← Book details Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 15 OF 24

fara

Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 243 min read

cin
karo
da ganin fuskokinsu akwai
tsananin
damuwa da tashin hankali afra tayi
arin
fada
mata
granny
hanata
likitoci
suka ci-gaba da
bata kulawa,
haka nan jikin kisna ya
dinga
bata
babu
lafiya akwai
mummunar
abinda ya faru daita duba ga
yanayin
kallon da aunty
afra
da musa
suke
mata,a hankali
kalli
fuskar
musa dake tsaye
a gefen
murayar a kasalance irin
marasa
lafiya
tace "an daura mana
auren
kuwa ?" cike da sanyin jiki
girgiza mata kai
alamun" a'a"
dan
bakinsa
yayi
nauyin da bazai iya
bude baki yayi mata magana ba, sai dai gaba-daya yanayinsa ya
nuna yana cikin damuwa da tashin hankali "ka kwantar da hankalinka ifemi muddin
ina
raye
baka da
wata
mata
bayan
wani
irin qarar farinciki aunty
afra tayi lokacin da take kokarin fitowa daga bayi dan jin abinda
kisna ta fada dan ita burinta kawai kisna ta auri musu
,dan wannan
cikin
zai
iya dawo mata da lissafinta baya shi kuwa musa
wani kuka
mai
karfi
fashe dashi domin
kuwa
yasan
muddin cikin ya kasance
muradi ne
ya rasa kisna har
abada"
ma shi me zai yi da matar
data
haihu
wani ?" wallahi daya
san kisna zata yarda ta bawa
muradi
jikinta wallahi da bai saurara mata ba da tuni ya amshe budurcinta daya dade yana kwadayi da
lallabawa
"kayi
min magana mana
dan
Allah , kukan me kake yi
ifemi
?" muna
tare
fa ina fitowa daga
asibiti aurennu za'a daura ka daina
kuka ka daina damuwa kisna taka ce
shigowar
mutane
dakin ya daidai da mikewar Musa tsaye yana goge ragowar
hawayensa da bai gama gogewa ba cikin tashin hankali yake kallonta yana ja da baya a hankali zufa ce ta shiga tsatsafowa kisna idanunta
na kanshi har ya
fice daga dakin , su
zahra da mufeeda
suka
tsaya
suna duban kisna duk wanda ya
kalli
fuskarsu
yasan suna cikin farinciki
aunty mufeeda tace " kisna
tashi kici abinci " . kin tashi tayi
illa ta zuba musu idanu tana son karanta abinda ke sakasu farinciki irin haka sai dai duk nacinta da son gano dalili ta kasa dan wata hirar ma suka balle daita
har kusan yamma suna tare daita
kwananta biyar
a asibiti
aka sallameta
kai
tsaye
gidan
dady aka nufa
daita
tun
acikin mota take
tambayar granny "wai me
likita yace yana damuna
ne ? " me ya hana a daura min aure da musa ? "ki wantar da
hankalinki da zarar mun isa
gida zakiji
komai" .
suna
isa a babban falon gidan
suka
iske
mutane
suna
zaman
jiran
karasowarsu
shiru tayi tsaye tana kallonsu daya bayan daya zuciyarta
bugawa
granny
ta kamota
tana kokarin
zaunar daita
dan
jikinta babu
kwari
zauna cike da
ari dari zuciyarta
na cigaba da bugawar
da yake
da matsanancin karfin gaske ."
Falon
shiru
har lokacin babu wanda
yayi
kwakwaran
motsi yayinda
idanun
dady
dana mumy har ma dana sauran mutanen dake zaune a falon
suke
kanta
tare
da rafka
tagumi
itama cikin tsananin faduwar gaba take
cigaba
da kallonsu,
byn
kamar
minti shabiyar "dady
yayi gyaran murya ya
fara magana a tsanake
"sakina
yasa
kika iya cin amana
da yaudara da ha'incin
da cazawa mutane
zukata ?
" yayi
mata
tambayar a jere
yana kallon
cikin
kwayar idanunta da suka jeme sukayo waje
"kullum
zuciyarki
sake
bushewa babu digon
imani
acikinta
idan har
baki yarda Allah daya bane
sai yaushe kisna ?"
lokaci
yayi daya kamata ki
dodaddiyar kwakwaluwarki
ki san
abinda
duniya take ciki , kina
nunawa
mutumin da
bai
bai gani ba kiyayya mara dalili
wanda
har kiyayarsa
tasa
kika kashe
masa ya'ya har
uku a
rana
daya
sai kuma
wani
sakkayar
Allah
sake nuna
ishararsa
akanki ya
nuna
karfin
iko da mulkinsa
akanki
kika sake
aukar
cikinsa na wata
hudu da sati
daya a karo na biyu
,me
zaki cewa
Allah
akan wannan ? " akan
kujera
take
amman
bata san
lokacin data
zubo
kasa
bisa
gwiwowinta
tare da
dafe
qirjinta da duka hannuwanta
tana zaro ido tare da
girgiza
kai sannan ta
bude
baki
da kyar
muryarta na rawa
"wa wai dady
ke dauke da ciki
har
wata
hudu da sati daya ? ya gyada mata kai alamun" eh"" kenan cikin na
nan
bai fita ba ?
"Inna
lillahi wa Inna ilaihi raji'un
gbdy
Jamar
dake zaune
a gurin suka hada
baki
gurin furta hakan
, wannan
kalmar
suka furta
yasa
fahimci
lallai
gama
tonawa kanta
asiri a fili tayi maganar
"kenan shima wannan
cikin kinyi kokarin
zubarwa ? sautin muryar mumy ta karad'e
falon cikin tashin hankali "kisna
tayi
shiru
tana
zazzare idanu
qirjinta
faduwa
"lallai
kisna baki
imani sam zuciyar
kafirai
dake
inji
cewar
mumy
wacce
mike a zuciye
ta hau
zuba ma kisna
maruka "walllahi
da kinyi
gangancin
cire cikin nan
da ni da
kaina
zan
kasheki
mara imani
kawai
babu
wanda bai tofa
albarkacin
bakinsa
haka babu wanda bai
Allah wadai daita ba "maganar
daurin
auren babu " inji
cewar alhj
Nuhu
wanda ya kasance yaya ga alhji realwan
alhji marwan yace
"babu
mana yaya
tunda
babu
yadda
za'a
daura
mata
aure da ciki sai
ta haihu zan nemi yaron
idan yana sonta ya
jira har
ta haifa mana
abinda
cikinta
sai suyi
aure wata irin zufa ce ta
shiga
karyo
mata
ko'ina a sansar jikinta tamkar wacce akayi wanka da ruwa
dan
kuka
kasa
tayi
dawo
tamkar
gunki
a durkushe
"daga yau
ta dawo gidan nan kenan
da zama har ta haihu
dan zamanta agurina
bazan
samu natsuwa
inji cewar granny
ban da ma mugun
hali irin na
kisna kinsan
kina da ciki zakiyi aure da ciki saboda Allah "ba
jahilci da haukan kiyayyar
na damunta ba
ai dole tayi ai
nan dai suka yita tautaunawa akan batun
cikin ."
