma n ya kife kanshi bisa kafafunwanta yana wani irin kuka har yasa mumy zubar da hawaye Samir kallonsa kawai yake kamar ya zubar masa da hawaye dan ba shakka Allah ya jarabesa da son kisna son maso wani wanda ake cewa koshin wahala sai guraren yamma ya koma gida ,gidan yayi masa fadi ya rasa abinda ke damunsa baya iya bacci dan haka kullum yana gidan mumy ita kuma tana aikin rarrashi ya kalli Mumy yace " mumy na rasa da wacce kalma zan yi amfani daita gurin gode miki sai dai nace ubangiji ya saka miki da mafificin alkhairi ya tsare bayani da gabanki ya jikan iyayenki mumy Allah yayi miki sakayya da aljanna firdaus mumy tace "ameen d'ana na gode da addu'arka kaima Allah yaye maka damuwarka ka tsananta addu'a kaji kuma har yanzu kofar a bude take idan kagaji da halin kisna karka duba darajarmu ka sawwake mata ka huta kamar yadda badamasi yayi wa afra ya yar da kwallon mangaro ya huta" muradi yayi murmushi kawai yana ciza lip's dinsa dan baya jin zai iya sakin kisna dan ra'ayinsa ko babu komai zata cigaba da cin darajan iyayenta agurinsa rayuwar gidan fa ta fara gundurar kisna kowa baya son ganinta babu wanda ke shiga tsabgarta musamman dady da mumy ta lura sun fi kowa tsanarta da zarar ta fito parlour haka mumy zayita zaginta tana hantararta sabani zee dake dauke da cikinta dan wata biyu kowa na nuna sonta a fili ita kuma ta rasa soyayyar mahaifi da mahaifiyarta a dalilin qangin soyayyar data tsunduma kanta wanda har lokacin bata ji zuciyarta ta rusuna akan son da takewa musa ba wanda shi a lokacin ya fidda tsamanin samunta dan babu hanyar haduwa waya ma ko ya kira layinta bai samu yadda take a takure a gida haka afra take kullum sai granny ta zageta fesss gatsamgwamanta da take duk da dady yace karta fada Amman data fada dan gaban kowa ci ma afra mutunci take .."
tun abun ban ta faru muradi ya tsananta addu'a ya dage da kaiwa Allah kukansa babu dare babu rana to babu laifi zuciyarsa tayi sanyi sosai da abinda kisna tayi masa dan haka ya fara tunanin dawo daita da fari habib da jahid ya nema akan dawo da kisna dan yasan ko ya nemi shawarar Samir shawara daya zai bashi ya rabu daita bayan sun gama jin bayaninsa jiki a sanyaye suka cigaba da kallonsa wanda kallonsu kawai zai sa ka fahimci basuyi farinciki da maganarsa ba "me yasa bazaka rabu da yarinyar nan ba tunda ta nuna bata qaunarta ? jahid yayi karfin halin fadar haka "yana mutuwar sonta ne shiyasa " inji cewar habib muradi yayi saurin kallonsa qirjinsa na dokawa "ku tsaya ku fahimceni ba wai ina son kisna bane akwai abinda nake dubawa ne "kar dai kace darajan iyayenta kake dubawa to ai suma sun baka zabi kaje kawai ka maidaita tunda ta zame maka jaraba wallahi ace ni tayiwa abinda tayi na barta har abada tunda ba lu'ulu'u bace nan suka hau kanshi ya rasa me zai ce musu tunda yasan gaskiya suke fada masa can yace ku taimakeni ku bani shawara ku bani shawara kunga iyayenta sun min komai wallahi bansan dame zan saka musu dashi ba illa rike igiyar aurenta ku bani shawara ya zanyi ?" kuma me zanyi tasoni idan na mayardaita mu zauna lafiya ta soni kamar yadda take son wannan yaron "kaji ba jahid ya fada yana nuna muradi kaji abinda yake fada wato dai hasashenmu ya tabbata wallahi sonta yake wallahi ban san wani irin zuciya gareka ba muradi idan an ganka namiji sak amman akan wannan matartaka ka dawa zero .."ku yarda kuma ku amince bana sonta dan me zan sota tunda ita bata sona ?"kaga tunda kana bukatar dawo daita ka dawo daita Allah ya karkato maka da hankalinta muradi ya tsira musu ido yana dubansu "wallahi har ga Allah ka dawo da matarka shawara me zaka mata ta soka kamar yadda take son yaron can shine bansan me zance ba "kai fa jahid ya kalli inda yake wanda shi tuni ya fidda kanshi a maganarsu yana kallon swiminpool yana tausayawa muradi "babu abinda zan iya cewa for now "shinkenan habib na gode ya mika musu hannu sukayi sallama sannan ya bar gurin cike da tausayawa suka bishi da kallo har shiga mota ."
