fara
Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 100 min read
rufewa
sakamakon kalmar rabuwar daya sake maimaitawa
"mumy
Please
ki tamaineni ki
bude
idanuki me kike so
ayi
yanzu ? " duk abinda kike so a shirye
nake
zan
miki matukar zai sakaki
farinciki
cikin tsananin tashin
hankali
kisna
take furta mata haka kafin
daga
baya
Aliyu ya kwantar daita
akan katifa
mike cikin sauri
gaba-daya ya
rud'e ya
gigice hawaye sun cika masa kwarnin idanunshi
tamkar
ba wannan
Aliyu
mai karkarfar zuciya ba
ya fita daga d'akin
, itama kisna hankalinta
yayi
matukar tashi dan
kusan
tafi
shi shiga
tashin
hankali,
take
ta fara data sani maganarta da bata furta kalmar su rabu da mumy bata shiga damuwa ba
,wani
sabon
hawayen
yazo
idanunta ya
fara zuba
akan
kuncinta tamkar an bude fanfo , a
hankali ta
fara rera kuka mai ban tausayi
,ta sake ri
e hannun mumy
dake
cikin nata gam yayinda hawayenta
yaki tsayawa sai faman kuka
take da
kiran
kalmar
"na shiga uku
cikin
tsananin tashin hankali "mumy
na tuba
bazan sake ba, bazan sake furta kalmar rabuwa da ya Aliyu ba
tunda
bakya
son rabuwarmu , " ki
taimakeni
dan Allah
karki
mutu
barni a gurinki
kawai nake samun farinciki da kwanciyar hankali
idan kika
mutu
kika barni rayuwa
zata min
muni,
sosai take kuka tana rike da hannun mumy itama mumy ta rike hannunta gam hawaye na gangaro mata ... ....."
Zuciyar
Aliyu
na matukar zafi ya dawo
d'akin
hannunsa
rike da goran
ruwa
bai
tsaya tsiyaya
ruwan a cikin cup ba ,ya
alle murfin goran da karfi wani zafi yaji ya
ratsa tafin hannunsa inda yaji ciwo
sai dai bai tsaya
kallon tafin hannunsa ba ,ya soma
shafa
ruwa
a fuska mumy
yana kiran sunanta , naunayen
ajiyar zuciya
sauke
sannan ta
dinga sauke
numfashi
a hankali a hankali
"sannu
mumy
suka hada baki gurin furta mata haka da kyar ta gyada musu kai
idanunta
runtse
,Aliyu ya
kamo
kanta
kai goran ruwa bakinta
"ki
sha ruwa mumy
" .
Ta girgiza
masa kai
alamun
bazata sha ba
"dan
Allah mumy
ki rufa
min asiri
ki kwantar da hankalinki
ya kalli
kisna da idanunsa da suka rikice suka canza kala tamkar garwashin wuta
ya soma magana cikin zafin rai
"wallahi
Idan
wani
abu ya same mumy
dalilin furucinki bazan taba
yafe miki ba , kuma wallahi
bazan cigaba da zama
dake ba
dole
na yakiceki
karfin tsiya daga jikina
domin nafi bukatar
rayuwa mahaifiyata
akanki
ya karashe maganar yana wurgi da rabon ruwa
......."
kuka
kisna take sosai tamkar ranta zai
bar gangar jikinta
tana rike da
hannun mumy
Sun yi
matukar
tausayawa
halin da mumy
take ciki
, bazasu iya daukar halin
da zata shiga
a dalilin cikar burinsu
ba .......
Aliyu
mike
hanzarin
zai
fita daga
dakin
domin kiran Samir dan sukai mumy asibiti
ta rike
hannunsa ya
dawo da sauri
daura hannunsa
akan nata tare da zubawa mata
idanunshi kamar zai yi kuka
"mumy zanje na kira Samir ne mu kai ki asibiti"
sake
girgiza masa kai tayi
zuba masa ido
cikin sarewa tace "karku
wani
kai ni asibiti alhalin
magani na gida , kune
damuwata muradi , idan zanganku cikin farimciki
da kwamciyar hankali wallahi
nima zan kasance haka"bazan
yarda da
tsarinaku
,rabuwarku
wani babban
tashin
hankali ne
gareni bansan
me yasa nake son kasancewarku
tare da
juna
ba amma kafin na cigaba da magana ku amsa
min wannan tambayar
"?
ta soma yunkurin
mikewa zaune daga
kwance
da take jikinta na daukar zafi
Aliyu da kisna suka kai hannuwansu
da sauri
domin taimaka mata hannun Aliyu
ya riga na Kisna
sauka a gadon bayan mumy sannan
hannunta
ya sauka akan nashi
saurin kallon kwayar
idanun
juna suka
tare da jin
faduwar gaba
mai tsanani zuciyarsu ta dinga bugawa a tare , zuwa wannan lokacin ko'ina ajikin Aliyu rawa
yake
yayinda zuciyarsa ke dokawa
da sauri
sauri fiyye dana Kisna , gabad'aya gabobin jikinsa sun yi sanyi, a hankali Aliyu yayi
saurin janye
kwayar idanunsa
a kanta
itama tayi kokarin dauke hannunta dake
kan nashi
suka
yi shiru
a tare suna
satar
kallon kwayar idanun
juna ,karamin bakinta ta turo masa
tana
kashe
masa idonta
d'aya
abinda tayi ya bala'i
bashi
haushi sosai
and he don't want any dilemma with
her
ko sake kallon inda take bai yi
ba dan gani yake bata damu da halin da mumy take ciki
ba kukan munafurcinta data saba ne
...
Cikin sanyin
jiki
ya kamo hannu
mommy cikin laulausan tafin hannunsa
tare da matsowa
gefenta sosai
itama
kisna ta
sake matsota
suka sakata a tsakiya
ya d'ago kanshi a hankali ya watsa mata harara itama batayi
sanya a gwiwa ba ta mayar masa
tana murgud'a masa baki yaji
tamkar ya
buge mata
baki ko janyo ta ya
yaryarfa mata maruka masu rai da lafiya
sai dai
ya kasa aiwatar da ko daya
saboda shi a
yanzu babu abin
da yafi bukata kamar samun natsuwar mumy muryarsa a
ausashe yace "malama ki dan matsa can mumy ta
samu wadataccen
iskaa
kin
wani manne
mata kina kokarin ....."
"kai ma ka matsa mana cikin ni da kai wa ya hanata sha
ar wadataccen numfashi
ta kasheshi tana zabga masa harara
" nifa bana son damuwa dan Allah
kowa yayi lamarin gabansa kawai
zai yi magana mumuy
tayi saurin d'aga masa
hannu alamun yayi shiru umarninta yabi bai sake cewa komai ba ,mommy ta numfasa sannan ta cigaba da magana a tsanake"
banason jin wata magana bayan amsar tambayar da zan muku
yanzu
"tsakanin
kai
kisna idan
kun rabu
zaku iya
manta
junanku
har duniya
ta nad'e"?shiru
ne ya sake
biyowa
baya , hatra d'akin ya sake
daukar shiru tamkar babu wasu halitta acikinsa
kisna ta d'ago idanunta
a hankali ta kalleshi
dan ganin yanayinsa
wani kallo ya watsa
mata wanda yasa
take hantar cikinta kadawa , ta tabe masa baki
qirjinta
bugawa
da karfin gaske .
"ina
tambayarku kun min
shiru
zaku iya manta
junanku
har abada
Still shiru suka yi suna kallon mommy "Ni nasan bazaku iya manta
junanku
har duniya ta nade da tunanin juna zaku mutu
amman idan amsarku
kasance "eh
zaku iya manta
juna
sai
nasan
abun
........"
Jin yadda suka yi shiru yasa ta waigo
gefen da Aliyu
yake da gefen da kisna take makale daita tamkar zata mata numfashi
taga
suna kallon juna
tayi murmushi irin nasu na manya
"mai yasa
kuke kallon
juna ku bani amsar
tambayata mana kun
min
shiru
suka sake
yin shiru kowanensu na jiran yaji abinda
d'an'uwansa zai furta
"nasan baza ku iya amsa
min
wannan tambayar
ba bari na fa
muku abinda zai sa ku shiga
hankalinku wallahi
muddin kukayi kuskuren barin juna karshenku wahala mai tsanani ,kuma sai ta shafi rayuwar ya'yanku
saboda zaku raba musu hankula , saboda kai
Aliyu wata matar zaka aura kema Kisna
wani mijin zaki aura kuma duk wanda zaki aura bazai kai uban ya'yanki ba ,hakazalika kai ma nawal bazata zama tamkar Kisna agurin su Aryan ba ,da zaran ta samu nata
zata manta dasu
ba kowace matar uba ke rike masa yaya tsakani da Allah ba ta karashe maganar tana sauke numfashi da kyar Aliyu ya sake tashi ya dauki goran ruwan da yayi wurgi dashi yaga da sauran ruwa aciki ya mika
kai bakinta ta kurba tana lumshe ido "na gode muradi Allah yayiwa rayuwa albarka Allah ya yaye maka zafin zuciya ".
"gara kan kina yi kina masa addu'a, wannan zuciya kamar ta mutanen farko ,zuciya a wuya kamar kuturu ba'a
jin rarrashi
bare hakuri
kallonta kawai yayi ya furzar da iska
tare da jan tsaki ,ta watsa masa harara tana hura masa hanci dan ta sake tunzura shi ,a ranshi yace kiyi duk iskanci da kika ga dama ganin idon mumy ne
zamu hadu ne
.."
"Kana magana ne ? tayi maganar cikin jan hankali ."
"ke kisna ban son iskanci sa'anki
ne"? tayi shiru
"ki shiga hankalinki
dan kice
kika fara kawo zance rabuwa a tsakaninku
da muradi
bayan kuma kece za
kiyi
hakuri
dashi domin
kin zo gyara kuskurenki ne a gurin mutumin da
yake tsananin fushi dake dan iskanci sai kina fada masa magana "kiyi hakuri mumy
, "bani zaki bawa hakuri ga wanda zaki sake bawa hakuri nan kuma
yanzu a gabana saboda ko babu aure a tsakanin ki dashi d'anuwanki ne bai cancanci wasu abubuwa daga gareki ba , muryarta a raunana tace "to ..to kayi
hakuri
"haka
ake
bada
hakuri
ki hada kalamanki
guri daya ki bashi hakuri ta
shagwabe fuska kamar zatayi kuka tace
"kayi hakuri ".. shiru yayi yaki magana dan zafin da zuciyarsa keyi
ba zai bar shi ya amsa mata ba .."Kisna na kiraki da babban murya karki sake zance rabuwa tsakaninki da muradi
saboda ina matukar sonku tare bana son ku rabu, rabuwarku daidai yake da shigata damuwa "Ni kuma zafin da zuciyata take akan shi fa
mumy ni kadai fa nasan abinda nake ji kar a waye gari a iske bana numfa........" Da ikon Allah babu abinda zai sameki
idan kika zauna dashi
tsakani da Allah zaki samu lada mai dimbin yawa
sannan
zaki jiyar da mahaifiyarki
dadin da bata bata
jin irinsa ba ,zata sake magana mumy ta dakatar daita kana ta maida hankalinta kan Aliyu .....
"aliyu
wacece ni agurinka "? da kyar ya iya bude bakinsa muryarsa can kasa yace
"Mother " yana riko hannunta cikin nashi "tabbas ni uwarka ce shiyasa ma nafika jin haushi
akan
abinda kisna ta maka ,abinda tayi
ya balain
tsaya min a rai ya dameni ya daga min hankali saboda na fahimci halin daka shiga a lokacin
amman duk da haka yana da kyau
ka yafe mata
a karo na biyu
dan Allah ku fahimci mahaifiyarku ina son
ganinku cikin farinciki dan Allah ku zauna lafiya dan kwanciyar hankalina shiru suka yi zuciyarsu na dokawa da sauri
iska ya furzar yana Kallon Kisna
itama
shi
take kallo "mai yasa mommy zata masa haka akan kisna "? "Mai yasa zata sa igiya ta
daureshi akanta ? "Aliyu ta sake kiran sunansa
muryarta a sanyaye
kamar zata zubar da kwalla ," ka saki ranka
nasan
halinka
kana da tsananin
fushi da riko a cikin zuciyarka
wanda ba'a son muslimi
yana yin haka
kamo hannu kisna
ta saka cikin na Aliyu
ta dunkule guri daya " ka yafe mata
wannan alfarmata ce na nema agurinka nasan
ko numfashinka nace ka bani zaka mallaka min bare kalmar baki
,Shiru yayi har kusan second biyar "kayi shiru
muradi kace ka yafe mata ? Da kyar ya
sake bu
e baki yace "na yafe
amman darajanki ne
mumy
wani sanyayiyyen numfashi Kisna ta sauke tana mai godiya
ga Allah da ya furta ya yafe mata mumy tace "nasani
darajana taci kuma
na gode
ko alahira wani nacin arzikin wani Allah yasa muci arzikin Annabi Muhammad
Sallallahu alaihi Wasallama "ameen suka hada baki..."Sai
abu na gaba Kisna
zan
baki
wata
biyar
ki dawo
da Aliyu
daidai
,kaima
Aliyu zan baka wata biyar ka dawo daidai da matarka idan
ba haka ba zan
auki mummunar
mataki akanku
wanda a karshe
bazai muku dadi ba, tana gama fadar haka ta mike da kyar
ta soma kokarin
barin dakin Aliyu ya mike zai taimaka mata tace "yi zamanka muradi
na gode zan iya takawa da kaina ya koma ya zauna yana furzar da numfashi .."
Mommy
tashi
daga mazauninta
Kisna ta mike cikin sanyi jiki ta biyo bayanta
,mumy dake kokarin zama ta dubeta a tsanake tace
"me kuma kika zo yi ? " Maza ki
koma gurin mijinki
ki soma aiwatar da aikinki Allah ya baki nasara akanshi
muryata a shagwabe tace
"mumy wannan dan naki fa akwai wuyar sha'ani kanshi kamar kwakwa yake wallahi "ungo nan haka zaki daure , tun farko da bakiyi abinda kikayi
masa ba
kema kinsan
yadda kike so
zakiyi
a gidansa ,hakuri zaki kara akan wanda kike yi , ki sanyawa ranki ibada kike yi
kin san kuma duk abinda akace ibada ne dole sai an d'aure tare da sanyawa zuciya hakuri inshallahu ina ji ajikina zakiyi nasara akansa bazai sake wining zuciyarki ba "shikenan mumy adduarki ta Kara min karfin gwiwa daga sarewar dana yi da lamarinsa dan wallahi har na cire tsammani a kanshi "ba'a cire tsammani da rahmar Allah mamana ,kuma
inshallahu sai kinyi alfahari da mijinki wata rana mumy ta dan dauki lokaci tana bata shawarwari daga karshe sukayi sallama ta koma dakin yana nan zaune a inda ta barshi yayi tagumi
ta matsoshi
sosai
kamar zata shige
jikinsa sauran ka
ta kwanto jikinsa tace
" maganar mumy
gaskiya
bazamu iya rabuwa da juna ba sai dai
wallahi
na gaji da irin rayuwar da muke ka saki ranka mu zauna lafiya , ni dai nasan
a halin yanzu babu abinda nake son kasancewa dashi kamarka
bazan iya rayuwa babu kai ba , ina sonka aliyu
kaima nasan
kana sona "? tayi
maganar tana murza tafin
hannunsa dake cikin nata ..."No
i can't ya fada atakaice yana
furzar da iska
mai zafi tare da jan dogon
tsaki , shiru tayi jikinta na
aukar
rawa "you mean you don't love me "? "yes I do
sake
bata
amsa a takaice ,ta sake matsoshi
tare da sanya kwayar idanunta cikin nashi,
d'ayan
hannunsa ta
kamo ta mikar dashi tsaye
"come with me ta nufi jikin
bango
dakin
dashi bai mata musu ba yayi
shiru
yana biye daita kamar wani karamin yaro
suna karasawa
ta tsaida shi tana fuskartashi tare da
kai hannuwanta duka kan wuyansa ta zagaye
tana jifansa da wani irin kallo mai kashe gabobin jiki
"meye
haka
kuma "?yayi magana yana kai hannunsa zai cire hannuwanta
dake zagaye da wuyansa "tsaya mana
ranka shi dade
ka ga
wani abu , ta cire hannuwanta dake zagaye da wuyansa
ta zuge zip din gaban rigarta
take dukiyar fulaninta
dake
cike
bammm sunyi wani luhu luhu dasu ga kyau ga haske ga taushi
suka bayyana a gabansa
"wowwww is beautiful
yaushe rabon na gansu ya
acikin ranshi
amman
a zahiri tsaki yaja
yana kawar da fuskarshi
gefe kamar yaga mugun abu
,ta kai hannunta
ta dawo da fuskarsa gareta ya sake dauke
idanunshi akansu "duk fa wannan
kayan marmari is
for you
Aliyu muradi
".... "for me"? ya furta yana watsa mata
harara
"Yes of course
is for you don't you like it ta sake turo masa
su daidai bakinsa kasancewarta
doguwa sosai ka
an ya rage
bata kamoshi ba yayi
saurin runtse idaunshi
qirjinshi na wani irin bugawa da karfin gaske
"stop all
this nonsense Kisna
not look beautiful ",kinsan wani abu "?ta girgiza masa kai tana
tura hannunta cikin vest d'insa har tayi nasarar
kife
yatsunta
a qirjinsa ya bude baki da niyyar
zai yi magana
ta muzra kan nipple's d'insa
duka tana wani
irin narke masa ajiki ...
...tsarkewa yayi
ya soma tari
kamar wanda yaci wani
abu
mai yaji
take ta rude tana masa sannu
"na kawo maka ruwa "?Kai kawai ya girgiza mata alamun
a'a ya zare hannunta daga jikinsa ya nufi gaban mirrow
yana magana
yana kwance agogonsa sai lokacin ya samu damar fadar abinda yake son fad'a mata
" duk wannan abinda
kike yi
basa burgeni saboda bana jin komai ajikina
ji nake kamar namiji ne a kusa dani ,wallahi na gaji dake bazan dai
iya fitowa na fad'awa
mommy
bane dan
ita kadai
zan iya gama
rayuwata dake ba dan ina sonki ba,idan son samuna ne ma
wallahi nayi
nisa da rayuwarki zai fiyye min kwanciyar hankali.."
"look
I understand what's in your heart ,ba Sai ka fa
a min ba saboda idan da sabo na saba da wannan kiyayyar
ko zan iya baka
tukuici akan wannan kiyayyar "?yayi shiru yana Kallonta ta cikin mirrow
zuciyarsa na tsalle
kallon wawiya yake mata ita kuma tana masa kallon mara wayo
"bana bukata
kuma
karki
dameni
da shirmeki
na banza on-expecting yaji ta sumbaci kumatunsa
ta juya
tana wata irin
shegiyar
tafiya
tana kad'a masa
jiki wanda ya zame mata jiki
a tsorace ya juyo
yana kallon
bayanta "kina hauka ne kike irin wannan tafiyar "? "Haukan sonka
ta bashi amsa tare da juyowa suna fuskantar
juna "me kuma ya samu tafiya ta ? tayi magana tana
matsowa
a hankali ta karaso gabansa ta tsaya kirjinta na kadawa shiru yayi
tare da tsura mata ido kamar zai cinyeta
ganin taki
auke idanunta akanshi ya cire vest dinsa
yabi gefenta zai
wuce
Kawai yaji ta rungumeshi
a jikinta , hannuwanta ya sauka a
daidai kan nipple's d'insa wani irin shock yaji a ilahirin jikinsa
"dan Allah ka bani wata
biyar
kamar yadda mommy
ta fada ina tabbatar
maka kafin lokacin
soyayyata zatayi tasiri a cikin zuciyarka
am very sure
zaka soni
kafin lokacin "no ya furta a zuciye "ya
Aliyu
Ni dai ka bani
dama dan Allah
nayi maka alkawarin muddin baka soni ba zuwa lokacin
zan daina sonka gaba-daya zan rufe babin wani Aliyu a rayuwata
zaka rabu dani batare da sanin kowa ba, zanyi nesa da rayuwarka a
hankali take masa magana cikin rada
tana
shafa
qirjinshi
tana manna masa
kiss a wuyansa,
juyo wa yayi daita a hankali aiko ta fada cikin faffad'an qirjinsa mai kwance da kashi sai kamshi yake zubawa " wayyo my world best
wallahi bazan iya rayuwa
babu kai
ba sonka yayi mugun kamani
ta karasa
mgnr
tana mirza kan nipples d'insa yayi saurin runtse idanunshi shi kadai yasan yadda yake ji a lokacin ,a hankali ta cigaba da murza nipples dinsa tana sauke ajiyar zuciya sannan tana lumshe masa
idanu, ta zaro harshenta daga kwance da take ajikinsa
tana lasar tsakiyar qirjinsa yayinda hannunta ke kan nipples dinsa tana zagayewa tana fitar da numfashi tana jin wani mugun feeling na taso mata a gaba-daya ilahirin jikinta kamar yadda shima
yake ji ,gaba-daya gobobin jikinsa sun soma macewa saboda
amsar sakonninta, jin
yanayinsa
yana neman sauyawa yayi sauri
cire hannuta a kan nipples dinsa ya bude idanunshi sosai yana fidda numfashi yana
kallonta yana jiran ta bar
jikinsa ,sai dai
bata d'ago ta kalleshi ba
ganin idan ya barta ta cigaba komai zai iya faruwa dashi daga karshe tayi galaba
akanshi tun ba'a je ko'ina ba
ya fixegeta
da karfi yana
arin
makata akan kujera ta janyosa
ya fado
jikinta
tare da rungumeta
.. "ashhhhh
ta saki
yar qara saboda q'irjinsa daya sauka akan dukiyar
fulaninta ya kalleta da sexy eye's d'insa
, muryarta
cike da shagwa'ba wanda ke kara burge mutane kuma take rikita duk wanda ya saurara tace
"my world best
ka bani dama dan Allah
tsaki
yaja ya mike tsaye
yana fidda numfashi mai zafi
sannan ya nuna ta da
yatsan
hannunsa alamun gargadi
" na yafe miki
ba lallai sai na soki ba
ki cigaba da tsayawa
a matsayin ki na uwar Aryan da areef
yana gama fadar haka ya
shiga bathroom tayi dariyar jin dadi "yafa ji dadi
haduwar
da jikinmu yayi
amman dan wulakaci
wani maze Ina nan har ka fito
......."
tana zaune a inda ya barta
yayi wanka ya fito yana goge jikinsa da white towel
ta mike zata taimaka masa ya dakatar daita "thank you.."
"Please! please now !! Ka bari na taimaka maka gabad'aya ya ha
e rai fuskarsa babu walwala bare annuri ,sosai
ta dinga rokonsa ganin nacinta yayi yawa ya barta sai dai
babu abinda ya furta mata" you're my life I love you
muradi
I can't live without you duk duniya yanzu kai ne kawai abinda nakewa tsananin so dan Allah ka bani wata biyar din nan
muddin ban shawo kanka ba na yarda ka sawwake min ko a boye
ne naje nayi rayuwata a wani guri bazan sake dawowa
cikinku ba zan barku kuyi rayuwarku i promise ajiyar zuciya ya sauke a hankali yana jin wani sabon yanayi na qara shigarsa muryarsa can
qasa qasa yace "na baki
ya fada a takaice
....."
Wani irin sanyin
dadi ne ya ziyarceta
taji kamar tayi
tsalle ta rungumeshi ajikinta amman tasan halinsa yanzu zai iya dangantata da kalmar
hauka ko janye amincewarsa
a hankali ta ji wani sabuwar qaunarsa
na qara
shigarta muryata a sanyaye tace
"thank you my world best
kuma inshallahu zan yi nasara" tsaki yaja
jikinsa na qara mutuwa saboda har cikin jinin jikinsa yaji sautin muryarta data sauka a cikin kunnenshi shiyasa gabad'aya ilahirin jikinsa ya
mutu murus
..."
Ya kalleta ta cikin mirrow yaga yadda take murna a fili
ya girgiza kanshi yana tsuke karamin bakinsa "bazaki ta
a samun wannan damar ba
shiyasa na baki
dan bazaki taba zama acikin rayuwata ba bare
zuciyarta
"yayi maganar a kasan zuciyarsa itama zance zuci take tana kallonsa tana
murmushi tare da watsa
yatsun hannunta
cikin tsananin farinciki
"zan canza ka ya
Aliyu na yiwa kaina alkwarin zaka soni da dukkanin
rayuwarka
"muje
kaci abinci shiru yayi yaki cewa komai har
tsawon
minti goma ta sake yin magana ciki
raunanniyar
muryarta
kamar
zatayi kuka "dan Allah muje kaci abinci da alamun kana jin yunwa kalli yadda cikinka ya lefe ban san mai yasa kake kin cin abinci ba ko nayi maka tuwon shikafa da miyar wake
? ta
karashe maganar a hankali ,
da kwantar da kai da rarrashi ta samu ya fito
tana biye dashi abaya suka sauko parlou'n kasa lokacin babu kowa sai aunty
zee da Samir
zaune akan kujera
suna kallo tayi
saurin karasowa taja masa kujera "na zuba maka abincin da
mommy ta girka
ko na shirya maka wani?"no .... Ya fada tare da
aukar jug dake cike da ruwa ya kai bakinsa ta dauki plet ta zuba masa farar
shinkafa da miya ta
ajiye a gabansa tana jin kamar ta bashi a baki kusan minti biyar yana kallon abincin sannan ya fara ci
hankalinsa a
kwance saboda jin abincin
mommy ne ,ta tsaya tana kallon shi fuskarta kwance da murmushi ta lumshe idanunta saboda tsananin dadi shi kuwa tunda ya soma cin abinci ko kallon inda take bai yi ba ,aunty zee ta zuba mata ido tana Kallon Kisna
sai murmushi take tana kallon Aliyu
ko kifta idanunta bata yi
akan shi "ya Aliyu
ya sauko daga dokin fushinsa
ne yasa
Kisna take murna
murmushi haka
abinda ya baka tsoro wata shi zai baka tausayi shiyasa Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama yace "idan zaka so mutun ka so shi kadan haka zalika idan zaka ki mutun kaki shi kadan yau dai ga Aliyu ya tafi
da rabin rayuwar kisna ya bar saura
,waigowa Kisna
tayi aiko idanunsu ya ha
e dana
aunty zee take ta sakar mata harara bata damu da
hararar da
aunty zee tayi mata
ba , ta kai hannu ta tsiyaya masa
ruwa garin rawan
jiki ruwan ya
zube a
afarsa daya
tsaki yaja tayi saurin cewa "sorry
ta warware tissu ta tsuguna ta goge masa
ta bar gurin tun kafin
tayi wani sabon laifi ta dawo inda aunty zee take ta kwanta
ta daura kanta akan cinyar aunty zee tana jin dadi "ina miki fatan
samu soyayyar
wanda kike so dan
ki damgwama cikin farinciki tayi maganar
tana shafa sumar kanta kallon fuskar aunty zee tayi tana sake fadada fuskarta
"Ameen auntyna
Allah ya barki da ya samir
"na gode sister ina miki fatan samun nasara ki samu soyayyarsa nan kusa sannan ku so juna har abada d'agowa tayi ta zauna idanunta cike da
ruwan hawaye "mumy ta Bamu wata biyar
mu daidaita kanmu ko kuma ta dauki mummunar mataki akanmu,
ni kuma na nemi alfarma wata biyar agurinsa
aunty zee zan yi
ko'k'arin naga na
shawo kansa duk da nasan da wuya hakan ta kasance ,wallahi
ina tunanin halin da zan shiga idan na kasa shawo kanshi aunty "da Ikon Allah Zaki yi nasara akanshi mutun ne fa shi kuma mai jini ajiki, kuma bai fi karfin Allah
ba ki tsaida zuciyarki kisa a ranki zaki shawo kansa
hawaye ya soma gangaro mata a lokacin daya mike
rike da wayarsa dake
qara ya nufi
haraban gidan ......."
sauri
aunty zee ta rungumeta itama ta rungumeta aunty zee
gabad'aya jikinta yayi sanyi a hankali
suka cigaba da tautaunawa zuciyar kowannensu cike da tunani har kusan 11
sannan
suka yi sallama da juna
ta nufi dakin mommy wacce tuni tayi bacci da jikokinta ta zauna a bakin gadon ta janyo man zafin dake gefen kanta wanda duk daren duniya dashi take kwana ta lakato ta mulka a kafarta tana mammatsa mata kafa zuwa kaurin gwiwarta mommy ta motsa
a hankali tare da
an bude idanunta kadan "bakiyi bacci
kisna .."?
"Yanzu nake shirin yi nace nazo muyi sallama sai gashi kinyi bacci numfashi ta sauke tana lumshe ido ta
an dade tana mammatsawa mommy jiki kafin daga baya mommy tace "mamana tashi kije ki kwanta kin bar mijinki shi kadai "to mommy
har ta mike
ta dawo daidai fuskar mumy ta tsugunna "mumy ki yafe min
" me kuma kika yi"
bakiyi min
komai ba mamana "Ni dai kice kin yafe
min "
"Na yafe miki
mamana Allah yayi albarka
" ameen
sai da safe
karasa inda yaranta ke kwance ta shafa sumar kansu tare da
shafa musu addu'a , ta manna musu kiss a goshi
sannan ta nufi dakin baccin su
har ta karasa shiga d'akin tunanin Aliyu take da irin badaudaden
halinsa mai wuyar sha'ani tana tsaka da tunani idanunta ya sauka akan calander
a manne a bango dakin jiki a sanyaye
ta karasa jikin calander ta tsaya tana kallo
karshen shekarar ake ta
dubu biyu da sha
takwas "kenan a may yarjejeniyarsu da Aliyu zai cika "ya Allah ka taimakeni na shawo kansa kafin lokacin ta dauki bironsa dake ajiye akan table tayi mark din aikinta
na farko data yi
nasarar janyo hankalinsa ya yarda da tsarin da mommy ta gindaya musu sannan tayi nasarar da yaci abinci cikin sauki batare da tashin hankali ba
taja numfashi ta sauke sannan
ta shiga wanka tayi ta fito ta goge jikinta ta dauko daya daga cikin kayan da aunty zeey ta kawo mata ta saka rigar bacci iya cinyarta mai bud'ad'd'en gaba sai wata yar igiya da'aka saka
domin daurewa ta tufke sumar kanta a tsakiyar kanta dan taji dadin bacci ta fesa turare ta saki murmushin jin dadi ta haye saman lafiyayyen gadon mijinta ta kwanta ta rungume pillow a qirjinsa
tana jin kamar shi ta rungume tana kwance taji shigowarsa tayi saurin
runtse idanunta kamar mai bacci ,wayarsa
yasa
a handsfree
muryar nawal
taji ta karade
d'akin take gabanta ya shiga dukan uku uku ta
an bude idanunta
kadan
taga
ya dauko
computer dinsa
ya ajiye akan table ya jonata a caji still tana jin sautin muryarta har ya zauna "do you miss me
nur?
murumushi kisns taga yayi sannan yace "Yes dear I really miss you ya fada fuskarsa na wanzuwa da wani sabon
murmushi data kasa fahimtar na menene a hankali yake
operating din system dinsa yana saurarenta can ya ciza lip's d'insa muryarsa a kasalance yace"okay tell me
how much you love me ? ya fadi haka ne
saboda lura da yayi idanun kisna biyu akanshi "I can't discribe the way I love you amman kasa a ranka zan soka
har karshen rayuwata kai ne kadai zaka mallaki zuciyata sannan ka zauna a cikinta har sanda za'a zare numfashina ......" ya rasa me mata suke gani ajikinsa suke
leke
masa har
su maida shi duniyarsu da numfashinsu shiru dukkaninsu sukai na tsawon lokaci can muryarta ta sake bayyana "yasu aryan da areef sunyi bacci
ko "? Yace "uhmmm yana cigaba da danne danne "ya tafiyar mommy tana nan
jibi
din "? ya sake cewa
uhmmm ",okay zanzo airport
inshallahu muyi sallama kuma gobe zan turo direbana
"okay ya fada a takaice dan ya soma gajiya
a hankali kisna ta sauko daga sama gado ta bude wardrobe ta dauko bargo guda biyu ja da fari ta
masa ja akan gado daga gefe guda
tare da
pillow ,
zata koma dayan bangaren
katifa
taji yayi gyaran murya ta tsaya ha
e da juyowa ta zuba masa kyawawan idanunta
"ki dawo ki kwanta a kasa
"inna lillahi ta furta a kasan zuciyarta yayinda
a zahiri kuma tace "to
tare da bin umarninsa daman yaso ya barta akan katifa dan yasan
abinda ta tsana
kenan
kwanciyar kasa
amman tunda ta tashi dan son jin gulma bazata koma saman gadon ba ,ta kasan idanunshi yake Kallonta kwance ranta a 'bace tana mutsumutsu
da jikinta
ya cigaba da aikinsa yana waya da nawal .."
******
Washegari
da safe tun karfe
biyar ta tashi a barci duk da cewar bata samu isasshen barcin
kirki ba saboda tunanin Aliyu da kwanciyar kasa da tayi , ta shiga Kitchen ta ha
a musu break fast,
wata irin doguwar mika Aliyu yayi hade da salati yana gyara zaman jijiyarsa data mikewa sambal a hankali ya mike zaune yana yaye bargon daya lullu'ba dashi yayi hamma tare da runtse idanunsa yasa hannunsa a baki yana bu
e idanunshi aiko
suka
sauka akan calander ganin mark ajiki yayi mamaki, ya sauko
yana taku a hankali ya tsaya gaban calander rike da kugunsa "waye yayi mark ajiki ya tambayi kanshi "waye zai yi banda wannan wawiyar yarinya wai ita nan tayi abin kirki shine har da rubutawa bayan totaly zero ce, abincin da mommy ce
ta dafa kuma
tasan dole
zanci amman da yake
dakikiyace tun ba'a aje ko'ina ta zuba min ruwa ajiki
garin rawan kai
yaja tsaki tare da
aukar biro yayi Cancel din mark din datayi
ya shiga wanka .
Bayan ta gama hada breakfast ta dawo dakin domin gyarawa taci Sa'a yana bayi cikin sauri ta soma gyarawa ko'ina ya dawo tsab ta feshe dakin da turaren roomfreshiner da turarenta na jiki tazo bude wordrobe d'inta taga anyi cancel
mark din
aya tayi jiya
ta tsurawa calander ido ita dai tasan mark tayi ba Cancel ba tayi shiru tana daga kwayar idanunta sama alamun tunani
"babu wanda zai yi wannan aiki sai ya
Aliyu
ta fada a ranta, tana cikin tunani ya fito jikinsa
daure
white towel yana goge jikinsa da karami
ya kalleta tsaye a gaban calander ya dauke kanshi yana tabe baki , ta numfasa ta karaso gabansa ta tsaya
muryarta a shagwa'be "me
yasa ka goge min
Please ?
"me kikayi da kwakwaluwarki ta fada shirme
bakiyi abun arziki ba dan haka no need of mark ki dai yi wani abu
amman na jiya
da kikayi zero ne ya karasa maganar yana bude roban man shafawarsa ya soma shafawa "amman ni a ganina nayi kokari "
"agurin kenan
ba , dan ki yaba da kanki yasa kikace
a baki dama
ta girgiza kai ya wuceta ya bude bangaren kayansa ya dauko deep blue t shirt da wonda baki ya shiga
bayi tabi shi da ido kawai ,ya saka ya fito ya dauki cumb ya gyara suman
kansa duk
tana tsaye tana
kallonsa komai a natse yaje
cike da tsafta
,Yana gama shirinsa ya fita ya bar mata dakin babu yadda ta iya ta shiga bayi dan yin wanka ..."
aunty zee ta janyo daya daga cikin akwatinan mommy dake cike da tsaraba ta dubi kisna data tafka uban tagumi tayi murmushi "to ranki shi dade ki tashi ki dauki wancan akwati mukai parloun Kinga gobe ba sai mun tsaya bata lokaci ba
,kisna da idanunwanta suka yi jawur tana duba agogon dake daure da hannuta "ina jin kamar mommy ta cigaba da kasancewa damu "kin jiki da wata magana ta cigaba da zama mijinta fa?