kusan
kisna
daina
fahimtar
abinda suke
fada har
sai data dawo
dakinta
sannan
tunaninta
ya dawo jikinta
tashi ta zauna tare da
daura hannuwanta duka
akanta
tana
tunanin
maganganun 'yan'uwanta tana
kokarin tantace gaskiya daga karya kawai
taji zuciyarta ta yarda cikin da tayi kokarin zubarwa na nan bai girgiza ba
babu
wani karya a ciki maganar su , toshewar baseera ce kawai irin nata
ta kasa fahimtar cewar cikin bai
fita ba yana nan
tunda tun dan jinin da ta gani bata sake gani ba
aiko
rusa
kuka da kururuwa
tamkar
wacce
uwarta da
ubanta suka mutu "wannan
cikin gaskiya ne
amman
duk
halin da zan ciresa
sai
na ciresa
ko sama da kasa zasu ha
e bazan haifi
cikin
nan ba wallahi bazan yi hakuri zaman
gidan nan ba wallahi
, bazan zauna ba gbdy na gaji
na gaji da zaman gidan nan
duk
ta burkice acikin dakin
tana sambatu
zuciyarta
ba bugawa da karfi , haka ne yasa kafin gari ya
waye jinita ya hau ta sume
kyar aka samu ta
dawo haiyacinta babu wanda
tsaya rarrashinta
tunda kowa yasan yadda zuciyarta take da kafiyar tsiya
sanda ake rarrashinta
da ban hakuri lokacin zuciyarta
ke sake hautsinewa
tun daga lokacin kacokam
'yan gidan suka maida hankalinsu
gareta suna bata
kulawa bata
cass bare
ass
sai
girka akawo
mata
amman yadda
aka kawo mata haka za'a dauke bata ci a tunaninta
yunwa
zai sa cikin
ya wahala ya zube".
******
Bangaren
musa
kuwa
sanda yaji
tabbas
cikin muradi ne ajikinta
ciki tashin
hankali da
rudewa
ya zube kasa
daga tsaye
yana furta "kisna ta cucesa
ta yaudaresa
taci amanarsa
gbdy mahaifiyarsa ta rasa gane
kansa da gindinsa
an sai zuba sambatu
yake
wani irin kuka da qara yake yi mai ban tausayi
kamkameshi mahaifiyarsa tayi tana fashewa da kuka domin tasan
dole zai ji abun a zuciyarsa
a yadda ya kwallafa rai akanta
zuciya
sai tafasa yake jikinsa yayi zafi
sai kuka yake yana kiran
sunan
kisna
ta cucesa
har
sai
daya
kai
kwanciyar
a asibiti
laida ruwa
biyar
sha
sannan ya
dan dawo
daidai sai dai har lokacin zuciyarsa na cikin
kuncin
abinda kisna tayi masa dan idan wani ne ya fada masa zata iya bawa wani namiji kanta bashi ba
zai mutsa
sai
ga sheida wacce babu karya sai zallar gaskiya tunda ba'a shan ciki a ruwa yayi bakinciki sosai
da wannan cikin gidansu cike da mutane ana jajantawa mahaifiyarsa abinda ya faru shi kuwa musa duk abinda suke hankalinsa baya jikinsa kallon kowa kawai yake
..."
Yadda
musa ya daga hankalinsa haka kisna
daga
hankalinta
aunty ummi
kalleta
tace" kina ta
faman
kuka
da kin cin abinci ko mutuwa aka
miki
sai
haka "ai dama
mutuwar nayi wallahi
na huta da wannan
bakinciki Allah ya sani
bana son cikin nan yadda bana kaunar wanda yayi
cikin haka cikin bana son shi
mufeeda ta kalleta cikin jin haushi maganarta
tace " to kada Allah yasa ki soshi din
ai tunda Allah
nason shi
sai
kin haifeshi da izininsa muguwa
kawai
mai muguwar zuciya
ta Allah ba taki ba
wallahi koda
wasa
wani
abu
ya samu cikin nan
sai
munyi
Shari'a dake "
zahra ta
kar
e maganar"wallahi ki ma shiga hankalinki
tun wuri dan akan wannan cikin zaki jawowa kanki matsala da kowa a gidan nan
dan zaki karawa kanki sabon tsana ne kawai
, idan kika hakura kika kwantar
hankalinki
ke kanki zaki yi mamaki
yadda
zaki
samu farinciki
maganar bakya son Wanda yayi cikin shima ai baya sonki dole tasa ya amshi aurenki, yanzu haka ma ya manta dake
a rayuwarsa dan ko sunanki
baya qaunar ji "to
yazo ya kashe ni mana tunda baya qaunar yaji sunana mugu kawai Allah ya isa cutar da yayi min
"yadda
bazaki
iya kashesa ba
haka shima bazai kasheki ba kuma kika sake zaginsa sai kin gwamaci baki da wayo
a tare suka bar
dakin
zuwa falo suna huci suka zauna har aunty ummi zata zauna ta fasa ta koma dakin da kisna take "bani wayarki "ki bar min wayata aunty ummi
"a'a bazan bar miki ba jikina na bani za'a iya kulla makirci daita tana kuka ta rike wayar gam hannu aunty ummi ta
Kamo
hannunta ta bude
da iyakacin karfinta ta amshe wayar ta sake ficewa ."
tsawon kwana uku kenan mumy tana neman
layin
muradi da samir bata
samu
domin fada musu abun farincikin daya
samesu
yanzu ma da take zaune a falonta
layinsa take
kokarin
kira
cikin
tsananin
farinciki
ai kuwa taci sa'ar number ta shiga yana dauka ya gaisheta cike da girmama wa bata amsa masa gaisuwarsa ba tace
"kana
jina
muradi "...take
dady
daya
shigo
falon
kwace
wayar a hannunta tun
kafin
ta ida maganarta yace "
yarona kana jina ?"