*******
Mumy na zaune a dakinta ya shigo ya samu guri ya zauna sannan ya gaisheta cike da girmamawa cike da sakin fuska ta amsa ya dade zaune yana tunanin yadda zai mata maganar komawar kisna itama zuba tagumi tayi cikin zullumi tana kallonsa gabanta na faduwa dan batasan da me yazo mata ba maida kisna dakinta ko kuma kawo mata takardan sakinta wanda har ga Allah bazata so faruwar haka Allah yasani da fari taki aurensu amman kuma a yanzu bata son su rabu tana qaunar muradi kamar itace ta haifeshi musamman yanzu "menene damuwarka dana ?"ka tasani gaba ka kasa cewa komai ka fada min dan baka da wata uwar data fini ,a hankali muradi ya sunkuyar da Idanunshi daga cikin na mumy karo na farko daya ji wani irin matsananciyar kunyarta kusan sai daya dauki wasu mintuna sannan yace "ammmm akan...." sai kuma yayi shiru ya kasa karasawa "uhm ina jinka akan meye ?"akan komawar kisna nace zata koma yau ko gobe ?" wani naunayen ajiyar zuciya mumy ta sauke tana godiya ga Allah da ba takardar saki ya kawo mata ba dan tasan da hakan ce ta faru wallahi z
uciyarta ce zata buga "alhamdulillah ta furta a fili wanda yasa muradi dagowa ya zuba mata ido "hakan yayi miki dadi kou mumy ? Maganarsa yasa ta fahimci a fili tayi maganar "kenan dai mumy na son zamansa da kisna kawai dai tana cewa ya rabu daita ne dan tana tsananin sonshi kuma bata son abinda zai cutar dashi "lallai da ya saki kisna daya kuntatawa mahaifiyarsa "Allah yayi maka albarka Aliyu Allah ya kawo maka karshen wannan wahalar idan rayuwa da kisna alkhairi ne a rayuwarka da addininka Allah ya karkato da hankalinta gareka idan ba alkhairi bane Allah ya rabuku cikin sauki ya ha
aka da rabonka mafi alkhairi"ameen mumy Allah ya qara miki lafiya "ameen ta amsa cike da farinciki "bari naje na sameta mu wuce kawai jiki a sanyaye mumy tace "to".
Kai tsaye dakin daya san take ya nufa tana kwance a lokacin bacci ya dade da
aukarta ya zauna a gefen gadon yana kallonta da kyakkyawar fuskarta ta rame sosai sai dai kyanta na nan bai je ko'ina ba yaji kamar ya kwanta a gefenta ya rungumeta ajikkinsa amman ya kasa dan babu wannan damar a tsakaninsu yanzu wannan damar ta wuceta har abada a hankali ya fara tashinta "kisna !kisna !! ta motsa batare data bude idanunta ba ta sauke numfashi tare da daura hannunta daya akan cinyarsa ta cigaba da baccinta "ke ki tashi mana yayi magana yana dan marin kumatunta firgigib ta farka cikin mayen bacci tana mutsuka idanunta kafin daga baya ta bude su fesa akansa "yaushe rabon data sanyashi a cikin kwayar idanuta?"ki tashi muje gida "nayi me ai na dauka na dawo nan kenan zaka aiko min da takardata ..."
Mmm Sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 54
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, voil lace Swiss lace
duk akan farashi mai
sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Sakina !
Sakina !!!
dady ya
shiga
kiran
sunanta
mutukar
fusace,
ta fito
sauri
qirjinta
na wani
irin
dokawar
bata
jin
irinsa
ba , ta tsaya
can
nesa
dashi
cilla
mata takardar
sakinta
" burinki
cika
yau
muradi
sakeki
bisa
umarnina
kamar
yadda
na roki alfarma
agurinsa
a farko
aureki bayan
wulakacin
yan'uwa da abokan
arziki
suka
min
na kin amsar
auren
" . gabanta
yanke
yayi
wani
irin
faduwa gabadaya
rude
sai
zufa
shiga
tsatsafo
mata
, gashi
dai
abinda ta
dauki
lokaci
tana nema
kenan
amman
sai
taji
wani
qulli
ya tsaya
mata
akan
kahon
zuciya
,qirjinta
ya cigaba
da bugawa
da wani
irin
karfi
kamar
ana
buga mata
guduma , jiki a sabule ta durkusa
auki
takarda tana dubawa
jikinta
kyarma
,shi
kuwa
dady
zuba
mata
ido yayi
kawai
yana
jin
wani
zallar
acin
rai
ratsa
shi
a hankali
hawaye
Chapter 12 · 0% Book details