Kinga my friend idan zaki koyi rayuwa gidan miji ke kadai ki koya basu dade da saukowa ba
direban nawal ya karaso mai gadi ya kwankwasa kofa aunty zee ta bashi umarnin shigowa ya fada mata anyi bako ta mike ta fita ko cikakken minti biyu bata yi ba ta dawo hannunta rike da wata
atuwar jaka Kisna ta bita da kallo
"sakon nawal ne ba tace komai ba ta runtse idanunta ita kuma tayi sama domin sanarwa mumy .."
Washegari gari
mommy
na taku a hankali
Aliyu na bayanta rungume da aryan Samir na
rungume da areef suka fice gabad'ayansu tunda daman a shirye suke ,suka dunguma zuwa filin jirgi a lokacin sauran minti talatin jirgin ya daga kisna
ta dukar da kanta wai bata son ganin tafiyar mommy dan ba karamin so takewa mahaifiyarta ba, gashi
bata san sanda zasu sake ganin juna ba,lokaci daya
nawal da nasir da safy suka
karaso
nawal
cikin fararen kaya komai fari ta saka hatta agogo da takalmi farare ne
ta durkusa har kasa ta gaisheta da mommy "Ina kwana mommy
,mommy tayi saurin
Kai hannu ta kamo kafad'unta "maza tashi karki bata kayanki ta mike ta koma kusa da Aliyu dake rike da waya ta gaisheshi
tare da nasir da Samir ..
Mommy ta Mike a lokacin da zasu shiga jirgi aunty zeey ma ta mike ta rungume mommy" Allah ya tsare ya kai ku lafiya "ameen diyata Allah yayi muku albarka kuyita hakuri da juna kunji , ganin kisna taki d'agowa yasa mommy ta karaso inda take ta d'agota ta rungumeta "haba mamana meye haka kamar bazamu sake had'uwa ba hawayen idanunta da take
kokarin
maidawa
suka silalo saman kuncinta tace" zanyi missing dinki mommy Ina Jin kamar karki tafi ki barni itama mommy hawaye take "na fiki shiga damuwa mamana Amman duka sauran wata nawa ne zaki zo bikin muradi
tayi saurin runtse idaunshi tana jin zafi acikin ranta "nasan yadda kike ji mamana amman ki kara hakuri kiyi kokarin shawo kanshi kafin wata biyar din dana baku .."
A hankali mommy ta zareta saboda har mutane sun fara shiga jirgin
aliyu na sauke aryan ya kwaso da gudu ya
rungume Kisna
shima areef dake rike hannu nawal mutsu mutsun sauka yake ta sauke shi ya karaso ya rungume kisna,
ta rungumesu gaba-daya tana kissing dinsu
tana zubar da hawaye nawal ta karaso inda suke "mai yasa kike kuka haka kamar bazaku
sake haduwa ba ?
zaki sa yara
nan kuka fa .....shiru Kisna
tayi batare da tace mata komai ba dan duk abinda zata fa
a baganewa zatai ba tunda bata san ya ake daukar cikin ba bare tasan mahimmanci ya'ya ga rayuwar iyaye ...."
Aliyu ya kalleta ya kawar da kanshi yana jan tsaki yace "kukan munafurci kawai "ya kukan munafurci tana kukan zata yi kewar ya'yanta kace
munafurci "?
Nasir ya fada yana jan tsaki
"Ai nasan yanzu ka zama
an yankinta dole komai tayi bazaka ga laifinta
ba "kai wallahi wani irin mutun ne to nayi yakinta sai kayi abinda zakayi
..da kyar mommy ta bambare yaran daga jikin kisna dan cewa sukayi bazasu bi mommy ba shi kansa Aliyu babu yadda zai yi ne amman da bazai bari a tafi dasu ba ,mommy ta sake kallon nawal "to nawal sai
mun hadu a naija ko"?
"Sure
ta fada
tana gyada
mata kai cike da girmamawa, mommy ta juya zuciyarta cike da kewar ya'yanta
suna
tsaye jirgi ya lula sararin samaniya suna binshi da kallo kisna ta share hawayen fuskarta ta juya da sauri ta fa
a mota
zuciyarta na bugawa
sosai sai yanzu take kara jin soyayyar mahaifiyarta "lallai qaunarsu acikin jini juna take itama mommy hawaye take goge wa a zaunen da take acikin jirgi
..."
Nawal ta matso kusa da Aliyu tana jujjuya masa jiki hannuta rike da jaka tana sakar masa murmushin "nur zan wuce gida muje ka rakani na shiga mota ko "ta fadi haka ne dan tasan halinsa zai
iya barinta agurin ya kama gabansa "okay muje ko suka jera a tare suna magana kasa kasa a natse kisna ta d'ago idanunta karaf ya sauka akansu sunawa juna murmushi
take qirjinta ya shiga luguden bugawa "yaushe ne zata samu irin wannan damar da nawal ta samu a zuciyar mijinta "?
"Ka yafe min mijina nayi kewar komai daya danganceka tana kallonsa ya bude ma nawal
bayan motarta ta shiga ta zauna tana sake sakar masa murmushi "ko me yake ta fada mata haka yasa take ta faman murmushi "?ta tambayi kanta har sanda ya maida murfin kofar motar ya rufe direbanta yaja
idanunta na kansu .."
Ko daya dawo gurin Samir bai gurin da gira ya tambayi nasir inda Samir yake shima da gira ya amsa masa alamar ya wuce ya kai hannu ya doki kadan nasir "kai fa nasir wani lokacin
dan iska mutun
ne ," yan iska dai taya zaka min tambaya da gira "?"Kaga muje har ya juya nasir ya kira sunansa ya juyo ya tsaya tare da zuba hannunwansa ciki aljihun wandonsa "ya'akayi Sarkin matsala"?
"Ai kai ne sarkin matsala wallahi daman akan yarinyar nan ce "wace yarinya kenan "?ya tambaye shi ,kisna mana dan Allah ka rarrashita idan kunje gida
karka sa
yarinyar mutane a gaba da bala'i bayan zuciyarta na cike da kewar mahaifiyarta da ya'yanta "kasan Allah bazan rarrasheta ba
Allah yasa tayi ta kuka har ranar da zasu sake haduwa babu ruwana .
Nasir yace
"dan iska
kana wani nunawa kamar baka sonta bayan nasan kana bala'in sonta
kamar ka mutu "na ta
a fa
a maka da bakina ina sonta "?Nasir yayi shiru yana mamakin hali irin na abokinsa "kayi shiru na ta
a fa
a maka ina sonta ko ka taba ganin wata alamar data nuna ina sonta "? "Baka sonta ya'akayi har ka mata ciki ? "Wannan tsautsayi da rabo ne
ya bashi amsa yana
arin juyawa
nasir
ya dakatar dashi " zaka san tsautsayi ne sai randa ka tsinci
zuciyarka dumu dumu ta kamu da matsanacin soyyarta"babu wannan ranar nasir ba kuma na fatan zuwan wannan ranar a rayuwata, nawal kawai ta isheni rayuwa kasan wani abun farinciki
"? Nasir ya girgiza masa kai "mommy ta bamu gud five month mu dawo daidai tamkar sauran ma'arata
idan bamu dawo ba zata dauki mataki ka tayani addu'a Allah yasa mu cigaba a haka nasan karshe hukunci rabuwa ne zai biyo baya
na huta da jaraba
.."
zaro ido waje nasir yayi tare da cewa "ba ameen ba dan iskan
Allah yasa wani tsautsayin ya sake shiga tsakani mu sake samun yan shida dan da alamun spam din abokina baya bada kwai daya "ba ameen ba dan iska kawai mai mugun baki yana gama fadar haka ya juya
escort
d'insa suka zagaye motar da yake kokarin shiga kowannensu na rige rigen bu
e masa kofar
gidan baya inda kisna
da safy suke
zaune tana rarrashinta , ko kallon inda take zaune bai yi ba,
Ya juyar da idanunshi yana kallon wani bangaren , ganin tsayuwarsa yasa safy tayi ma Kisna sallama ta fito ya shiga direbansa yaja motar
*******
Har suka karaso haraban gidan bai waigo ya kalleta ba direba na gama parking escort dinsa suka fito daga cikin nasu motar suka bude masa ya fito yana ciccin magani sannan ya soma daga zara zaran yatsun kafafunsa cikin isa da takama ,a hankali ta yunkura ta fito jiki a sanyayye ta shiga ciki , tun byn dawowar su Daga airport Aliyu ya shiga part dinsa ya kwanta
bai sake yunkurin fitowa ba sai zuwa
sanda yaji kira sallah sannan ya motsa ya shiga wanka ya fito ya sauya kaya riga dark blue da wando ligth blue ya nufi masjid bayan ya dawo a parloun kasa ya zauna ya kunna tv.."
Da misalin karfe tara na dare
ta sauko a natse cikin hadaddiyar rigar bacci wanda ta bayyana komai na jikinta
ta sameshi
yana danne danne a system dinsa ta
zauna a gefensa gabanta na faduwa
muryarta a raunane tace "ummmmm ammmmm Sai kuma tayi shiru ta kasa magana shima yana jinta yayi mata banza sake motsa lip's d'inta tayi cikin in ina "kunyi waya da mommy na nemi layinta ban samu ba "uhmmm kawai yace atakaice ya cigaba da aikinsa , can ta kirkiro murmushin dole ta sanyawa fuskarta
"yayana
ka bar aikin nan haka ka huta ya d'ago da niyyar yayi mata Banza kallo
qirjinshi ya buga da matsanancin karfi sakamakon ganin Brest dint tsaye suna kallonsa yana kallonsu dogon tsaki yaja , idan ban yi aiki ba
uban me zan miki
da zakice na bar aik
i? Yayi magana a zafafe cike da jin haushi "Allah ya baka hakuri ka mayar da wukar na kawo maka abinci nan ne ",?
"Bana ci
kar kuma ki dameni plz. "dan Allah kaci wani ........
"oh my goodness Kisna kin fiyye damuwa wallahi
idan zanci zanci bana jin yunwa ne ya mike yana
kashe
system dinsa ,ya bar
mata parloun shiru tayi tana zance zuci har kusan minti talatin sannan ta mike ta nufi sama koda ta shiga dakin har yayi bacci dan kwance ta hangoshi daga shi sai
boxcer da singlet yana fidda numfashi ta kai hannunta gefen kyakkywar fuskarsa tana shafawa a hankali tana lumshe idanunta a hankali taji saukar hannunsa kan hannunta ya fixgota yana
arin bude idanunshi ......."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
~TRUE LIFE STORY~
Free page 12
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan
aya ko sari yayi magana ta wannan number08059623096,
yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
Shiru yayi yana kallonsu suna kuka zuciyarsa cike da matsanancin takaici , haka kawai tana neman d'agawa yaransa hankali a karon banza da kukanta ,qirjinsa sai faman tafasa yake , babu abinda ya tsana a rayuwarsa kamar yaga uwa da ya'yanta suna kuka rungume da juna wannan abu na bala'in d'aga masa hankali .. "wannan wacce irin tarbiyya ce yayi maganar a zafafe zuciyarsa na kuna "? "kin wani rungume yara kina
arin gur'bata musu tunanin da wannan dakikancin naki "kina son nuna musu zalintarki nake saboda su tsane kou me "? yayi maganar a tsawa ce gaba-daya yaran suka sake makalewa jikinta suna kyarma
"kiyi kokarin yin duk abinda zai sa su tsane a cikin zuciyarsu wallahi kece zaki kwana a ciki dan nan kusa zan samu wasu ya'yan da zasu maye min gurbinsu aikin banza kawai komai kuka kamar wata matar mamaci ,da yarda Allah sai Allah ya maida miki mugun nufinki akanki ni bazan ga kuka a rayuwata ba ". ya k'arasa maganar tare d'aura hannunsa
aya akan sumar kansa dake kwance luf luf gwanin ban sha'awa kamar irin na areef da aryan ."
D'akin ya dauki shiru bata sake yunkurin yin kuka ba bare yaranta su tayata ,shima kuma bai sake cewa komai ba sai aikin jan tsakin da yake aika aika zuciyarsa na bugawa da karfi , a hankali ya runtse idanunshi da sukai jawur yana Allah wadai da irin halayyar wasu matan , ya furzar da iska sannan ya gyara kwanciyarsa cike da takaicinta yayi rigingine yana
ara jin tsanarta a cikin zuciyarsa , ai muddin bai nika abinda tayi masa ba to bai kyautawa rayuwarsa ba, tamkar ya rako maza duniya ne , gara ya rama itama ta d'and'ani irin abinda yaji ."
Har goshin asuba kisna bata runtsa ba tana tsaye bisa kafafunta ta dukufa gurin kaiwa Allah kukanta , tasan abinda tayi masa yayi muni da yawa ,amman abinda yake mata a yanzu har duniya ta nad'e bazata ta
a mantawa ba, ta d'aga hannuwanta duka sama tana rokan Allah akan ya sanyaya zuciyarsa ,"Allah Kasanyawa Aliyu hakuri a cikin zuciyarsa , Allah kasan ina cikin tsananin damuwa akanshi , kasan yadda nake sonsa a halin yanzu karka bari zafin zuciyarsa ya rabamu alhalin ina tsananin son shi , Allah na tuba bazan sake aikata abinda nayi masa ba , Allah ka yafe min bisa kuskuren dana aikata ya Allah Aliyu bawanka ne kai kake da karfin ikon akansa ka gaugauta sanyaya zuciyarsa akaina ,Allah na rokeka da sunayenka tsarkaka ka sanyaya zuciyar aliyu yayi min afuwa Allah kasan ina son aliyu saboda kai ,Allah ka tausaya min saboda darajan fiyyayen halitta ,Allah kafi kowa sanin zuciyata nada rauni a kan bawanka Aliyu , Allah idan soyayyar da nake wa Aliyu alkhairi ne a rayuwata da addinina kasa Aliyu ya hakura ya dauki al'amarinmu da sauki idan babu alkhairi Allah ka cire min son ka raba tsakaninmu cikin sauki batare da tashin hankali ba sannan ka k'arawa mahaifiyata lafiya dan tayi namijin kokari akaina dan ganin rayuwarta ta inganta ba kowace uwa ce zatayi irin abinda mahaifiyata tayi min ba a ganiyar kuruciyata ta karashe addurta tare da ha
awa da yiwa yaranta akan Allah ya albarkaci rayuwar su sannan ta shafa addu'ar tare da shafawa akan yaranta da bacci yayi awon gaba dasu tuni ,bata tashi ba har sai data ji ana
arin gabatar da sallar asuba sannan ta mike ta shiga bayi ta d'auro sabon alwala ta fito ta gabatar da sallah tayi azkar din safe sannan ta kwanta a kasa kusa da yaranta ta rungumesu ajikinta ..."
Washegari sai gurin karfe tara na safe ta tashi shima sautin zazzakar muryarsa ce ta dinga shiga kunnuwanta yana waya da coch dinsu , ta yunkura da kyar ta mike cikin sanyin jiki tana kallonsa suka hada ido shine yayi saurin janye kwayar idanunsa akanta yana yatsina fuska kamar yaga mugun abu , yaranta ta kamo ta soma yiwa wanka ta shiryasu cikin kananan kaya ta kai su dakin mumy sannan ta fa
a wanka ta jima acikin bayi tana sa
a jikinta da turarukan wanka masu kamshi sannan ta fito ta shirya cikin wata had'add'iyar doguwar riga wacce take da adon fulawa tun daga kasa har sama cikin kayan da mommy ta siyo mata ne jiya tayi tunanin ta saka ta gani kafin su bar kasar ,
aramin gyale tasa ta nad'e kanta dashi kafarta na sanye da takalmi kalar kayan tayi matukar kyau kwarai babu wanda zai ganta bai sake Kallonta ba, gashi daman jikinta akwai shi da daukar kaya ,babu kayan da zata saka basu amshi jikinta ba , ta shafa hoda kadai a fuskarta dan bata damu da yin fente fenten a fuskarta ba sannan ta feshe duk ilahirin jikinta da ruwan turare .."
Aliyu dake tsaye sanye da kananan kaya wanda daka Kallesu kaga kalar kudi bama sai an fa
a maka adadin kudin kayan ba zaka fahimci iya tsadarsu ,ga tsabar kyau da kwarjini sai kace shi yayi kanshi ga siffarsa kamar dan larabawa , Allah dai yayi a kasar Nigeria za'a haifosa kuma acikin jinsin *zarma* amman idan ba fa
a maka aka yi ba bazakace asalinsa dan nigeria bane ."
kallon kasa da sama yayi mata hakan yasa tayi saurin durkushewa kasa a gabansa dan tasan ma'anar kallon cikin rawar murya tace "ina..ina kwana"? yaja dogon tsaki yana kawar da fuskarshi a ranshi yace "mai zan yi da ina kwananki "? jiki a sanyaye ta mike tana
arin barin d'akin ba dai ta gaishesa ba kar ya amsa ita dai tayi , dan gaisuwar na cikin dokokin daya kafa mata ko ta sha mahaukacin mari , tana daf da barin d'akin tana rausaya taji sautin muryarsa mai shegen dadi da tsuma zuciya wanda tsautsayi yasa ya fa
a kunnuwansa koda kuwa bakar magana zai fa
a sai mutun yaji tasirinsa ajikinsa "tunda nake a rayuwata ban ta
a ganin mace mai tsananin muni irin ki ba ......"
cak ta ja ta tsaya ta kasa cigaba da tafiya sannan ta kasa juyowa , sai dai take jikinta ya
auki rawa kamar mazari ta dinga bin jikinta da kallo gabanta na faduwa "ban taba ganin mace mara kyan fasali irinki ba yanzu ke nan har wani kyau kika yi da kike wani tafiya kina rausaya kamar wata gurguwa ..... "?
wannan karon da hanzarinta ta juyo gaba-daya ta zuba masa narkakkun idanunta tana kallonsa, ido cikin ido suke kallon juna zuciyarta na rawa cike da tsananin mamaki jin furucinsa " ya rabbi mai kuma nayi masa da safiyar nan yake aibantani haka ? ta yiwa kanta tambayar har lokacin idanunta na cikin nashi , take idanunta suka kad'a suka yi ja tsabar
acin rai da yake son haddasa mata . "me ke laifinna da sassafen nan da zai muzani haka wato dai Aliyu ba zai bar rayuwarta ta huta ba duk yadda zai yi ya dagula mata lissafi sai yayi daga wannan balain sai wannan
Allah ma yasa daga ita sai shi ne a dakin dan tasan ko agaban mutane haka zai mata dan ya kuntatawa rayuwarta ,bafa tsoronsa take ji ba kawai dai tana son gyara kuskurenta ne yasa take had'iye abubuwansa "
Ranta yayi bala'in 'bace akan abinda yayi mata yanzu a cikin ranta tace "lokaci ya kusa da zan taka maka burki akan abubuwan da yake mata ,a zahiri kuwa cewa tayi "wannan shine lokacin da zangargadeka matukar kana son zaman lafiya a gidan nan to ka fita hanyata kamar yadda kace na fita naka , idan ba haka ba zan rikeka a matsayin gawurtaccen makiyina da yake son kassara min rayuwa ,wai dole ne sai ka min magana ma tunda kace baka bukatar hakan a tsakaninmu " ai kace baka bukatar zama dani to ka sawwake min saboda nima yanzu ba bukatar zama nake da kai ba ka bani takardata dan Allah kaga aiki da cikawa ta k'arasa maganar tana sakar masa harara gabanta na faduwa dan karfin hali tayi kawai amman zuciyarta a matukar tsorace take da kalmar ya bata takardanta cikin sanyi jiki ta dinga daga kafafunta zuciyarta na zafi tana data sanin furta masa haka dan tasan halin zuciyarsa kadan da halinsa ya maka saki .."
Murmushin mugunta yayi dan abinda yafi bukatar gani kenan akan fuskarta damuwa da tashin hankali sannan ta bukaci rabuwa dashi da kanta kuma duk yayi nasarar haifar mata ,bai barta iya haka ba yace "ayi gaba dai zuciyata ta huta da tashi saboda ganin wannan mumnunar banzar fuskartaki mai mugun hali kawai ai nasan duk abinda kike fa
a akan kin canza karya ne dan ba zaki ta
a canzawa ba maganar zaki rikeni a matsayin gawurtaccen makiyinki ai nafi son haka , ke na ma fi makiyinki tasiri a rayuwarki idan baki manta ba ni dake makiyan juna ne baza mu ta
a sauyawa daga matakin da muke ba saki kuma tunda kin bukata sha kuruminki sa ido kiyi kallo kina zaune zai sameki saboda zama dake bashi da wani amfani dan bana sonki i really hate you ..........." abinda kunnuwanta suka jiyo mata kenan a lokacin da zata karasa ficewa daga d'akin kafafunta kawai take dagawa zuciyarta na zafi da rad'ad'i idan shi bai sonta ai ita tana son shi , dole ne sai ya furta baya sonta ko sai ya saketa ya barwa zuciyarsa mana har sanda zai aiwatar da niyyarsa akanta, Allah kaga bawanka Aliyu ko allah ka kawo min
auki ,kasa min dauriya amsar duk abinda zai zo daga garesa zama dashi ko rabuwa dashi "
Tsayawa tayi ta daidai natsuwarta tare da goge hawayenta sannan ta cigaba da tafiya a kan step ta hango aryan da areef suna rige rigen Isa gurin mommy gabad'aya suka fa
a kan cinyar mommy dake zaune saman doguwar kujera tana ware musu hannuwanta alamun su taho gareta Hajiya mommy ta dubi jikokinta cike da farincikin ganinsu cikin koshin lafiya, yayinda qaunarsu ke cigaba da ratsa kowani sashi na zuciyarta ,ta shafi kansu daya bayan daya tana yiwa Allah godiya daya azurta Aliyu da kisna da samun kyawawan ya'ya wanda take qauna fiyye da komai a duniya , mikewa tayi tare dasu suka isa dining table inda Samir da aunty zee ke zaune suna murmushin jin dadi ganin areef ya tashi lafiya babu wata matsala kisna ta karaso jikinta a matukar sanyaye ta durkusa har kasa tana gaishe da mommy "Ina kwana mommy .."? "Lafiya lau mamana kin tashi lafiya ya karfin jikin"?"Alhamdulillah naji sauki sosai ta sake fad'ad'a fuskarta da murmushi dan kwantar da hankalin mahaifiyarta , ta juya inda samir yake ta gaishe dashi da aunty zee.
aliyu ya sauko yana ciccin magani kamar wanda aka yiwa wani laifi ya gaishe da mommy cike da girmamawa ta amsa masa cikin sakin fuska ita dai tana son Aliyu arayuwarta a natse yaja kujera ya zauna kusa da Samir aunty zee ta kalleshi fuskata dauke da murmushi tace "Aliyu gadanga kusar yaki an tashi lafiya "? " Lafiya ya amsa mata a takaice yana danne danne a wayarsa ita kam kisna bata ce masa komai ba illa matsawa daga gefensa da tayi ta samu guri kusa da mahaifiyarta ta tsaya dan bazata iya da balainsa ba, shi kuwa Samir ko kallon inda yake bai yi ba hakan kuwa yayi mugun dagawa Aliyu hankali ya dan saci kallon inda yake yaga ya balain hade rai kuma hankalinsa baya kansa yana wani guri zuciyarsa yaji yana rawa zai iya daukar fushin kowa a duniya amman banda samir shi din ajin farko ne a zuciyarsa da rayuwarsa ."
Abinci sun kai kala uku dake kan dinning table din duk aunty zee ce ta dafa , kisna ta zubawa kowa har uban gayya , babu Wanda mommy bata bawa aryan da areef kadan kadan sun ci ba , suna ci suna hira duk sanda aryan yayi kokarin bawa mommy labarin abinda ya faru jiya sai kisna tayi saurin kai lomar abinci bakinsa "ya fa koshi amman naga sai tura masa abinci kike kamar jira aryan yake mommy tayi magana ya kwa'be fuska tare da bu
e baki yana nunawa mommy abinci "ka koshi kou .."?ya gyada mata kanshi mommy ta janyo tissue ta tara a daidai bakinsa "zubar a ciki karki sake bashi komai cikinsa ya koshi "okay mommy ta cigaba da tsakurar abinci, ta kai spoon bakinta kenan taji aryan ya soma magana granny "yesterday when you not a round areef was shocked and papa ....
"Shut up wa tambayeka mai shegen surutun tsiya tayi maganar tare da kai hannunta zata buge masa baki zaraf taji an rike tsintsiyar hannunta tunda taji saukar hannu tasan shine take qirjinta ya shiga dokawa dan bata san abinda hakan zai janyo ba tsoro da matsanancin firgici ne ya ziyarce gaba-daya ilahirin jikinta,ta d'ago kyawawan idanunta ta zuba masa tana kallonsa fuskarshi babu walwala gashi ya ha
e rai kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa a hankali tayi kasa da kanta dan bazata iya jura kallon kwayar idanunshi ba yayinda har lokacin yake rike da tsintsitar hannunta yana hukuntata da idanunshi gabad'aya ta rikice saboda idanunsa dake yawo ajikinta cikin
asaitacciyar muryarsa yace "don't ever try kisna Karki kuskura hannunki ya ta
a lafiyar jikin d'ana karya ya fada da kike
arin dukansa "? A natse ta d'ago idanunta suna kallon juna ido cikin ido zuciyarsu na bugawa da karfi hankalinta yayi bala'in tashi bata son mommy ta san wani abu ya faru gashi yana
arin fallasa komai tasan yayi haka ne dan mommy tayi mata fa
a yaji dadi "kana nufin shocking ne ya kama areef ta yaya hakan ya kasance "? mommy tayi magana hankalinta a matukar tashi tare da kamo areef din tana duba jikinsa take jikin kisna ya fara rawa ", Allah ne ya kikaye da tun jiya areef ya mutu bisa sakaci irin nata yanzu kuma aryan yayi magana tana
arin dukansa nan ya kwashe komai ya fada momy ya karasa maganar yana numfasawa .."
Samir yace "ki kwantar da hankalinki mommy babu abinda ya samesa tun jiya ya ga doctor ayi masa duk abinda ya dace yayi maganar yana zabgawa Aliyu harara karaf idanun mommy ya sauka akan Samir "dan me zaka hararesa dan yayi magana idan kaine hakan ta faru killa sai kayi abinda ya fi nashi nan mommy ta dingawa kisna fa
a ta inda take shiga bata nan take fita ba ,momy ta kai hannunta
aya ta daura akan hannun areef tana shafa tsintsiyar hannunsa , cikin rawar murya kisna tace "am sorry mumy banza sake ba dan Allah ku bar maganar nan haka wallahi ina jin kamar na mutu ta karasa maganar hawaye na wanke mata fuska ta mike da sauri zata bar gurin Samir yayi saurin kamo hannunta cikin nashi "ina kuma zaki koma kiyi zamanki babu mai sake miki fada akan yaranki wasu hawaye masu zafi suka zubo mata bazan iya cigaba da zama a nan ba gara kawai na kama kaina nice fa na haifi areef ta yaya zan yi abinda zai cutar dashi ko mahaukaciyar kan bola ce ni bazan cutar da d'ana ba ... ..'
Nan kuma jikin mommy yayi sanyi tayi shiru tare da daura hannunta akan dinnig table tayi tagumi tana Kallonta ganin yadda take kuka tun daga kasan zuciyarta yasa momy tace "shikenan kiyi hakuri amman kinsan kiyi kuskure ko "?"Nasani kuma na bada hakuri me kuma zanyi masa saboda Allah idan dai ba kasheni zai yi ba .... aryan ya matso kusa da momy ya rike hannuta gam kamar zai yi kuka saboda ganin kisna na zubar da hawaye "Am sorry mommy bazan sake ba stop crying I don't want to see your tears mommy please Ki daina kuka kinji granny kice ta daina kuka "zaki sha ice cream zan sa papa ya kai mu Ki sha ice cream kinji".
"kinga aryan ma hakuri yake baki yaranki suna matukar sonki sosai kiyi hakuri saboda su duk rarrashin da Samir da aryan ke faman mata , ha
e rai tayi taki yin dariya "me kike son ayi miki ki huce autar momy dan gaskiya bazamu barki haka cikin fushi ba , idan kika ki hakura nasan yau bamu ba ganin farar momy an tabo mata auta gabad'aya suka sa dariya har momy banda Aliyu da yayi bala'in bata rai jin furucin wai ya'yanta suna sonta shi kuma fa ko oho kenan "?
Fuskarta shimfide da murmushin jin dadi tace "zaku kaini gurin shakatawa "dan wannan ai mai sauki ne saki ranki yau ba sai gobe ba za'a kai ki duk inda kike so , dariya tayi Jin tautaunawarsu yasa aliyu ya mike ya koma kan doguwar kujera ya kwanta kasancewar weekend ne babu inda zashi samir yace "ranka shi dade sarkin zuciya kaji abinda uwar gida take bu
ata ya kamata ayi mata abinda take so yau tunda weekend ne " yayi maganar yana ha
e rai ha
e da harararsa kamar yace baza shi ba saboda kisna ce ta bukaci fitar amman bazai iya ba saboda Samir zai iya yin komai ga kuma uwar gayya mommy dake gurin ya kasa fadar haka yace "babu matsala idan kun shirya ka min magana kisna ta kwashe kwanuka da suka ci abinci ta shiga Kitchen ta dawo ta gyara dinning table ta sake komawa dan wanke kwanuka .."
Kowa ya watse parloun ya saura daga Aliyu sai Samir duk yadda Aliyu yayi kokarin son magana Samir yayi masa banza ya dauke masa wuta a karshe ma ya mike ya nufi kofar fita shima ya mike da sauri ya biyosa wata irin zufa na karyo masa a goshi tamkar wanda aka watsawa ruwan sanyi a daidai kofar shiga parlou'n Samir ya sha gabansa yana kallonsa yana furzar da iska ,a hankali ya kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa yana cigaba da kallonsa ganin bashi da niyyar cewa wani abu Samir ya raba gefensa zai wuce ya sake taresa
"haba Samir mai yasa zaka min haka ? "Yanzu saboda kisna zaka juya min baya kenan kana jin zafin abinda nayi mata bayan kai sheida ne akan......"
Numfashi Samir ya sauke tare da katse masa hanzari ta hanyar cewa "Ba haka bane muradi wannan accedent din daya faru ba laifin kisna a ciki amman kaki ka daga mata kafa, karka manta hakan zai iya faruwa akanka akan kowa duk abinda zakawa kisna nawa ido ne amman akan wannan ko ba kisna kake aure ba zan ji babu dadi a raina , Aliyu ya kamo hannun Samir ya rike gam cikin nashi "to kayi hakuri kasan yadda zuciyata take idan raina ya
aci am really sorry ka daina fushi dani zan iya jurar komai ban da fushinka rungumeshi Samir yayi ajikinsa yana sauke numfashi "kai ma kasan bazan iya dogon fushi da kai ba, jiya zuwa yau ne gobe da kaina zan nemeka suka sake juna suka karasa cikin parlou'n suna magana kasa kasa ."
A can sama kuwa , kisna da aunty zee sun kulle kansu a daki kisna na koro mata abinda ya faru d'azu "ina tsananin jin tsoron hukuncinsa , aunty zee ki taimakeni dan Allah ki tayani addu'a Allah ya bani ikon cin jarabawa , kiyi min nasiha
aunty zee ko zanji sanyi zuciyata na zafi kamar zata tarwatse
ta kamo hannunta
ta dauka daidai saitin zuciyarta
,a matukar
fusace aunty zee tace mai yasa kisna bayan
kinsan
halin zuciyarsa
zai iya aikata komai
mai yasa
kika ce ya baki takardanki gaskiya baki kyauta min ba bana son kina yin haka mahakurci mawadaci fa ki daina biye masa dan shi abinda yake so kenan ya dagaki a gindin yaranki ya bawa wata"wallahi
don inji sanyi ne Kuma ai bazan sake ba "shikenan inshallahu Allah zai duba lamarin
"Ameeen
abinda nike so daga
gareki
kenan don Ina jinki aunty zee
a raina don Allah ki kwantar
mun da
hankili bani da natsuwa kawai dauriya nake ta karasa maganar hawaye na silalo mata "Kiyi mun nasiha irin Wanda Kika saba min Ki fada mun gaskiya komai
dacin ta a yanzu a shirye nake da amsar duk wata nasiharki ,
" Sannan Kiyi mun
addua
Wallahi nasan duniyan nan ba matabbata
bace don Allah ki gayamun
gaskiyan abunda ubangiji yace Koda Raina zai baci nafison ki gayamun
abunda zai sa in tsira duniya
da lahira Don Allah yar'uwata
karki barni a wannan lokacin Ina matukar
bukatan shawaran ki na gari Wanda zai anfane ni
plsssss "Kisna aunty zeey ta kirata a tsanake ta d'ago idanunta dake cike da ruwan hawaye ta zuba mata batare data amsa ba sai dai tattara hankalinta da natsuwarta gareta " Allah yace
idan
ya
addara maka zaman
aure da mijinka ka rikeshi tsakani
da Allah kuma da zuciya kada ka cutar dashi kuma kada ka nufesa da mugun sharri ina miki nasiha kamar
yadda kika bukata ki zauna da
mijinki
tsakani da Allah Karki sake ganganci cewa ya sakeki
Ki zauna dashi da zuciya domin shi kanshi furta sakin zunubi ne ki barshi shi yayita cewa zai sakeki
abinda kika sani duk matar da tace mijinta ya saketa Mala'iku rahma na tsine mata dan haka ina miki nasihan ki daina
" Insha Allah na Miki wannan alkawarin
na gode na gode yar'uwata " aunty zeey ta mike tsaye "ni zan wuce ki dan huta kafin lokacin fitarmu
yayi "anya zan iya fitar nan kuwa da ma barshi kawai ?
"baki da hankali dan Allah ki kwanta ki huta
kafin yamma tayi zan wuce dasu areef ma dan
karsu dameki ".
*****"
da yamma duk suka shirya kisna ma ta shirya cikin riga da siket wanda ya
an kama jikinta ta d'aura abaya a saman kayan ta nad'e kanta da mayafin abayar ,tana tsaye gaban mirrow ya shigo d'akin
ya bude wardrobe dinsa kallo
aya tayi masa ta
auke kanta hankalinta ya rabu gida biyu wani naga mirrow wani na garesa ya dauki kayan da zai sauya ya rufe wordrobe ya shiga bathoroom ya sauya kaya ya fito ya tsaya a bayanta ta lumshe ido saboda saukar numfashinsa da taji a daidai saitin wuyanta ,ya dauki cumb ya hau gyara sumar kanshi bayan ya gama ya zuba mata ido ta cikin mirrow batare daya ce komai ba
jikinta ne ya bata ita yake kallo ta d'ago kanta a hankali idanunsu suka tsarke cikin juna sake matsota yayi sosai kamar zai hadeta da jikinsa take ta sadaukar da hakan ce zai faru sai dai abun mamaki taji yaja dogon tsaki ya zagayeta ya ajiye cumb din hannunsa
ya juya wani naunauyen ajiyar zuciya
ta sauke tana satar kallonsa tana
karasa shirinta har ya gama ya fita yana jan tsaki
, tana kokarin fitowa aunty zee ta shigo "wooooowwww gaskiya kinyi kyau sosai
"? Kyan banza tunda wanda akayi dominsa ma bai san ayi ba "karki damu ko bai furta ba yaji dadi bazai dai nuna miki bane kinga muje ke kadai ake jira ta riko hannuta suka fita .."
Kai tsaye *sharma sheik* suka nufa had'ad'd'en guri ne daya fi ko wani gurin shakatawa a kasar misra tsari da kyau ,guri ne wanda ko turawa idan sun kawo wa kasar ziyara nan suka fi hallarta saboda tsaruwansa ,duk wani abu na shakatawa akwai shi a gurin ,tunda suka shiga gurin aryan ya makale mata yayinda areef ke rungume a kafad'an Aliyu suka nufi wani bangare dabam dan shi babu inda bai sani ba aguri, yawon zuwan da yake ne ma suka ha
u da nawal .."