ykk ya ayyukan fatan dai
kuna
cikin koshin lafiya ? "mumynka ta dan tashi
yanzu amman dai tana lafiya
okay to shikenan ya katse
kiran ya fuskanci gabadayansu har su aunty ummi da yanzu kullum suna gidan tunda abun ya faru
"banason
muradi yasan
komai akan
labarin
cikin nan dan
zai iya
d'aga
hankalinsa
bayan
da kyar aka samu zuciyarsa ta samu natsuwa , abarsa ya huta ko
samir
banason ya sani" har kusan sati biyu
kisna
bata warware ba
tana
kwance
a daki tana aikin
kuka ta rasa wanda zata zanta da matsalar data sake kunno kai rayuwarta
a karshe
tashi
ta shiga dakin
mumy ta
dauki wayarta ta
kira zee tana kuka ta fada mata abinda ya faru abun mamaki da takaici sai jitayi ta
hau kyakyale mata
dariya
domin
taji dadi
,cikin
muryar kuka
tace "shikenan aunty zee tunda dariya matsalata ta
baki" Ni kisna
na zama abar tausayi
ni ba marainiya ba
ina fama da maraici ta kowani
bangare
babu
farinciki
"bazaki
gane bane
kisna wallahi dadi naji sosai kuma wannan shine soyayyar da muke miki
duk
wani mai kaunarki
zai so ki haifawa
ya Aliyu ya'ya Kinga
wannan cikin wallahi
wata rana
zakiyi alfahari
da abinda
ke cikinki , Allah yasa su zamo 'yan uku irin na wancan karon "ba ameen ba
Allah ya
isa
abinda yayi
min mutun kamar akuya
daga
daya sai ciki
aunty zee ta sake yin dariya
tace
"namijin kenan ai kuwa yau ba sai gobe ba
zan masa albashi "wallahi
kar kiyi masa
dan
wannan cikin ma rariya zai bi kamar wancan bata
tsaya
taji
abinda aunty zee
zatace ba ta katse kiran
ta soma neman
layin musa kira uku
tayi masa bai dauka ba a karo na hudu ne
ya dauka yana jin muryarta ya kashe dan shi tuni ya fara dawowa daga rakiyarta
,tarraya
daita babu alkhairi sannan babu
abinda yake janyo masa sai tashin hankali da bala'i iri iri kullum shikenan cikin tashin hankali da guje guje uws uba yaudararsa datayi na kin fada masa gaskiyar ta bawa muradi kanta tayi shiru tana mamaki ta sake kira amman wayar na ringing yaki dauka a karshe ma ya kashe wayar gabadaya jikinta yayi sanyi tare da daukar zafi
ta goge number dan kar mumy tazo ta gani tabi number
zata kira layin aunty afra
kenan mumy ta shigo dakin
tace "bani wayata kar na sake ganin kin daukar min
waya ta mika mata ta fice daga dakin zuciyarta na ta
fasa
mumy
duba dialled
bata ga
sunan kowa ba sai na zee ta sauke numfashi da ajiyar zuciya a tare
tana kokarin
ajiye wayar kira ya shigo
sunan zee ta gani har zata kira kisna ta bata wayar sai
ta dauka daga can bangare
aka
fara magana "kina jina kisna dan
girman Allah karki taba lafiyar cikin nan zan fadawa
muradi nasan zai yi farinciki "karki fada masa
sautin Muryar mumy ya doki kunnen zee "mumy Ina yini ?"lafiya kin dai ji abinda nace
"to shikenan mumy amman ki kara sanya idanu akan kisna dan tace zata zubar da cikin
"inshallahu
ina wannan sarkin kukan
yake ?"yana nan lafiya mumy yanzu ya gama kukan nashi na gado yayi bacci sai da suka dauki minti shabiyar
suna
hira sannan sukayi sallama ".
daddare
muradi na zaune
shi
da Samir
suna
cin
abinci zee
tayi murmushi
tana cewa "ya Aliyu
ka gama cin abinci akwai abinda zan fada maka
ya d'ago yana kallonta
yana cin abinci "uhmm
ina jinki menene shi
?"no ka gama tukunan
a hankali ya cigaba
da cin abinci
har ya
kammala ya sake tsura mata ido "uhmm ina
jinki
zee ".kisna na......."
saurin d'aga mata hannu yayi tare da ha
e fuska tamkar wanda aka aikowa da sakon mutuwa
"banason damuwa zee sannan
ban yi
tunanin akwai wata
rana da zaki dawo min da wannan sunan ba
"ka tsaya kaji ko akan me zanyi maganar " bana
bukatar komai daya danganceta kinga ni na
wuce gurin
nawal yanzu haka
tana can tana jirana
"ni wallahi banason nawal din nan
mai siffa kaguwa "fada min dalilinki na kinta bayan ba soyayya muke ba ?"
karki manta
yadda ta taimakawa
dan'uwanki
ya dawo rayuwa kamar ta sauran mutane " . ta karya da kai tana dubansa
sannan tace "na sani but
ita ai
da alamun sonka take "kin cika shirme zee haka ake soyayya ?" ya karasa maganar tare
ficewa
daga falon ta maida
idanunta kan Samir
"abinda zan fada masa
mai
mahimmanci ne
fa amman kalli yadda ya watsa min kasa a ido "to yace baya so
ko dole ne ?" to kai bari na fada maka
Allah nasan har albishir sai ka bata ni " nima banason ji dan haka ki kama kanki sosai ya karasa maganar a zuciye
shiru
tayi
har sanda shima ya mike ya nufi d'akinsa ta zaro ido waje sakamakon tuno
abinda mumy ta fada mata Allah ma ya taimaketa da
basu saueareta ba da me kenan tayi ?"
*******
Da misalin
karfe
hudu na yamma muradi
kwance a bangarensa a gidan
da dady a gina musu a unguwar
rehab
wayarsa
tayi qara alamar shigowar sako
ya dan mirgina ya
kai hannunsa ya dauki wayar yana duba screen din wayar
ganin sunan nawal dauke da sako
yasashi
mikewa
ya zauna rigingine ya fara karanta sakon hankin kwance .
_"ya kai mai rike da zuciyata
bazan iya tsayawa
gabanka da bukatar da bansan
yadda
amsar
zata
zo min ba,
haka
nan bazan iya cigaba da rike abun acikin zuciyata
ba , Aliyu muradi
sonka nake
,qaunarka nake, na tabbatar da haka ne tun a lokacin da ban tsamaci zan hadu da kai ba,yanzu
kuma dana zo na hadu da kai muka shaku sai soyayyar ta qara fiyye da lokutan baya , a
lokaci na dauka burgeni kake daga baya na fahimci zallar qauna ce , "gbdy a halin yanzu na nemi zuciyata a fadin qirjina na rasa
,zuciyata babu namijin data kamu kuma ta yarda ko mafarkin qauna sai kai , zuciyata na dauke da qaunarka da alkwarin zata tsaya tare da kai a kowani hali, zata sadaukar maka da komai nata muradi kai ne ka mallaki zuciya nawal
ba zabi nake baka ba
shawara nake baka ka soni da gaskiya
hakika zakaji dadin zama dani, bazan damu da ko mata nawa gareka ba muddin zan kasance a karkashin ikonka zanyi farinciki
da wannan alfarmar zuciyata
ta makalewa sonka muradi irin son da bazai sa ta kasa fahimtarka
ba , kota sabawa umarninka
,ko yi maka karya, zuciyata
bazata saba alkwarin data
auka ba sannan bazata taba son waninka ba dan ban fara sonka dan na daina ba ,
ban taba son wani namiji yadda nake sonka ba akanka
nasan soyayya gaskiya ce ba irin ta
yaudarata da maza uku suka min ba
kamar yadda na sheida maka abinda bani da
tabbacin
akai
shine ingantacciyar rayuwa a yayinda na kasa samun amincewarka mai kake jira norr
da wannan ceton ran
ka ceci
zuciyata ka soni muradi na tabbatar bazakayi nadama ba ,ka soma daukata
a matsayin masoyiya kuma wacce zata zamo uwa
ga
anka_
Ya dade yana karanta text dinta yana sauke numfashi da ajiyar zuciya , sai
daya
baya jin
zai yarda ya fada motar
sonta
kusan kwana biyu
suna haduwa daita
agurin shakatawa da
yamma
kamar yadda suka saba haduwa duk karshen sati , sun dade suna
hira sai
dai ko da wasa bai nuna mata yaga sakonta ba
dan
shi a tsarinsa baya son mace mai iya fallasa abinda ke zuciyarta barin ma a
bangaren soyayya, dan
kwantawa nawal ta kwanta masa illar dai hanzarin fito da maitarta fili da tayi.
Ranar asabar da yamma suna zaune nawal ta tsura masa
idanu
tana kallonsa duk burin wata diya mace
muradi ya cika a dan muamular da sukayi ta fahimci mutun ne shi
mai kirki , hakuri
,addini
,gaskiya ga ilimin Arabic dana boko sannan kuma kyau
gashi
d'anuwanta
mai arziki mai
daukaka
wanda
duniya tasan dashi , ya
dan
bata tahirinsa
sai dai abu guda ya tsaya mata arai
inda yace mata yana da
mata a
hankali ta dinga jansa da hira
kamar koda yaushe kasancewarsa mara son magana har
ta sanyo maganar soyayyarta
kamar zatayi kuka "ko matarka bazata iya zama dani bane ?"yayi mata shiru kawai yana kallonta " wallahi
bazan bata matsala ba , zan
bita yadda kake so ta karasa maganar tana riko tafin hannunsa cikin nashi tana murzawa
take jikinsa
yayi
sanyi
sai dai bai ji komai akanta ba "wallahi ko mata uku gareka ba daya ba
zan iya zama dasu, zanyiwa mahaifiyarka bibbiya ,
zan kular maka da yanuwanka ta karasa maganar tana kokarin zubar da kwalla naunauyen ajiyar zuciya ya sauke muryarsa a sanyaye yace "kada ki bari hawayen nan su zo "tayi saurin goge su da bayan hannunta tana sauke numfashi , idanunta akanshi "wasa nake miki dana fada miki inada mata,sai dai
a zahirin gaskiya na taba
aure
wanda ya kasance na zumunci ne har ma nayi missing
triple sai dai mun rabu daita " wani sanyin dadi ne ya mamaye zuciyar nawal ta sake ri
e hannunsa gam tana murzawa "ka amince min muradi "na amince miki sai dai da sharadin idan na aureki zaki zauna tare da mahaifiyata na tsawon wata shida har sai naga yanayin zamanki da mahaifiyata saboda rayuwar waje data gida akwai banbanci , bana wasa da mahaifiyata da yanuwana zasu soki dan suna son duk wani abinda nake so ".kenan kana sona ?ta fada tana bayyana tsantsar farincikinta ya dage mata girarsa daya yana ciza lip's dinsa "zan zauna tare da mahaifiyarmu zan sota sosai "itama zata soki a hankali hirar ta koma gaba-daya ta soyayya."
****
kisna ta damu kanta
da damuwa
taki ci
taki
kwantar da hankalinta kullum cikin takaici da zubar
hawaye
take har cikin ya cika wata biyar cif ,
duk motsinta da abinda take idanu mumy na kanta a karshe ta dawo daita dakinta dan ta dinga kula da motsinta amman duk da haka sai data faki idanun mumy ta shige kitchen ta cika cup da ruwan gishiri ta kwankwade a wani yammaci tana gama sha ta koma daki ta kwanta a hankali bacci ya
auketa cikin bacci cikinta ya murde tana ta juye juye can ya saketa ta cigaba da baccinta cikin haka Kiran zee ya shigo wayar mumy ta bude idanunta da kyar ta dauka tana runtse idanu
"kisna ya gida da baby da fatan kin fara jin motsi ?"na fara ji amman a tsakanin yau ko gobe zan san yadda nayi na cire yanzu maganar da muke dake ruwan gishiri na sha idan kuma Allah ya bani Sa'a na fita daga gidan nan wallahi bazaku ganin da cikin ba "amman idan kika aikata haka kinyi kuskure ki zamo mai tausayi mana, ke yanzu kanki yakamata ki tausayawa ya Aliyu zai iya haihuwa fiye da 50 idan yaso amman ke fa ?" kika sani ko iya rabonki kenan ,haihuwar cikin nan bazai hanaki auren musa ba tunda baki ra'ayin sake rayuwa da muradi" ai kema kinsan nida shi bazamu taba son juna bare cigaba da wani rayuwa ".