A hankali take rausaya wanda daman haka tafiyarta take aryan na rike da hannunta tana kallon yanayi gurin ,
mutane kala dabam dabam ne gurin kowa rayuwarsa yake babu ruwan wani dani har ta karaso inda aka kilance domin wasan yara ta shiga aryan na rike da hannuta gam yana ganin inda suka shigo murnarsa ta k'aru uwa uba hango lilo da yayi ,ya fixge hannunsa dake rike cikin nata ya kwasa aguje taku biyu tayi ta damko shi ta daga shi sama "zaka hau lilo ne babana "? Ya gyada mata kai alamun "eh .
"okay kabi a hankali zan kai ka da kaina kaji babana ya sake gyada mata kai sai dai jikinsa har rawa yake ya matsu basu karasa gurin lilon ba ,a natse ta karasa ta d'aurasa ya saki murmushin jin dadi wanda har fararen hakoransa da dumple dinsa suka bayyana, ya tafi suuuuuu ya sauka ya sake dawowa da gudu "mommy sake d'aurani " ta sake daukarsa ta d'aurashi tana sakar masa murmushi "mommy ina areef kije ki amso shi guri papa shi shima ya hau lilo "papa zai kawo shi karka damu yarona tana cikin magana ta jiyo kamshin turarensa ko bata d'ago kanta
ba tasan mammalakin kamshin dan haka taki d'agowa ta kamo hannu aryan tana jin sautin muryar areef yana kiran aryan amman taki tsayawa dan bata son tashin hankali tunda duk suka kasance sai yayi abinda ya bata mata rai
suka nufi wani guri ta tsaya hannunta daya
dafe da kafad'an aryan suna kallon larabawa ."
A hankali wani mutumi
ya zo ya tsaya kusa da kafad'anta wanda sauran ka
an kafadunsu ya hadu da juna ta waigo a hankali suka hada ido ya kashe mata idonsa daya "sannu ko " yayi magana cikin harshen larabci
saboda siffarta
gabad'aya ta nuna masa balarabiya ce ,
cikin sanyayyiyar muryarta tace " ban fahimci abinda kace ba cikin harshen Ingilishi
tana matsawa daga kusa dashi , jin abinda tace
ya sake motsata sosai kamar zai rungumota
"Masha Allah a she yar kasar ku ce
"ko zan iya sanin sunan malamar tun da kika shigo gurin nan naji kin kwanta min a rai ko zaki iya bani dama na mallaki zuciyarki "?a matukar frigice ta waiga bayanta ganin Aliyu bai gurin ta sake maida idanunta kanshi tare da cewa "no.." sannan ta bar gurin da sauri tana tafiya tana waigen bayanta kawai ta ji
tayi karo da mutun
a matukar firgice ta furkanci mutumin da suka yi karo ba kowa bane illa Aliyu gabanta yayi wani mahaukacin bugu ganin har
wayar hannunsa
ta subuce kasa tayi saurin dukuwa shima ya duka tana daura hannunta akan wayar hannunsa na sauka akan nata a tare suka d'ago suna kallon juna , qirjinsu ne ya
buga
a tare kusan second goma suna kallon juna kafin daga baya yayi saurin mikewa kamar wanda yaga mugun abu ,"bashi wayarsa muje ki bani minti biyu kacal ma ya
isheni ,damuwata nasan inda kike a matukar tsorace ta mike tsaye jikinsa na rawa ta mikawa aliyu wayarsa batare data yiwa mutumin magana ba, sai dai yanayin bugawar zuciyarta sai ya baka tsoro saboda da karfi yake bugawa jikinta sai rawa yake , kasa amsar wayar yayi ya kamo gefen lip's dinsa ya ciza da karfi yana kallon zara zaran yatsun kafafunsa sai areef ne yasa hannu ya amsa wayar ,kana ya kai dayan hannunsa ya yaja kumatun aryan yana masa murmushi ."
Aryan ya sakar masa murnushin shima "na hau lilo kace pa........Tun bai kai ga karasa maganar ba ta soma tafiya dashi , mutumin ya kasa biyota saboda ganin
kamar Aliyu
muradi ne tsaye a gabansa dan wasan kwallon
daya fi so a rayuwarsa kuma wanda duniya take ji dashi
siyansa ma sai kasa ta
shirya yana
arin masa magana Aliyu
ya bar gurin babu shiri ya biyo
kisna yana mata magana jikinta da zuciyarta dake rawa yasa ta kasa saidashi sannan ta kasa tsayawa bare ta sheida masa matsayinta , bata tsaya a ko'ina ba sai a haraban gurin inda ta hango aunty zee da ya Samir jingine ajikinsa mota suna shan ice cream ta karasa gurinsu da sauri tana sauke numfashi "ke lafiyarki"? Aunty ta fada tana dubanta ta janyo hannunta aunty zee suka koma gefe "Kalli bayana zaki ga wani mutumi sanye da kaya ash colour"
"Eh na ganshi lafiya me ye hadinki dashi "?"Bina yake
wai na bashi address din inda nake ko na bashi number wayata kuma wallahi ya Aliyu ya ganshi ni tsoro nake ji Kar ya nuna min halinsa da rashin mutuncinsa a cikin mutane aunty zee dan Allah muyi mu bar gurin nan tsoro nake ji
aunty zee tayi dariya " ya Aliyu yayi masa magana ne daya ganku"?
"Bai ce mana komai ba hasalima bai nuna ya damu ba "sharesa kawai ki kwantar da hankalinki ki cigaba da lamuran gabanki kema ki nuna ko ajikinki shi dake aurenki ma bai damu ba saboda me ke zaki damu ?" Dan Allah aunty zee wallahi tsoro nake ji
"Common
saki jikinki
dan daga nan ma shopping zamu ina bukatar
ananan kaya "dawowa sukayi gurin Samir "gulmar me kuka je kuka yi dan bakwai rabowa da gulma "? "kai kuma baka rabo da saka wa mutane ido ba suka yi dariya banda kisna data rasa natsuwarta Aliyu bai karaso gurin ba sai bayan minti goma ya fito yana taku kamar baya son taka kasa ya shiga mota batare da yayi musu magana ba yayiwa motar key "kai kai malam meye haka tafiya zakayi ka bar mu anan ko me kake nufi "?
Samir yayi magana tare da lekowa cikin motar "idan baku shigo ba zan wuce wallahi sanin halinsa yasa ya bu
e motar da sauri yana cewa" ku shigo muje wannan sarkin zuciyar ya hau sama ko wa ya kunnosa oho?.
jiki kisna a sanyaye ta shiga gidan baya idan aunty zee ke zaune hira Samir yake masa amman yayi masa banza aunty zeey tace "ranka shi dade dan allah ina son siyan wasu dogayen riguna .Aliyu bai ce mata komai ba sai gani tayi ya faka a bakin *kaafor mall* batare da yace uffan ba .
"muje kisna bani da abinda zan siya aunty " tayi magana muryarta can kasa "Ke dai muje ta bude bangaren da take ta fito suka shiga rike da hannun aryan ."
Samir yace Aliyu tun d'azu ina maka magana amman ka shareni me yasa kake takurawa rayuwarka ne kana son kisna me yasa bazaka manta komai kuyi rayuwarku ba tsaki yaja "dan Allah karka daga min hankali banason damuwa " malam ka bada kai bori ya hau kaima ka dinga shiga sawun ........
"Please Samir mai yasa har yanzu ka kasa fahimtata ne ?sanin kanka ne soyayya bata gabana ko nawal daka ga zan aura tausayi ne yasa zan aureta ba wai soyayya ba, idan kuma soyayyar zanyi kisna bata cikin jerin matan da zan iya so kayi hakuri idan maganata ta maka ciwo "
Tsaki Samir ya ja "dadina da kai wallahi taurin kai kamar mutanen farko yarinya tana sonka yanzu ka bata dama kaki " takaici ya rufewa Aliyu zuciya ya bude murfin kofa da karfi ya fito a kufule tare da saba areef a kafad'ansa Samir ya biyo bayansa yana cewa "gaskiya lamarinka akwai gyara ana gabas kana yamma kana bukatar addu'a Allah zan fadawa momy ta mike tsaye a samu ka soma soyayya "dan Allah ka rabani da batun soyayyar nan bani da lokacinta ...."
Cikin mall din suka shiga kai tsaye Aliyu yayi layin takalman yara suna tafiya suna hira da Samir har suka karaso kusa dasu aunty zee, muryarsa tasa ta jujowa idanunta ya sauka akan Samir "baby ta kira sunansa ya waigo da hannu tayi masa alamar yazo ya karaso ya tsaya a bayanta tare da daura kanshi a kafadanta "ta yani zabar kanana kaya kema kisna Ki zabi wanda kike so yayanki ya biya ,kananan kaya masu yawan gaske da dogayen riguna masu kyau ta dinga
auka ,duk abinda ta gani indai ya burgeta sai ta
auka ganin kisna ta ki
aukar komai ,yasa ta dinga zabar mata bom short da riguna masu kyau wanda zasu dauki hankalin mijinta sannan suka kara gaba suka bar kisna dake tsaye rike da hannun aryan kamar ance ta juya bayanta idanunta ya sauka akan mutumin d'azu yana tsaye rungume da hannuwansa duka a qirji ,tsura masa ido tayi tana kallonsa mutun kamar aljani har zata bar gurin taga gara kawai ta tsaya ta fada masa gaskiyar ita din matar aure ce ya daina binta a hankali ya karaso ya tsaya a gabanta yana kare mata Kallon tsab irin typing din matar da yake so ce ya dade yana neman irinta bai samu ba sai yau sautin muryarsa taji ta doki kunneta "tunda nake arayuwata ban taba ganin halittar data
auki hankali ba irinki dan Allah kibani dama na zamo abokin rayuwarki, farinciki da bakinciki ne suka hade mata a lokaci daya ,ga mijinta na tsananin nuna mata kiyayya ,ga wani na mata naci ta so shi wanda a yan sakonin da suka gabata ya daura idonsa akanta batare da yasan ko ita din wacece ba ."
Ta tsuke karamin bakinta gashi dai magana take son yi amman ta kasa sarrafa harshenta kawai ta juya zata wuce yayi saurin shan gabanta " ki tsaya ki fa
a min sunanki da address din inda kike kafin ki wuce dan bazan bari ki subuce min ba saboda na dade ina nema irinki ...."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951: .
CUTAR DA KAI
Free page 11
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
matukar
harzuke
ta shiga dakin zuciyarta
kamar
ta kama da wuta , tana k'arasa
shiga
cikin filin d'akin
idanunta
sauka
akanshi
tsaye a tsakiyar
d'akin
ya zuba hannunwansa
duka
a cikin
aljihun wandonsa
yayinda idanunshi
ke runtse yana ciza gefen lip's dinsa na kasa
a hankali
, duk
bai
bude
idanuns
a ba yasan
itace ta shigo dakin duba
yanayin
yaji bugun
zuciyarsa
qaru."
kallon
second
biyu
tayi masa ta
auke
idanunta akan shi
ta k'arasa
da sauri
bude wardrobe
ta dauko akwatin kayanta
data
dashi kasar
ta ajiye akan
gado
ta bude
ta soma dibo
kayanta
aya bayan
tana zuba
aciki
,still
bai bude idanunshi ya kalleta
bare ya
dakatar
daita daga
abinda take
arin yi
ya cigaba da ciza lip's dinsa , hakan
yasa taji
sabon
acin rai ya mamaye zuciyarta
taji
muddin
bata bar masa
gidan
a lokacin ba zata iya mutuwa.."
Aunty
zee
ta shigo dakin
cikin tsananin tashin hankali ta k'arasa
gareta
ta rike hannuta batare da ta kalli inda Aliyu ke tsaye ba
hankalinta a matukar
tashe ta soma magana
"mai kike
arin yin
saboda
Allah ? "Kiyi hakuri mana
fa abun bai kai
haka
ba, idan fa rai ya
aci hankali baya bata kisna
, ki
dawo
hankali
ki natsu
dan
girman Allah Karki yi abinda zai janyo bacin rai
fiyye da wanda muke ciki yanzu ".Tun da aunty zee ta soma magana kisan bata furta komai ba
ta cigaba
da zuba kayanta cikin akwati zuciyar na wani irin zafi da ciwo , haka
shima Aliyu bai ce komai ba sai sake
juya musu
bayansa yayi yana furzar
da iska mai tattare da bakin ciki ".
Kisna na
shirya kaya
aunty
zee na dauka tana
maida wa cikin wordrobe
tana
bata
hakuri , wani
sabon kuka ne ya kufce
mata , hawaye sai turereniyar zubowa suke daga cikin kwarnin idanunta "mai
kike son nayi aunty
zee
shine fa
da kanshi yace na bar masa gida
"? Tayi maganar cikin tsananin
kuka wanda da kyar muryarta
ta fito
"nasani
amman
dan
girman Allah
kiyi
hakuri ko zaki tafi ba yanzu
saboda tashin hankalin da mommy
zata
shiga
Sam Sam mommy
ba zataji dadi
faruwar haka ba.
tayi maganar tare da juyowa
ta kalli
inda
Aliyu
ke tsaye har lokacin tamkar
babu wani halitta dake motsi agurin, ya aliyu
ka bata
hakuri dan Allah
sannan
ka dakatar
daita dan gaskiya
kayi
kuskure abinda kayi sam
bai dace ". Bazan yayi
daita
qirjinshi na wani irin dokawa da
karfin gaske
"saboda me zai
bata hakuri bayan bai ga abinda yayi
mata
,idan
zata zauna ta zauna
idan
zata
tafi ta dade
shi
dai bazai
wani
dakatar daita
yayi maganar
aransa yana furzar da iska mai zafi ....
kisna ta sake
rushewa
da wani sabon
kuka
mai matukar cin rai ganin
kallonsu Aliyu
bai yi ba bare
kula aunty zee dake masa magana
,ta
d'aura
kanta
a kafad'arta
aunty zee numfashinta na barazanar
daukewa saboda kukan da yaci
karfinta
"kisna
!kisna!!
Aunty zee
ta ta kira sunanta
a rude
tare
da rungumeta
jikinta
suka zauna a bakin gado
tana cigaba da kiran sunanta , da kyar kisna ta janyo numfashi ta sauke zuciyar na mata wani
irin
azababben
zafi
ciwo ,
aunty zee ta mike ta tsiyaya mata ruwa
glass
cup
ta mika mata "ki sha ruwa kisna ko
zaki
sanyi
babu mutsu kisna
ta amsa cup din ta kai bakinta ta
kurbi
kadan
ta mikawa aunty zee
sauran ,aunty zee ta amsa ta ajiye ta
cigaba da bata
baki
cikin
haka
aryan
ya shigo dakin yana
kuka aliyu
ya juyo
a hankali yayi taku daya
yana
arin kamoshi
zuwa garesa , amman
tuni
yaron ya
karasa gurin uwarsa dake kuka tamkar ranta zai bar gangar jikinta , ya haura saman
gadon ya rungumeta
ta baya yana
furta mata
kalmar
"sori
mommy , papa ne ya saki kuka kou
?" Ki yi shiru Ki daina kuka zan rama miki
kinji
kukanta ne
qara
akan wanda take tabbas ya'ya
rahma
juyo
ta rungumeshi
ajikinsa tana sheshekan kuka
tamkar ranta zai fita,hawaye
tausayinsu ne
ya shiga gangarowa
aunty zee
Aryan ya soma
arin raba jikinsa dana kisna ",mumy bari naje na rama miki "a hankali ta shiga girgiza masa kai tana kuka gumi na tsatsafo mata ta ko'ina ajikinka matse aryan tayi gam saboda kokarin fixgewa da yake kokarin yi ajikinta yadda take kuka haka arayan da aunty zee ke kuka gaba-daya an rasa wanda zai rarashi wani
Sautin kukansu ne ya soma damun Aliyu a
natse
fita daga d'akin
yana jan dogon tsaki ya shiga
d'akin da areef
yake
kwance
zauna
gefensa tare da tsura masa
idanunshi
yana kallonsa, ganin yadda
numafashinsa ke sauka a hankali yasa shi
sauke numfashi da ajiyar zuciya a tare ya
d'aura
hannunsa akan sumar
yaron yana shafawa a hankali
yana
jin wani irin sanyi mara misaltuwa a zuciyarsa , dan da wani abu ya samu d'ansa da sai yayi distroye rayuwarta
,sai
yayi mata abinda har ta
koma ga Allah bazata mantawa
dashi ba taimakonta daya d'ansa yana numfashi kuma ko yanzu bazai barta ba har sai yaga mikewar d'ansa tukunan zai saurara mata
..."
"Idan
kika ji
ancewa
mutun yayi
hakuri
bisa wani abu daya faru to an cucesa
ne ,ki qara hakuri kisna
idan kika
bar gidan Aliyu da sunan yaji ko rabuwa
dashi
ina zaki "?"kin san dai baki
da inda zaki sannan baki da masauki
a gidan dady
idan
kin
manta
abinda
dady
yace bari
na tuna
miki "cewa yayi matukar ba ziyarar arziki ce
zata kowaki
gidansa ba
baya son
ganinki da suna matsala dan
baki a masauki a gidansa, kuma duk
ranar da kika kashe aurenki da Aliyu
sai
dai
nemi wani uban amman
ba shi ba, zan rokeki
da ki kara
hakuri kisna
ki zauna a d'akinki
kada ki
auki maganar Aliyu
mahimmcin
da zai sa ki
bar gidan nan ". wani sabon kuka ta rushe mata
dashi
tare da zubewa kasa bisa gwiwowinta ta kamkame Aryan dake rungume ajikinta
"shikenan
haka
zan kare rayuwata cikin
kunci da maseefa da tashin hankali "? "mai yasa
dady da mommy suka
kasa fahimtata akan
ya Aliyu "?
"Mai yasa suka fi son shi akan ni da suka yi silar zuwana
duniya "?
aunty zee ta mike tsaye cikin tsananin tashin hankali ta amshi aryan a hannunta sannan kamota ta zaunar daita tace
wannan soyayya daga Allah ce kisna
da kuma
kyautatawar
da yayi musu, kin sani na sani kowa ma ya sani a cikin yan'uwa
Aliyu mutumin kirki ne
,ni yanzu babu abinda zan ce miki daya wuce
kiyi
hakuri sannan kiyi
arin ki
adana damuwarki
kafin mommy
ta dawo gidan nan
ta fahimci
wani abu , sannan wa
an nan kayan suma ki karasa
maidasu cikin
wardrobe
zanje muyi magana da
ya Aliyu
ta k'arasa maganar tana fita daga."
kai
tsaye parlou'n kasa ta
zarce
domin yin magana da Aliyu sai dai bata
samesa anan
sai nasir da Samir
da Safiyya ta
samu
zaune shiru
tamkar
an da aka turo musu
da sakon
mutuwa , ta Kallesu daya bayan daya sannan tace "ina ya
Aliyu ko ya fita ne "?Safiyya da nasir ne
suka hada baki gurin
ta bata amsa da
bai sauko ba yana sama ,
yayinda
har lokacin samir
ya kasa furta komai
sannan
ya kasa aiwatar da komai dan jin zuciyarsa yake kamar zata kama da wuta yau da wani ne ba Aliyu ba yayiwa kisna irin wannan wulakanci Allah ne kadai zai rabusu
amman akan Aliyu babu abinda zai
iya yi ko dady yaji yayi magana akan
lamarin sai ya bata masa rai bare matsayin Aliyu ya zarta komai a zuciyarsa ..."
Har aunty zee ta juya zata
koma sama
tsaya batare data juyo ba tace
"dan Allah
abban
Junior
ka dawo
daidai
kar mommy ta dawo ta fahimci
wani abu
,wannan matsalar tsakaninsu
ne kuma
inshallahu komai
zai
dawo normal yanzu batare da bata lokaci ba , tsakanin miji da mata
sai
Allah ko mutun ya shiga fa
ansu
kunya zai ji tayi masa hannunka
mai
sanda saboda lura da tayi gaba-daya yanayinsa ya sauya
tana gama fadar haka
ta hau sama da sauri
shiga dakin mommy ,nan ta samesa zaune ya tasa areef gaba yana kallonsa hawaye na tsiyayo wa daga idanunshi
jin
motsin shigowar mutun
yasa yayi saurin
auke hawayensa da hannunsa , sai dai
ya makaro dan
rigada ta gani
girgiza
kai aunty zee tayi sannan
samu
guri
ta zauna akan
kujera tana kallonsa sai data numfasa sannan ta kira sunansa a natse " ya
Aliyu
.... Bai amsa mata ba haka zalika bai waigo inda take ba ,sanin datayi yana sauraranta yasa ta cigaba da magana "dan Allah ya Aliyu ka canza
,a zahirin gaskiya
ban ji dadin
abinda
kayi wa kisna ba , kuma
nasan ko mommy tana nan kai zata bawa rashin gaskiya akan abinda ya faru "."ina
dalilina
nayi
haka , barinta gidan nan shine
abinda zuciyata ta yanke akanta
idan taga zata iya ta cigaba da zama a gidan
idan bazata iya
ba ga hanya nan dan Allah Karki sake bata hakuri
akan lallai sai ta zauna
ki bari ta wuce duk inda zata dan nima nafi bukatar haka
"."Uhmmm
Aliyu ka kuwa masan abinda kake fa
a kama ajiye
batun aurattayar
dake tsakaninku
kai da kisna yan'uwa ne na na jini kasawa ranka
kisna Aliyu suna tare muddin rai mutuwa ce kawai zata rabasu
"stop saying that zainab I don't like what you are doing Ina nugun ganin girma da mutuncinki saboda ke din mai mutunci ce kowa ya sani ...... ".
"bazan
daina
fadar
haka ba ya
aliyu
saboda bayan jinin na y'an'uwanta akwai wani jini na musamman
dake gauraye acikin jininku
ko kaki ko kaso kisna da Aliyu
abu guda ne
"dan Allah ki daina
ar haka kina maseefar
taba min
rai
wallahi "",Babu wani
acin rai
hakuri ma
ya kamata
kaje ka
bata
saboda kayi mata ba dade ba .
"wannan maganar ma
ba mai yiwa ba ne dan Allah
ki daina fadar haka banaso ina ganin girmanki
zainab
saboda me zan bata hakuri "? "Laifin mai
nayi
da zan bada wani hakuri
yayi mata tambayar ajere ransa na sake
sannan ya cigaba da magana cikin zafin zuciya "bana tunanin abinda nayi ya sa'bawa Shari'a
to saboda me kike tunanin
zan bata hakuri "? yayi maganar yana rike hannun areef yana jin yadda hannunsa
yayi sanyi
"yanzu kana son fahimtar dani cewar ba kayi kuskure ba Kenan "?"Yes of course ban yi komai ba wallahi ,kin kasa dai
fahimtata ne kawai saboda kina ganin kamar nayi kuskure alhalin ni Kuma
nasan babu kuskure dana akan za'a kashe min da.... .....".....
yayi
shiru ya kasa karasa maganarsa
yana
kallon kofar d'akin ,itama aunty zee
kofar
tabi da kallo ganin kisna ta gani tsaye
idanunta na tsiyayar da
ruwan hawaye muryarta cikin kuka tace
"ki yarda aunty zee
bai yi min
laifin komai ba ,ni kuma daman na
auki laifina
ya dai kasa min uzuri ne amman nasan nice da laifi wallahi
tunda nasan halinsu aryan basa zama guri daya ". ta runtse idanunta wasu hawaye masu zafi da ciwo suka sake gangaro mata .
kaina a yanzu zanso rabuwa dashi
dai bazan iya kallon idanunshi nace na tsaneshi
ko nace
bana bukatar rayuwata dashi ba
saboda darajan
ya'yana, bazan
iya kallon idanun uban ya'yana nace banason shi bana bukatarsa arayuwata
ko bana bukatar had'uwa dashi a lahira ba kamar yadda ya fada min
A matukar fusace yace "kinji ba kinji abinda wannan wawiyar take
cewa ko zainab
wato ma
darajan
anta takewa komai ?
"ai daman
nasan abinda ke zuciyarki kenan shi yasa nake son rabaki da su gaba-daya na canza musu wa.........."tayi saurin katse masa hanzari ta hanyar cewa " duk abinda zaka fa
a ya
Aliyu
ka fada amman bazaka
taba canzani agurinsu arayan ba
saboda nice nan na dauki cikinsu na tsawon
wata tara da kwanaki kuma nayi na kudarsu
...." Ni yanzu
Abinda zaka min
tunda baka bukatar zamana
da kai
ka taimaka ka wankeni
agurin mahaifina
tunda nayi iyakar
arina naga mun sasantar kanmu muyi
zaman lafiya da juna
amman kaki ," ba dai baka son zama
da kisna ba ? yayi shiru tare da jan tsaki "to
ka taimakawa rayuwata ka
wankeni agurin iyayena kafin ka sawakemin aurenka dake kaina
wallahil azim ina bukatar takardar saki daga gareka ,ka sake ni ka huta rayuwarka nima na huta " .
tunda ta fara magana ya dauke kanshi akanta sai dai
jin maganarta ta karshe
yasa Ya
d'agowa idanunshi
a hankali yayi mata wani
kallon banza sannan
auke kanshi ya cigaba da kallon areef zuciyarsa na masa wani irin tuttukin bakincikin, sosai aunty zee ta tausayawa halin da kisna
take ciki gashi dai a shirye take data sadaukar masa da rayuwarta amman ya kasa fahimtar kisnar
da data yanzu akwai bambamci
"ya Aliyu karka biyewa zuciyarka kayi hakuri dan Allah,
karka biyewa maganar kisna tana cikin
acin rai ne , karkayiwa rayuwar aurenku nakasu
alhalin kuna bukatar juna ,ka tsaya ka duba rayuwar
ansu uwar wani da
an wani sai Allah babu wanda zai iya kula dasu Aryan kamar kisna, ka barta a gindin
anta da ita kadai suka saba
sannan ina kake tunanin zata
idan ka saketa tunda kasan abinda dady yace mata kayi hakuri dan Allah
ta tarkashe maganar kamar zata yi kuka ...."
d'akin ya dauki shiru na wani
lokaci
sannan sautin muryar kisna ya karade dakin " aunty zee ki daina bashi hakuri dan girman Allah
ki bar shi yayi
duk abinda zuciyarsa
ta yanke masa
akaina
ko dady da mommy sun ki amsata amatsayinsu na iyayena
zan bi duniya ,zan kwashe
yarana mubi duniya
tare dan bazan bar ko daya ba
ya sake d'agowa
matukar fusace yana kallonta da jajayen idanunshi da suka canza kala
"da wasu yaran zaki bi duniya
Yayi maganar kamar zai cinye ta "idan zaki bi duniya ki bi duniya
ke kadai kar ma ki tsaya
a iya duniyar
mutane
ki zarce zuwa wata
duniyar
daban i dont fucking care
amman ban da ya'ya na ...." ya karasa maganar a zuciye yana baro inda yake ya iso gabanta ya tsaya suna fuskantar juna "idan kin shirya yawon duniya ki tafi ke kadai karki sake ambato ya'yana a ciki
okay idan ba haka ba zan kasheki da kai kaina ya karashe maganar yana nuna mata yadda zai yi daita ".
a hassale tace "lokacin dana yi d'awainiyya da cikinsu kana ina "?
ta kai hannuta
qirjinshi tana nuna shi jijiyon wuyanta
na mikewa
sabida tsananin
tashin hankali da jin dacin maganarsa " kana ina
nace ? " kana
ina na
auki tsawon kwanaki
ina nakudarsu
sannan na haifeshi kana ina "? "kasan yadda ake daukar ciki ko kasan yadda ake nakuda bare ka fa
a min magana
akan ya'yana
ka bani amsa tambayarka nake
? ta dinga zuba masa magana tana nuna qirjinsa tare da
turesa tamkar mahaukaciya sabuwar kamu shi kuma yana ja baya ganin kamar ta soma fita haiyacinta
yasa a
zuciye
ya damki kafad'unta ya ha
eta da bango
dakin "shut up kisna !!!! I said shut up or
else I will get you lost on second are you insane ? ya cigaba da
magana cikin zafin rai
"ko kina hauka ne kike ture ni
" ?"Ko
kin
soma shaye shaye ne
ko kuma
tsohon haukan
rashin mutuncinki ne ya motsa "? " alright ai nasan bazaki taba
canzawa ba dan idan kayi shekara dari baka ha
u da mutun ba duk ranar daka ha
u dashi karka tambayi halinsa dan halinsa na nan
bai canza ba , da wannan halin
kike tunani zaki
mallaki zuciyar Aliyu never in history? " Aliyu yafi karfinki yayi miki nisa da.....
"Papa Me yasa kake sa mommy
Kuka
Suka jiyo sautin Muryar aryan yana kuka har da shesheka " kullum kana sa mommy
kuka bana sonka tunda kana sa mommy kuka
daga yau kai ba papa dina
bane, babu ni
babu kai ".ya riko hannun aryan da niyyar rungumeshi yaron ya
fixge
hannunsa ya karasa
jikin kisna
yana goge mata hawaye "stop crying
mommy ,I will
tell Grandma to punish him wasu hawaye suka zobo mata ya sake goge mata ta karasa ta dauki areef
ta saba shi a kafad'anta ta rike
hannun aryan suka bar d'akin ."
"kaga abinda kake kokarin haddasawa
ko ?" wannan karamin
yaron
da bai san
meye damuwa ba amman yau
saboda ganin uwarsa cikin damu...........
"ya damu ko kuma ana son gurbata min tunanin yaro ya dauka ni din mugu ne "dan girman Allah kayi hakuri ya Aliyu komai ya wuce karka sake tada maganar
nan plz numfashi ya sauke jikinsa yayi
matukar yin sanyi saboda ganin yadda aryan ya nuna reaction dinsa akan kisna
ya juya
ya fita zuwa haraban gidan kanshi kamar zai kama da wuta nasir ya dake zaune ya kalli samir "tashi mu bishi mu shawo kanshi , Samir
ya masa banza ganin haka yasa
nasir ya
mike ya
fita,Aliyu
yana tsaye hannunsa daya dafe da goshinsa
dayan hannunsa
yana cikin aljihunsa nasir
ya karaso
ya rike hannunsa ya nufi lambun gidan
dashi
batare da yace masa uffan ba shima ya bishi a baya har suka shiga ya zaunar dashi ya koma
ya dauko ruwa mai dan sanyi
ya
alle murfi ya mika masa "ka sha kaji sanyi a hankali
ya amsa ya
kafa bakinsa a bakin goran bai sauke ba sai daya shanye tasssss
Yana
ajiye goron nasir
ya fara magana cikin fushi
ta inda yake shiga bata nan yake fita ba "karka
auka ko na shigarwa kisna ne a'a ina fada maka gaskiya ne
a matsayina na d'anuwanka
kuma abokinka saboda
bai dace ba ko wata kayiwa haka
ba kisna ba zan tsaya tsayin
daka naga na fa
a maka gaskiya shima Samir sam bai ji dadin abinda kayi ba
dai
kasa saka
bakinsa ne
bisa wani dalili nashi
,ko
baka duba darajan kowa ba ka duba Samir mutumin da rayuwarsa ne kawai bazai iya baka ba ,mutumin da kai da kanka ka sha fada min yadda kuka yi rayuwa tare haba muradi ai ko mutuwa tana jin kunyar
idon iyaye ,ya'yan nan fa
anta ne bazata so abinda zai cutar dasu ba sannan duk sonka dasu bazaka Kai ta ba, nasir ya dade yana masa magana
jikin Aliyu ya sake yin sanyi sai lokacin ya fara tunanin yanayin da Samir ya shiga a lokacin da yake wa kisna tujara "kenan haushinsa Samir
yaji
ko me
.."? Yayiwa kansa tmbayar yana duban nasir
walwarsa na sake shiga caji "Idan kuwa haushinsa Samir yaji lallai jini ba karya ba "amman har an zo lokacin da samir zai yi fushi atsakaninsa da kisna ?
sun dade zaune
a lambu
nasir na nusar da Aliyu gaskiya bai dai kula sa ba haka bai ce masa ya hakura ba illa iskan da yake furzarwa .."
Misalin
arfe biyar
mommy ta shigo parloun
aunty zee ce da safiyya
suna zaune " assalamu alaikum ta furta a hankali tana karasa shigowa gabad'aya suka maida hankalinsu gareta "wa'alaiki salam tare da mikewa suka amshi
laidodi dake
rike a hannunta ta zauna akan kujera "ya Allah ta
furta a hankali ina wa
an sojojin
suke ban ji motsinsu ba"?
Safiyya da aunty zee suka kalli juna sannan aunty zee tace "suna sama tare da mammansu bari na kawo miki ruwa ki sha sai naje na dauko miki su ta karasa maganar tana shiga Kitchen bayan kamar second biyar ta fito hannuta rike da jug da glass cup ta tsiyaya ruwa
ta mika mata ta ajiye sauran a saman table
sannan ta juya ta hau sama mommy ta kalli safiyya "ina nasir ko
suna
bangaren Samir ne ko suna
lambu
"Eh suna lambu "ta bata amsa da haka
suna zaune aunty Zee ta dawo "mumy bacci suke daga su har mammansu ta fadi haka ne dan kar mommy ta d'ago komai "bacci a daidai wannan lokacin ki koma ki tasota
ga waya nan na siyo mata
ta bude ladar data shigo dashi ta mikawa aunty zee wayar
"gashi nan ki
tasheta
ki bata "kai mommy gaskiya ta gode
kisna zata dawo online
kenan ? "Gaskiya wayar tayi kyau sosai " dubu
ari biyar
kenan a kudinmu na nigeria zaro ido aunty zee tayi "haka waya yake da tsada anan ?"sosai kuwa ai wayoyi sunfi sauki a Nigeria nan dai
aunty zee ta dinga jan mumy da hira daga karshe nasir ya kira safiyya a waya tayi musu sallama ta wuce aunty zeey ta shiga Kitchen domin
daura abincin dare .."
Haka nan jikin mommy ya dinga bata akwai abinda ya faru a gidan da bata nan dan har kusan takwas din dare bata ga yaran ba haka bata ga kisna ba hankalinta yaki kwanciya gashi ita ta kalli abincin da
aunty zee ta kawo mata bata jin zata iya sanyawa cikin komai batare da ta daura idanunta akan jikokinta mafi soyuwa acikin ranta ba ,ta mike ta sanya silifas ta fito daga d'akin ta karasa bakin kofar dakinsu har zata tura sai tayi tunanin watakilla Aliyu yana ciki
tayi knowking
tare da sallama ......"
Aliyu ne ya taso sanye da jallabiya
dan maroko
kalar dark blue jallabiyar tayi masa kyau sosai abunka ga fari sol
ya bude kofar ganin mommy
tsaye
ya sha jinin jikinsa sai dai yayi kokarin sanyawa jikinsa jarunta cike da girmamawa yace "barka da dare
mommy , kina bukatar
wani abu ne "?Girgiza masa kai tayi kana tace "yaran nan
nazo dubawa tunda na dawo daga kasuwa ban sanya idanuna akansu ba daga su har uwarsu shiru yayi dan shi kansa baya son mommy tasan abinda ya faru ,idan ya hanata ganinsu zata fahimci wani abu idan ya barta ta ga hannun areef hankalinta zai iya tashi fiyye dana yanzu
duk da bawani ciwo bane ,hannu dai yayi sanyi ne saboda shock din daya samu , matsawa yayi gefe ya bata hanya ta shigo d'akin akan gado ta hago su kwance lullu'be cikin bargo kisna na zaune a gefensu jingine da gado ta tafka tagumi
tana ganin mommy ta sauko tana wayancewa ",mommy kiyi hakuri kin jini shiru ko wallahi tunda kika fita kaina ke ciwo shine na kwanta har yanzu ma ban daina jin ciwon kan ba momy
ta zuba mata ido tana nazarinta sannan ta karasa gurin yaran ta shafa kansu
tayi kasa da hannuwanta zuwa kirjinsu taji numfashinsu na sauka yadda ya kamata
ta rankwafo
ta sunbuci goshinsu ta dawo ga kisna "kiyi kokari kiga likita kada ki tsaya gida shan magani a tare kisna da Aliyu suka d'ago suka kalli juna qirjinsu na mahaukacin bugawa da wani sauri mommy kuwa tana gama magana tayi musu sai da safe ta fita Aliyu ya kulle kofar ya
hau saman katifa ya yi rigingine rungume da hannuwansa duka a qirji yana tunanin maganar mumy da alamun ta dauka ko ciki ke ga kisna ..?