"komai dai menene jininiki ne muradi dole idan an duba jininsa aga naki , haka shima ki daure dan Allah ki haifa "ki daina bata bakinki dan bana bukatar haihuwa da kowani namiji sai musa dan haka sunan wannan cikin zubabbe ta karasa magana tana runtse idanunta a sakamakon murd'a mata da yayi ." muddin musa son gaskiya yake miki wallahi zai aureki "ai bance miki a'a ba, ra'ayina na fada "to kiyi hakuri dan darajan manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama ki tuna zaki mutu idan kin mutu ke kadai za'a haka kasa a binneki , ko kin taba ganin wanda ya mutu ya dawo ? "bamu da lokaci kisna mutuwa tana rikar bawa a kowani lokaci duk abinda zakiyi Allah zaki duba ,wallahi ko cire cikin nan kikayi ya Aliyu bazai damu ba dan yanzu haka ya hadu da wata sai kinga yadda take hauka akanshi kanki zaki cuta dan baki sani ba ko iya kwanki kenan shiru kisna tayi tana cigaba da sauranta nan take taji jikinta yayi sanyi "maganar aunty zee fa zai iya zama gaskiya idan ta cire kanta zata cuta to ita ai rashin son muradi din ne yasa bata qaunar cikin dan muddin ta haifa duk runtse sai wata rana a hadu darajan taran taja dogon tsaki tana hura hanci "ya akayi kisna zaki hakura ki haifa albashi sai ki barwa ummi kije kiyi rayuwarki da musa ."baki san wani abu kinga duk yadda kowa ya tsaneki darajan abinda zaki haifa zai sasanta tsakaninki da iyayenki "Allah shine sheida aunty zee banason cikin nan kuma bana son ko ganin abinda zan haifa "cikin sauri tace "ke dai kiyi addu'ar Allah ya saukeki lafiya sai ki bani tunda bakya so yanzu yakamata ki fara zuwa awo tunda cikin ya shiga wata biyar
a fusace tace "wallahi bazan je ganin doctor saboda lafiyar cikin ba
haka dai zee tayita rarrashita har zuciyarta ta fara sanyi suka yi sallama tsakar dare kisna ta kasa runtsawa yadda taga rana haka taga dare ta mike zaune bayan ta hada uwar gumi , ta tsani cikin nan tsana mafi girma kamar yadda ta tsani mai ciki a hankali ta sauko daga kan gado ta soma Zariya acikin dakin ta dauki lokaci haka ciwon yaki
lafawa
ta zauna a bakin gado tare da furzar da huci mai zafi ai kuwa washegari sai da suka dangana da ganin likita bata ki zuwa ba saboda itama alokacin tana bukatar sausauci suna zuwa aka bata gado aka shiga dubata suna gama dubata suka tabbatar da lafiyar abinda ke cikin lau itace dai jininta ya hau sosai suka mata allura tare da
arin ruwa
sannu a hankali kisna ta hakura ta
cigaba
da rainon ciki ta dauki shawara zee zata barwa mumy abinda ta haifa
kullum zee sai ta kirata
da wayar mumy sai su dauki tsawon lokaci suna hira har manta
tana dauke da ciki take sai taji motsi take tunawa lokacin da cikinta ya kai wata bakwai yayi wani irin girma na ban mamaki
gashi jikinta duk ya kumbura kowa ya ganta tausayi take bashi amman ita tsakaninta dasu kallon rainin wayo ne mumy tace ta shirya suje asibiti ayi mata scan taki, juyin duniya tace abarta da cikin idan mutuwa zatayi abarta gara ma ta mutu ta huta tunda daman basa qaunarta kisna kwance tana bacci hankali kwance
a dakin
mumy
tare da mafarkin wasu
kyawawan yara
guda biyu suna mata da gwalo tare da tsalle
a karshe suka karaso inda take suka hau dukanta da iyakacin karfinsu bayan sun mata lilis sai suka
rungumeta suna shafa fuskarta suna goge mata hawaye
a gigice ta farka tana zare ido tare da kallon cikinta mumy dake zaune tana ninke kaya ta kalleta "lafiya ?"me kike bukata ? kallon mumy tayi tana fashewa da kuka " mafarki nayi da wasu yara suna dukana
mumy".
naunauyen ajiyar zuciya mumy ta sauke tace "mugun nufinki ne Allah ya nuna miki
sai ki tashi
kiyi sallah kiyi istigifari da addu'a ta
karasa maganar tana cigaba da abinda
take kwatsam kisna na zaune a falo asabe mai aiki na mammatsa mata kafafu sai jin sallamar aunty zee a gabanta tamkar a mafarki , tayi wata irin zabura zata mike amman sai bayanta ya rike , dole ta koma ta zauna tana ciza lip's gbdy ganin aunty zee ya mantar daita tana dauke da nauyi ,da sauri aunty zee ta karaso tana dafata "sannu kisna ki daina mantawa da babynmu "ta yatsina fuska wai saukar yaushe ?" durowar mu kenan "shine baki fada min ba bayan ko jiya munyi waya dake? "kiyi hakuri suprise ne". Kice shiyasa naga mamanki ta kasa zaune ta kasa tsaye yau a she dai da dalili " ta janyo hannu Junior dake tsaye yana musu kallon rashin sani dan tun yana 5 mouth rabonshi da naija ta rungumeshi danta cikin tsananin farinciki tana shafa kanshi "yarona ka girma " cikin haka mumy ta fito tana cewa "har kun iso sannuku da zuwa nan gida ya hargitse da murna ,washegari gidan ya cika , duk anan su mufeeda da zahra da aunty ummi suka wuni ana hirar yaushe gamo aunty zee ta bawa Kowa tsaraba sai duk ta kisna dana babynta sun fi yawa, ko ajikin kisna ita dai burinta ta rabu da cikin ta huta dan nauyinsa kawai ya isheta yana hanata jin dadin rayuwa, duk kayanta sun matseta duk abubuwan da take ada yanzu babu ."dawowar zee ya sake karawa kisna kwarin gwaiwa koda yaushe suna tare tana
ebe mata kewa ".
" haka rayuwa taita tafiya daga awanin zuwa kwanaki
har kisna ta cika wata tara ranar data cika wata tara a ranar
ta fara jin nakuda sai dai
taki fadawa kowa tayi shiru da bakinta ta dauka abun wasa ne
har
zuwa washegari
tana fama har
mumy
ta fahimci halin
da take ciki dan
ko mikewa
bata
iyawa dake
mumy bata san ta fara nakudar tun jiya
ba dan
haka
tayi mata sannu
nuna mata yadda
zatayi ta barta da zee tace "Allah ya raba lafiya ta
fita a dakin sai dai lokacin zuwa lokaci tana lekowa ta dubata data ji shiru bata haihu ba tace zee ta fito dan wata haihuwar bata son a tsaya mata sai dai har yamma haihuwa shiru a karo na karshe tana shigowa taga ta soma galabaita
nan
hankalinta ya tashi
aka kwasheta sai asibiti redytim hospital dake kusa dasu dan idan suka ce zasu na ya badamasi komai zai iya faruwa
suna zuwa asibitin aka
daurata
akan gadon marasa lafiya aka wuce daita dakin haihuwa da kyar take fitar da numfashi suna shiga dakin
nakuda ta soma
da karfi sai dai haihuwa shiru babu alamunta likitoci
suka mata scan suka fahimci yara biyu ne acikinta suka
bata
time nan
da asuba zata
iya haihuwa ,
amman har gari ya waye
bata haihu
ba wasu likitoci guda uku suka tsaya daga gefe acikin dakin "da alamun yarinyar nan fa bazata iya haihuwa da kanta dan bata da bayan haihu karaf maganarsu ta shiga kunnen kisna
a hankali ta dinga
furta "save my life "doctor's
save my life ku taimakeni ku ciremin kar na mutu
". cikin
kankanin lokaci
birkice
numfashinta na daukewa
yana dawowa saboda karfinta ya kare nishi ma bata iyawa sai sambatu
take zubawa ,
mumy
ta karaso ita da yaranta suka tsaya
akan kisna tana mata addu'a tana hawaye tana furta Laila allallah muhamadur rasulillahi " ki dinga furta wannan kalmar kinji kisna inshallahu zaki haihu lafiya gbdy mumy a gigice take hankalinta baya kan doctor's yana kan kisna tana jin kamar ta amsar haihuwar ."