Har kusan dayan dare kisna bata runtsa ba tana kwance kusa da ya'yanta shima ba
runtsawa yayi ba tunani ne ya sha kanshi ta kai hannu ta janyo laidar da aunty zee ta shigo mata dashi d'azu tana dubawa wasu zafafan hawaye ne suka zo mata "uwa kenan "hakika duk wanda ya rasa uwa yayi kuka tasan
ta siya mata wayar ne
a matsayinta na yarta da kuma kwantar mata da hankali dan ta zauna da Aliyu gashi wanda ake wa dan shi yaki kwantar da kai su zauna lafiya ta mike dan saka wayar a caji
motsin laidar ya tadda areef ya Mike zaune Aliyu yayi saurin kamoshi jikinsa
ya rungume shi "zaka ci abinci ne?Yaron ya girgiza masa
kai yana cewa
",papa tea "
da sauri ya sauko yana
arin fita kisna ta rigashi fita
dole ya dawo ya zauna rike dashi bata dade ba ta dawo hannunta rike da cup din tea ta amshesa a hannun Aliyu ta soma bashi
can shima Aryan ya farka
ta dauko shi ta bashi sauran tea din da areef ya sha
ta kwantar dashi
ta shiga bayi dan bata jin zata iya runtsawa ta d'auro alwala ta fito wanda zuwa lokacin ya kwantar da areef a kusa da aryan sai dai idanunsu biyu yana lallabasu dan su koma bacci
.."
Tana zaune byn ta idar da sallah ta fashe da kuka yaranta dake kwance suka sauko a gigice
suka karaso gareta suka rungumeta kuka take suma suna
kuka
kamar ana zarar ransu kuka yaran suke sosai saboda ganin halin da take ciki gashi dai
basu da cikakken wayon da zasu ce ga dalilin kukanta sai dai suna jin zafin halin kunci da mahaifiyarsu take ciki a hankali ta rungumesu ajikinta tana ci-gaba da kuka "Allah kasa papa ya daina saka mommy kuka
kasa ya bata farinciki
, ki daina kuka kinji
mommy duk aryan yake magana shi areef ganin mamansa da d'an'uwansa na kuka ne
yasashi kuka "na gode d'ana
na daina kuka
kaji
babana Allah yayi muku albarka na gode muku ,kuma na godewa
Allah daya azurtani da samu ya'ya irinku masu tausayi Allah
yayi muku albarka ta karasa maganar tana shafa kansu ....."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Free page 13
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
Muryarta
dake tace "bawan
Allah
kayi hakuri ni
din
matar aure ce
fa" wani irin kallon raunin wayo
yayi
mata sannan ya
gyara
tsayuwarsa tare
da zube hannuwansa
duka cikin aljihun wandonsa yana wata
irin
dariya har ya neman
d'aga
murya , cike
matsanancin tsoro
ta matsa baya da sauri
e da rike hannun
d'anta
gam
dan ba karamin tsoro ya bata ba , a zahiri ake iya
hango
tsananin tashin hankalinta
waige waige ta soma yi
tana neman
hanyar
guduwa ciki
zolaya
yace "dakata ! dakata!!
mana Karki
gudu
dan
duk inda
kika shiga a kasar nan wallahi
sai na zakuloki
matsawar
kina cikin garin
nan
na mallakawa zuciyata ke
".Yayi maganar hankalinsa kwance yana nuna ta da
an yatsansa yayinda idanunshi ke tsaye kyam akanta yana mata wani irin kallo
yana cigaba da dariyar da yake dan shi karya ya dauki maganarta ...
"a matukar tsoroce ta dubeshi
kamar
zatayi kuka tace
"dan
Allah malam ka daina
kallona haka
wallahil azim
ni matar aure ce har ma da yara biyu ..." ta karasa maganar idanunta na ciccikowa da ruwan hawaye .
dariyar dake kwance akan fuskarshi ta 'bace
zuwa mummunar
acin rai
sannan
yayi
shiru yana kare mata
kallo sama da kasa
zuciyarsa na wani irin tsalle da bugawa ,
sam bazakace
matar aure bace
komai na jikinta
irin na yammata ne
hatta shigar jikinta
yammata dayawa
suna yi irinta
yayi maganar acikin
ranshi "oh my goodness
ya furta a fili
yana
dafe goshinsa
,"amman ko waye wannan mutumin
daya aureki
ya cuceni ya cuci rayuwata
ya gama dani
kalar
matar dana dade ina
nema na
aura wayyo Allah
naga samu naga rashi
tawa ta sameni
a fili
yayi maganar yana Kallonta da narkakkun idanunshi , hankalin kisna ya sake tashi
ita
ba maganarsa tafi daga mata hankali
zuwan ahlinta tafi jin tsoro
dube
dube ta soma
tana addur
kar Allah ya kawo Aliyu ko
ya samir
guri, numfashi
ta sauke saboda
babu
alamunsu
hatta su anty zee bata ga kyallinsu a gurin
ba dan haka
sanyawa jikinta natsuwa tare da gyara tsayuwar ta
,bangaren Aliyu kuwa gabad'aya
ya manta da wata halitta kisna suka zo
tsabgar
gabansa kawai
yake yana gwadawa
areef takalma
, duk wanda ya daukar masa sai ya d'aukarwa aryan .."
Mutumin
ya lumshe idanunshi
yana jin yadda zuciyarsa ke tafasa akan jin abinda ta fa
a masa yanzu ,cikin murya mai cike da kasala ya cigaba da
fadin "gaskiya
gaskiya wanda ya aureki ya kassara min
rayuwa ,
ina ji ajikina koma waye ya aureki
baya sonki sai dai kasancewar mata nada
raunin
zuciya zaki iya son shi dan baku
san
mutanen da suka dace da rayuwarku ba ..."bata san sanda
dariyar maganarsa ta subuce mata ba
tayi
murumushi
tana
toshe bakinta
da hannuta,
aryan ya d'ago kanshi
ya kalleta ya sake maida idanunsa akan mutumin
dake tsaye ,"kin san wani abu"?ya tambayeta yana tsareta da idanunsa ,taki cewa komai saboda
qirjinta dake
bugawa da sauri "idan ace ni na aureki bazan Iya barin ki fita
ko'ina batare dani ba, irin kulawa da soyayyar da zan baki sai kin ce na rage
yayi yawa zan
lalla'ba....." saurin
katseshi tayi ta hanyar fadin "dan Allah ka wuce tare da mijina muke fa idan ya gamu
komai zai iya faru
".ya zaro ido waje cike da mamaki "shine ya barki haka gaskiya hasashena ya tabbatar
gaskiya, wallahi baya sonki "hasashenka bai tabbata
gaskiya ba ni dai dan Allah ka rufa min asiri ka bar bibiyata hakan zai iya haifar min
da babban
matsala da mijina wanda bazan so faruwar haka ba ".
"shikenan ya zanyi da rayuwata
zanyi
duk yadda kuke so sannan zanyi
addu'ar Allah
ya kawo
tsautsayin da mijinki
zai
sakar min ke
na aureki cikin kankanin lokaci dan bana son a dauki lokaci batare dana mallake ki ba
yayi maganar tare da mika mata badir din kudin kasar
"ga wannan ki sha ice cream ke da boy
taki
amsa tace
" bana
bukatar
haka daga gareka
, sannan ba Ameen ba
akan addur da kayi yanzu
saboda ina tsananin
son mijina duk runtsi bazan so rabuwa dashi ba
.."
Tabe
baki yayi kawai yana Kallonta sannan ya mika wa aryan hannu alamun yazo gareshi aryan
yayi saurin
makale kafad'a
,"har yanzu
jikina yana
bani baki da aure sai dai
musamman
zan sa a binciko min komai naki
ina tabbatar miki nan da wani lokaci
zan san komai akanki
ya kamo hannun aryan da dabara ya daga shi sama yana masa wasa "ya sunanka boy "? Aryan daya jishi a sama yana yawo
daman abinda yake so kenan ya wangale
masa baki yana cewa
"aryan
..." "Wooooowwww
nice name "
aryan
kace
auntynka ta fad'a min gaskiya
kada ta wahalar da zuciyata
idan kuma bazata
amince min ba ta bari mu zama friend's daita ..... "."wayyo Allah na shiga uku
shikenan kasani a matsala
ta furta a matukar
tsorace sakamakon
idanunta
daya
dana Aliyu dake tsaye
"dan Allah ka rufa
min asiri
ka sauke min
yaro kuma
bar gurin nan yanzu
tayi maganar kamar zatayi kuka a hankali mutumin ya sauke aryan domin ganin wanda ta kira da sunan mijinta ...."
natse
idanunshi ya sauka akan
Aliyu
daya soma takowa
da kyawawan zara zaran
yatsun kafafunsa masu matukar kyau cike da jarumta
irin na karfaffan namiji mai tattare
natsuwa da haiba
zuwa inda suke
tsaye ,yayinda kisna dake tsaye
qirjinta ya cigaba da bugawa da matsanancin karfin gaske
hankalinta yayi mugun
tashi
take gumi ya shiga tsatsafo mata a goshinta da sansar
jikinta
,ta tsura
masa narkakkun idanunta
da suke a
matukar tsorace
domin son tabbatar
da yanayinsa ,
Irin na d'azu zai yi musu
ya sharesu
ya basar kamar bai ga komai ba ko kuwa zai yi magana ne a matsayinsa na mijinta "?yana daf da k'arasowa inda suke wayarsa ta soma ringing kafin
ya d'auka
kiran ya
katse a hankali
ya ciro wayar daga gaban aljihunsa ya duba ganin mai kiran ya soma neman layin yana cigaba da daga kafafunsa yana ciza gefen
lip's dinsa yayinda hannunsa daga ke cikin aljihun wandonsa dan tunanin maganar da zai fadawa mr birsat dake bukatar zantawa dashi ta musamman a gobe
.."
Ta daura laulausan tafin
hannunta akan goshinta ta goge gumin dake tsatsafo
mata
zuciyarta na rawa
yayinda har wannan lokacin tana cigaba
da kallonsa
jikinta
wani irin
rawa , tana kallonsa ya soma wayar bata ji yace komai ba
illa "to shikenan naji
zamu yi magana
later cikin tsadaddan turancinsa
ya cire hannusa cikin aljihunsa ya
riko hannu areef
dake tsartsarfa yana
biye
dashi
,bakinta na rawa ta dinga furta kalmar " ka
wuce ! Ka wuce dan Allah !! Allah ya gani bata so Aliyu ya ganta ba
saboda gudun tozarcinsa da wulakancinsa
dan tasan duk abinda zai yi dan
tozartata yana so saboda baya kaunar ganinta cikin farinciki
sai dai
babu yadda zatayi yanzu aikin gama ya gama sai ta jira taga sakamakonta , mutumin
kallesa
ya ganesa sarai realwan Aliyu
muradi ne
da suka ha
d'azu
nan take ya shiga
wasi wasi acikin ranshi
anya kuwa gaskiya ta fa
a masa?
tunda ganin idanunshi suka yi
karo dashi babu
wanda
yayiwa
d'an'uwansa magana ko nuna alamun
sun san juna
idan kuwa har mijinta ne ta yaya zasu ha
u da juna batare da sun nuna alamun su din ma'aurata bane ?
"ganin
Aliyu yana
arin nufo inda
suke yasa jikinta ya sake
aukar kyarma gumi ya sake wanke mata jiki wani irin tashin hankali ne ke sake kawowa gangar jikinta ziyara a hankali
ta cigaba da
maimaitawa
mutumin kalmar
"ka rufa min asiri ka
tafi
dan girman
Allah, amman ko gezai
yaki
tafiya ya tsaya kyam kamar mashi yana jiran karasowarsa yaga mai zai yi ," dan tabbas idan
matar aurensa ce
dole ne ya dauki mataki
......"
Sunkuyar da kanta kasa tayi
tana kallonsa ta
kasan idanunta ,
yana takowa qirjinta
luguden bugawa da matsanancin karfin gaske, saurin fixge hannu aryan tayi ta rike gam
a hannunta
ganin yana cigaba da karasowa "momy look at papa ......sororo mutumin yayi kar dai gaskiya ta fa
a masa ita din matar aure ce ,matar ma ta
Aliyu muradi
,gaskiya ta cancanci ta kasance matarsa sun dace matuka, tana da kyau sosai kamar yadda shima yake da tsananin
kyau na bugawa a jarida daman irinsu sai irin wadan nan matan masu tsananin kyau kamar su sukayi kansu ..."
yana gama k'arasowa ya fixge hannu aryan
a hannunta ta
d'ago idanunta a gigice
ta kalleshi ,hanunusa ya mika baya tunaninta
marin mutumin
zai yi
dan
haka tayi saurin durkushewa kafin ya gama dashi ya dawo kanta ga mamakinta sai gani
tayi ya riko hannu samir ya zagaye kanta
dashi tare da mika masa hannu aryan suka juya suka soma
arin barin gurin ,wani wahalallen numfashi ta sauke ta mike tsaye a firgice "da alamun kina matukar son wannan dan wasan kallon ba dai mijin aurenki ba ? " ki duba ki
ga yadda ya nuna ko in kula
akanki babu mutumin da zai ga matarsa ta sunah tsaye da wani reaction d'insa bai
canza ba kina son maso
wani wannan da shafukan sadarwarsa hotonsa dana wata buduwar ne wanda ake rade raden zai aureta me yasa zaki 'batawa kanki lokaci akan mutumin da bai sonki kuma
bai damu dake ba ki bawa yusif modibo
dama ya zamo abokin rayuwarki zan kula dake da duk abinda na mallaka a duniya
zan baki
.. .."
"Enough
dan
Allah ka
dameni da surutunka na
banza shasha kawai sai wani
zuba kake kamar fanfo
babu class babu aji babu mannes ," kasani koda ni din ba matar aure bace bazan taba kula ka ba saboda baka daga cikin tsarina tana gama fadar haka taja tsaki ta barshi tsaye ...."
Bayanta yabi da kallo a ransa yace duk abinda zakiyi sai dai kiyi amman bazan hakura ba sai na mallakawa zuciyata ke "..
Jiki a sanyaye ta k'arasa inda suke wanda zuwa lokacin numfashi ma da kyar take fitarwa
"lafiya me ne ne
ka wani
fixge
hannu yarona
a hannuna
ba kai kadai ka haifeshi ba
tayi maganar cike
da dakiyar zuciya
Aliyu ya
baki zai fara magana cikin sanyayiyyar murya
Samir ya dakatar dashi dan haka ya juya a fusace ya tsaya nesa ka
an dasu "wato daman kina da wata manufa
a cikin ranki
shiyasa kika ce
a fito
dan ki samu damar kula maza ko "? tsayawa tayi kawai tana masa wani irin
kallon ,ya
kalleta kamar zai
auketa da mari saboda kallon raunin hankalin da
tayi masa "wuce muje gida
"kayi hakuri dan Allah yanzu fa muka fito inji cewar aunty zee
"lafiya kisna mai ya faru yayanki ya dauki zafi haka
"?"Babu komai tayi magana muryarta can kasa hawaye na zubo mata ita ba fadan da yayi mata ne yafi damunta ba kamar yadda Aliyu ya wulakanta aurensa dake kanta "tabbas yanzu ta sake fahimtar Aliyu bazai sota ba
"me ye
babu komai ki fa
a mata wani kato kika kula da aurenki
saboda bakinsa darajar kanki
ba yana fa
a yana
kara d'aure fuska nan take kisna ta sake
tsoronta motar da suka zo daita ya nuna mata duk abinda Samir yake fa
a mata yana shiga kunnen Aliyu
amman ko ajikinsa bai nuna ya damu ba dan shi ko yawo zatayi
tsirara
tayi ba
zai damu ba bare kula wani kato
..."
A hankali su aunty zee suka karaso gurinsa tun daga
nesa take kallon Aliyu so take ta fahimci
reaction d'insa akan kisna amman taga babu alamar haka hasalima wasa da yaransa yake ya daga ariyan sama
ya daga areef"Hannu areef ya rike aryan na saman fad'ansa
ya nufi inda ya paka mota ya
shiga ya sanya aryan a gabansa
,su aunty zeey suka shiga mota ya ja , gabad'aya hankalin kisan
yana kan Aliyu dake zaune yana tuki
"ya Allah ka taimakeni ka nuna min hanyar da zan shawo hankalin mijina gareni ...
Gudu yake sosai akan titi duk maganar da Samir yake masa yana bashi hakuri akan abinda kisna
tayi bai ce uffan ba haka zalika bai waigo inda
yake zaune ba yana karaasowa
get din gidan ya danna hon da karfi mai gadi ya taso da sauri
ya bude masa get ya sanya hancin motarsa cikin haraban gidan madadin ya karasa inda aka tanada domin ajiye motoci sai
ya tsaya a tsakiyar
gidan ya fito ya nufi
kofar parlou'n gidan Samir
ma ya fito da sauri ya biyo bayansa Aliyu
na kokarin
hawa
step samir ya shigo yana masa magana "ina son na kasance ni ka
i will see you later samir ,
samir
ya gyada kai ya
zauna akan doguwar
kujerar
parlou'n
yana furzar da iska mommy dake zaune tace "wani abu ya faru ne da kuka fita "?
Girgiza mata kai yayi
"babu komai momy ya fada mata haka dan kwantar mata da hankali
"karka
min karya fa samir
? babu komai mommy idan akwai ai zan
a miki "Allah yasa ta fada hk
tana jiran shigowar jikokinta a guje suka shigo suna kiran sunanta "granny
ta ware musu hannuwanta
"oyayo sannuku
da dawowa
me kuka kawo min my dear"?
"Ni yunwa nake ji inji cewar aryan
yayi magana yana yatsuna fuska tare da shafa ciki Samir ya kalleshi "babana ban da karya fa duk cire ciye da kuka yi amman kace yunwa kake ? Turo masa karamin bakinsa yayi yana sake kwabe fuska mumy tayi murmushi Tace "karku damu
yarana
I have oredy cook delicious
for you ta fada tare rungumesu ajikinta "really granny ?
"sure my grandchildren's babu abinda ban muku ba
"yeeeeeeee suka soma
tsalle
suna sake rungumeta
a daidai lokacin da kisna da aunty zee suka shigo hannunsu rike da kaya "iyeeee kunga yan gatan granny
areef ya mike ya amshi farar ledar da Aliyu ya siyo musu takalma ya dawo gurin mommy "granny
I want to show
you
something ya bude ledar takalma suka zubo
masu yawa
"papa ne ya siya mana nida aryan "iye lallai papa na ji daku ,aryan ya cire takalmin
dake sanye da
afarsa
ya matso ya dauki guda daya acikin wanda aka siyo
"ki samin granny
ina son nasa sabon takalmi
" ka bari zuwa gobe kaji my sweet heart
ya kwasa takalman da gudu
ya hau sama shima areef ya kwashi wasu ya bishi a baya
"sannu da gida mommy aunty zee da kisna suka hada baki ."
"sannuku kun sha yawo "wallahi ai kasar akwai tsari gasu da dogayen riguna da kananan kaya
ai ina ganin sai na sake komawa tayi maganar tana nuna samir da baki ya juyo ya kalleta
"aikuwa sai dai ki nemi mai kai ki dan duk kwananki nan zamuyi busy "haka zaka daure ka kaita "Allah mommy kina shagwa'ba yaran nan
da yawa
ya fadi haka tare da mikewa ya fita domin gabatar da sallah ,
Kisna ta mike" bari nayi sallah nima
nazo na daura mana girki "huta abunki
mamana na
dafa muku had'ad'd'en girki kala dabam dabam "thats why I love you mommy ta kai mata pick a kumatu ita kuma mumy ta shafa kanta .."
Sama ta hau zuciyarta cunkushe
da bakincikin nuna ko in kulan da Aliyu ya nuna mata
lokacin daya gatan da wani kato wannan abu ya bala'i taba mata zuciya tana kan step ya sauko sanye cikin wasu kayan
kunnensa manne da waya yana
magana kasa kasa
",okay ka fito da
marcende kawai
yana ganinta yayi saurin
auke
kanshi , idanunta ta lumshe tare da sake bashi hanya qirjinta na bugawa cikin natsuwa ya raba ta gefenta yana
sake janye jikinsa dan kar jikinsu ya ha
u kamshin turarensa dake tashi ne ya cika mata hanci da zuciya hakan yasa ta
an ji sanyi acikin ranta har taji kashi dari na
acin ran daya haddasa mata kashi goma ya kau
a cikin zuciyata , ta gefen idanunta take kallonsa har ya gotata
sannan
ta cigaba da tafiya , kofar fita ya nufa muryarsa a
ausashe yace
" mommy
zan
fita amman ba jima zanyi
ba zan dawo "
"Muradi
......"Mommy ta kira sunansa
ya juyo tare da tsurawa momy idanunsa da suke a rikici sun yi jawur tamkar garwashin wuta bama
zaka ta
cewa farare bane sannan cike suke da matsanancin maseefa ya kasa amsawa mumy illa tsura mata ido
"amman naji kacewa Samir
zaka huta
ina kuma zaka yanzu da alamun ma akwai abinda ke damunka , murmushin gefe baki yayi mata wanda yafi kuka ciwo yana girgiza mata kai alamun babu komai, bata fuska tayi "karkawa mommynka karya mana zaka iya k'arasowa ka fa
a min damuwarka koni na taso na sameka"?murmushi ya sake yi yasan komai zai yi mommy Sai taso
tasan abinda ke damunsa ko abinda zai fitar dashi a daidai wannan lokacin yasan
yadda mommy take matukar sonshi bata ha
a shi da komai ba a rayuwarta , uwa ce data amsa sunanta shi kuma
yana tsananin sonta zai iya mallaka mata
komai daya mallaka
a duniya koda kuwa rayuwarsa ce
koda kuwa
itace sila inganta rayuwarsa ba
,bashi da wata uwa kaf duniya
data wuce ta, itace
uwarsa itace ubansa itace komai nasa
k'arasowa yayi ya zauna kusa daita
ya kamo hannuwanta duka
cikin nashi
aunty zee na ganin haka
ta mike
tsaye "uhmmm bari na bawa uwa da d'a guri
ta nufi sama mommy tayi murmushi "gara ki tashi kam .
bakinsa ya kai daidai kunnen mommy yayi mata magana a hankali , murmushi ne ya sake
bayyana akan fuskarta ta ja kunnensa ya
an saki qara mara sauti yana kai hannunsa kan na mommy "ashhh mommy
akwai zafi fa
"kabi a hankali muradi
bana son kana damun kanka dayawa
Allah ya tsare min kai
sai ka dawo amman karka dade sannan karka
yi abinda zai ....."
Hannunsa ya d'aura a saman bakinta "mommy babu abinda zai faru kin rigada kin min addu'a ya mike ya fito zuwa haraban gidan yana waya "okay na gane unguwar ,no karka damu zani
ni ka
ai ya katse kiran ya karasa inda direbansa
ke jiransa har ya bude masa murfin
gidan
baya amman yaga ya bude gaban mota ya shiga direban ya
karaso da hanzari ya bude mazaunin direba ya shiga ya tada motar mai gadi ya wangale musu get din gida...
Jingina bayansa yayi da kujerar motar da yake zaune , zuciyarsa na wani irin zafi da tuttukin bakincikin mara misaltuwa ,shi kadai yasan yadda yake jin kanshi da zuciyarsa da yake jin
kamar zata kama da wuta, runtse sexy eye's d'insa
yayi yana dukan cinyarsa da hannunsa daya "ina muka nufa ne boos"? direba ya tambayesa yana dubansa
*"madinaty*
ya bashi amsa a takaice ...."
Zaune a bakin gado aunty zee ta iske kisna
ta rafka
tagumi
yayinda aryan da areef ke guje guje a dakin
ta karaso
ta zauna a gefenta tana dafa kafad'anta "me yayi zafi kisna komai yayi zafi
fa maganinsa
addu'a ".
Naunauyen ajiyar zuciya ta sauke tana lumshe idanunta "zuciyata aunty zee ina jin ajikina
bazan dade a duniya ba na
kusan mutuwa dan Allah ko bayan raina ga ....
"dan damuwar datayi miki yawa ne yasa kika fadi haka bai zama lallai damuwar tayi sanadin barinki
duniya ba ,idan Allah ya ga dama kina cikin damuwa zai rayaki na tsawon shekaru abinda zakiyi shine addu'a Karki gaji da kaiwa Allah kukanki "ina addu'a sosai aunty har na fara ga..."
"Karki gaji
,ba'a gajiya da
addu'a kisna
, Allah na amsa addu'armu sai dai ana jinkirtawa bawa ne amman kisawa ranki duk abinda kika roki Allah ya amsa wai ma meye abun damuwa yanzu "?
"Damuwata da bakincikina aunty zeey Bai wuce yadda ya
Aliyu ya nunawa mutumin nan ni din bawata
tsiya bace agurinsa alhalin na sheida masa ni din matarsa ce wallahi dana san wannan wulakanci zai min dana ce masa ni din ba matar aure ba kai dana ma
bishi mun wuce gidansa ..........
Aunty zee ta kwashe da dariya har da rike ciki "ai kuwa da kin haukata
Aliyu kinsa wani abu ?Kisna ta girgiza mata kai "sai kin fada min " wallahil azim
yaji mugun
haushin
ganinku
tare da wannan mutumin Samir ma yaji haushi bare shi mai mata "karki
a min haka
aunty zee dan ba yarda zanyi ba " kinsan Allah ko ki yarda ko Karki yarda Aliyu yaji haushi ya dai ki nunawa ne dan karki
auka ya damu dake
"yaushe ne zai damu dani aunty wallahi na gaji dashi zama dashi ya fita raina banki ya sakeni ba
......"?
Tayi maganar hawaye na gangaro mata "karki fidda sautin kukanki kinga yara suna gurin nan shiru sukayi gabad'aya yayinda kisna ke kokarin maida kukanta
"nasan yadda kike jin wannan situation din da kike ciki sai dai bani da abinda zan fa
a miki daya wuce ki zauna da mijinki
lafiya ki ci-gaba da
arin janyo hankalinsa shiyasa ma na siyo miki kananan kaya domin ki dinga sakawa kina daga masa hankali" .
"Wannan mai zuciyar dutsen ai ina fada miki ko tsirara zanyi yawo a gabansa
bazai taba nuna ya ji wani abu ba bare wasu
kaya , na dai sawa jikina naji dadi
"karki
gaji
kisa tun bai damuwa
zai zo ya fara nuna sha'awarsa tunda shi ba dutse ba "kai aunty bazan iya ba fa Kuma bazan cigaba da miki alkwari ba at any time zan iya barin rayuwarsa dan wallahi na gaji dana mutu nayiwa yayana hasara wallahi gara na bar rayuwarsa ,na dawo rayuwarsa ne dan na gyara kuskurena amman yaki bani dama sai faman wwulakantani yake , me ye amfani dawowata ?
" da amfani sosai bazaki gane ba sai nan gaba abinda nake so da Ke ki kara hakuri ki bar maganar rabuwa wai bana ce miki ma'aikun rahma na tsinewa matar dake neman saki daga mijinta ba kema fa kinsa furta hakan haramun ne shiru Kisna tayi kirjinta na buga ita fa ta kudurcewa ranta zata sanarwa mumy tana bukatar rabuwa dashi gara ta rungume rayuwar
anta " bari naje na bar yayanki shi kadai gashi banyi sallah ba Kisna ta sauke ajiyar zuciya "Okya shikenan nima bari nayi sallah na sauko an bar mommy ita kadai ..."
Sai wurin karfe goma
da minti
goma shabiyar Aliyu
ya shigo gidan
yana
haki kamar wani zaki ,suna
zaune gabadayansu
akan
dinnig table suna cin
abinci
kallo
aya yayi
musu ya dauke
kanshi
ya haye step momy na ganin yadda ya shigo ta biyo
bayansa
da sauri
kallon kallo suka bi juna dashi batare da sunce wa juna
komai ba kisna kuwa
kasa cigaba da cin abinci tayi
duk taji komai ya fita akanta kawai ta cigaba da bawa areef zuciyarta na tsinkewa saboda hukunci zuciyarta yayinda
aunty zee ke bawa
aryan abinci , kasa zama kisna tayi ta biyo byn mumuy domin son aiwatar da kudirin ta .."
A tsakiyar dakin mommy
ta iskeshi yana
arin cire rigar jikinsa
jin motsin shigowa dakin yasa ya juyo yana zare rigarsa ya saura daga shi sai farar vest da dogon wando a hankali ya shiga fifita da rigarsa
yana furzar
da iska mai zafi daga bakinsa
yayinda hannunsa daya ke rike da kugunsa sai zufa yake yi ,jijiyon kanshi duk sun mika sun yi rudu rudu
tamkar wanda ya shiga
fagen
yaki
" bana ce kabi komai a hankali ba me yasa zaka ........."shigowar kisna ya katsewa mumy
hanzari ,kisna
ta karasa
shigowa
jikinta a sanyaye idanunta na kanshi a kallon da take masa ta fahimci yana cikin
tsananin damuwa "to me kuma
ya sameshi"? tayi
Maganar akasan ranta tana takowa
inda jug din ruwa yake ta tsiyaya a glass cup ta karaso inda yake yana fidda numfashi ta mika masa kin amsa yayi sai da mommy tasa baki sannan ya amsa sai dai ya kasa
kai cup din bakinsa yana jin tamkar ya saki
cup
din kasa
,babu
zato babu
tsammani
suka ga ya
matse
glass
cup din a hannunsa take cup din ya
soma tarwatsewa ruwa da fasassasun glss suka yi kasa kisna da momy suka tsura masa ido hankalinsu a tashe cikin tsananin tashin hankali mumy ta rike hannunsa tana furta
"menene haka muradi zaka kashe min kanka ne kalli yadda ...ai ganin jini ya fara diga
yasa mumy yin shiru tare da rudewa cikin tsananin soyayya ta tsinka
masa marin da sai data ji saukansa a zuciyarta kana da sauri ta yaga gefen zaninta,
kisna ta matso kusa dashi tana
kokarin taba hannunsa ya dakatar daita da hannunsa
sannan
ya runtse
idanunshi gam dan baya son ganinta
bai ji zafin marin
da momy tayi masa ba illa gyara tsayuwarsa da yayi
cike da jarumta,
ahankali
ya dinga motsa labbansa yana furta kalmar
"kiyi hakuri
momy kiyi hakuri
...."
"karka
sake
cewa zakayi wani
abu kaji na fa
maka ka manta da
komai
"no mommy
"no I
can't
",wallahi
mommy abinda
Kika
a min nayi
banyi wani abu dana san ba daidai ba ".muryarta a raunane tace
"mommy me yasa mesa
dan Allah kice masa
ya dinga sawa zuciyarsa salama
ya dinga bin komai a hankali idan wani abu ya sameshi ban san yadda su aryan zasu ji ba
......."
"har
ke kanki zakiji babu dadi dan duk abinda ya samu uban ya'yanki ya sameki "a hakan da bai daukeni da daraja ba , bai san mahimmancina
ba ,sannan bai
damu
da damuwata ba tayi
zance a zuci "shima
kuma bazai so wani mummunar abu ya sameki ba amatsayinki na matarsa kuma uwar ya'yansa inji cewar mumy , aliyu ya sake runtse idaunshi yana ciza gefen lip's d'insa da karfi mumy ta kamo sa ta zaunar dashi akan kujera "karka sake min
irin wannan ganganci dan rayuwarka nada matukar muhimmancin gareni ta kalli inda kisna ke tsaye "kin wani
tsaya kina kallon mu ki
je dakina ki dauko
min akwatin first aid
,juyawa tayi a sanyaye ta bar d'akin ko cikakken second biyar bata yi ba ta dawo ta ajiye ta sake fita dan dauko tsinyaya ta gyara gurin ta cigaba da tsayuwa tana kallonsu dan ko tace zata taimaka masa bazai yarda ba
mumy
ta bude laulausan
tafin hannunsa gabanta na wani irin
faduwa
,shiru tayi tana kallon raunin daya ji ,tausayinta ya kamata
taji kamar ta cire ciwon ta dawo dashi jikinta
wanke
masa hannu tayi da
hydroxy da
auduga, tana wanke raunin tana duba ko kwalba ya shiga naman hannunsa .
Bayan ta gama ta rufe akwatin ta janyo kisna tare da zaunar daita gefenta
bayan kamar minti goma " kisna taga gara ta aiwatar da nufinta tunda gasu tare , ta kira sunan mumy a hankali "mumy
ina neman
wani alfarma agurinki saboda kece mutun ta farko a duniya da kike son zamana
da ya Aliyu tun ada can baya har zuwa yanzu ,sai
gashi har yanzu babu wani cigaba a rayuwar aurenmu.
"da cigaba mana me yasa zaki ce
haka "? Mumy
tayi mata tambayar a dan kufule dan yaji haushin maganarta "allah babu wani cigaba mommy saboda har yanzu ya
Aliyu bai daukeni a matsayin matarsa ba me zai hana mu saukakawa juna ya sawakemin idan zaki wuce na biki mu koma tare dan wallahi zuciyata ta gaji da wannan zaman idan kuma hakan bai samu ba wata rana labarin mutuwa zai riskeku a lokacin da kuke tsananin bukatata ta karasa maganar hawaye na gangaro mata mumy ta damki tsintsiyar hannunta jikinta na rawa numfashinta na barazanar daukewa "ki kwantar da hankali mumy Allah rabuwar mu zai fi kwantar miki da hankali zucoyoyinmu zasu fi samun natsuwa Allah ya raya mana su Aryan "abinda ta fa
gaskiya ne mumy nima ina iyakacin kokarina naga cewar na manta baya na inganta relationship din sake tsakaninmu
amman na kasa idan dai har zai yiwu mu sawakewa juna ......."
"Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un " mumy ta shiga furtawa jikinta na tsananta rawa ..."
Inshallahu ku saurari 14 zuwa an jima
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Free page 14
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
....Wani
irin
kyarma
jikin mumy
yake
batare
sun
fahimci
haka ba
saboda
idanuwansu
daya
rufe,
sai
faman
ya'bawa
juna
bak'ar
magana
suke
cikin kunar rai
A matukar
fusace
Aliyu
katsewa kisna
hanzarin
"na
fiki
son
rabuwa
dake
mumy
nima
na amince da tsarinta
rabu
kawai
kowa ya huta
dan Allah
mommy
sanyawa
zuciyarki
salama
kiyi
hakuri
bari mu
bar
rayuwar
juna
cigaba
da zumuncinmu
shima
idan
zai
yiwu idan
kuma
bazai
yiwu ba kowa ya kama
kansa
ya fada yana
furzar da iska
mai
zafi
daga
bakinsa , wannan maganar
data
sake dokan kunnuwan mumy
yasa
taji wani
mummunar faduwar
gaba
ya sake ziyartar jikinta , qirjin
mumy
dinga
baguwa
tsananin karfi , duk wani tashin
hankalin
da take kokarin dannewa
acikin zuciyarta sai daya fito
fili
saboda
babu abinda ta tsana a rayuwarta
kamar taji
maganar
rabuwa
bakin
Aliyu
dan na
kisna mai
sauki
tunda sakin
ba a hannunta
yake
ba ...."
Aliyu
ya fara
lura
yadda
jikin mumy
karkarwa
kamar
mazari
yayi
saurin
rikota cikin tsansnin
tashin
hankali
yana kiran sunanta
"mumy !mumy!!! dan
girman
Allah
mumy
ki kwantar
da hankalinki
".a
hankali
ta kai
hannu
ta dafe daidai
qirjinta
da taji yana mata
wani
irin
zafi
bugawa
" Please Karki
min
haka
wallahi bana son na rasaki
bana
son
wani abu ya sameki a dalilin
rabuwata
da kisna
idanunta
suka
sakamakon kalmar rabuwar daya sake maimaitawa
"mumy
Please
ki tamaineni ki
bude
idanuki me kike so
ayi
yanzu ? " duk abinda kike so a shirye
nake
zan
miki matukar zai sakaki
farinciki
cikin tsananin tashin
hankali
kisna
take furta mata haka kafin
daga
baya
Aliyu ya kwantar daita
akan katifa
mike cikin sauri
gaba-daya ya
rud'e ya
gigice hawaye sun cika masa kwarnin idanunshi
tamkar
ba wannan
Aliyu
mai karkarfar zuciya ba
ya fita daga d'akin
, itama kisna hankalinta
yayi
matukar tashi dan
kusan
tafi
shi shiga
tashin
hankali,
take
ta fara data sani maganarta da bata furta kalmar su rabu da mumy bata shiga damuwa ba
,wani
sabon
hawayen
yazo
idanunta ya
fara zuba
akan
kuncinta tamkar an bude fanfo , a
hankali ta
fara rera kuka mai ban tausayi
,ta sake ri
e hannun mumy
dake
cikin nata gam yayinda hawayenta
yaki tsayawa sai faman kuka
take da
kiran
kalmar
"na shiga uku
cikin
tsananin tashin hankali "mumy
na tuba
bazan sake ba, bazan sake furta kalmar rabuwa da ya Aliyu ba
tunda
bakya
son rabuwarmu , " ki
taimakeni
dan Allah
karki
mutu
barni a gurinki
kawai nake samun farinciki da kwanciyar hankali
idan kika
mutu
kika barni rayuwa
zata min
muni,
sosai take kuka tana rike da hannun mumy itama mumy ta rike hannunta gam hawaye na gangaro mata ... ....."
Zuciyar
Aliyu
na matukar zafi ya dawo
d'akin
hannunsa
rike da goran
ruwa
bai
tsaya tsiyaya
ruwan a cikin cup ba ,ya
alle murfin goran da karfi wani zafi yaji ya
ratsa tafin hannunsa inda yaji ciwo
sai dai bai tsaya
kallon tafin hannunsa ba ,ya soma
shafa
ruwa
a fuska mumy
yana kiran sunanta , naunayen
ajiyar zuciya
sauke
sannan ta
dinga sauke
numfashi
a hankali a hankali
"sannu
mumy
suka hada baki gurin furta mata haka da kyar ta gyada musu kai
idanunta
runtse
,Aliyu ya
kamo
kanta
kai goran ruwa bakinta
"ki
sha ruwa mumy
" .
Ta girgiza
masa kai
alamun
bazata sha ba
"dan
Allah mumy
ki rufa
min asiri
ki kwantar da hankalinki
ya kalli
kisna da idanunsa da suka rikice suka canza kala tamkar garwashin wuta
ya soma magana cikin zafin rai
"wallahi
Idan
wani
abu ya same mumy
dalilin furucinki bazan taba
yafe miki ba , kuma wallahi
bazan cigaba da zama
dake ba
dole
na yakiceki
karfin tsiya daga jikina
domin nafi bukatar
rayuwa mahaifiyata
akanki
ya karashe maganar yana wurgi da rabon ruwa
......."
kuka
kisna take sosai tamkar ranta zai
bar gangar jikinta
tana rike da
hannun mumy
Sun yi
matukar
tausayawa
halin da mumy
take ciki
, bazasu iya daukar halin
da zata shiga
a dalilin cikar burinsu
ba .......
Aliyu
mike
hanzarin
zai
fita daga
dakin
domin kiran Samir dan sukai mumy asibiti
ta rike
hannunsa ya
dawo da sauri
daura hannunsa
akan nata tare da zubawa mata
idanunshi kamar zai yi kuka
"mumy zanje na kira Samir ne mu kai ki asibiti"
sake
girgiza masa kai tayi
zuba masa ido
cikin sarewa tace "karku
wani
kai ni asibiti alhalin
magani na gida , kune
damuwata muradi , idan zanganku cikin farimciki
da kwamciyar hankali wallahi
nima zan kasance haka"bazan
yarda da
tsarinaku
,rabuwarku
wani babban
tashin
hankali ne
gareni bansan
me yasa nake son kasancewarku
tare da
juna
ba amma kafin na cigaba da magana ku amsa
min wannan tambayar
"?
ta soma yunkurin
mikewa zaune daga
kwance
da take jikinta na daukar zafi
Aliyu da kisna suka kai hannuwansu
da sauri
domin taimaka mata hannun Aliyu
ya riga na Kisna
sauka a gadon bayan mumy sannan
hannunta
ya sauka akan nashi
saurin kallon kwayar
idanun
juna suka
tare da jin
faduwar gaba
mai tsanani zuciyarsu ta dinga bugawa a tare , zuwa wannan lokacin ko'ina ajikin Aliyu rawa
yake
yayinda zuciyarsa ke dokawa
da sauri
sauri fiyye dana Kisna , gabad'aya gabobin jikinsa sun yi sanyi, a hankali Aliyu yayi
saurin janye
kwayar idanunsa
a kanta
itama tayi kokarin dauke hannunta dake
kan nashi
suka
yi shiru
a tare suna
satar
kallon kwayar idanun
juna ,karamin bakinta ta turo masa
tana
kashe
masa idonta
d'aya
abinda tayi ya bala'i
bashi
haushi sosai
and he don't want any dilemma with
her
ko sake kallon inda take bai yi
ba dan gani yake bata damu da halin da mumy take ciki
ba kukan munafurcinta data saba ne
...
Cikin sanyin
jiki
ya kamo hannu
mommy cikin laulausan tafin hannunsa
tare da matsowa
gefenta sosai
itama
kisna ta
sake matsota
suka sakata a tsakiya
ya d'ago kanshi a hankali ya watsa mata harara itama batayi
sanya a gwiwa ba ta mayar masa
tana murgud'a masa baki yaji
tamkar ya
buge mata
baki ko janyo ta ya
yaryarfa mata maruka masu rai da lafiya
sai dai
ya kasa aiwatar da ko daya
saboda shi a
yanzu babu abin
da yafi bukata kamar samun natsuwar mumy muryarsa a
ausashe yace "malama ki dan matsa can mumy ta
samu wadataccen
iskaa
kin
wani manne
mata kina kokarin ....."
"kai ma ka matsa mana cikin ni da kai wa ya hanata sha
ar wadataccen numfashi
ta kasheshi tana zabga masa harara
" nifa bana son damuwa dan Allah
kowa yayi lamarin gabansa kawai
zai yi magana mumuy
tayi saurin d'aga masa
hannu alamun yayi shiru umarninta yabi bai sake cewa komai ba ,mommy ta numfasa sannan ta cigaba da magana a tsanake"
banason jin wata magana bayan amsar tambayar da zan muku
yanzu
"tsakanin
kai
kisna idan
kun rabu
zaku iya
manta
junanku
har duniya
ta nad'e"?shiru
ne ya sake
biyowa
baya , hatra d'akin ya sake
daukar shiru tamkar babu wasu halitta acikinsa
kisna ta d'ago idanunta
a hankali ta kalleshi
dan ganin yanayinsa
wani kallo ya watsa
mata wanda yasa
take hantar cikinta kadawa , ta tabe masa baki
qirjinta
bugawa
da karfin gaske .
"ina
tambayarku kun min
shiru
zaku iya manta
junanku
har abada
Still shiru suka yi suna kallon mommy "Ni nasan bazaku iya manta
junanku
har duniya ta nade da tunanin juna zaku mutu
amman idan amsarku
kasance "eh
zaku iya manta
juna
sai
nasan
abun
........"
Jin yadda suka yi shiru yasa ta waigo
gefen da Aliyu
yake da gefen da kisna take makale daita tamkar zata mata numfashi
taga
suna kallon juna
tayi murmushi irin nasu na manya
"mai yasa
kuke kallon
juna ku bani amsar
tambayata mana kun
min
shiru
suka sake
yin shiru kowanensu na jiran yaji abinda
d'an'uwansa zai furta
"nasan baza ku iya amsa
min
wannan tambayar
ba bari na fa
muku abinda zai sa ku shiga
hankalinku wallahi
muddin kukayi kuskuren barin juna karshenku wahala mai tsanani ,kuma sai ta shafi rayuwar ya'yanku
saboda zaku raba musu hankula , saboda kai
Aliyu wata matar zaka aura kema Kisna
wani mijin zaki aura kuma duk wanda zaki aura bazai kai uban ya'yanki ba ,hakazalika kai ma nawal bazata zama tamkar Kisna agurin su Aryan ba ,da zaran ta samu nata
zata manta dasu
ba kowace matar uba ke rike masa yaya tsakani da Allah ba ta karashe maganar tana sauke numfashi da kyar Aliyu ya sake tashi ya dauki goran ruwan da yayi wurgi dashi yaga da sauran ruwa aciki ya mika
kai bakinta ta kurba tana lumshe ido "na gode muradi Allah yayiwa rayuwa albarka Allah ya yaye maka zafin zuciya ".
"gara kan kina yi kina masa addu'a, wannan zuciya kamar ta mutanen farko ,zuciya a wuya kamar kuturu ba'a
jin rarrashi
bare hakuri
kallonta kawai yayi ya furzar da iska
tare da jan tsaki ,ta watsa masa harara tana hura masa hanci dan ta sake tunzura shi ,a ranshi yace kiyi duk iskanci da kika ga dama ganin idon mumy ne
zamu hadu ne
.."
"Kana magana ne ? tayi maganar cikin jan hankali ."
"ke kisna ban son iskanci sa'anki
ne"? tayi shiru
"ki shiga hankalinki
dan kice
kika fara kawo zance rabuwa a tsakaninku
da muradi
bayan kuma kece za
kiyi
hakuri
dashi domin
kin zo gyara kuskurenki ne a gurin mutumin da
yake tsananin fushi dake dan iskanci sai kina fada masa magana "kiyi hakuri mumy
, "bani zaki bawa hakuri ga wanda zaki sake bawa hakuri nan kuma
yanzu a gabana saboda ko babu aure a tsakanin ki dashi d'anuwanki ne bai cancanci wasu abubuwa daga gareki ba , muryarta a raunana tace "to ..to kayi
hakuri
"haka
ake
bada
hakuri
ki hada kalamanki
guri daya ki bashi hakuri ta
shagwabe fuska kamar zatayi kuka tace
"kayi hakuri ".. shiru yayi yaki magana dan zafin da zuciyarsa keyi
ba zai bar shi ya amsa mata ba .."Kisna na kiraki da babban murya karki sake zance rabuwa tsakaninki da muradi
saboda ina matukar sonku tare bana son ku rabu, rabuwarku daidai yake da shigata damuwa "Ni kuma zafin da zuciyata take akan shi fa
mumy ni kadai fa nasan abinda nake ji kar a waye gari a iske bana numfa........" Da ikon Allah babu abinda zai sameki
idan kika zauna dashi
tsakani da Allah zaki samu lada mai dimbin yawa
sannan
zaki jiyar da mahaifiyarki
dadin da bata bata
jin irinsa ba ,zata sake magana mumy ta dakatar daita kana ta maida hankalinta kan Aliyu .....
"aliyu
wacece ni agurinka "? da kyar ya iya bude bakinsa muryarsa can kasa yace
"Mother " yana riko hannunta cikin nashi "tabbas ni uwarka ce shiyasa ma nafika jin haushi
akan
abinda kisna ta maka ,abinda tayi
ya balain
tsaya min a rai ya dameni ya daga min hankali saboda na fahimci halin daka shiga a lokacin
amman duk da haka yana da kyau
ka yafe mata
a karo na biyu
dan Allah ku fahimci mahaifiyarku ina son
ganinku cikin farinciki dan Allah ku zauna lafiya dan kwanciyar hankalina shiru suka yi zuciyarsu na dokawa da sauri
iska ya furzar yana Kallon Kisna
itama
shi
take kallo "mai yasa mommy zata masa haka akan kisna "? "Mai yasa zata sa igiya ta
daureshi akanta ? "Aliyu ta sake kiran sunansa
muryarta a sanyaye
kamar zata zubar da kwalla ," ka saki ranka
nasan
halinka
kana da tsananin
fushi da riko a cikin zuciyarka
wanda ba'a son muslimi
yana yin haka
kamo hannu kisna
ta saka cikin na Aliyu
ta dunkule guri daya " ka yafe mata
wannan alfarmata ce na nema agurinka nasan
ko numfashinka nace ka bani zaka mallaka min bare kalmar baki
,Shiru yayi har kusan second biyar "kayi shiru
muradi kace ka yafe mata ? Da kyar ya
sake bu
e baki yace "na yafe
amman darajanki ne
mumy
wani sanyayiyyen numfashi Kisna ta sauke tana mai godiya
ga Allah da ya furta ya yafe mata mumy tace "nasani
darajana taci kuma
na gode
ko alahira wani nacin arzikin wani Allah yasa muci arzikin Annabi Muhammad
Sallallahu alaihi Wasallama "ameen suka hada baki..."Sai
abu na gaba Kisna
zan
baki
wata
biyar
ki dawo
da Aliyu
daidai
,kaima
Aliyu zan baka wata biyar ka dawo daidai da matarka idan
ba haka ba zan
auki mummunar
mataki akanku
wanda a karshe
bazai muku dadi ba, tana gama fadar haka ta mike da kyar
ta soma kokarin
barin dakin Aliyu ya mike zai taimaka mata tace "yi zamanka muradi
na gode zan iya takawa da kaina ya koma ya zauna yana furzar da numfashi .."
Mommy
tashi
daga mazauninta
Kisna ta mike cikin sanyi jiki ta biyo bayanta
,mumy dake kokarin zama ta dubeta a tsanake tace
"me kuma kika zo yi ? " Maza ki
koma gurin mijinki
ki soma aiwatar da aikinki Allah ya baki nasara akanshi
muryata a shagwabe tace
"mumy wannan dan naki fa akwai wuyar sha'ani kanshi kamar kwakwa yake wallahi "ungo nan haka zaki daure , tun farko da bakiyi abinda kikayi
masa ba
kema kinsan
yadda kike so
zakiyi
a gidansa ,hakuri zaki kara akan wanda kike yi , ki sanyawa ranki ibada kike yi
kin san kuma duk abinda akace ibada ne dole sai an d'aure tare da sanyawa zuciya hakuri inshallahu ina ji ajikina zakiyi nasara akansa bazai sake wining zuciyarki ba "shikenan mumy adduarki ta Kara min karfin gwiwa daga sarewar dana yi da lamarinsa dan wallahi har na cire tsammani a kanshi "ba'a cire tsammani da rahmar Allah mamana ,kuma
inshallahu sai kinyi alfahari da mijinki wata rana mumy ta dan dauki lokaci tana bata shawarwari daga karshe sukayi sallama ta koma dakin yana nan zaune a inda ta barshi yayi tagumi
ta matsoshi
sosai
kamar zata shige
jikinsa sauran ka
ta kwanto jikinsa tace
" maganar mumy
gaskiya
bazamu iya rabuwa da juna ba sai dai
wallahi
na gaji da irin rayuwar da muke ka saki ranka mu zauna lafiya , ni dai nasan
a halin yanzu babu abinda nake son kasancewa dashi kamarka
bazan iya rayuwa babu kai ba , ina sonka aliyu
kaima nasan
kana sona "? tayi
maganar tana murza tafin
hannunsa dake cikin nata ..."No
i can't ya fada atakaice yana
furzar da iska
mai zafi tare da jan dogon
tsaki , shiru tayi jikinta na
aukar
rawa "you mean you don't love me "? "yes I do
sake
bata
amsa a takaice ,ta sake matsoshi
tare da sanya kwayar idanunta cikin nashi,
d'ayan
hannunsa ta
kamo ta mikar dashi tsaye
"come with me ta nufi jikin
bango
dakin
dashi bai mata musu ba yayi
shiru
yana biye daita kamar wani karamin yaro
suna karasawa
ta tsaida shi tana fuskartashi tare da
kai hannuwanta duka kan wuyansa ta zagaye
tana jifansa da wani irin kallo mai kashe gabobin jiki
"meye
haka
kuma "?yayi magana yana kai hannunsa zai cire hannuwanta
dake zagaye da wuyansa "tsaya mana
ranka shi dade
ka ga
wani abu , ta cire hannuwanta dake zagaye da wuyansa
ta zuge zip din gaban rigarta
take dukiyar fulaninta
dake
cike
bammm sunyi wani luhu luhu dasu ga kyau ga haske ga taushi
suka bayyana a gabansa
"wowwww is beautiful
yaushe rabon na gansu ya
acikin ranshi
amman
a zahiri tsaki yaja
yana kawar da fuskarshi
gefe kamar yaga mugun abu
,ta kai hannunta
ta dawo da fuskarsa gareta ya sake dauke
idanunshi akansu "duk fa wannan
kayan marmari is
for you
Aliyu muradi
".... "for me"? ya furta yana watsa mata
harara
"Yes of course
is for you don't you like it ta sake turo masa
su daidai bakinsa kasancewarta
doguwa sosai ka
an ya rage
bata kamoshi ba yayi
saurin runtse idaunshi
qirjinshi na wani irin bugawa da karfin gaske
"stop all
this nonsense Kisna
not look beautiful ",kinsan wani abu "?ta girgiza masa kai tana
tura hannunta cikin vest d'insa har tayi nasarar
kife
yatsunta
a qirjinsa ya bude baki da niyyar
zai yi magana
ta muzra kan nipple's d'insa
duka tana wani
irin narke masa ajiki ...
...tsarkewa yayi
ya soma tari
kamar wanda yaci wani
abu
mai yaji
take ta rude tana masa sannu
"na kawo maka ruwa "?Kai kawai ya girgiza mata alamun
a'a ya zare hannunta daga jikinsa ya nufi gaban mirrow
yana magana
yana kwance agogonsa sai lokacin ya samu damar fadar abinda yake son fad'a mata
" duk wannan abinda
kike yi
basa burgeni saboda bana jin komai ajikina
ji nake kamar namiji ne a kusa dani ,wallahi na gaji dake bazan dai
iya fitowa na fad'awa
mommy
bane dan
ita kadai
zan iya gama
rayuwata dake ba dan ina sonki ba,idan son samuna ne ma
wallahi nayi
nisa da rayuwarki zai fiyye min kwanciyar hankali.."
"look
I understand what's in your heart ,ba Sai ka fa
a min ba saboda idan da sabo na saba da wannan kiyayyar
ko zan iya baka
tukuici akan wannan kiyayyar "?yayi shiru yana Kallonta ta cikin mirrow
zuciyarsa na tsalle
kallon wawiya yake mata ita kuma tana masa kallon mara wayo
"bana bukata
kuma
karki
dameni
da shirmeki
na banza on-expecting yaji ta sumbaci kumatunsa
ta juya
tana wata irin
shegiyar
tafiya
tana kad'a masa
jiki wanda ya zame mata jiki
a tsorace ya juyo
yana kallon
bayanta "kina hauka ne kike irin wannan tafiyar "? "Haukan sonka
ta bashi amsa tare da juyowa suna fuskantar
juna "me kuma ya samu tafiya ta ? tayi magana tana
matsowa
a hankali ta karaso gabansa ta tsaya kirjinta na kadawa shiru yayi
tare da tsura mata ido kamar zai cinyeta
ganin taki
auke idanunta akanshi ya cire vest dinsa
yabi gefenta zai
wuce
Kawai yaji ta rungumeshi
a jikinta , hannuwanta ya sauka a
daidai kan nipple's d'insa wani irin shock yaji a ilahirin jikinsa
"dan Allah ka bani wata
biyar
kamar yadda mommy
ta fada ina tabbatar
maka kafin lokacin
soyayyata zatayi tasiri a cikin zuciyarka
am very sure
zaka soni
kafin lokacin "no ya furta a zuciye "ya
Aliyu
Ni dai ka bani
dama dan Allah
nayi maka alkawarin muddin baka soni ba zuwa lokacin
zan daina sonka gaba-daya zan rufe babin wani Aliyu a rayuwata
zaka rabu dani batare da sanin kowa ba, zanyi nesa da rayuwarka a
hankali take masa magana cikin rada
tana
shafa
qirjinshi
tana manna masa
kiss a wuyansa,
juyo wa yayi daita a hankali aiko ta fada cikin faffad'an qirjinsa mai kwance da kashi sai kamshi yake zubawa " wayyo my world best
wallahi bazan iya rayuwa
babu kai
ba sonka yayi mugun kamani
ta karasa
mgnr
tana mirza kan nipples d'insa yayi saurin runtse idanunshi shi kadai yasan yadda yake ji a lokacin ,a hankali ta cigaba da murza nipples dinsa tana sauke ajiyar zuciya sannan tana lumshe masa
idanu, ta zaro harshenta daga kwance da take ajikinsa
tana lasar tsakiyar qirjinsa yayinda hannunta ke kan nipples dinsa tana zagayewa tana fitar da numfashi tana jin wani mugun feeling na taso mata a gaba-daya ilahirin jikinta kamar yadda shima
yake ji ,gaba-daya gobobin jikinsa sun soma macewa saboda
amsar sakonninta, jin
yanayinsa
yana neman sauyawa yayi sauri
cire hannuta a kan nipples dinsa ya bude idanunshi sosai yana fidda numfashi yana
kallonta yana jiran ta bar
jikinsa ,sai dai
bata d'ago ta kalleshi ba
ganin idan ya barta ta cigaba komai zai iya faruwa dashi daga karshe tayi galaba
akanshi tun ba'a je ko'ina ba
ya fixegeta
da karfi yana
arin
makata akan kujera ta janyosa
ya fado
jikinta
tare da rungumeta
.. "ashhhhh
ta saki
yar qara saboda q'irjinsa daya sauka akan dukiyar
fulaninta ya kalleta da sexy eye's d'insa
, muryarta
cike da shagwa'ba wanda ke kara burge mutane kuma take rikita duk wanda ya saurara tace
"my world best
ka bani dama dan Allah
tsaki
yaja ya mike tsaye
yana fidda numfashi mai zafi
sannan ya nuna ta da
yatsan
hannunsa alamun gargadi
" na yafe miki
ba lallai sai na soki ba
ki cigaba da tsayawa
a matsayin ki na uwar Aryan da areef
yana gama fadar haka ya
shiga bathroom tayi dariyar jin dadi "yafa ji dadi
haduwar
da jikinmu yayi
amman dan wulakaci
wani maze Ina nan har ka fito
......."
tana zaune a inda ya barta
yayi wanka ya fito yana goge jikinsa da white towel
ta mike zata taimaka masa ya dakatar daita "thank you.."
"Please! please now !! Ka bari na taimaka maka gabad'aya ya ha
e rai fuskarsa babu walwala bare annuri ,sosai
ta dinga rokonsa ganin nacinta yayi yawa ya barta sai dai
babu abinda ya furta mata" you're my life I love you
muradi
I can't live without you duk duniya yanzu kai ne kawai abinda nakewa tsananin so dan Allah ka bani wata biyar din nan
muddin ban shawo kanka ba na yarda ka sawwake min ko a boye
ne naje nayi rayuwata a wani guri bazan sake dawowa
cikinku ba zan barku kuyi rayuwarku i promise ajiyar zuciya ya sauke a hankali yana jin wani sabon yanayi na qara shigarsa muryarsa can
qasa qasa yace "na baki
ya fada a takaice
....."
Wani irin sanyin
dadi ne ya ziyarceta
taji kamar tayi
tsalle ta rungumeshi ajikinta amman tasan halinsa yanzu zai iya dangantata da kalmar
hauka ko janye amincewarsa
a hankali ta ji wani sabuwar qaunarsa
na qara
shigarta muryata a sanyaye tace
"thank you my world best
kuma inshallahu zan yi nasara" tsaki yaja
jikinsa na qara mutuwa saboda har cikin jinin jikinsa yaji sautin muryarta data sauka a cikin kunnenshi shiyasa gabad'aya ilahirin jikinsa ya
mutu murus
..."
Ya kalleta ta cikin mirrow yaga yadda take murna a fili
ya girgiza kanshi yana tsuke karamin bakinsa "bazaki ta
a samun wannan damar ba
shiyasa na baki
dan bazaki taba zama acikin rayuwata ba bare
zuciyarta
"yayi maganar a kasan zuciyarsa itama zance zuci take tana kallonsa tana
murmushi tare da watsa
yatsun hannunta
cikin tsananin farinciki
"zan canza ka ya
Aliyu na yiwa kaina alkwarin zaka soni da dukkanin
rayuwarka
"muje
kaci abinci shiru yayi yaki cewa komai har
tsawon
minti goma ta sake yin magana ciki
raunanniyar
muryarta
kamar
zatayi kuka "dan Allah muje kaci abinci da alamun kana jin yunwa kalli yadda cikinka ya lefe ban san mai yasa kake kin cin abinci ba ko nayi maka tuwon shikafa da miyar wake
? ta
karashe maganar a hankali ,
da kwantar da kai da rarrashi ta samu ya fito
tana biye dashi abaya suka sauko parlou'n kasa lokacin babu kowa sai aunty
zee da Samir
zaune akan kujera
suna kallo tayi
saurin karasowa taja masa kujera "na zuba maka abincin da
mommy ta girka
ko na shirya maka wani?"no .... Ya fada tare da
aukar jug dake cike da ruwa ya kai bakinsa ta dauki plet ta zuba masa farar
shinkafa da miya ta
ajiye a gabansa tana jin kamar ta bashi a baki kusan minti biyar yana kallon abincin sannan ya fara ci
hankalinsa a
kwance saboda jin abincin
mommy ne ,ta tsaya tana kallon shi fuskarta kwance da murmushi ta lumshe idanunta saboda tsananin dadi shi kuwa tunda ya soma cin abinci ko kallon inda take bai yi ba ,aunty zee ta zuba mata ido tana Kallon Kisna
sai murmushi take tana kallon Aliyu
ko kifta idanunta bata yi
akan shi "ya Aliyu
ya sauko daga dokin fushinsa
ne yasa
Kisna take murna
murmushi haka
abinda ya baka tsoro wata shi zai baka tausayi shiyasa Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama yace "idan zaka so mutun ka so shi kadan haka zalika idan zaka ki mutun kaki shi kadan yau dai ga Aliyu ya tafi
da rabin rayuwar kisna ya bar saura
,waigowa Kisna
tayi aiko idanunsu ya ha
e dana
aunty zee take ta sakar mata harara bata damu da
hararar da
aunty zee tayi mata
ba , ta kai hannu ta tsiyaya masa
ruwa garin rawan
jiki ruwan ya
zube a
afarsa daya
tsaki yaja tayi saurin cewa "sorry
ta warware tissu ta tsuguna ta goge masa
ta bar gurin tun kafin
tayi wani sabon laifi ta dawo inda aunty zee take ta kwanta
ta daura kanta akan cinyar aunty zee tana jin dadi "ina miki fatan
samu soyayyar
wanda kike so dan
ki damgwama cikin farinciki tayi maganar
tana shafa sumar kanta kallon fuskar aunty zee tayi tana sake fadada fuskarta
"Ameen auntyna
Allah ya barki da ya samir
"na gode sister ina miki fatan samun nasara ki samu soyayyarsa nan kusa sannan ku so juna har abada d'agowa tayi ta zauna idanunta cike da
ruwan hawaye "mumy ta Bamu wata biyar
mu daidaita kanmu ko kuma ta dauki mummunar mataki akanmu,
ni kuma na nemi alfarma wata biyar agurinsa
aunty zee zan yi
ko'k'arin naga na
shawo kansa duk da nasan da wuya hakan ta kasance ,wallahi
ina tunanin halin da zan shiga idan na kasa shawo kanshi aunty "da Ikon Allah Zaki yi nasara akanshi mutun ne fa shi kuma mai jini ajiki, kuma bai fi karfin Allah
ba ki tsaida zuciyarki kisa a ranki zaki shawo kansa
hawaye ya soma gangaro mata a lokacin daya mike
rike da wayarsa dake
qara ya nufi
haraban gidan ......."
sauri
aunty zee ta rungumeta itama ta rungumeta aunty zee
gabad'aya jikinta yayi sanyi a hankali
suka cigaba da tautaunawa zuciyar kowannensu cike da tunani har kusan 11
sannan
suka yi sallama da juna
ta nufi dakin mommy wacce tuni tayi bacci da jikokinta ta zauna a bakin gadon ta janyo man zafin dake gefen kanta wanda duk daren duniya dashi take kwana ta lakato ta mulka a kafarta tana mammatsa mata kafa zuwa kaurin gwiwarta mommy ta motsa
a hankali tare da
an bude idanunta kadan "bakiyi bacci
kisna .."?
"Yanzu nake shirin yi nace nazo muyi sallama sai gashi kinyi bacci numfashi ta sauke tana lumshe ido ta
an dade tana mammatsawa mommy jiki kafin daga baya mommy tace "mamana tashi kije ki kwanta kin bar mijinki shi kadai "to mommy
har ta mike
ta dawo daidai fuskar mumy ta tsugunna "mumy ki yafe min
" me kuma kika yi"
bakiyi min
komai ba mamana "Ni dai kice kin yafe
min "
"Na yafe miki
mamana Allah yayi albarka
" ameen
sai da safe
karasa inda yaranta ke kwance ta shafa sumar kansu tare da
shafa musu addu'a , ta manna musu kiss a goshi
sannan ta nufi dakin baccin su
har ta karasa shiga d'akin tunanin Aliyu take da irin badaudaden
halinsa mai wuyar sha'ani tana tsaka da tunani idanunta ya sauka akan calander
a manne a bango dakin jiki a sanyaye
ta karasa jikin calander ta tsaya tana kallo
karshen shekarar ake ta
dubu biyu da sha
takwas "kenan a may yarjejeniyarsu da Aliyu zai cika "ya Allah ka taimakeni na shawo kansa kafin lokacin ta dauki bironsa dake ajiye akan table tayi mark din aikinta
na farko data yi
nasarar janyo hankalinsa ya yarda da tsarin da mommy ta gindaya musu sannan tayi nasarar da yaci abinci cikin sauki batare da tashin hankali ba
taja numfashi ta sauke sannan
ta shiga wanka tayi ta fito ta goge jikinta ta dauko daya daga cikin kayan da aunty zeey ta kawo mata ta saka rigar bacci iya cinyarta mai bud'ad'd'en gaba sai wata yar igiya da'aka saka
domin daurewa ta tufke sumar kanta a tsakiyar kanta dan taji dadin bacci ta fesa turare ta saki murmushin jin dadi ta haye saman lafiyayyen gadon mijinta ta kwanta ta rungume pillow a qirjinsa
tana jin kamar shi ta rungume tana kwance taji shigowarsa tayi saurin
runtse idanunta kamar mai bacci ,wayarsa
yasa
a handsfree
muryar nawal
taji ta karade
d'akin take gabanta ya shiga dukan uku uku ta
an bude idanunta
kadan
taga
ya dauko
computer dinsa
ya ajiye akan table ya jonata a caji still tana jin sautin muryarta har ya zauna "do you miss me
nur?
murumushi kisns taga yayi sannan yace "Yes dear I really miss you ya fada fuskarsa na wanzuwa da wani sabon
murmushi data kasa fahimtar na menene a hankali yake
operating din system dinsa yana saurarenta can ya ciza lip's d'insa muryarsa a kasalance yace"okay tell me
how much you love me ? ya fadi haka ne
saboda lura da yayi idanun kisna biyu akanshi "I can't discribe the way I love you amman kasa a ranka zan soka
har karshen rayuwata kai ne kadai zaka mallaki zuciyata sannan ka zauna a cikinta har sanda za'a zare numfashina ......" ya rasa me mata suke gani ajikinsa suke
leke
masa har
su maida shi duniyarsu da numfashinsu shiru dukkaninsu sukai na tsawon lokaci can muryarta ta sake bayyana "yasu aryan da areef sunyi bacci
ko "? Yace "uhmmm yana cigaba da danne danne "ya tafiyar mommy tana nan
jibi
din "? ya sake cewa
uhmmm ",okay zanzo airport
inshallahu muyi sallama kuma gobe zan turo direbana
"okay ya fada a takaice dan ya soma gajiya
a hankali kisna ta sauko daga sama gado ta bude wardrobe ta dauko bargo guda biyu ja da fari ta
masa ja akan gado daga gefe guda
tare da
pillow ,
zata koma dayan bangaren
katifa
taji yayi gyaran murya ta tsaya ha
e da juyowa ta zuba masa kyawawan idanunta
"ki dawo ki kwanta a kasa
"inna lillahi ta furta a kasan zuciyarta yayinda
a zahiri kuma tace "to
tare da bin umarninsa daman yaso ya barta akan katifa dan yasan
abinda ta tsana
kenan
kwanciyar kasa
amman tunda ta tashi dan son jin gulma bazata koma saman gadon ba ,ta kasan idanunshi yake Kallonta kwance ranta a 'bace tana mutsumutsu
da jikinta
ya cigaba da aikinsa yana waya da nawal .."
******
Washegari
da safe tun karfe
biyar ta tashi a barci duk da cewar bata samu isasshen barcin
kirki ba saboda tunanin Aliyu da kwanciyar kasa da tayi , ta shiga Kitchen ta ha
a musu break fast,
wata irin doguwar mika Aliyu yayi hade da salati yana gyara zaman jijiyarsa data mikewa sambal a hankali ya mike zaune yana yaye bargon daya lullu'ba dashi yayi hamma tare da runtse idanunsa yasa hannunsa a baki yana bu
e idanunshi aiko
suka
sauka akan calander ganin mark ajiki yayi mamaki, ya sauko
yana taku a hankali ya tsaya gaban calander rike da kugunsa "waye yayi mark ajiki ya tambayi kanshi "waye zai yi banda wannan wawiyar yarinya wai ita nan tayi abin kirki shine har da rubutawa bayan totaly zero ce, abincin da mommy ce
ta dafa kuma
tasan dole
zanci amman da yake
dakikiyace tun ba'a aje ko'ina ta zuba min ruwa ajiki
garin rawan kai
yaja tsaki tare da
aukar biro yayi Cancel din mark din datayi
ya shiga wanka .
Bayan ta gama hada breakfast ta dawo dakin domin gyarawa taci Sa'a yana bayi cikin sauri ta soma gyarawa ko'ina ya dawo tsab ta feshe dakin da turaren roomfreshiner da turarenta na jiki tazo bude wordrobe d'inta taga anyi cancel
mark din
aya tayi jiya
ta tsurawa calander ido ita dai tasan mark tayi ba Cancel ba tayi shiru tana daga kwayar idanunta sama alamun tunani
"babu wanda zai yi wannan aiki sai ya
Aliyu
ta fada a ranta, tana cikin tunani ya fito jikinsa
daure
white towel yana goge jikinsa da karami
ya kalleta tsaye a gaban calander ya dauke kanshi yana tabe baki , ta numfasa ta karaso gabansa ta tsaya
muryarta a shagwa'be "me
yasa ka goge min
Please ?
"me kikayi da kwakwaluwarki ta fada shirme
bakiyi abun arziki ba dan haka no need of mark ki dai yi wani abu
amman na jiya
da kikayi zero ne ya karasa maganar yana bude roban man shafawarsa ya soma shafawa "amman ni a ganina nayi kokari "
"agurin kenan
ba , dan ki yaba da kanki yasa kikace
a baki dama
ta girgiza kai ya wuceta ya bude bangaren kayansa ya dauko deep blue t shirt da wonda baki ya shiga
bayi tabi shi da ido kawai ,ya saka ya fito ya dauki cumb ya gyara suman
kansa duk
tana tsaye tana
kallonsa komai a natse yaje
cike da tsafta
,Yana gama shirinsa ya fita ya bar mata dakin babu yadda ta iya ta shiga bayi dan yin wanka ..."
aunty zee ta janyo daya daga cikin akwatinan mommy dake cike da tsaraba ta dubi kisna data tafka uban tagumi tayi murmushi "to ranki shi dade ki tashi ki dauki wancan akwati mukai parloun Kinga gobe ba sai mun tsaya bata lokaci ba
,kisna da idanunwanta suka yi jawur tana duba agogon dake daure da hannuta "ina jin kamar mommy ta cigaba da kasancewa damu "kin jiki da wata magana ta cigaba da zama mijinta fa?