doctor's suka bukaci wanda zai saka hannu ayi mata cs sai dai aka rasa dan gbdy sun fita haiyacinsu aunty ummi ta kalli mufeeda "kinga abinda nake gani kuwa ?" wayyyohhly Allah wani abu zai faru mufeeda ta juya a firgice tayi waje tana kuka itama mufeeda ta biyo bayanta tana kuka shima sadiq Kuka yake yana bawa likitoci umarnin su cire mata yaran "mumy kice su cire mata kar mu rasata da abinda ke cikinta
,gbdy mumy ta rude
sai
salati take saboda ganin yadda yaran ke motsi dan a zahiri ake iya hango yadda suke kokuwar son fitowa duniya amman babu hali , likitoci suka fito waje dan shirin yi mata aiki a kofar dakin suka hadu da
dady da madu suka bi doctor's a baya suna musu karin bayani nan take madu ya sanya hannu suka dawo dakin da take kwance inda mumy ke tsaye akanta tana cigaba da salati a zahiri da badini ,Kisna ta d'ago idanunta da suka fara juyewa tace "babu la......."
"Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un mumy ta shiga furtawa tana rushewa da wani gigitaccen kuka
"babu la ..." shine abinda kisna ta
dinga furtawa tana fixgar
gashin
kanta saboda tsananin tashin hankali dady ya cire hular kansa idanunsa na tsiyayar
da hawaye
a daidai
lokacin
da likitoci suka
sake shigowa suka
mata shirin aiki addu'a kawai mumy take tana kuka , haka su aunty ummi
zee Kam Kuka take wiwi tana cewa a fadawa muradi kar ta mutu da cikinsa bai sani ba"
aunty ummi kuka zee Kuka mufeeda kuka zahra kuka hatta granny sai da tayi kuka shi kansa dady ya kasa rike hawayensa amman yaki bada umarnin a kira muradi .
jikinsu sai rawa
yake
saboda yanayin da suka ganta har a ha
oranta na hardewa cikin juna har kana jin kararsu
,suna tsaye aka zo aka wuce daita akan gado
batasan ko su waye akanta ba sai jijjiga take
dan har jini ya fara mamala a kasanta Allah Sarki sadiq shine ya dawo yana tausarsu akan suyi hakuri da kyar ya shawo kansu suka dan samu natsuwa
mumy ta takure
ajikinta a tsaye tana
sauke wata ajiyar zuciya tana addu'ar Allah ya rabata da cikin lafiya ,ana cikin wannan halin sai ga
afra da mahaifiyarta sun
karaso Suka yi cirko cirko hankalinsu a tashe cikin haka Hajiya rabi itama
ta karaso
ta isa ga mumy suka rungume juna suna kuka mai ban tausayi , suka nemi guri su zauna hjy rabi na cewa "ya jikin nata ? mumy ta share hawaye tana bin yaranta da kallo
duk sun rame sunyi duhu acikin kwana
aya da yini kana ganinsu kasan suma basa cikin kwanciyar hankali "da sauki rabi sun shiga dakin tiyata daita
." sun dauki lokaci mai tsawo suna dakin titaya
ana kokarin ciro abinda ke cikinta Cikin ikon Allah awa uku aka turo gado tana
kwance tana bacci tamkar matacciya
gbdy suka rufa musu baya cikin farinciki ganin
hannu wasu nurse rungume da baby
"Sadiq yace "sakina tana
lafiyar lau ko
?"nurse tayi murmushi
tace "lafiyarta lau sai jiran farfadowarta kuma ga bbys dinku manya kyawawa cikin koshin lafiya ta dan bu
e musu fuskar wanda aka fara cirowa sadiq ya tsurawa baby ido yana hawaye cikin kaunar dan dan'uwansa yaji dadi sosai sun kara samun yan'uwa shi da muradi ,aunty zee ta amshi baby tana masa addu'a sannan suka jira farfadowar kisna."
ahlinta sunyi matukar farinciki sai dai hankalinsu na kan kisna
Kwananta daya tana bacci bata san hidimar da'ake da yaran ba ta farka a wunin washegari ranar ta sake komawa , bacci take sosai har zuwa washegari sannan baccin ya dan saketa aunty ummi
ta taso da sauri
ta tsaya agabanta
tana mata sannu kallon aunty ummi kawai take bakinta a bushe duk ta rame ta fita haiyacinta
zee na kokarin hada mata
zahra tace "aunty zee bari a Kira doctor tukun "ta ajiye flaks ta koma ta jingina tana kallon kisna qararrawa zahra ta danna nan da nan sai ga doctor's suka dan duddubata suka ce abata ruwan tea Kadan
ta sha tea kadan kamar yadda doctor tace suka kamata ta koma ta kwanta likita ya shigo da yamma ya dubata ya tambaya ko tayi iska ta girgiza kai, yayi abinda ya kawoshi ya fita cikin ikon Allah da washegari tayi aiko murna ya kama yan'uwa tabbacin aiki yayi kyau asibiti ya cika makil da yan'uwa da abokan arziki jikin afra yayi sanyi da ganin baby's masu matukar kama da mahaifinsu
ita kanta kisna duk tsanar da take wa ubansu sai dataji babu kashi ashirin a lokacin datayi tozali da yaranta suna kwance a gadonsu hannunsu a baki da alamun yunwa suke ji
gbdy wani irin soyayyar
yaran ne ya shigeta
a lokaci daya
wanda bata ta
a tsammanin zataji irinsa ba."