Kinga my friend idan zaki koyi rayuwa gidan miji ke kadai ki koya basu dade da saukowa ba
direban nawal ya karaso mai gadi ya kwankwasa kofa aunty zee ta bashi umarnin shigowa ya fada mata anyi bako ta mike ta fita ko cikakken minti biyu bata yi ba ta dawo hannunta rike da wata
atuwar jaka Kisna ta bita da kallo
"sakon nawal ne ba tace komai ba ta runtse idanunta ita kuma tayi sama domin sanarwa mumy .."
Washegari gari
mommy
na taku a hankali
Aliyu na bayanta rungume da aryan Samir na
rungume da areef suka fice gabad'ayansu tunda daman a shirye suke ,suka dunguma zuwa filin jirgi a lokacin sauran minti talatin jirgin ya daga kisna
ta dukar da kanta wai bata son ganin tafiyar mommy dan ba karamin so takewa mahaifiyarta ba, gashi
bata san sanda zasu sake ganin juna ba,lokaci daya
nawal da nasir da safy suka
karaso
nawal
cikin fararen kaya komai fari ta saka hatta agogo da takalmi farare ne
ta durkusa har kasa ta gaisheta da mommy "Ina kwana mommy
,mommy tayi saurin
Kai hannu ta kamo kafad'unta "maza tashi karki bata kayanki ta mike ta koma kusa da Aliyu dake rike da waya ta gaisheshi
tare da nasir da Samir ..
Mommy ta Mike a lokacin da zasu shiga jirgi aunty zeey ma ta mike ta rungume mommy" Allah ya tsare ya kai ku lafiya "ameen diyata Allah yayi muku albarka kuyita hakuri da juna kunji , ganin kisna taki d'agowa yasa mommy ta karaso inda take ta d'agota ta rungumeta "haba mamana meye haka kamar bazamu sake had'uwa ba hawayen idanunta da take
kokarin
maidawa
suka silalo saman kuncinta tace" zanyi missing dinki mommy Ina Jin kamar karki tafi ki barni itama mommy hawaye take "na fiki shiga damuwa mamana Amman duka sauran wata nawa ne zaki zo bikin muradi
tayi saurin runtse idaunshi tana jin zafi acikin ranta "nasan yadda kike ji mamana amman ki kara hakuri kiyi kokarin shawo kanshi kafin wata biyar din dana baku .."
A hankali mommy ta zareta saboda har mutane sun fara shiga jirgin
aliyu na sauke aryan ya kwaso da gudu ya
rungume Kisna
shima areef dake rike hannu nawal mutsu mutsun sauka yake ta sauke shi ya karaso ya rungume kisna,
ta rungumesu gaba-daya tana kissing dinsu
tana zubar da hawaye nawal ta karaso inda suke "mai yasa kike kuka haka kamar bazaku
sake haduwa ba ?
zaki sa yara
nan kuka fa .....shiru Kisna
tayi batare da tace mata komai ba dan duk abinda zata fa
a baganewa zatai ba tunda bata san ya ake daukar cikin ba bare tasan mahimmanci ya'ya ga rayuwar iyaye ...."
Aliyu ya kalleta ya kawar da kanshi yana jan tsaki yace "kukan munafurci kawai "ya kukan munafurci tana kukan zata yi kewar ya'yanta kace
munafurci "?
Nasir ya fada yana jan tsaki
"Ai nasan yanzu ka zama
an yankinta dole komai tayi bazaka ga laifinta
ba "kai wallahi wani irin mutun ne to nayi yakinta sai kayi abinda zakayi
..da kyar mommy ta bambare yaran daga jikin kisna dan cewa sukayi bazasu bi mommy ba shi kansa Aliyu babu yadda zai yi ne amman da bazai bari a tafi dasu ba ,mommy ta sake kallon nawal "to nawal sai
mun hadu a naija ko"?
"Sure
ta fada
tana gyada
mata kai cike da girmamawa, mommy ta juya zuciyarta cike da kewar ya'yanta
suna
tsaye jirgi ya lula sararin samaniya suna binshi da kallo kisna ta share hawayen fuskarta ta juya da sauri ta fa
a mota
zuciyarta na bugawa
sosai sai yanzu take kara jin soyayyar mahaifiyarta "lallai qaunarsu acikin jini juna take itama mommy hawaye take goge wa a zaunen da take acikin jirgi
..."
Nawal ta matso kusa da Aliyu tana jujjuya masa jiki hannuta rike da jaka tana sakar masa murmushin "nur zan wuce gida muje ka rakani na shiga mota ko "ta fadi haka ne dan tasan halinsa zai
iya barinta agurin ya kama gabansa "okay muje ko suka jera a tare suna magana kasa kasa a natse kisna ta d'ago idanunta karaf ya sauka akansu sunawa juna murmushi
take qirjinta ya shiga luguden bugawa "yaushe ne zata samu irin wannan damar da nawal ta samu a zuciyar mijinta "?
"Ka yafe min mijina nayi kewar komai daya danganceka tana kallonsa ya bude ma nawal
bayan motarta ta shiga ta zauna tana sake sakar masa murmushi "ko me yake ta fada mata haka yasa take ta faman murmushi "?ta tambayi kanta har sanda ya maida murfin kofar motar ya rufe direbanta yaja
idanunta na kansu .."
Ko daya dawo gurin Samir bai gurin da gira ya tambayi nasir inda Samir yake shima da gira ya amsa masa alamar ya wuce ya kai hannu ya doki kadan nasir "kai fa nasir wani lokacin
dan iska mutun
ne ," yan iska dai taya zaka min tambaya da gira "?"Kaga muje har ya juya nasir ya kira sunansa ya juyo ya tsaya tare da zuba hannunwansa ciki aljihun wandonsa "ya'akayi Sarkin matsala"?
"Ai kai ne sarkin matsala wallahi daman akan yarinyar nan ce "wace yarinya kenan "?ya tambaye shi ,kisna mana dan Allah ka rarrashita idan kunje gida
karka sa
yarinyar mutane a gaba da bala'i bayan zuciyarta na cike da kewar mahaifiyarta da ya'yanta "kasan Allah bazan rarrasheta ba
Allah yasa tayi ta kuka har ranar da zasu sake haduwa babu ruwana .
Nasir yace
"dan iska
kana wani nunawa kamar baka sonta bayan nasan kana bala'in sonta
kamar ka mutu "na ta
a fa
a maka da bakina ina sonta "?Nasir yayi shiru yana mamakin hali irin na abokinsa "kayi shiru na ta
a fa
a maka ina sonta ko ka taba ganin wata alamar data nuna ina sonta "? "Baka sonta ya'akayi har ka mata ciki ? "Wannan tsautsayi da rabo ne
ya bashi amsa yana
arin juyawa
nasir
ya dakatar dashi " zaka san tsautsayi ne sai randa ka tsinci
zuciyarka dumu dumu ta kamu da matsanacin soyyarta"babu wannan ranar nasir ba kuma na fatan zuwan wannan ranar a rayuwata, nawal kawai ta isheni rayuwa kasan wani abun farinciki
"? Nasir ya girgiza masa kai "mommy ta bamu gud five month mu dawo daidai tamkar sauran ma'arata
idan bamu dawo ba zata dauki mataki ka tayani addu'a Allah yasa mu cigaba a haka nasan karshe hukunci rabuwa ne zai biyo baya
na huta da jaraba
.."
zaro ido waje nasir yayi tare da cewa "ba ameen ba dan iskan
Allah yasa wani tsautsayin ya sake shiga tsakani mu sake samun yan shida dan da alamun spam din abokina baya bada kwai daya "ba ameen ba dan iska kawai mai mugun baki yana gama fadar haka ya juya
escort
d'insa suka zagaye motar da yake kokarin shiga kowannensu na rige rigen bu
e masa kofar
gidan baya inda kisna
da safy suke
zaune tana rarrashinta , ko kallon inda take zaune bai yi ba,
Ya juyar da idanunshi yana kallon wani bangaren , ganin tsayuwarsa yasa safy tayi ma Kisna sallama ta fito ya shiga direbansa yaja motar
*******
Har suka karaso haraban gidan bai waigo ya kalleta ba direba na gama parking escort dinsa suka fito daga cikin nasu motar suka bude masa ya fito yana ciccin magani sannan ya soma daga zara zaran yatsun kafafunsa cikin isa da takama ,a hankali ta yunkura ta fito jiki a sanyayye ta shiga ciki , tun byn dawowar su Daga airport Aliyu ya shiga part dinsa ya kwanta
bai sake yunkurin fitowa ba sai zuwa
sanda yaji kira sallah sannan ya motsa ya shiga wanka ya fito ya sauya kaya riga dark blue da wando ligth blue ya nufi masjid bayan ya dawo a parloun kasa ya zauna ya kunna tv.."
Da misalin karfe tara na dare
ta sauko a natse cikin hadaddiyar rigar bacci wanda ta bayyana komai na jikinta
ta sameshi
yana danne danne a system dinsa ta
zauna a gefensa gabanta na faduwa
muryarta a raunane tace "ummmmm ammmmm Sai kuma tayi shiru ta kasa magana shima yana jinta yayi mata banza sake motsa lip's d'inta tayi cikin in ina "kunyi waya da mommy na nemi layinta ban samu ba "uhmmm kawai yace atakaice ya cigaba da aikinsa , can ta kirkiro murmushin dole ta sanyawa fuskarta
"yayana
ka bar aikin nan haka ka huta ya d'ago da niyyar yayi mata Banza kallo
qirjinshi ya buga da matsanancin karfi sakamakon ganin Brest dint tsaye suna kallonsa yana kallonsu dogon tsaki yaja , idan ban yi aiki ba
uban me zan miki
da zakice na bar aik
i? Yayi magana a zafafe cike da jin haushi "Allah ya baka hakuri ka mayar da wukar na kawo maka abinci nan ne ",?
"Bana ci
kar kuma ki dameni plz. "dan Allah kaci wani ........
"oh my goodness Kisna kin fiyye damuwa wallahi
idan zanci zanci bana jin yunwa ne ya mike yana
kashe
system dinsa ,ya bar
mata parloun shiru tayi tana zance zuci har kusan minti talatin sannan ta mike ta nufi sama koda ta shiga dakin har yayi bacci dan kwance ta hangoshi daga shi sai
boxcer da singlet yana fidda numfashi ta kai hannunta gefen kyakkywar fuskarsa tana shafawa a hankali tana lumshe idanunta a hankali taji saukar hannunsa kan hannunta ya fixgota yana
arin bude idanunshi ......."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
~TRUE LIFE STORY~
Free page 12
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da chiganvy, volyal lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan
aya ko sari yayi magana ta wannan number08059623096,
yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
Shiru yayi yana kallonsu suna kuka zuciyarsa cike da matsanancin takaici , haka kawai tana neman d'agawa yaransa hankali a karon banza da kukanta ,qirjinsa sai faman tafasa yake , babu abinda ya tsana a rayuwarsa kamar yaga uwa da ya'yanta suna kuka rungume da juna wannan abu na bala'in d'aga masa hankali .. "wannan wacce irin tarbiyya ce yayi maganar a zafafe zuciyarsa na kuna "? "kin wani rungume yara kina
arin gur'bata musu tunanin da wannan dakikancin naki "kina son nuna musu zalintarki nake saboda su tsane kou me "? yayi maganar a tsawa ce gaba-daya yaran suka sake makalewa jikinta suna kyarma
"kiyi kokarin yin duk abinda zai sa su tsane a cikin zuciyarsu wallahi kece zaki kwana a ciki dan nan kusa zan samu wasu ya'yan da zasu maye min gurbinsu aikin banza kawai komai kuka kamar wata matar mamaci ,da yarda Allah sai Allah ya maida miki mugun nufinki akanki ni bazan ga kuka a rayuwata ba ". ya k'arasa maganar tare d'aura hannunsa
aya akan sumar kansa dake kwance luf luf gwanin ban sha'awa kamar irin na areef da aryan ."
D'akin ya dauki shiru bata sake yunkurin yin kuka ba bare yaranta su tayata ,shima kuma bai sake cewa komai ba sai aikin jan tsakin da yake aika aika zuciyarsa na bugawa da karfi , a hankali ya runtse idanunshi da sukai jawur yana Allah wadai da irin halayyar wasu matan , ya furzar da iska sannan ya gyara kwanciyarsa cike da takaicinta yayi rigingine yana
ara jin tsanarta a cikin zuciyarsa , ai muddin bai nika abinda tayi masa ba to bai kyautawa rayuwarsa ba, tamkar ya rako maza duniya ne , gara ya rama itama ta d'and'ani irin abinda yaji ."
Har goshin asuba kisna bata runtsa ba tana tsaye bisa kafafunta ta dukufa gurin kaiwa Allah kukanta , tasan abinda tayi masa yayi muni da yawa ,amman abinda yake mata a yanzu har duniya ta nad'e bazata ta
a mantawa ba, ta d'aga hannuwanta duka sama tana rokan Allah akan ya sanyaya zuciyarsa ,"Allah Kasanyawa Aliyu hakuri a cikin zuciyarsa , Allah kasan ina cikin tsananin damuwa akanshi , kasan yadda nake sonsa a halin yanzu karka bari zafin zuciyarsa ya rabamu alhalin ina tsananin son shi , Allah na tuba bazan sake aikata abinda nayi masa ba , Allah ka yafe min bisa kuskuren dana aikata ya Allah Aliyu bawanka ne kai kake da karfin ikon akansa ka gaugauta sanyaya zuciyarsa akaina ,Allah na rokeka da sunayenka tsarkaka ka sanyaya zuciyar aliyu yayi min afuwa Allah kasan ina son aliyu saboda kai ,Allah ka tausaya min saboda darajan fiyyayen halitta ,Allah kafi kowa sanin zuciyata nada rauni a kan bawanka Aliyu , Allah idan soyayyar da nake wa Aliyu alkhairi ne a rayuwata da addinina kasa Aliyu ya hakura ya dauki al'amarinmu da sauki idan babu alkhairi Allah ka cire min son ka raba tsakaninmu cikin sauki batare da tashin hankali ba sannan ka k'arawa mahaifiyata lafiya dan tayi namijin kokari akaina dan ganin rayuwarta ta inganta ba kowace uwa ce zatayi irin abinda mahaifiyata tayi min ba a ganiyar kuruciyata ta karashe addurta tare da ha
awa da yiwa yaranta akan Allah ya albarkaci rayuwar su sannan ta shafa addu'ar tare da shafawa akan yaranta da bacci yayi awon gaba dasu tuni ,bata tashi ba har sai data ji ana
arin gabatar da sallar asuba sannan ta mike ta shiga bayi ta d'auro sabon alwala ta fito ta gabatar da sallah tayi azkar din safe sannan ta kwanta a kasa kusa da yaranta ta rungumesu ajikinta ..."
Washegari sai gurin karfe tara na safe ta tashi shima sautin zazzakar muryarsa ce ta dinga shiga kunnuwanta yana waya da coch dinsu , ta yunkura da kyar ta mike cikin sanyin jiki tana kallonsa suka hada ido shine yayi saurin janye kwayar idanunsa akanta yana yatsina fuska kamar yaga mugun abu , yaranta ta kamo ta soma yiwa wanka ta shiryasu cikin kananan kaya ta kai su dakin mumy sannan ta fa
a wanka ta jima acikin bayi tana sa
a jikinta da turarukan wanka masu kamshi sannan ta fito ta shirya cikin wata had'add'iyar doguwar riga wacce take da adon fulawa tun daga kasa har sama cikin kayan da mommy ta siyo mata ne jiya tayi tunanin ta saka ta gani kafin su bar kasar ,
aramin gyale tasa ta nad'e kanta dashi kafarta na sanye da takalmi kalar kayan tayi matukar kyau kwarai babu wanda zai ganta bai sake Kallonta ba, gashi daman jikinta akwai shi da daukar kaya ,babu kayan da zata saka basu amshi jikinta ba , ta shafa hoda kadai a fuskarta dan bata damu da yin fente fenten a fuskarta ba sannan ta feshe duk ilahirin jikinta da ruwan turare .."
Aliyu dake tsaye sanye da kananan kaya wanda daka Kallesu kaga kalar kudi bama sai an fa
a maka adadin kudin kayan ba zaka fahimci iya tsadarsu ,ga tsabar kyau da kwarjini sai kace shi yayi kanshi ga siffarsa kamar dan larabawa , Allah dai yayi a kasar Nigeria za'a haifosa kuma acikin jinsin *zarma* amman idan ba fa
a maka aka yi ba bazakace asalinsa dan nigeria bane ."
kallon kasa da sama yayi mata hakan yasa tayi saurin durkushewa kasa a gabansa dan tasan ma'anar kallon cikin rawar murya tace "ina..ina kwana"? yaja dogon tsaki yana kawar da fuskarshi a ranshi yace "mai zan yi da ina kwananki "? jiki a sanyaye ta mike tana
arin barin d'akin ba dai ta gaishesa ba kar ya amsa ita dai tayi , dan gaisuwar na cikin dokokin daya kafa mata ko ta sha mahaukacin mari , tana daf da barin d'akin tana rausaya taji sautin muryarsa mai shegen dadi da tsuma zuciya wanda tsautsayi yasa ya fa
a kunnuwansa koda kuwa bakar magana zai fa
a sai mutun yaji tasirinsa ajikinsa "tunda nake a rayuwata ban ta
a ganin mace mai tsananin muni irin ki ba ......"
cak ta ja ta tsaya ta kasa cigaba da tafiya sannan ta kasa juyowa , sai dai take jikinta ya
auki rawa kamar mazari ta dinga bin jikinta da kallo gabanta na faduwa "ban taba ganin mace mara kyan fasali irinki ba yanzu ke nan har wani kyau kika yi da kike wani tafiya kina rausaya kamar wata gurguwa ..... "?
wannan karon da hanzarinta ta juyo gaba-daya ta zuba masa narkakkun idanunta tana kallonsa, ido cikin ido suke kallon juna zuciyarta na rawa cike da tsananin mamaki jin furucinsa " ya rabbi mai kuma nayi masa da safiyar nan yake aibantani haka ? ta yiwa kanta tambayar har lokacin idanunta na cikin nashi , take idanunta suka kad'a suka yi ja tsabar
acin rai da yake son haddasa mata . "me ke laifinna da sassafen nan da zai muzani haka wato dai Aliyu ba zai bar rayuwarta ta huta ba duk yadda zai yi ya dagula mata lissafi sai yayi daga wannan balain sai wannan
Allah ma yasa daga ita sai shi ne a dakin dan tasan ko agaban mutane haka zai mata dan ya kuntatawa rayuwarta ,bafa tsoronsa take ji ba kawai dai tana son gyara kuskurenta ne yasa take had'iye abubuwansa "
Ranta yayi bala'in 'bace akan abinda yayi mata yanzu a cikin ranta tace "lokaci ya kusa da zan taka maka burki akan abubuwan da yake mata ,a zahiri kuwa cewa tayi "wannan shine lokacin da zangargadeka matukar kana son zaman lafiya a gidan nan to ka fita hanyata kamar yadda kace na fita naka , idan ba haka ba zan rikeka a matsayin gawurtaccen makiyina da yake son kassara min rayuwa ,wai dole ne sai ka min magana ma tunda kace baka bukatar hakan a tsakaninmu " ai kace baka bukatar zama dani to ka sawwake min saboda nima yanzu ba bukatar zama nake da kai ba ka bani takardata dan Allah kaga aiki da cikawa ta k'arasa maganar tana sakar masa harara gabanta na faduwa dan karfin hali tayi kawai amman zuciyarta a matukar tsorace take da kalmar ya bata takardanta cikin sanyi jiki ta dinga daga kafafunta zuciyarta na zafi tana data sanin furta masa haka dan tasan halin zuciyarsa kadan da halinsa ya maka saki .."
Murmushin mugunta yayi dan abinda yafi bukatar gani kenan akan fuskarta damuwa da tashin hankali sannan ta bukaci rabuwa dashi da kanta kuma duk yayi nasarar haifar mata ,bai barta iya haka ba yace "ayi gaba dai zuciyata ta huta da tashi saboda ganin wannan mumnunar banzar fuskartaki mai mugun hali kawai ai nasan duk abinda kike fa
a akan kin canza karya ne dan ba zaki ta
a canzawa ba maganar zaki rikeni a matsayin gawurtaccen makiyinki ai nafi son haka , ke na ma fi makiyinki tasiri a rayuwarki idan baki manta ba ni dake makiyan juna ne baza mu ta
a sauyawa daga matakin da muke ba saki kuma tunda kin bukata sha kuruminki sa ido kiyi kallo kina zaune zai sameki saboda zama dake bashi da wani amfani dan bana sonki i really hate you ..........." abinda kunnuwanta suka jiyo mata kenan a lokacin da zata karasa ficewa daga d'akin kafafunta kawai take dagawa zuciyarta na zafi da rad'ad'i idan shi bai sonta ai ita tana son shi , dole ne sai ya furta baya sonta ko sai ya saketa ya barwa zuciyarsa mana har sanda zai aiwatar da niyyarsa akanta, Allah kaga bawanka Aliyu ko allah ka kawo min
auki ,kasa min dauriya amsar duk abinda zai zo daga garesa zama dashi ko rabuwa dashi "
Tsayawa tayi ta daidai natsuwarta tare da goge hawayenta sannan ta cigaba da tafiya a kan step ta hango aryan da areef suna rige rigen Isa gurin mommy gabad'aya suka fa
a kan cinyar mommy dake zaune saman doguwar kujera tana ware musu hannuwanta alamun su taho gareta Hajiya mommy ta dubi jikokinta cike da farincikin ganinsu cikin koshin lafiya, yayinda qaunarsu ke cigaba da ratsa kowani sashi na zuciyarta ,ta shafi kansu daya bayan daya tana yiwa Allah godiya daya azurta Aliyu da kisna da samun kyawawan ya'ya wanda take qauna fiyye da komai a duniya , mikewa tayi tare dasu suka isa dining table inda Samir da aunty zee ke zaune suna murmushin jin dadi ganin areef ya tashi lafiya babu wata matsala kisna ta karaso jikinta a matukar sanyaye ta durkusa har kasa tana gaishe da mommy "Ina kwana mommy .."? "Lafiya lau mamana kin tashi lafiya ya karfin jikin"?"Alhamdulillah naji sauki sosai ta sake fad'ad'a fuskarta da murmushi dan kwantar da hankalin mahaifiyarta , ta juya inda samir yake ta gaishe dashi da aunty zee.
aliyu ya sauko yana ciccin magani kamar wanda aka yiwa wani laifi ya gaishe da mommy cike da girmamawa ta amsa masa cikin sakin fuska ita dai tana son Aliyu arayuwarta a natse yaja kujera ya zauna kusa da Samir aunty zee ta kalleshi fuskata dauke da murmushi tace "Aliyu gadanga kusar yaki an tashi lafiya "? " Lafiya ya amsa mata a takaice yana danne danne a wayarsa ita kam kisna bata ce masa komai ba illa matsawa daga gefensa da tayi ta samu guri kusa da mahaifiyarta ta tsaya dan bazata iya da balainsa ba, shi kuwa Samir ko kallon inda yake bai yi ba hakan kuwa yayi mugun dagawa Aliyu hankali ya dan saci kallon inda yake yaga ya balain hade rai kuma hankalinsa baya kansa yana wani guri zuciyarsa yaji yana rawa zai iya daukar fushin kowa a duniya amman banda samir shi din ajin farko ne a zuciyarsa da rayuwarsa ."
Abinci sun kai kala uku dake kan dinning table din duk aunty zee ce ta dafa , kisna ta zubawa kowa har uban gayya , babu Wanda mommy bata bawa aryan da areef kadan kadan sun ci ba , suna ci suna hira duk sanda aryan yayi kokarin bawa mommy labarin abinda ya faru jiya sai kisna tayi saurin kai lomar abinci bakinsa "ya fa koshi amman naga sai tura masa abinci kike kamar jira aryan yake mommy tayi magana ya kwa'be fuska tare da bu
e baki yana nunawa mommy abinci "ka koshi kou .."?ya gyada mata kanshi mommy ta janyo tissue ta tara a daidai bakinsa "zubar a ciki karki sake bashi komai cikinsa ya koshi "okay mommy ta cigaba da tsakurar abinci, ta kai spoon bakinta kenan taji aryan ya soma magana granny "yesterday when you not a round areef was shocked and papa ....
"Shut up wa tambayeka mai shegen surutun tsiya tayi maganar tare da kai hannunta zata buge masa baki zaraf taji an rike tsintsiyar hannunta tunda taji saukar hannu tasan shine take qirjinta ya shiga dokawa dan bata san abinda hakan zai janyo ba tsoro da matsanancin firgici ne ya ziyarce gaba-daya ilahirin jikinta,ta d'ago kyawawan idanunta ta zuba masa tana kallonsa fuskarshi babu walwala gashi ya ha
e rai kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa a hankali tayi kasa da kanta dan bazata iya jura kallon kwayar idanunshi ba yayinda har lokacin yake rike da tsintsitar hannunta yana hukuntata da idanunshi gabad'aya ta rikice saboda idanunsa dake yawo ajikinta cikin
asaitacciyar muryarsa yace "don't ever try kisna Karki kuskura hannunki ya ta
a lafiyar jikin d'ana karya ya fada da kike
arin dukansa "? A natse ta d'ago idanunta suna kallon juna ido cikin ido zuciyarsu na bugawa da karfi hankalinta yayi bala'in tashi bata son mommy ta san wani abu ya faru gashi yana
arin fallasa komai tasan yayi haka ne dan mommy tayi mata fa
a yaji dadi "kana nufin shocking ne ya kama areef ta yaya hakan ya kasance "? mommy tayi magana hankalinta a matukar tashi tare da kamo areef din tana duba jikinsa take jikin kisna ya fara rawa ", Allah ne ya kikaye da tun jiya areef ya mutu bisa sakaci irin nata yanzu kuma aryan yayi magana tana
arin dukansa nan ya kwashe komai ya fada momy ya karasa maganar yana numfasawa .."
Samir yace "ki kwantar da hankalinki mommy babu abinda ya samesa tun jiya ya ga doctor ayi masa duk abinda ya dace yayi maganar yana zabgawa Aliyu harara karaf idanun mommy ya sauka akan Samir "dan me zaka hararesa dan yayi magana idan kaine hakan ta faru killa sai kayi abinda ya fi nashi nan mommy ta dingawa kisna fa
a ta inda take shiga bata nan take fita ba ,momy ta kai hannunta
aya ta daura akan hannun areef tana shafa tsintsiyar hannunsa , cikin rawar murya kisna tace "am sorry mumy banza sake ba dan Allah ku bar maganar nan haka wallahi ina jin kamar na mutu ta karasa maganar hawaye na wanke mata fuska ta mike da sauri zata bar gurin Samir yayi saurin kamo hannunta cikin nashi "ina kuma zaki koma kiyi zamanki babu mai sake miki fada akan yaranki wasu hawaye masu zafi suka zubo mata bazan iya cigaba da zama a nan ba gara kawai na kama kaina nice fa na haifi areef ta yaya zan yi abinda zai cutar dashi ko mahaukaciyar kan bola ce ni bazan cutar da d'ana ba ... ..'
Nan kuma jikin mommy yayi sanyi tayi shiru tare da daura hannunta akan dinnig table tayi tagumi tana Kallonta ganin yadda take kuka tun daga kasan zuciyarta yasa momy tace "shikenan kiyi hakuri amman kinsan kiyi kuskure ko "?"Nasani kuma na bada hakuri me kuma zanyi masa saboda Allah idan dai ba kasheni zai yi ba .... aryan ya matso kusa da momy ya rike hannuta gam kamar zai yi kuka saboda ganin kisna na zubar da hawaye "Am sorry mommy bazan sake ba stop crying I don't want to see your tears mommy please Ki daina kuka kinji granny kice ta daina kuka "zaki sha ice cream zan sa papa ya kai mu Ki sha ice cream kinji".
"kinga aryan ma hakuri yake baki yaranki suna matukar sonki sosai kiyi hakuri saboda su duk rarrashin da Samir da aryan ke faman mata , ha
e rai tayi taki yin dariya "me kike son ayi miki ki huce autar momy dan gaskiya bazamu barki haka cikin fushi ba , idan kika ki hakura nasan yau bamu ba ganin farar momy an tabo mata auta gabad'aya suka sa dariya har momy banda Aliyu da yayi bala'in bata rai jin furucin wai ya'yanta suna sonta shi kuma fa ko oho kenan "?
Fuskarta shimfide da murmushin jin dadi tace "zaku kaini gurin shakatawa "dan wannan ai mai sauki ne saki ranki yau ba sai gobe ba za'a kai ki duk inda kike so , dariya tayi Jin tautaunawarsu yasa aliyu ya mike ya koma kan doguwar kujera ya kwanta kasancewar weekend ne babu inda zashi samir yace "ranka shi dade sarkin zuciya kaji abinda uwar gida take bu
ata ya kamata ayi mata abinda take so yau tunda weekend ne " yayi maganar yana ha
e rai ha
e da harararsa kamar yace baza shi ba saboda kisna ce ta bukaci fitar amman bazai iya ba saboda Samir zai iya yin komai ga kuma uwar gayya mommy dake gurin ya kasa fadar haka yace "babu matsala idan kun shirya ka min magana kisna ta kwashe kwanuka da suka ci abinci ta shiga Kitchen ta dawo ta gyara dinning table ta sake komawa dan wanke kwanuka .."
Kowa ya watse parloun ya saura daga Aliyu sai Samir duk yadda Aliyu yayi kokarin son magana Samir yayi masa banza ya dauke masa wuta a karshe ma ya mike ya nufi kofar fita shima ya mike da sauri ya biyosa wata irin zufa na karyo masa a goshi tamkar wanda aka watsawa ruwan sanyi a daidai kofar shiga parlou'n Samir ya sha gabansa yana kallonsa yana furzar da iska ,a hankali ya kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa yana cigaba da kallonsa ganin bashi da niyyar cewa wani abu Samir ya raba gefensa zai wuce ya sake taresa
"haba Samir mai yasa zaka min haka ? "Yanzu saboda kisna zaka juya min baya kenan kana jin zafin abinda nayi mata bayan kai sheida ne akan......"
Numfashi Samir ya sauke tare da katse masa hanzari ta hanyar cewa "Ba haka bane muradi wannan accedent din daya faru ba laifin kisna a ciki amman kaki ka daga mata kafa, karka manta hakan zai iya faruwa akanka akan kowa duk abinda zakawa kisna nawa ido ne amman akan wannan ko ba kisna kake aure ba zan ji babu dadi a raina , Aliyu ya kamo hannun Samir ya rike gam cikin nashi "to kayi hakuri kasan yadda zuciyata take idan raina ya
aci am really sorry ka daina fushi dani zan iya jurar komai ban da fushinka rungumeshi Samir yayi ajikinsa yana sauke numfashi "kai ma kasan bazan iya dogon fushi da kai ba, jiya zuwa yau ne gobe da kaina zan nemeka suka sake juna suka karasa cikin parlou'n suna magana kasa kasa ."
A can sama kuwa , kisna da aunty zee sun kulle kansu a daki kisna na koro mata abinda ya faru d'azu "ina tsananin jin tsoron hukuncinsa , aunty zee ki taimakeni dan Allah ki tayani addu'a Allah ya bani ikon cin jarabawa , kiyi min nasiha
aunty zee ko zanji sanyi zuciyata na zafi kamar zata tarwatse
ta kamo hannunta
ta dauka daidai saitin zuciyarta
,a matukar
fusace aunty zee tace mai yasa kisna bayan
kinsan
halin zuciyarsa
zai iya aikata komai
mai yasa
kika ce ya baki takardanki gaskiya baki kyauta min ba bana son kina yin haka mahakurci mawadaci fa ki daina biye masa dan shi abinda yake so kenan ya dagaki a gindin yaranki ya bawa wata"wallahi
don inji sanyi ne Kuma ai bazan sake ba "shikenan inshallahu Allah zai duba lamarin
"Ameeen
abinda nike so daga
gareki
kenan don Ina jinki aunty zee
a raina don Allah ki kwantar
mun da
hankili bani da natsuwa kawai dauriya nake ta karasa maganar hawaye na silalo mata "Kiyi mun nasiha irin Wanda Kika saba min Ki fada mun gaskiya komai
dacin ta a yanzu a shirye nake da amsar duk wata nasiharki ,
" Sannan Kiyi mun
addua
Wallahi nasan duniyan nan ba matabbata
bace don Allah ki gayamun
gaskiyan abunda ubangiji yace Koda Raina zai baci nafison ki gayamun
abunda zai sa in tsira duniya
da lahira Don Allah yar'uwata
karki barni a wannan lokacin Ina matukar
bukatan shawaran ki na gari Wanda zai anfane ni
plsssss "Kisna aunty zeey ta kirata a tsanake ta d'ago idanunta dake cike da ruwan hawaye ta zuba mata batare data amsa ba sai dai tattara hankalinta da natsuwarta gareta " Allah yace
idan
ya
addara maka zaman
aure da mijinka ka rikeshi tsakani
da Allah kuma da zuciya kada ka cutar dashi kuma kada ka nufesa da mugun sharri ina miki nasiha kamar
yadda kika bukata ki zauna da
mijinki
tsakani da Allah Karki sake ganganci cewa ya sakeki
Ki zauna dashi da zuciya domin shi kanshi furta sakin zunubi ne ki barshi shi yayita cewa zai sakeki
abinda kika sani duk matar da tace mijinta ya saketa Mala'iku rahma na tsine mata dan haka ina miki nasihan ki daina
" Insha Allah na Miki wannan alkawarin
na gode na gode yar'uwata " aunty zeey ta mike tsaye "ni zan wuce ki dan huta kafin lokacin fitarmu
yayi "anya zan iya fitar nan kuwa da ma barshi kawai ?
"baki da hankali dan Allah ki kwanta ki huta
kafin yamma tayi zan wuce dasu areef ma dan
karsu dameki ".
*****"
da yamma duk suka shirya kisna ma ta shirya cikin riga da siket wanda ya
an kama jikinta ta d'aura abaya a saman kayan ta nad'e kanta da mayafin abayar ,tana tsaye gaban mirrow ya shigo d'akin
ya bude wardrobe dinsa kallo
aya tayi masa ta
auke kanta hankalinta ya rabu gida biyu wani naga mirrow wani na garesa ya dauki kayan da zai sauya ya rufe wordrobe ya shiga bathoroom ya sauya kaya ya fito ya tsaya a bayanta ta lumshe ido saboda saukar numfashinsa da taji a daidai saitin wuyanta ,ya dauki cumb ya hau gyara sumar kanshi bayan ya gama ya zuba mata ido ta cikin mirrow batare daya ce komai ba
jikinta ne ya bata ita yake kallo ta d'ago kanta a hankali idanunsu suka tsarke cikin juna sake matsota yayi sosai kamar zai hadeta da jikinsa take ta sadaukar da hakan ce zai faru sai dai abun mamaki taji yaja dogon tsaki ya zagayeta ya ajiye cumb din hannunsa
ya juya wani naunauyen ajiyar zuciya
ta sauke tana satar kallonsa tana
karasa shirinta har ya gama ya fita yana jan tsaki
, tana kokarin fitowa aunty zee ta shigo "wooooowwww gaskiya kinyi kyau sosai
"? Kyan banza tunda wanda akayi dominsa ma bai san ayi ba "karki damu ko bai furta ba yaji dadi bazai dai nuna miki bane kinga muje ke kadai ake jira ta riko hannuta suka fita .."
Kai tsaye *sharma sheik* suka nufa had'ad'd'en guri ne daya fi ko wani gurin shakatawa a kasar misra tsari da kyau ,guri ne wanda ko turawa idan sun kawo wa kasar ziyara nan suka fi hallarta saboda tsaruwansa ,duk wani abu na shakatawa akwai shi a gurin ,tunda suka shiga gurin aryan ya makale mata yayinda areef ke rungume a kafad'an Aliyu suka nufi wani bangare dabam dan shi babu inda bai sani ba aguri, yawon zuwan da yake ne ma suka ha
u da nawal .."
A hankali take rausaya wanda daman haka tafiyarta take aryan na rike da hannunta tana kallon yanayi gurin ,
mutane kala dabam dabam ne gurin kowa rayuwarsa yake babu ruwan wani dani har ta karaso inda aka kilance domin wasan yara ta shiga aryan na rike da hannuta gam yana ganin inda suka shigo murnarsa ta k'aru uwa uba hango lilo da yayi ,ya fixge hannunsa dake rike cikin nata ya kwasa aguje taku biyu tayi ta damko shi ta daga shi sama "zaka hau lilo ne babana "? Ya gyada mata kai alamun "eh .
"okay kabi a hankali zan kai ka da kaina kaji babana ya sake gyada mata kai sai dai jikinsa har rawa yake ya matsu basu karasa gurin lilon ba ,a natse ta karasa ta d'aurasa ya saki murmushin jin dadi wanda har fararen hakoransa da dumple dinsa suka bayyana, ya tafi suuuuuu ya sauka ya sake dawowa da gudu "mommy sake d'aurani " ta sake daukarsa ta d'aurashi tana sakar masa murmushi "mommy ina areef kije ki amso shi guri papa shi shima ya hau lilo "papa zai kawo shi karka damu yarona tana cikin magana ta jiyo kamshin turarensa ko bata d'ago kanta
ba tasan mammalakin kamshin dan haka taki d'agowa ta kamo hannu aryan tana jin sautin muryar areef yana kiran aryan amman taki tsayawa dan bata son tashin hankali tunda duk suka kasance sai yayi abinda ya bata mata rai
suka nufi wani guri ta tsaya hannunta daya
dafe da kafad'an aryan suna kallon larabawa ."
A hankali wani mutumi
ya zo ya tsaya kusa da kafad'anta wanda sauran ka
an kafadunsu ya hadu da juna ta waigo a hankali suka hada ido ya kashe mata idonsa daya "sannu ko " yayi magana cikin harshen larabci
saboda siffarta
gabad'aya ta nuna masa balarabiya ce ,
cikin sanyayyiyar muryarta tace " ban fahimci abinda kace ba cikin harshen Ingilishi
tana matsawa daga kusa dashi , jin abinda tace
ya sake motsata sosai kamar zai rungumota
"Masha Allah a she yar kasar ku ce
"ko zan iya sanin sunan malamar tun da kika shigo gurin nan naji kin kwanta min a rai ko zaki iya bani dama na mallaki zuciyarki "?a matukar frigice ta waiga bayanta ganin Aliyu bai gurin ta sake maida idanunta kanshi tare da cewa "no.." sannan ta bar gurin da sauri tana tafiya tana waigen bayanta kawai ta ji
tayi karo da mutun
a matukar firgice ta furkanci mutumin da suka yi karo ba kowa bane illa Aliyu gabanta yayi wani mahaukacin bugu ganin har
wayar hannunsa
ta subuce kasa tayi saurin dukuwa shima ya duka tana daura hannunta akan wayar hannunsa na sauka akan nata a tare suka d'ago suna kallon juna , qirjinsu ne ya
buga
a tare kusan second goma suna kallon juna kafin daga baya yayi saurin mikewa kamar wanda yaga mugun abu ,"bashi wayarsa muje ki bani minti biyu kacal ma ya
isheni ,damuwata nasan inda kike a matukar tsorace ta mike tsaye jikinsa na rawa ta mikawa aliyu wayarsa batare data yiwa mutumin magana ba, sai dai yanayin bugawar zuciyarta sai ya baka tsoro saboda da karfi yake bugawa jikinta sai rawa yake , kasa amsar wayar yayi ya kamo gefen lip's dinsa ya ciza da karfi yana kallon zara zaran yatsun kafafunsa sai areef ne yasa hannu ya amsa wayar ,kana ya kai dayan hannunsa ya yaja kumatun aryan yana masa murmushi ."
Aryan ya sakar masa murnushin shima "na hau lilo kace pa........Tun bai kai ga karasa maganar ba ta soma tafiya dashi , mutumin ya kasa biyota saboda ganin
kamar Aliyu
muradi ne tsaye a gabansa dan wasan kwallon
daya fi so a rayuwarsa kuma wanda duniya take ji dashi
siyansa ma sai kasa ta
shirya yana
arin masa magana Aliyu
ya bar gurin babu shiri ya biyo
kisna yana mata magana jikinta da zuciyarta dake rawa yasa ta kasa saidashi sannan ta kasa tsayawa bare ta sheida masa matsayinta , bata tsaya a ko'ina ba sai a haraban gurin inda ta hango aunty zee da ya Samir jingine ajikinsa mota suna shan ice cream ta karasa gurinsu da sauri tana sauke numfashi "ke lafiyarki"? Aunty ta fada tana dubanta ta janyo hannunta aunty zee suka koma gefe "Kalli bayana zaki ga wani mutumi sanye da kaya ash colour"
"Eh na ganshi lafiya me ye hadinki dashi "?"Bina yake
wai na bashi address din inda nake ko na bashi number wayata kuma wallahi ya Aliyu ya ganshi ni tsoro nake ji Kar ya nuna min halinsa da rashin mutuncinsa a cikin mutane aunty zee dan Allah muyi mu bar gurin nan tsoro nake ji
aunty zee tayi dariya " ya Aliyu yayi masa magana ne daya ganku"?
"Bai ce mana komai ba hasalima bai nuna ya damu ba "sharesa kawai ki kwantar da hankalinki ki cigaba da lamuran gabanki kema ki nuna ko ajikinki shi dake aurenki ma bai damu ba saboda me ke zaki damu ?" Dan Allah aunty zee wallahi tsoro nake ji
"Common
saki jikinki
dan daga nan ma shopping zamu ina bukatar
ananan kaya "dawowa sukayi gurin Samir "gulmar me kuka je kuka yi dan bakwai rabowa da gulma "? "kai kuma baka rabo da saka wa mutane ido ba suka yi dariya banda kisna data rasa natsuwarta Aliyu bai karaso gurin ba sai bayan minti goma ya fito yana taku kamar baya son taka kasa ya shiga mota batare da yayi musu magana ba yayiwa motar key "kai kai malam meye haka tafiya zakayi ka bar mu anan ko me kake nufi "?
Samir yayi magana tare da lekowa cikin motar "idan baku shigo ba zan wuce wallahi sanin halinsa yasa ya bu
e motar da sauri yana cewa" ku shigo muje wannan sarkin zuciyar ya hau sama ko wa ya kunnosa oho?.
jiki kisna a sanyaye ta shiga gidan baya idan aunty zee ke zaune hira Samir yake masa amman yayi masa banza aunty zeey tace "ranka shi dade dan allah ina son siyan wasu dogayen riguna .Aliyu bai ce mata komai ba sai gani tayi ya faka a bakin *kaafor mall* batare da yace uffan ba .
"muje kisna bani da abinda zan siya aunty " tayi magana muryarta can kasa "Ke dai muje ta bude bangaren da take ta fito suka shiga rike da hannun aryan ."
Samir yace Aliyu tun d'azu ina maka magana amman ka shareni me yasa kake takurawa rayuwarka ne kana son kisna me yasa bazaka manta komai kuyi rayuwarku ba tsaki yaja "dan Allah karka daga min hankali banason damuwa " malam ka bada kai bori ya hau kaima ka dinga shiga sawun ........
"Please Samir mai yasa har yanzu ka kasa fahimtata ne ?sanin kanka ne soyayya bata gabana ko nawal daka ga zan aura tausayi ne yasa zan aureta ba wai soyayya ba, idan kuma soyayyar zanyi kisna bata cikin jerin matan da zan iya so kayi hakuri idan maganata ta maka ciwo "
Tsaki Samir ya ja "dadina da kai wallahi taurin kai kamar mutanen farko yarinya tana sonka yanzu ka bata dama kaki " takaici ya rufewa Aliyu zuciya ya bude murfin kofa da karfi ya fito a kufule tare da saba areef a kafad'ansa Samir ya biyo bayansa yana cewa "gaskiya lamarinka akwai gyara ana gabas kana yamma kana bukatar addu'a Allah zan fadawa momy ta mike tsaye a samu ka soma soyayya "dan Allah ka rabani da batun soyayyar nan bani da lokacinta ...."
Cikin mall din suka shiga kai tsaye Aliyu yayi layin takalman yara suna tafiya suna hira da Samir har suka karaso kusa dasu aunty zee, muryarsa tasa ta jujowa idanunta ya sauka akan Samir "baby ta kira sunansa ya waigo da hannu tayi masa alamar yazo ya karaso ya tsaya a bayanta tare da daura kanshi a kafadanta "ta yani zabar kanana kaya kema kisna Ki zabi wanda kike so yayanki ya biya ,kananan kaya masu yawan gaske da dogayen riguna masu kyau ta dinga
auka ,duk abinda ta gani indai ya burgeta sai ta
auka ganin kisna ta ki
aukar komai ,yasa ta dinga zabar mata bom short da riguna masu kyau wanda zasu dauki hankalin mijinta sannan suka kara gaba suka bar kisna dake tsaye rike da hannun aryan kamar ance ta juya bayanta idanunta ya sauka akan mutumin d'azu yana tsaye rungume da hannuwansa duka a qirji ,tsura masa ido tayi tana kallonsa mutun kamar aljani har zata bar gurin taga gara kawai ta tsaya ta fada masa gaskiyar ita din matar aure ce ya daina binta a hankali ya karaso ya tsaya a gabanta yana kare mata Kallon tsab irin typing din matar da yake so ce ya dade yana neman irinta bai samu ba sai yau sautin muryarsa taji ta doki kunneta "tunda nake arayuwata ban taba ganin halittar data
auki hankali ba irinki dan Allah kibani dama na zamo abokin rayuwarki, farinciki da bakinciki ne suka hade mata a lokaci daya ,ga mijinta na tsananin nuna mata kiyayya ,ga wani na mata naci ta so shi wanda a yan sakonin da suka gabata ya daura idonsa akanta batare da yasan ko ita din wacece ba ."
Ta tsuke karamin bakinta gashi dai magana take son yi amman ta kasa sarrafa harshenta kawai ta juya zata wuce yayi saurin shan gabanta " ki tsaya ki fa
a min sunanki da address din inda kike kafin ki wuce dan bazan bari ki subuce min ba saboda na dade ina nema irinki ...."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951: .
CUTAR DA KAI
Free page 11
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
matukar
harzuke
ta shiga dakin zuciyarta
kamar
ta kama da wuta , tana k'arasa
shiga
cikin filin d'akin
idanunta
sauka
akanshi
tsaye a tsakiyar
d'akin
ya zuba hannunwansa
duka
a cikin
aljihun wandonsa
yayinda idanunshi
ke runtse yana ciza gefen lip's dinsa na kasa
a hankali
, duk
bai
bude
idanuns
a ba yasan
itace ta shigo dakin duba
yanayin
yaji bugun
zuciyarsa
qaru."
kallon
second
biyu
tayi masa ta
auke
idanunta akan shi
ta k'arasa
da sauri
bude wardrobe
ta dauko akwatin kayanta
data
dashi kasar
ta ajiye akan
gado
ta bude
ta soma dibo
kayanta
aya bayan
tana zuba
aciki
,still
bai bude idanunshi ya kalleta
bare ya
dakatar
daita daga
abinda take
arin yi
ya cigaba da ciza lip's dinsa , hakan
yasa taji
sabon
acin rai ya mamaye zuciyarta
taji
muddin
bata bar masa
gidan
a lokacin ba zata iya mutuwa.."
Aunty
zee
ta shigo dakin
cikin tsananin tashin hankali ta k'arasa
gareta
ta rike hannuta batare da ta kalli inda Aliyu ke tsaye ba
hankalinta a matukar
tashe ta soma magana
"mai kike
arin yin
saboda
Allah ? "Kiyi hakuri mana
fa abun bai kai
haka
ba, idan fa rai ya
aci hankali baya bata kisna
, ki
dawo
hankali
ki natsu
dan
girman Allah Karki yi abinda zai janyo bacin rai
fiyye da wanda muke ciki yanzu ".Tun da aunty zee ta soma magana kisan bata furta komai ba
ta cigaba
da zuba kayanta cikin akwati zuciyar na wani irin zafi da ciwo , haka
shima Aliyu bai ce komai ba sai sake
juya musu
bayansa yayi yana furzar
da iska mai tattare da bakin ciki ".
Kisna na
shirya kaya
aunty
zee na dauka tana
maida wa cikin wordrobe
tana
bata
hakuri , wani
sabon kuka ne ya kufce
mata , hawaye sai turereniyar zubowa suke daga cikin kwarnin idanunta "mai
kike son nayi aunty
zee
shine fa
da kanshi yace na bar masa gida
"? Tayi maganar cikin tsananin
kuka wanda da kyar muryarta
ta fito
"nasani
amman
dan
girman Allah
kiyi
hakuri ko zaki tafi ba yanzu
saboda tashin hankalin da mommy
zata
shiga
Sam Sam mommy
ba zataji dadi
faruwar haka ba.
tayi maganar tare da juyowa
ta kalli
inda
Aliyu
ke tsaye har lokacin tamkar
babu wani halitta dake motsi agurin, ya aliyu
ka bata
hakuri dan Allah
sannan
ka dakatar
daita dan gaskiya
kayi
kuskure abinda kayi sam
bai dace ". Bazan yayi
daita
qirjinshi na wani irin dokawa da
karfin gaske
"saboda me zai
bata hakuri bayan bai ga abinda yayi
mata
,idan
zata zauna ta zauna
idan
zata
tafi ta dade
shi
dai bazai
wani
dakatar daita
yayi maganar
aransa yana furzar da iska mai zafi ....
kisna ta sake
rushewa
da wani sabon
kuka
mai matukar cin rai ganin
kallonsu Aliyu
bai yi ba bare
kula aunty zee dake masa magana
,ta
d'aura
kanta
a kafad'arta
aunty zee numfashinta na barazanar
daukewa saboda kukan da yaci
karfinta
"kisna
!kisna!!
Aunty zee
ta ta kira sunanta
a rude
tare
da rungumeta
jikinta
suka zauna a bakin gado
tana cigaba da kiran sunanta , da kyar kisna ta janyo numfashi ta sauke zuciyar na mata wani
irin
azababben
zafi
ciwo ,
aunty zee ta mike ta tsiyaya mata ruwa
glass
cup
ta mika mata "ki sha ruwa kisna ko
zaki
sanyi
babu mutsu kisna
ta amsa cup din ta kai bakinta ta
kurbi
kadan
ta mikawa aunty zee
sauran ,aunty zee ta amsa ta ajiye ta
cigaba da bata
baki
cikin
haka
aryan
ya shigo dakin yana
kuka aliyu
ya juyo
a hankali yayi taku daya
yana
arin kamoshi
zuwa garesa , amman
tuni
yaron ya
karasa gurin uwarsa dake kuka tamkar ranta zai bar gangar jikinta , ya haura saman
gadon ya rungumeta
ta baya yana
furta mata
kalmar
"sori
mommy , papa ne ya saki kuka kou
?" Ki yi shiru Ki daina kuka zan rama miki
kinji
kukanta ne
qara
akan wanda take tabbas ya'ya
rahma
juyo
ta rungumeshi
ajikinsa tana sheshekan kuka
tamkar ranta zai fita,hawaye
tausayinsu ne
ya shiga gangarowa
aunty zee
Aryan ya soma
arin raba jikinsa dana kisna ",mumy bari naje na rama miki "a hankali ta shiga girgiza masa kai tana kuka gumi na tsatsafo mata ta ko'ina ajikinka matse aryan tayi gam saboda kokarin fixgewa da yake kokarin yi ajikinta yadda take kuka haka arayan da aunty zee ke kuka gaba-daya an rasa wanda zai rarashi wani
Sautin kukansu ne ya soma damun Aliyu a
natse
fita daga d'akin
yana jan dogon tsaki ya shiga
d'akin da areef
yake
kwance
zauna
gefensa tare da tsura masa
idanunshi
yana kallonsa, ganin yadda
numafashinsa ke sauka a hankali yasa shi
sauke numfashi da ajiyar zuciya a tare ya
d'aura
hannunsa akan sumar
yaron yana shafawa a hankali
yana
jin wani irin sanyi mara misaltuwa a zuciyarsa , dan da wani abu ya samu d'ansa da sai yayi distroye rayuwarta
,sai
yayi mata abinda har ta
koma ga Allah bazata mantawa
dashi ba taimakonta daya d'ansa yana numfashi kuma ko yanzu bazai barta ba har sai yaga mikewar d'ansa tukunan zai saurara mata
..."
"Idan
kika ji
ancewa
mutun yayi
hakuri
bisa wani abu daya faru to an cucesa
ne ,ki qara hakuri kisna
idan kika
bar gidan Aliyu da sunan yaji ko rabuwa
dashi
ina zaki "?"kin san dai baki
da inda zaki sannan baki da masauki
a gidan dady
idan
kin
manta
abinda
dady
yace bari
na tuna
miki "cewa yayi matukar ba ziyarar arziki ce
zata kowaki
gidansa ba
baya son
ganinki da suna matsala dan
baki a masauki a gidansa, kuma duk
ranar da kika kashe aurenki da Aliyu
sai
dai
nemi wani uban amman
ba shi ba, zan rokeki
da ki kara
hakuri kisna
ki zauna a d'akinki
kada ki
auki maganar Aliyu
mahimmcin
da zai sa ki
bar gidan nan ". wani sabon kuka ta rushe mata
dashi
tare da zubewa kasa bisa gwiwowinta ta kamkame Aryan dake rungume ajikinta
"shikenan
haka
zan kare rayuwata cikin
kunci da maseefa da tashin hankali "? "mai yasa
dady da mommy suka
kasa fahimtata akan
ya Aliyu "?
"Mai yasa suka fi son shi akan ni da suka yi silar zuwana
duniya "?
aunty zee ta mike tsaye cikin tsananin tashin hankali ta amshi aryan a hannunta sannan kamota ta zaunar daita tace
wannan soyayya daga Allah ce kisna
da kuma
kyautatawar
da yayi musu, kin sani na sani kowa ma ya sani a cikin yan'uwa
Aliyu mutumin kirki ne
,ni yanzu babu abinda zan ce miki daya wuce
kiyi
hakuri sannan kiyi
arin ki
adana damuwarki
kafin mommy
ta dawo gidan nan
ta fahimci
wani abu , sannan wa
an nan kayan suma ki karasa
maidasu cikin
wardrobe
zanje muyi magana da
ya Aliyu
ta k'arasa maganar tana fita daga."
kai
tsaye parlou'n kasa ta
zarce
domin yin magana da Aliyu sai dai bata
samesa anan
sai nasir da Samir
da Safiyya ta
samu
zaune shiru
tamkar
an da aka turo musu
da sakon
mutuwa , ta Kallesu daya bayan daya sannan tace "ina ya
Aliyu ko ya fita ne "?Safiyya da nasir ne
suka hada baki gurin
ta bata amsa da
bai sauko ba yana sama ,
yayinda
har lokacin samir
ya kasa furta komai
sannan
ya kasa aiwatar da komai dan jin zuciyarsa yake kamar zata kama da wuta yau da wani ne ba Aliyu ba yayiwa kisna irin wannan wulakanci Allah ne kadai zai rabusu
amman akan Aliyu babu abinda zai
iya yi ko dady yaji yayi magana akan
lamarin sai ya bata masa rai bare matsayin Aliyu ya zarta komai a zuciyarsa ..."
Har aunty zee ta juya zata
koma sama
tsaya batare data juyo ba tace
"dan Allah
abban
Junior
ka dawo
daidai
kar mommy ta dawo ta fahimci
wani abu
,wannan matsalar tsakaninsu
ne kuma
inshallahu komai
zai
dawo normal yanzu batare da bata lokaci ba , tsakanin miji da mata
sai
Allah ko mutun ya shiga fa
ansu
kunya zai ji tayi masa hannunka
mai
sanda saboda lura da tayi gaba-daya yanayinsa ya sauya
tana gama fadar haka
ta hau sama da sauri
shiga dakin mommy ,nan ta samesa zaune ya tasa areef gaba yana kallonsa hawaye na tsiyayo wa daga idanunshi
jin
motsin shigowar mutun
yasa yayi saurin
auke hawayensa da hannunsa , sai dai
ya makaro dan
rigada ta gani
girgiza
kai aunty zee tayi sannan
samu
guri
ta zauna akan
kujera tana kallonsa sai data numfasa sannan ta kira sunansa a natse " ya
Aliyu
.... Bai amsa mata ba haka zalika bai waigo inda take ba ,sanin datayi yana sauraranta yasa ta cigaba da magana "dan Allah ya Aliyu ka canza
,a zahirin gaskiya
ban ji dadin
abinda
kayi wa kisna ba , kuma
nasan ko mommy tana nan kai zata bawa rashin gaskiya akan abinda ya faru "."ina
dalilina
nayi
haka , barinta gidan nan shine
abinda zuciyata ta yanke akanta
idan taga zata iya ta cigaba da zama a gidan
idan bazata iya
ba ga hanya nan dan Allah Karki sake bata hakuri
akan lallai sai ta zauna
ki bari ta wuce duk inda zata dan nima nafi bukatar haka
"."Uhmmm
Aliyu ka kuwa masan abinda kake fa
a kama ajiye
batun aurattayar
dake tsakaninku
kai da kisna yan'uwa ne na na jini kasawa ranka
kisna Aliyu suna tare muddin rai mutuwa ce kawai zata rabasu
"stop saying that zainab I don't like what you are doing Ina nugun ganin girma da mutuncinki saboda ke din mai mutunci ce kowa ya sani ...... ".
"bazan
daina
fadar
haka ba ya
aliyu
saboda bayan jinin na y'an'uwanta akwai wani jini na musamman
dake gauraye acikin jininku
ko kaki ko kaso kisna da Aliyu
abu guda ne
"dan Allah ki daina
ar haka kina maseefar
taba min
rai
wallahi "",Babu wani
acin rai
hakuri ma
ya kamata
kaje ka
bata
saboda kayi mata ba dade ba .
"wannan maganar ma
ba mai yiwa ba ne dan Allah
ki daina fadar haka banaso ina ganin girmanki
zainab
saboda me zan bata hakuri "? "Laifin mai
nayi
da zan bada wani hakuri
yayi mata tambayar ajere ransa na sake
sannan ya cigaba da magana cikin zafin zuciya "bana tunanin abinda nayi ya sa'bawa Shari'a
to saboda me kike tunanin
zan bata hakuri "? yayi maganar yana rike hannun areef yana jin yadda hannunsa
yayi sanyi
"yanzu kana son fahimtar dani cewar ba kayi kuskure ba Kenan "?"Yes of course ban yi komai ba wallahi ,kin kasa dai
fahimtata ne kawai saboda kina ganin kamar nayi kuskure alhalin ni Kuma
nasan babu kuskure dana akan za'a kashe min da.... .....".....
yayi
shiru ya kasa karasa maganarsa
yana
kallon kofar d'akin ,itama aunty zee
kofar
tabi da kallo ganin kisna ta gani tsaye
idanunta na tsiyayar da
ruwan hawaye muryarta cikin kuka tace
"ki yarda aunty zee
bai yi min
laifin komai ba ,ni kuma daman na
auki laifina
ya dai kasa min uzuri ne amman nasan nice da laifi wallahi
tunda nasan halinsu aryan basa zama guri daya ". ta runtse idanunta wasu hawaye masu zafi da ciwo suka sake gangaro mata .
kaina a yanzu zanso rabuwa dashi
dai bazan iya kallon idanunshi nace na tsaneshi
ko nace
bana bukatar rayuwata dashi ba
saboda darajan
ya'yana, bazan
iya kallon idanun uban ya'yana nace banason shi bana bukatarsa arayuwata
ko bana bukatar had'uwa dashi a lahira ba kamar yadda ya fada min
A matukar fusace yace "kinji ba kinji abinda wannan wawiyar take
cewa ko zainab
wato ma
darajan
anta takewa komai ?
"ai daman
nasan abinda ke zuciyarki kenan shi yasa nake son rabaki da su gaba-daya na canza musu wa.........."tayi saurin katse masa hanzari ta hanyar cewa " duk abinda zaka fa
a ya
Aliyu
ka fada amman bazaka
taba canzani agurinsu arayan ba
saboda nice nan na dauki cikinsu na tsawon
wata tara da kwanaki kuma nayi na kudarsu
...." Ni yanzu
Abinda zaka min
tunda baka bukatar zamana
da kai
ka taimaka ka wankeni
agurin mahaifina
tunda nayi iyakar
arina naga mun sasantar kanmu muyi
zaman lafiya da juna
amman kaki ," ba dai baka son zama
da kisna ba ? yayi shiru tare da jan tsaki "to
ka taimakawa rayuwata ka
wankeni agurin iyayena kafin ka sawakemin aurenka dake kaina
wallahil azim ina bukatar takardar saki daga gareka ,ka sake ni ka huta rayuwarka nima na huta " .
tunda ta fara magana ya dauke kanshi akanta sai dai
jin maganarta ta karshe
yasa Ya
d'agowa idanunshi
a hankali yayi mata wani
kallon banza sannan
auke kanshi ya cigaba da kallon areef zuciyarsa na masa wani irin tuttukin bakincikin, sosai aunty zee ta tausayawa halin da kisna
take ciki gashi dai a shirye take data sadaukar masa da rayuwarta amman ya kasa fahimtar kisnar
da data yanzu akwai bambamci
"ya Aliyu karka biyewa zuciyarka kayi hakuri dan Allah,
karka biyewa maganar kisna tana cikin
acin rai ne , karkayiwa rayuwar aurenku nakasu
alhalin kuna bukatar juna ,ka tsaya ka duba rayuwar
ansu uwar wani da
an wani sai Allah babu wanda zai iya kula dasu Aryan kamar kisna, ka barta a gindin
anta da ita kadai suka saba
sannan ina kake tunanin zata
idan ka saketa tunda kasan abinda dady yace mata kayi hakuri dan Allah
ta tarkashe maganar kamar zata yi kuka ...."
d'akin ya dauki shiru na wani
lokaci
sannan sautin muryar kisna ya karade dakin " aunty zee ki daina bashi hakuri dan girman Allah
ki bar shi yayi
duk abinda zuciyarsa
ta yanke masa
akaina
ko dady da mommy sun ki amsata amatsayinsu na iyayena
zan bi duniya ,zan kwashe
yarana mubi duniya
tare dan bazan bar ko daya ba
ya sake d'agowa
matukar fusace yana kallonta da jajayen idanunshi da suka canza kala
"da wasu yaran zaki bi duniya
Yayi maganar kamar zai cinye ta "idan zaki bi duniya ki bi duniya
ke kadai kar ma ki tsaya
a iya duniyar
mutane
ki zarce zuwa wata
duniyar
daban i dont fucking care
amman ban da ya'ya na ...." ya karasa maganar a zuciye yana baro inda yake ya iso gabanta ya tsaya suna fuskantar juna "idan kin shirya yawon duniya ki tafi ke kadai karki sake ambato ya'yana a ciki
okay idan ba haka ba zan kasheki da kai kaina ya karashe maganar yana nuna mata yadda zai yi daita ".
a hassale tace "lokacin dana yi d'awainiyya da cikinsu kana ina "?
ta kai hannuta
qirjinshi tana nuna shi jijiyon wuyanta
na mikewa
sabida tsananin
tashin hankali da jin dacin maganarsa " kana ina
nace ? " kana
ina na
auki tsawon kwanaki
ina nakudarsu
sannan na haifeshi kana ina "? "kasan yadda ake daukar ciki ko kasan yadda ake nakuda bare ka fa
a min magana
akan ya'yana
ka bani amsa tambayarka nake
? ta dinga zuba masa magana tana nuna qirjinsa tare da
turesa tamkar mahaukaciya sabuwar kamu shi kuma yana ja baya ganin kamar ta soma fita haiyacinta
yasa a
zuciye
ya damki kafad'unta ya ha
eta da bango
dakin "shut up kisna !!!! I said shut up or
else I will get you lost on second are you insane ? ya cigaba da
magana cikin zafin rai
"ko kina hauka ne kike ture ni
" ?"Ko
kin
soma shaye shaye ne
ko kuma
tsohon haukan
rashin mutuncinki ne ya motsa "? " alright ai nasan bazaki taba
canzawa ba dan idan kayi shekara dari baka ha
u da mutun ba duk ranar daka ha
u dashi karka tambayi halinsa dan halinsa na nan
bai canza ba , da wannan halin
kike tunani zaki
mallaki zuciyar Aliyu never in history? " Aliyu yafi karfinki yayi miki nisa da.....
"Papa Me yasa kake sa mommy
Kuka
Suka jiyo sautin Muryar aryan yana kuka har da shesheka " kullum kana sa mommy
kuka bana sonka tunda kana sa mommy kuka
daga yau kai ba papa dina
bane, babu ni
babu kai ".ya riko hannun aryan da niyyar rungumeshi yaron ya
fixge
hannunsa ya karasa
jikin kisna
yana goge mata hawaye "stop crying
mommy ,I will
tell Grandma to punish him wasu hawaye suka zobo mata ya sake goge mata ta karasa ta dauki areef
ta saba shi a kafad'anta ta rike
hannun aryan suka bar d'akin ."
"kaga abinda kake kokarin haddasawa
ko ?" wannan karamin
yaron
da bai san
meye damuwa ba amman yau
saboda ganin uwarsa cikin damu...........
"ya damu ko kuma ana son gurbata min tunanin yaro ya dauka ni din mugu ne "dan girman Allah kayi hakuri ya Aliyu komai ya wuce karka sake tada maganar
nan plz numfashi ya sauke jikinsa yayi
matukar yin sanyi saboda ganin yadda aryan ya nuna reaction dinsa akan kisna
ya juya
ya fita zuwa haraban gidan kanshi kamar zai kama da wuta nasir ya dake zaune ya kalli samir "tashi mu bishi mu shawo kanshi , Samir
ya masa banza ganin haka yasa
nasir ya
mike ya
fita,Aliyu
yana tsaye hannunsa daya dafe da goshinsa
dayan hannunsa
yana cikin aljihunsa nasir
ya karaso
ya rike hannunsa ya nufi lambun gidan
dashi
batare da yace masa uffan ba shima ya bishi a baya har suka shiga ya zaunar dashi ya koma
ya dauko ruwa mai dan sanyi
ya
alle murfi ya mika masa "ka sha kaji sanyi a hankali
ya amsa ya
kafa bakinsa a bakin goran bai sauke ba sai daya shanye tasssss
Yana
ajiye goron nasir
ya fara magana cikin fushi
ta inda yake shiga bata nan yake fita ba "karka
auka ko na shigarwa kisna ne a'a ina fada maka gaskiya ne
a matsayina na d'anuwanka
kuma abokinka saboda
bai dace ba ko wata kayiwa haka
ba kisna ba zan tsaya tsayin
daka naga na fa
a maka gaskiya shima Samir sam bai ji dadin abinda kayi ba
dai
kasa saka
bakinsa ne
bisa wani dalili nashi
,ko
baka duba darajan kowa ba ka duba Samir mutumin da rayuwarsa ne kawai bazai iya baka ba ,mutumin da kai da kanka ka sha fada min yadda kuka yi rayuwa tare haba muradi ai ko mutuwa tana jin kunyar
idon iyaye ,ya'yan nan fa
anta ne bazata so abinda zai cutar dasu ba sannan duk sonka dasu bazaka Kai ta ba, nasir ya dade yana masa magana
jikin Aliyu ya sake yin sanyi sai lokacin ya fara tunanin yanayin da Samir ya shiga a lokacin da yake wa kisna tujara "kenan haushinsa Samir
yaji
ko me
.."? Yayiwa kansa tmbayar yana duban nasir
walwarsa na sake shiga caji "Idan kuwa haushinsa Samir yaji lallai jini ba karya ba "amman har an zo lokacin da samir zai yi fushi atsakaninsa da kisna ?
sun dade zaune
a lambu
nasir na nusar da Aliyu gaskiya bai dai kula sa ba haka bai ce masa ya hakura ba illa iskan da yake furzarwa .."
Misalin
arfe biyar
mommy ta shigo parloun
aunty zee ce da safiyya
suna zaune " assalamu alaikum ta furta a hankali tana karasa shigowa gabad'aya suka maida hankalinsu gareta "wa'alaiki salam tare da mikewa suka amshi
laidodi dake
rike a hannunta ta zauna akan kujera "ya Allah ta
furta a hankali ina wa
an sojojin
suke ban ji motsinsu ba"?
Safiyya da aunty zee suka kalli juna sannan aunty zee tace "suna sama tare da mammansu bari na kawo miki ruwa ki sha sai naje na dauko miki su ta karasa maganar tana shiga Kitchen bayan kamar second biyar ta fito hannuta rike da jug da glass cup ta tsiyaya ruwa
ta mika mata ta ajiye sauran a saman table
sannan ta juya ta hau sama mommy ta kalli safiyya "ina nasir ko
suna
bangaren Samir ne ko suna
lambu
"Eh suna lambu "ta bata amsa da haka
suna zaune aunty Zee ta dawo "mumy bacci suke daga su har mammansu ta fadi haka ne dan kar mommy ta d'ago komai "bacci a daidai wannan lokacin ki koma ki tasota
ga waya nan na siyo mata
ta bude ladar data shigo dashi ta mikawa aunty zee wayar
"gashi nan ki
tasheta
ki bata "kai mommy gaskiya ta gode
kisna zata dawo online
kenan ? "Gaskiya wayar tayi kyau sosai " dubu
ari biyar
kenan a kudinmu na nigeria zaro ido aunty zee tayi "haka waya yake da tsada anan ?"sosai kuwa ai wayoyi sunfi sauki a Nigeria nan dai
aunty zee ta dinga jan mumy da hira daga karshe nasir ya kira safiyya a waya tayi musu sallama ta wuce aunty zeey ta shiga Kitchen domin
daura abincin dare .."
Haka nan jikin mommy ya dinga bata akwai abinda ya faru a gidan da bata nan dan har kusan takwas din dare bata ga yaran ba haka bata ga kisna ba hankalinta yaki kwanciya gashi ita ta kalli abincin da
aunty zee ta kawo mata bata jin zata iya sanyawa cikin komai batare da ta daura idanunta akan jikokinta mafi soyuwa acikin ranta ba ,ta mike ta sanya silifas ta fito daga d'akin ta karasa bakin kofar dakinsu har zata tura sai tayi tunanin watakilla Aliyu yana ciki
tayi knowking
tare da sallama ......"
Aliyu ne ya taso sanye da jallabiya
dan maroko
kalar dark blue jallabiyar tayi masa kyau sosai abunka ga fari sol
ya bude kofar ganin mommy
tsaye
ya sha jinin jikinsa sai dai yayi kokarin sanyawa jikinsa jarunta cike da girmamawa yace "barka da dare
mommy , kina bukatar
wani abu ne "?Girgiza masa kai tayi kana tace "yaran nan
nazo dubawa tunda na dawo daga kasuwa ban sanya idanuna akansu ba daga su har uwarsu shiru yayi dan shi kansa baya son mommy tasan abinda ya faru ,idan ya hanata ganinsu zata fahimci wani abu idan ya barta ta ga hannun areef hankalinta zai iya tashi fiyye dana yanzu
duk da bawani ciwo bane ,hannu dai yayi sanyi ne saboda shock din daya samu , matsawa yayi gefe ya bata hanya ta shigo d'akin akan gado ta hago su kwance lullu'be cikin bargo kisna na zaune a gefensu jingine da gado ta tafka tagumi
tana ganin mommy ta sauko tana wayancewa ",mommy kiyi hakuri kin jini shiru ko wallahi tunda kika fita kaina ke ciwo shine na kwanta har yanzu ma ban daina jin ciwon kan ba momy
ta zuba mata ido tana nazarinta sannan ta karasa gurin yaran ta shafa kansu
tayi kasa da hannuwanta zuwa kirjinsu taji numfashinsu na sauka yadda ya kamata
ta rankwafo
ta sunbuci goshinsu ta dawo ga kisna "kiyi kokari kiga likita kada ki tsaya gida shan magani a tare kisna da Aliyu suka d'ago suka kalli juna qirjinsu na mahaukacin bugawa da wani sauri mommy kuwa tana gama magana tayi musu sai da safe ta fita Aliyu ya kulle kofar ya
hau saman katifa ya yi rigingine rungume da hannuwansa duka a qirji yana tunanin maganar mumy da alamun ta dauka ko ciki ke ga kisna ..?