yaran data so su mutu tun aciki shiyasa ma taki fadar tana jin nakudar ,ji tayi kamar an tsundumata a aljanna , yayinda zuciyarta ke bugawa akan soyayyarsu ,wani numfashi me zafi ta fesar
idanunta na
akansu
kwanan uku
bata yi magana
mai karfi
sannan ba'a bata abinci sai ruwan tea , afra
zaune akan kujera a
gabanta babys ta tsura musu
ido tana irin baiwar kyaun da Allah yayi musu babu abinda suka baro na mahaifinsu har ma kusan sun fi shi kyau kodan kyawun ya ha
e musu biyu ne , zuciyarta ta shiga tsinkewa da bakinciki yaran ba nata bane ,
duk da yadda suka so kashesu tun aciki da
mugun nufinsu
Allah yafisu
," daman ku baku min komai ba haka kaifin ubanku bazai shafeku ba wani irin soyayyar yaran ke ratsa lungu da sako na jikinta , tana zaune
aunty ummi ta shigo bakinta dauke da sallama afra ta gyara zama tana amsawa suka gaisa aunty ummi tayi mata ya mai jiki sannan ta ajiye kular abincin data shigo dashi ta zauna tana duban kisna wacce idanunta ke kan yaranta "sannu kisna ya karfin jikin?" "dan motsa bakinta tayi wanda aunty ummi ta fahimci amsawa tayi ,can bayan kamar minti goma sai ga zahra da mufeeda har ma da zee
daga nan sai hira sun dan jima suna hira duk kisna na jinsu a hankali ta fara lumshe idanunta alamun bacci
cike da kulawa aunty ummi ta kalleta "ya'akayi kisna ?"kiyi bacci mana bari muje waje ki dan huta "ku tashi mu dan fita kamar bacci take ji "to muje gashi nan sai hamma take gaba-daya suka fita har afra suna fito ba jimawa bacci ya
auketa, anan suka wuni sai dare kowacce ta kama gabanta aka bar mumy
da zee "washegari ma haka koda suka zo idanunta biyu kuma suna kan baby aunty ummi
ta d'auko
baby
daya mufeeda ta dauko daya suka zauna a gabanta "tunda aka ciro yaran sai kallonsu kike "sun burgeki kou ?"ta lumshe idanunta kawai "kinga irin kyautar da Allah yayi miki
ko ?"ki godiya ya kamata kiyi wa Allah daya sake azurtaki da samun wasu yaran
ko bakya son muradi Kya so wannan kyautar da Allah ya baki a dalilinsa " ta dubesu kawai tana motsa bakinta a hankali tana sake jin qaunar
anta su kuwa gabansu ne ke faduwa karta ce bata son yaran ".Suna zaune doctor ya shigo ya dubata ya fita kowa sha'awar yaran yake ranar da suka kwana bakwai ya badamasi yayiwa yara hudaba da sunan dady dana mahaifin muradi ,take aunty ummi tace a
dinga kiransu da Aryan da arif
satinsu biyu aka sallamesu zuwa gida ,tun da suka dawo gida yaran basa wani dadewa a hannunta sai idan suna bukatar nono, suna hannu aunty zee da mumy ko masu aikin gida da madu ,sadiq na matukar qaunar yaran, kwanansu Aryan arba'in a duniya amma idan kagansu zakace
sun kai wata uku saboda girman dan suna samun kulawa ta kowani bangare ."
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmm Sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

Page 57
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, voil lace Swiss lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
Tun daga lokacin gbdy mutanen gidan suka sakar mata fuska ,idan aka cire dady wanda ya kasa sakewa daita amman duk sun sake daita wanda ita kanta tasan darajan
anta ne ,d'aki guda aka ware mata a sama inda zatayi reinon
anta sosai fa kisna ta kama yaranta babu kunya bare tsoron abinda mutane zasu ce dan sosai take jin qaunar
anta wanda batayi tsamanin hakan zata faru daita ba a yanzu ji take duk duniya babu wanda ya isa ya rabata dasu koda kuwa ubansu ne .
Haka aunty zee zata sakata gaba tsokana "lallai kisna babu kunya kike wani zakewa gsky ki bani baby nah ko kuma ki bawa mumy dan wannan shine alkwarinmu "sai tayi dariya tace " tunda lokacin da yi nakudarsu kin tayani ko ita mumy ta tayani zee kance "mun tayaki mana tunda muna tsaye bisa kafafunmu har sai da muka ga kin sauka lafiya haka kisna zata raba dare tana faman aikin kallon yaranta tana tunanin rayuwa kafin daga bisani ta tattara komai ta ajiye gefe ta dsukesu daya bayan daya ta d'aurasu a saman ruwan cikinta tana shafa bayansu a haka har bacci ya
auketa ."
sannu a hankali har yaran suka cika wata uku a duniya cikin kulawar yan'uwa dana mahaifiyarta gaban kowa take nuna tsananin qaunarsu yayinda su kuma yaran Allah yayi su da kulafucin uwa duk inda take idanunsu na kanta idan shayar dasu take ido cikin ido suke kallonta haka mumy zatayi ta kallonta "lallai duniya daman yaushe mutun zai sha irin wahalar data yace bai son yayansa ? "ina ma yadda take son yaran nan taso ubansu dan ita burinta bai cewa su kasance tare a karkashin inuwa daya ba haka nan tun da yayi mata batun nawal taji babu dadi sai dai shi din ba wanda zata nunawa hakan bane dan muddin tace yarinyar bata mata ba tasan ya barta kenan sai dai tashin zance hakan kuma zai zama rashin adalci dan haka yanzu kusan duk daren duniya bata bacci tana tsaye gurin kai wa Allah kukanta akan idan da sauran zama a tsakaninsu Allah ya daidaitasu , idan babu Allah ya ha
a kowanensu da mafi alkhairi ".duk wannan qulawar da kisna ke nunawa twins lokacin zuciyarta na nan makale da alkwarin musa , jira take yaranta sukai wata shida tayi aurenta tare dasu, su din
anta ita ka
an sannan basu da wani uban daya wuce musa shine zai zame musu uba , tana zaune ta rafka uban tagumi tana kallon yaranta tunani tana aunty zee ta shigo d'akin ta dubeta a tsanake sannan tace "tunanin fa kin wani tasa yara gaba kina kallonsu ko kin fara tunanin yadda zaki komawa mahaifinsu ne ? "Kisna ta ta'be baki tan a girgiza mata kai sannan tace "ko
aya babu wannan acikin zuciyata kin ta
a jin idan akace ki aka dawo akace so ? "zuba mata ido kawai aunty zee tayi tana jin zallar
acin rai can kuma hawaye ya fara zubo mata "me yasa kisna ? "dan Allah wace irin zuciya gareki me yasa bazaki killace ya'yanki aguri
aya ba ?
"sam bana son irin wannan rayuwar da kike muradi wallahi ni bazan iya ba "kina qaunarta ki qaunaci abu biyu atare dani wad'an nan yaran da kuma musa "aikin banza kawai musan da tuni ya mantaki "karki ce haka aunty zee musa bazai ta
a mantawa dani ba ya dai d'aga min kafa ne saboda yana fushi dani akan cikinsu Aryan wanda shi bai san accident bane , amman da sannu zan nemosa muyi aure ". ta karkashe maganar tana murmushin jin dadi .