Har kusan dayan dare kisna bata runtsa ba tana kwance kusa da ya'yanta shima ba
runtsawa yayi ba tunani ne ya sha kanshi ta kai hannu ta janyo laidar da aunty zee ta shigo mata dashi d'azu tana dubawa wasu zafafan hawaye ne suka zo mata "uwa kenan "hakika duk wanda ya rasa uwa yayi kuka tasan
ta siya mata wayar ne
a matsayinta na yarta da kuma kwantar mata da hankali dan ta zauna da Aliyu gashi wanda ake wa dan shi yaki kwantar da kai su zauna lafiya ta mike dan saka wayar a caji
motsin laidar ya tadda areef ya Mike zaune Aliyu yayi saurin kamoshi jikinsa
ya rungume shi "zaka ci abinci ne?Yaron ya girgiza masa
kai yana cewa
",papa tea "
da sauri ya sauko yana
arin fita kisna ta rigashi fita
dole ya dawo ya zauna rike dashi bata dade ba ta dawo hannunta rike da cup din tea ta amshesa a hannun Aliyu ta soma bashi
can shima Aryan ya farka
ta dauko shi ta bashi sauran tea din da areef ya sha
ta kwantar dashi
ta shiga bayi dan bata jin zata iya runtsawa ta d'auro alwala ta fito wanda zuwa lokacin ya kwantar da areef a kusa da aryan sai dai idanunsu biyu yana lallabasu dan su koma bacci
.."
Tana zaune byn ta idar da sallah ta fashe da kuka yaranta dake kwance suka sauko a gigice
suka karaso gareta suka rungumeta kuka take suma suna
kuka
kamar ana zarar ransu kuka yaran suke sosai saboda ganin halin da take ciki gashi dai
basu da cikakken wayon da zasu ce ga dalilin kukanta sai dai suna jin zafin halin kunci da mahaifiyarsu take ciki a hankali ta rungumesu ajikinta tana ci-gaba da kuka "Allah kasa papa ya daina saka mommy kuka
kasa ya bata farinciki
, ki daina kuka kinji
mommy duk aryan yake magana shi areef ganin mamansa da d'an'uwansa na kuka ne
yasashi kuka "na gode d'ana
na daina kuka
kaji
babana Allah yayi muku albarka na gode muku ,kuma na godewa
Allah daya azurtani da samu ya'ya irinku masu tausayi Allah
yayi muku albarka ta karasa maganar tana shafa kansu ....."
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Free page 13
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
Muryarta
dake tace "bawan
Allah
kayi hakuri ni
din
matar aure ce
fa" wani irin kallon raunin wayo
yayi
mata sannan ya
gyara
tsayuwarsa tare
da zube hannuwansa
duka cikin aljihun wandonsa yana wata
irin
dariya har ya neman
d'aga
murya , cike
matsanancin tsoro
ta matsa baya da sauri
e da rike hannun
d'anta
gam
dan ba karamin tsoro ya bata ba , a zahiri ake iya
hango
tsananin tashin hankalinta
waige waige ta soma yi
tana neman
hanyar
guduwa ciki
zolaya
yace "dakata ! dakata!!
mana Karki
gudu
dan
duk inda
kika shiga a kasar nan wallahi
sai na zakuloki
matsawar
kina cikin garin
nan
na mallakawa zuciyata ke
".Yayi maganar hankalinsa kwance yana nuna ta da
an yatsansa yayinda idanunshi ke tsaye kyam akanta yana mata wani irin kallo
yana cigaba da dariyar da yake dan shi karya ya dauki maganarta ...
"a matukar tsoroce ta dubeshi
kamar
zatayi kuka tace
"dan
Allah malam ka daina
kallona haka
wallahil azim
ni matar aure ce har ma da yara biyu ..." ta karasa maganar idanunta na ciccikowa da ruwan hawaye .
dariyar dake kwance akan fuskarshi ta 'bace
zuwa mummunar
acin rai
sannan
yayi
shiru yana kare mata
kallo sama da kasa
zuciyarsa na wani irin tsalle da bugawa ,
sam bazakace
matar aure bace
komai na jikinta
irin na yammata ne
hatta shigar jikinta
yammata dayawa
suna yi irinta
yayi maganar acikin
ranshi "oh my goodness
ya furta a fili
yana
dafe goshinsa
,"amman ko waye wannan mutumin
daya aureki
ya cuceni ya cuci rayuwata
ya gama dani
kalar
matar dana dade ina
nema na
aura wayyo Allah
naga samu naga rashi
tawa ta sameni
a fili
yayi maganar yana Kallonta da narkakkun idanunshi , hankalin kisna ya sake tashi
ita
ba maganarsa tafi daga mata hankali
zuwan ahlinta tafi jin tsoro
dube
dube ta soma
tana addur
kar Allah ya kawo Aliyu ko
ya samir
guri, numfashi
ta sauke saboda
babu
alamunsu
hatta su anty zee bata ga kyallinsu a gurin
ba dan haka
sanyawa jikinta natsuwa tare da gyara tsayuwar ta
,bangaren Aliyu kuwa gabad'aya
ya manta da wata halitta kisna suka zo
tsabgar
gabansa kawai
yake yana gwadawa
areef takalma
, duk wanda ya daukar masa sai ya d'aukarwa aryan .."
Mutumin
ya lumshe idanunshi
yana jin yadda zuciyarsa ke tafasa akan jin abinda ta fa
a masa yanzu ,cikin murya mai cike da kasala ya cigaba da
fadin "gaskiya
gaskiya wanda ya aureki ya kassara min
rayuwa ,
ina ji ajikina koma waye ya aureki
baya sonki sai dai kasancewar mata nada
raunin
zuciya zaki iya son shi dan baku
san
mutanen da suka dace da rayuwarku ba ..."bata san sanda
dariyar maganarsa ta subuce mata ba
tayi
murumushi
tana
toshe bakinta
da hannuta,
aryan ya d'ago kanshi
ya kalleta ya sake maida idanunsa akan mutumin
dake tsaye ,"kin san wani abu"?ya tambayeta yana tsareta da idanunsa ,taki cewa komai saboda
qirjinta dake
bugawa da sauri "idan ace ni na aureki bazan Iya barin ki fita
ko'ina batare dani ba, irin kulawa da soyayyar da zan baki sai kin ce na rage
yayi yawa zan
lalla'ba....." saurin
katseshi tayi ta hanyar fadin "dan Allah ka wuce tare da mijina muke fa idan ya gamu
komai zai iya faru
".ya zaro ido waje cike da mamaki "shine ya barki haka gaskiya hasashena ya tabbatar
gaskiya, wallahi baya sonki "hasashenka bai tabbata
gaskiya ba ni dai dan Allah ka rufa min asiri ka bar bibiyata hakan zai iya haifar min
da babban
matsala da mijina wanda bazan so faruwar haka ba ".
"shikenan ya zanyi da rayuwata
zanyi
duk yadda kuke so sannan zanyi
addu'ar Allah
ya kawo
tsautsayin da mijinki
zai
sakar min ke
na aureki cikin kankanin lokaci dan bana son a dauki lokaci batare dana mallake ki ba
yayi maganar tare da mika mata badir din kudin kasar
"ga wannan ki sha ice cream ke da boy
taki
amsa tace
" bana
bukatar
haka daga gareka
, sannan ba Ameen ba
akan addur da kayi yanzu
saboda ina tsananin
son mijina duk runtsi bazan so rabuwa dashi ba
.."
Tabe
baki yayi kawai yana Kallonta sannan ya mika wa aryan hannu alamun yazo gareshi aryan
yayi saurin
makale kafad'a
,"har yanzu
jikina yana
bani baki da aure sai dai
musamman
zan sa a binciko min komai naki
ina tabbatar miki nan da wani lokaci
zan san komai akanki
ya kamo hannun aryan da dabara ya daga shi sama yana masa wasa "ya sunanka boy "? Aryan daya jishi a sama yana yawo
daman abinda yake so kenan ya wangale
masa baki yana cewa
"aryan
..." "Wooooowwww
nice name "
aryan
kace
auntynka ta fad'a min gaskiya
kada ta wahalar da zuciyata
idan kuma bazata
amince min ba ta bari mu zama friend's daita ..... "."wayyo Allah na shiga uku
shikenan kasani a matsala
ta furta a matukar
tsorace sakamakon
idanunta
daya
dana Aliyu dake tsaye
"dan Allah ka rufa
min asiri
ka sauke min
yaro kuma
bar gurin nan yanzu
tayi maganar kamar zatayi kuka a hankali mutumin ya sauke aryan domin ganin wanda ta kira da sunan mijinta ...."
natse
idanunshi ya sauka akan
Aliyu
daya soma takowa
da kyawawan zara zaran
yatsun kafafunsa masu matukar kyau cike da jarumta
irin na karfaffan namiji mai tattare
natsuwa da haiba
zuwa inda suke
tsaye ,yayinda kisna dake tsaye
qirjinta ya cigaba da bugawa da matsanancin karfin gaske
hankalinta yayi mugun
tashi
take gumi ya shiga tsatsafo mata a goshinta da sansar
jikinta
,ta tsura
masa narkakkun idanunta
da suke a
matukar tsorace
domin son tabbatar
da yanayinsa ,
Irin na d'azu zai yi musu
ya sharesu
ya basar kamar bai ga komai ba ko kuwa zai yi magana ne a matsayinsa na mijinta "?yana daf da k'arasowa inda suke wayarsa ta soma ringing kafin
ya d'auka
kiran ya
katse a hankali
ya ciro wayar daga gaban aljihunsa ya duba ganin mai kiran ya soma neman layin yana cigaba da daga kafafunsa yana ciza gefen
lip's dinsa yayinda hannunsa daga ke cikin aljihun wandonsa dan tunanin maganar da zai fadawa mr birsat dake bukatar zantawa dashi ta musamman a gobe
.."
Ta daura laulausan tafin
hannunta akan goshinta ta goge gumin dake tsatsafo
mata
zuciyarta na rawa
yayinda har wannan lokacin tana cigaba
da kallonsa
jikinta
wani irin
rawa , tana kallonsa ya soma wayar bata ji yace komai ba
illa "to shikenan naji
zamu yi magana
later cikin tsadaddan turancinsa
ya cire hannusa cikin aljihunsa ya
riko hannu areef
dake tsartsarfa yana
biye
dashi
,bakinta na rawa ta dinga furta kalmar " ka
wuce ! Ka wuce dan Allah !! Allah ya gani bata so Aliyu ya ganta ba
saboda gudun tozarcinsa da wulakancinsa
dan tasan duk abinda zai yi dan
tozartata yana so saboda baya kaunar ganinta cikin farinciki
sai dai
babu yadda zatayi yanzu aikin gama ya gama sai ta jira taga sakamakonta , mutumin
kallesa
ya ganesa sarai realwan Aliyu
muradi ne
da suka ha
d'azu
nan take ya shiga
wasi wasi acikin ranshi
anya kuwa gaskiya ta fa
a masa?
tunda ganin idanunshi suka yi
karo dashi babu
wanda
yayiwa
d'an'uwansa magana ko nuna alamun
sun san juna
idan kuwa har mijinta ne ta yaya zasu ha
u da juna batare da sun nuna alamun su din ma'aurata bane ?
"ganin
Aliyu yana
arin nufo inda
suke yasa jikinta ya sake
aukar kyarma gumi ya sake wanke mata jiki wani irin tashin hankali ne ke sake kawowa gangar jikinta ziyara a hankali
ta cigaba da
maimaitawa
mutumin kalmar
"ka rufa min asiri ka
tafi
dan girman
Allah, amman ko gezai
yaki
tafiya ya tsaya kyam kamar mashi yana jiran karasowarsa yaga mai zai yi ," dan tabbas idan
matar aurensa ce
dole ne ya dauki mataki
......"
Sunkuyar da kanta kasa tayi
tana kallonsa ta
kasan idanunta ,
yana takowa qirjinta
luguden bugawa da matsanancin karfin gaske, saurin fixge hannu aryan tayi ta rike gam
a hannunta
ganin yana cigaba da karasowa "momy look at papa ......sororo mutumin yayi kar dai gaskiya ta fa
a masa ita din matar aure ce ,matar ma ta
Aliyu muradi
,gaskiya ta cancanci ta kasance matarsa sun dace matuka, tana da kyau sosai kamar yadda shima yake da tsananin
kyau na bugawa a jarida daman irinsu sai irin wadan nan matan masu tsananin kyau kamar su sukayi kansu ..."
yana gama k'arasowa ya fixge hannu aryan
a hannunta ta
d'ago idanunta a gigice
ta kalleshi ,hanunusa ya mika baya tunaninta
marin mutumin
zai yi
dan
haka tayi saurin durkushewa kafin ya gama dashi ya dawo kanta ga mamakinta sai gani
tayi ya riko hannu samir ya zagaye kanta
dashi tare da mika masa hannu aryan suka juya suka soma
arin barin gurin ,wani wahalallen numfashi ta sauke ta mike tsaye a firgice "da alamun kina matukar son wannan dan wasan kallon ba dai mijin aurenki ba ? " ki duba ki
ga yadda ya nuna ko in kula
akanki babu mutumin da zai ga matarsa ta sunah tsaye da wani reaction d'insa bai
canza ba kina son maso
wani wannan da shafukan sadarwarsa hotonsa dana wata buduwar ne wanda ake rade raden zai aureta me yasa zaki 'batawa kanki lokaci akan mutumin da bai sonki kuma
bai damu dake ba ki bawa yusif modibo
dama ya zamo abokin rayuwarki zan kula dake da duk abinda na mallaka a duniya
zan baki
.. .."
"Enough
dan
Allah ka
dameni da surutunka na
banza shasha kawai sai wani
zuba kake kamar fanfo
babu class babu aji babu mannes ," kasani koda ni din ba matar aure bace bazan taba kula ka ba saboda baka daga cikin tsarina tana gama fadar haka taja tsaki ta barshi tsaye ...."
Bayanta yabi da kallo a ransa yace duk abinda zakiyi sai dai kiyi amman bazan hakura ba sai na mallakawa zuciyata ke "..
Jiki a sanyaye ta k'arasa inda suke wanda zuwa lokacin numfashi ma da kyar take fitarwa
"lafiya me ne ne
ka wani
fixge
hannu yarona
a hannuna
ba kai kadai ka haifeshi ba
tayi maganar cike
da dakiyar zuciya
Aliyu ya
baki zai fara magana cikin sanyayiyyar murya
Samir ya dakatar dashi dan haka ya juya a fusace ya tsaya nesa ka
an dasu "wato daman kina da wata manufa
a cikin ranki
shiyasa kika ce
a fito
dan ki samu damar kula maza ko "? tsayawa tayi kawai tana masa wani irin
kallon ,ya
kalleta kamar zai
auketa da mari saboda kallon raunin hankalin da
tayi masa "wuce muje gida
"kayi hakuri dan Allah yanzu fa muka fito inji cewar aunty zee
"lafiya kisna mai ya faru yayanki ya dauki zafi haka
"?"Babu komai tayi magana muryarta can kasa hawaye na zubo mata ita ba fadan da yayi mata ne yafi damunta ba kamar yadda Aliyu ya wulakanta aurensa dake kanta "tabbas yanzu ta sake fahimtar Aliyu bazai sota ba
"me ye
babu komai ki fa
a mata wani kato kika kula da aurenki
saboda bakinsa darajar kanki
ba yana fa
a yana
kara d'aure fuska nan take kisna ta sake
tsoronta motar da suka zo daita ya nuna mata duk abinda Samir yake fa
a mata yana shiga kunnen Aliyu
amman ko ajikinsa bai nuna ya damu ba dan shi ko yawo zatayi
tsirara
tayi ba
zai damu ba bare kula wani kato
..."
A hankali su aunty zee suka karaso gurinsa tun daga
nesa take kallon Aliyu so take ta fahimci
reaction d'insa akan kisna amman taga babu alamar haka hasalima wasa da yaransa yake ya daga ariyan sama
ya daga areef"Hannu areef ya rike aryan na saman fad'ansa
ya nufi inda ya paka mota ya
shiga ya sanya aryan a gabansa
,su aunty zeey suka shiga mota ya ja , gabad'aya hankalin kisan
yana kan Aliyu dake zaune yana tuki
"ya Allah ka taimakeni ka nuna min hanyar da zan shawo hankalin mijina gareni ...
Gudu yake sosai akan titi duk maganar da Samir yake masa yana bashi hakuri akan abinda kisna
tayi bai ce uffan ba haka zalika bai waigo inda
yake zaune ba yana karaasowa
get din gidan ya danna hon da karfi mai gadi ya taso da sauri
ya bude masa get ya sanya hancin motarsa cikin haraban gidan madadin ya karasa inda aka tanada domin ajiye motoci sai
ya tsaya a tsakiyar
gidan ya fito ya nufi
kofar parlou'n gidan Samir
ma ya fito da sauri ya biyo bayansa Aliyu
na kokarin
hawa
step samir ya shigo yana masa magana "ina son na kasance ni ka
i will see you later samir ,
samir
ya gyada kai ya
zauna akan doguwar
kujerar
parlou'n
yana furzar da iska mommy dake zaune tace "wani abu ya faru ne da kuka fita "?
Girgiza mata kai yayi
"babu komai momy ya fada mata haka dan kwantar mata da hankali
"karka
min karya fa samir
? babu komai mommy idan akwai ai zan
a miki "Allah yasa ta fada hk
tana jiran shigowar jikokinta a guje suka shigo suna kiran sunanta "granny
ta ware musu hannuwanta
"oyayo sannuku
da dawowa
me kuka kawo min my dear"?
"Ni yunwa nake ji inji cewar aryan
yayi magana yana yatsuna fuska tare da shafa ciki Samir ya kalleshi "babana ban da karya fa duk cire ciye da kuka yi amman kace yunwa kake ? Turo masa karamin bakinsa yayi yana sake kwabe fuska mumy tayi murmushi Tace "karku damu
yarana
I have oredy cook delicious
for you ta fada tare rungumesu ajikinta "really granny ?
"sure my grandchildren's babu abinda ban muku ba
"yeeeeeeee suka soma
tsalle
suna sake rungumeta
a daidai lokacin da kisna da aunty zee suka shigo hannunsu rike da kaya "iyeeee kunga yan gatan granny
areef ya mike ya amshi farar ledar da Aliyu ya siyo musu takalma ya dawo gurin mommy "granny
I want to show
you
something ya bude ledar takalma suka zubo
masu yawa
"papa ne ya siya mana nida aryan "iye lallai papa na ji daku ,aryan ya cire takalmin
dake sanye da
afarsa
ya matso ya dauki guda daya acikin wanda aka siyo
"ki samin granny
ina son nasa sabon takalmi
" ka bari zuwa gobe kaji my sweet heart
ya kwasa takalman da gudu
ya hau sama shima areef ya kwashi wasu ya bishi a baya
"sannu da gida mommy aunty zee da kisna suka hada baki ."
"sannuku kun sha yawo "wallahi ai kasar akwai tsari gasu da dogayen riguna da kananan kaya
ai ina ganin sai na sake komawa tayi maganar tana nuna samir da baki ya juyo ya kalleta
"aikuwa sai dai ki nemi mai kai ki dan duk kwananki nan zamuyi busy "haka zaka daure ka kaita "Allah mommy kina shagwa'ba yaran nan
da yawa
ya fadi haka tare da mikewa ya fita domin gabatar da sallah ,
Kisna ta mike" bari nayi sallah nima
nazo na daura mana girki "huta abunki
mamana na
dafa muku had'ad'd'en girki kala dabam dabam "thats why I love you mommy ta kai mata pick a kumatu ita kuma mumy ta shafa kanta .."
Sama ta hau zuciyarta cunkushe
da bakincikin nuna ko in kulan da Aliyu ya nuna mata
lokacin daya gatan da wani kato wannan abu ya bala'i taba mata zuciya tana kan step ya sauko sanye cikin wasu kayan
kunnensa manne da waya yana
magana kasa kasa
",okay ka fito da
marcende kawai
yana ganinta yayi saurin
auke
kanshi , idanunta ta lumshe tare da sake bashi hanya qirjinta na bugawa cikin natsuwa ya raba ta gefenta yana
sake janye jikinsa dan kar jikinsu ya ha
u kamshin turarensa dake tashi ne ya cika mata hanci da zuciya hakan yasa ta
an ji sanyi acikin ranta har taji kashi dari na
acin ran daya haddasa mata kashi goma ya kau
a cikin zuciyata , ta gefen idanunta take kallonsa har ya gotata
sannan
ta cigaba da tafiya , kofar fita ya nufa muryarsa a
ausashe yace
" mommy
zan
fita amman ba jima zanyi
ba zan dawo "
"Muradi
......"Mommy ta kira sunansa
ya juyo tare da tsurawa momy idanunsa da suke a rikici sun yi jawur tamkar garwashin wuta bama
zaka ta
cewa farare bane sannan cike suke da matsanancin maseefa ya kasa amsawa mumy illa tsura mata ido
"amman naji kacewa Samir
zaka huta
ina kuma zaka yanzu da alamun ma akwai abinda ke damunka , murmushin gefe baki yayi mata wanda yafi kuka ciwo yana girgiza mata kai alamun babu komai, bata fuska tayi "karkawa mommynka karya mana zaka iya k'arasowa ka fa
a min damuwarka koni na taso na sameka"?murmushi ya sake yi yasan komai zai yi mommy Sai taso
tasan abinda ke damunsa ko abinda zai fitar dashi a daidai wannan lokacin yasan
yadda mommy take matukar sonshi bata ha
a shi da komai ba a rayuwarta , uwa ce data amsa sunanta shi kuma
yana tsananin sonta zai iya mallaka mata
komai daya mallaka
a duniya koda kuwa rayuwarsa ce
koda kuwa
itace sila inganta rayuwarsa ba
,bashi da wata uwa kaf duniya
data wuce ta, itace
uwarsa itace ubansa itace komai nasa
k'arasowa yayi ya zauna kusa daita
ya kamo hannuwanta duka
cikin nashi
aunty zee na ganin haka
ta mike
tsaye "uhmmm bari na bawa uwa da d'a guri
ta nufi sama mommy tayi murmushi "gara ki tashi kam .
bakinsa ya kai daidai kunnen mommy yayi mata magana a hankali , murmushi ne ya sake
bayyana akan fuskarta ta ja kunnensa ya
an saki qara mara sauti yana kai hannunsa kan na mommy "ashhh mommy
akwai zafi fa
"kabi a hankali muradi
bana son kana damun kanka dayawa
Allah ya tsare min kai
sai ka dawo amman karka dade sannan karka
yi abinda zai ....."
Hannunsa ya d'aura a saman bakinta "mommy babu abinda zai faru kin rigada kin min addu'a ya mike ya fito zuwa haraban gidan yana waya "okay na gane unguwar ,no karka damu zani
ni ka
ai ya katse kiran ya karasa inda direbansa
ke jiransa har ya bude masa murfin
gidan
baya amman yaga ya bude gaban mota ya shiga direban ya
karaso da hanzari ya bude mazaunin direba ya shiga ya tada motar mai gadi ya wangale musu get din gida...
Jingina bayansa yayi da kujerar motar da yake zaune , zuciyarsa na wani irin zafi da tuttukin bakincikin mara misaltuwa ,shi kadai yasan yadda yake jin kanshi da zuciyarsa da yake jin
kamar zata kama da wuta, runtse sexy eye's d'insa
yayi yana dukan cinyarsa da hannunsa daya "ina muka nufa ne boos"? direba ya tambayesa yana dubansa
*"madinaty*
ya bashi amsa a takaice ...."
Zaune a bakin gado aunty zee ta iske kisna
ta rafka
tagumi
yayinda aryan da areef ke guje guje a dakin
ta karaso
ta zauna a gefenta tana dafa kafad'anta "me yayi zafi kisna komai yayi zafi
fa maganinsa
addu'a ".
Naunauyen ajiyar zuciya ta sauke tana lumshe idanunta "zuciyata aunty zee ina jin ajikina
bazan dade a duniya ba na
kusan mutuwa dan Allah ko bayan raina ga ....
"dan damuwar datayi miki yawa ne yasa kika fadi haka bai zama lallai damuwar tayi sanadin barinki
duniya ba ,idan Allah ya ga dama kina cikin damuwa zai rayaki na tsawon shekaru abinda zakiyi shine addu'a Karki gaji da kaiwa Allah kukanki "ina addu'a sosai aunty har na fara ga..."
"Karki gaji
,ba'a gajiya da
addu'a kisna
, Allah na amsa addu'armu sai dai ana jinkirtawa bawa ne amman kisawa ranki duk abinda kika roki Allah ya amsa wai ma meye abun damuwa yanzu "?
"Damuwata da bakincikina aunty zeey Bai wuce yadda ya
Aliyu ya nunawa mutumin nan ni din bawata
tsiya bace agurinsa alhalin na sheida masa ni din matarsa ce wallahi dana san wannan wulakanci zai min dana ce masa ni din ba matar aure ba kai dana ma
bishi mun wuce gidansa ..........
Aunty zee ta kwashe da dariya har da rike ciki "ai kuwa da kin haukata
Aliyu kinsa wani abu ?Kisna ta girgiza mata kai "sai kin fada min " wallahil azim
yaji mugun
haushin
ganinku
tare da wannan mutumin Samir ma yaji haushi bare shi mai mata "karki
a min haka
aunty zee dan ba yarda zanyi ba " kinsan Allah ko ki yarda ko Karki yarda Aliyu yaji haushi ya dai ki nunawa ne dan karki
auka ya damu dake
"yaushe ne zai damu dani aunty wallahi na gaji dashi zama dashi ya fita raina banki ya sakeni ba
......"?
Tayi maganar hawaye na gangaro mata "karki fidda sautin kukanki kinga yara suna gurin nan shiru sukayi gabad'aya yayinda kisna ke kokarin maida kukanta
"nasan yadda kike jin wannan situation din da kike ciki sai dai bani da abinda zan fa
a miki daya wuce ki zauna da mijinki
lafiya ki ci-gaba da
arin janyo hankalinsa shiyasa ma na siyo miki kananan kaya domin ki dinga sakawa kina daga masa hankali" .
"Wannan mai zuciyar dutsen ai ina fada miki ko tsirara zanyi yawo a gabansa
bazai taba nuna ya ji wani abu ba bare wasu
kaya , na dai sawa jikina naji dadi
"karki
gaji
kisa tun bai damuwa
zai zo ya fara nuna sha'awarsa tunda shi ba dutse ba "kai aunty bazan iya ba fa Kuma bazan cigaba da miki alkwari ba at any time zan iya barin rayuwarsa dan wallahi na gaji dana mutu nayiwa yayana hasara wallahi gara na bar rayuwarsa ,na dawo rayuwarsa ne dan na gyara kuskurena amman yaki bani dama sai faman wwulakantani yake , me ye amfani dawowata ?
" da amfani sosai bazaki gane ba sai nan gaba abinda nake so da Ke ki kara hakuri ki bar maganar rabuwa wai bana ce miki ma'aikun rahma na tsinewa matar dake neman saki daga mijinta ba kema fa kinsa furta hakan haramun ne shiru Kisna tayi kirjinta na buga ita fa ta kudurcewa ranta zata sanarwa mumy tana bukatar rabuwa dashi gara ta rungume rayuwar
anta " bari naje na bar yayanki shi kadai gashi banyi sallah ba Kisna ta sauke ajiyar zuciya "Okya shikenan nima bari nayi sallah na sauko an bar mommy ita kadai ..."
Sai wurin karfe goma
da minti
goma shabiyar Aliyu
ya shigo gidan
yana
haki kamar wani zaki ,suna
zaune gabadayansu
akan
dinnig table suna cin
abinci
kallo
aya yayi
musu ya dauke
kanshi
ya haye step momy na ganin yadda ya shigo ta biyo
bayansa
da sauri
kallon kallo suka bi juna dashi batare da sunce wa juna
komai ba kisna kuwa
kasa cigaba da cin abinci tayi
duk taji komai ya fita akanta kawai ta cigaba da bawa areef zuciyarta na tsinkewa saboda hukunci zuciyarta yayinda
aunty zee ke bawa
aryan abinci , kasa zama kisna tayi ta biyo byn mumuy domin son aiwatar da kudirin ta .."
A tsakiyar dakin mommy
ta iskeshi yana
arin cire rigar jikinsa
jin motsin shigowa dakin yasa ya juyo yana zare rigarsa ya saura daga shi sai farar vest da dogon wando a hankali ya shiga fifita da rigarsa
yana furzar
da iska mai zafi daga bakinsa
yayinda hannunsa daya ke rike da kugunsa sai zufa yake yi ,jijiyon kanshi duk sun mika sun yi rudu rudu
tamkar wanda ya shiga
fagen
yaki
" bana ce kabi komai a hankali ba me yasa zaka ........."shigowar kisna ya katsewa mumy
hanzari ,kisna
ta karasa
shigowa
jikinta a sanyaye idanunta na kanshi a kallon da take masa ta fahimci yana cikin
tsananin damuwa "to me kuma
ya sameshi"? tayi
Maganar akasan ranta tana takowa
inda jug din ruwa yake ta tsiyaya a glass cup ta karaso inda yake yana fidda numfashi ta mika masa kin amsa yayi sai da mommy tasa baki sannan ya amsa sai dai ya kasa
kai cup din bakinsa yana jin tamkar ya saki
cup
din kasa
,babu
zato babu
tsammani
suka ga ya
matse
glass
cup din a hannunsa take cup din ya
soma tarwatsewa ruwa da fasassasun glss suka yi kasa kisna da momy suka tsura masa ido hankalinsu a tashe cikin tsananin tashin hankali mumy ta rike hannunsa tana furta
"menene haka muradi zaka kashe min kanka ne kalli yadda ...ai ganin jini ya fara diga
yasa mumy yin shiru tare da rudewa cikin tsananin soyayya ta tsinka
masa marin da sai data ji saukansa a zuciyarta kana da sauri ta yaga gefen zaninta,
kisna ta matso kusa dashi tana
kokarin taba hannunsa ya dakatar daita da hannunsa
sannan
ya runtse
idanunshi gam dan baya son ganinta
bai ji zafin marin
da momy tayi masa ba illa gyara tsayuwarsa da yayi
cike da jarumta,
ahankali
ya dinga motsa labbansa yana furta kalmar
"kiyi hakuri
momy kiyi hakuri
...."
"karka
sake
cewa zakayi wani
abu kaji na fa
maka ka manta da
komai
"no mommy
"no I
can't
",wallahi
mommy abinda
Kika
a min nayi
banyi wani abu dana san ba daidai ba ".muryarta a raunane tace
"mommy me yasa mesa
dan Allah kice masa
ya dinga sawa zuciyarsa salama
ya dinga bin komai a hankali idan wani abu ya sameshi ban san yadda su aryan zasu ji ba
......."
"har
ke kanki zakiji babu dadi dan duk abinda ya samu uban ya'yanki ya sameki "a hakan da bai daukeni da daraja ba , bai san mahimmancina
ba ,sannan bai
damu
da damuwata ba tayi
zance a zuci "shima
kuma bazai so wani mummunar abu ya sameki ba amatsayinki na matarsa kuma uwar ya'yansa inji cewar mumy , aliyu ya sake runtse idaunshi yana ciza gefen lip's d'insa da karfi mumy ta kamo sa ta zaunar dashi akan kujera "karka sake min
irin wannan ganganci dan rayuwarka nada matukar muhimmancin gareni ta kalli inda kisna ke tsaye "kin wani
tsaya kina kallon mu ki
je dakina ki dauko
min akwatin first aid
,juyawa tayi a sanyaye ta bar d'akin ko cikakken second biyar bata yi ba ta dawo ta ajiye ta sake fita dan dauko tsinyaya ta gyara gurin ta cigaba da tsayuwa tana kallonsu dan ko tace zata taimaka masa bazai yarda ba
mumy
ta bude laulausan
tafin hannunsa gabanta na wani irin
faduwa
,shiru tayi tana kallon raunin daya ji ,tausayinta ya kamata
taji kamar ta cire ciwon ta dawo dashi jikinta
wanke
masa hannu tayi da
hydroxy da
auduga, tana wanke raunin tana duba ko kwalba ya shiga naman hannunsa .
Bayan ta gama ta rufe akwatin ta janyo kisna tare da zaunar daita gefenta
bayan kamar minti goma " kisna taga gara ta aiwatar da nufinta tunda gasu tare , ta kira sunan mumy a hankali "mumy
ina neman
wani alfarma agurinki saboda kece mutun ta farko a duniya da kike son zamana
da ya Aliyu tun ada can baya har zuwa yanzu ,sai
gashi har yanzu babu wani cigaba a rayuwar aurenmu.
"da cigaba mana me yasa zaki ce
haka "? Mumy
tayi mata tambayar a dan kufule dan yaji haushin maganarta "allah babu wani cigaba mommy saboda har yanzu ya
Aliyu bai daukeni a matsayin matarsa ba me zai hana mu saukakawa juna ya sawakemin idan zaki wuce na biki mu koma tare dan wallahi zuciyata ta gaji da wannan zaman idan kuma hakan bai samu ba wata rana labarin mutuwa zai riskeku a lokacin da kuke tsananin bukatata ta karasa maganar hawaye na gangaro mata mumy ta damki tsintsiyar hannunta jikinta na rawa numfashinta na barazanar daukewa "ki kwantar da hankali mumy Allah rabuwar mu zai fi kwantar miki da hankali zucoyoyinmu zasu fi samun natsuwa Allah ya raya mana su Aryan "abinda ta fa
gaskiya ne mumy nima ina iyakacin kokarina naga cewar na manta baya na inganta relationship din sake tsakaninmu
amman na kasa idan dai har zai yiwu mu sawakewa juna ......."
"Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un " mumy ta shiga furtawa jikinta na tsananta rawa ..."
Inshallahu ku saurari 14 zuwa an jima
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Free page 14
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
....Wani
irin
kyarma
jikin mumy
yake
batare
sun
fahimci
haka ba
saboda
idanuwansu
daya
rufe,
sai
faman
ya'bawa
juna
bak'ar
magana
suke
cikin kunar rai
A matukar
fusace
Aliyu
katsewa kisna
hanzarin
"na
fiki
son
rabuwa
dake
mumy
nima
na amince da tsarinta
rabu
kawai
kowa ya huta
dan Allah
mommy
sanyawa
zuciyarki
salama
kiyi
hakuri
bari mu
bar
rayuwar
juna
cigaba
da zumuncinmu
shima
idan
zai
yiwu idan
kuma
bazai
yiwu ba kowa ya kama
kansa
ya fada yana
furzar da iska
mai
zafi
daga
bakinsa , wannan maganar
data
sake dokan kunnuwan mumy
yasa
taji wani
mummunar faduwar
gaba
ya sake ziyartar jikinta , qirjin
mumy
dinga
baguwa
tsananin karfi , duk wani tashin
hankalin
da take kokarin dannewa
acikin zuciyarta sai daya fito
fili
saboda
babu abinda ta tsana a rayuwarta
kamar taji
maganar
rabuwa
bakin
Aliyu
dan na
kisna mai
sauki
tunda sakin
ba a hannunta
yake
ba ...."
Aliyu
ya fara
lura
yadda
jikin mumy
karkarwa
kamar
mazari
yayi
saurin
rikota cikin tsansnin
tashin
hankali
yana kiran sunanta
"mumy !mumy!!! dan
girman
Allah
mumy
ki kwantar
da hankalinki
".a
hankali
ta kai
hannu
ta dafe daidai
qirjinta
da taji yana mata
wani
irin
zafi
bugawa
" Please Karki
min
haka
wallahi bana son na rasaki
bana
son
wani abu ya sameki a dalilin
rabuwata
da kisna
idanunta
suka