"idan ma wuta zaki karewar nemosa ki aurensa kije amman ba dan wad'an nan yaran ba dan babu inda zaki dasu , wallahi yanzu na sake yarda da baki da hankali jikin kisna yayi sanyi ta mike ta shiga bayi ita kuma aunty zee ta fita a dakin cike bakinciki bayan wasu sakwanni kisna ta fito ta dauki wayarta tana kiran layinmu sai dai yaki dauka kamar koda yaushe idan ta kira da wayarta sai dai ta kira da wata wayar shima dai yana dauka yaji muryarta zai katse a duk sanda haka ta faru sai zuciyarta ta yini ta kwana tana bugawa da karfin gaske ,amman ita duk dauka take ai fushi yake daita da zarar sun ha
u shinkenan , kullum suna waya da aunty afra wani lokacin ma tana zuwa gurin twins ta wuni tare dasu a gefe daya kuma suna tautauna yadda musa yaki daukar wayar tsawon lokaci "ina yawon jin faduwar gaba akan musa aunty afra, sai dai bana jin zai juya min baya " bazai juya miki baya tunda yana sonki "shine abinda nake tunani amman akwai mamaki da tsoro gurin rashin daukar kirana "to
ke yanzu jiran me kike yi watan yaran nan hudu fa ?" ki hanzarta dan bamu da isashen lokaci "jira nake su sukai wata shida aunty afra Saboda dasu nake son na tafi ". wani kallon rainin hankali afra tayi mata "amman kina da matsala a kwakwaluwarki ko ?
"kema kinsan ruwa da iska ba zai sa abarki kije dasu ko'ina ba "haka kike gani ya'yana ne fa "aunty afra ta zaro ido waje tana kallonta tana mamaki jin abinda tace " lallai ya kamata tasan yadda za'a kisna ta auri musa cikin kankanin lokaci idan ba haka akan yaran nan gaba zata iya komawa gurin mahaifinsu ita kuwa data koma gurin muradi wallahi gara dukkansu su rasa tunda tasan ita babu ita babu shi har abada , tun da ta rasa shi itama bazata rayu dashi ba "kina cika watannki shida ki fito kiyiwa dady magana "kai gaskiya aunty afra rufa min asiri bazan iya ba ni yanzu tsoron dady ma nake ji zan dai san yadda zanyi ".
su Aryan na cika wata shida kisna ta fito da batun aurenta da musa zuciyar alhji marwan ta girgiza sosai da jin maganarta , cike da dakiyar zuciya yace ta tuntubi yaron shi kuma zai wa dady magana lokacin yayi wa dady magana sai gabansa ya yanke ya fadi sai dai ya sanyawa zuciyarsa salama yace " shikenan ai daman komai na hannunka duk abinda kayi daidai ne ya dade yana nazarin abun a zuciyarsa , a kullum yana
aukar kisna a matsayin mahaukaciya sai dai wannan karon haukata yafi na kowani lokaci bancin mahaukaciya ce ita tana shayarwa zata d'auko wani aure ya shiga d'akin da suke tana ganinsa tasha jinin jikinta tasan sakonta ya samesa ya isa inda yaran suke kwance ya dauki Aryan ransa a bace ya soma magana kamar zai yi kuka "naji sakonki sai dai ki sani babu inda zaki da yaran nan anan zasu zauna a hannumu Allah ya raya mana su shiyasa har wannan lokacin naki shiedawa mahaifinsu zamansu domin dai nasan bakinki kawai zai kunsa , kuka mai tsanani ta rushe masa dashi "dan girman Allah dady karka rabani dasu auren musa kuma shine abinda yafi dacewa gareni , tunda ko na cigaba da zama bani da wanda zai aureni , ka duba rayuwar aunty afra babu wanda yazo yace zai auret a tunda ta bar gidan ya badamasi ina gani ?" wa zai aureni a yadda kusan garin nan kowa yasan abinda ya faru dani musa ne kawai zai iya aurena da irin rayuwar da nayi ".
"Yanzu kin san ciwo ya'ya ko da har mu iyayenki muke baki umarni kika bi ? "kisani na rigada nagama magana babu inda zaki dasu dan ko bana raye ya'yan nan bazasu yi rayuwar wani gida ba, dan haka tun wuri ki cire wannan aranki "da kuka ta iske mumy a d'aki "zance banza kenan ai gaskiya ya fada miki koni yaushe zan wani yarda ni kaina nafi son yaran akanki dan haka bazan iya zuba ido ki tafi wani gida dasu ba aure dai bazan hanaki ba duk wanda zaki aura ki aura dan shawara ta kare tsakanina dake kema uwa ce yanzu kinsan inda ke miki ciwo " . babu wanda bai ga haukan kisna ba sannan babu yadda aunty zee batayi daita ba akan ta bari yaran su kai shekara daya ko biyu amman taki amincewa ta sakata gaba da kuka babu wanda bai ga haukan kisna ba haka ta karaci kukanta ta hakura ."
*******
Yau tunda ta tashi take jin faduwar gaba haka dai ta sanyawa jikinta kuzari tayiwa yaranta wanka dan mumy ta bar mata yanzu tace ta koya bayan ta shiryarsa ta kwantar dasu ta fada wanka bata dauki lokaci ba saboda kukansu ta fito ta shirya ta sanya yaranta gaba tana kallonsu tana wasa da yatsun hannunsu masu matukar kama dana ubansu duk sanda take kallonsu dole ne mahaifinsu ya fado mata cikin yanayi na shaukin bazata ankara ba sai dai ta shiga tunanin moment dinsu kising dinsa wanda tun tana jurewa har sai ta saka masa kuka yake kyaleta a hakan bata barinsa sai ta kara masa da rashin mutunci duk sanda tunanin yazo mata saurin kawar da tunanin take dan bata son tunosa a rayuwarta aryan ya cire hannunsa ya saka cikin baki aiko ta hau tsotsan hannunsa tana kallonsa tana wasa da kumatsa shi kuma ya wangale mata baki yana murmushin a wasu lokutan idan ta tsinci kanta cikin tsanani damuwa kallon yaranta kadai na sakata cikin farinciki ,data san haka ya'ya suke a zukan iyaye wallahi da bata biyewa zuciyarta ta zubar dana farko ba dafa yanzu yaranta biyar ta tambayi kanta tana murmushi a hankali ta mike still idanuta na kansu ta fara turo gadonsu zuwa kusa da gadonta ta lullubesu tana shafasu da hannunta nan da nan bacci ya daukesu itama ta kwanta dan ta runtsa dan lokacin baccinsu shine lokacin nata ."
*****
Da yammacin ranar asabar tana zaune a dakinta wata kawar fahusat bayarbiya ce ta kirata a waya zumbur kisna ta mike tsaye jikinta na rawa "karki fada min wannan maganar fahusat "dole zan fada miki dan kullum ke kanki a tunya yake kowa na canza ra'ayinsa amman ban dake na dade da ji tun sanda aka fara shirye shirye amman nace na bari yau idan kina son tabbatar da abinda na fada miki kije maternity koro koro zaki ga komai nima zanje idan kinzo sai mu hadu cikin sauri ta ajiye wayar batare data katse ba ta sauya kaya ta sanya doguwar riga milk colour tayi roling kanta da mayafin rigar ta fito cikin sauri tana barwa asabe mai aikin su Aryan ta leka d'akin mumy taga tana lamizi dan haka ta juya ta fice kai tsaye maternity ta nufa tun daga bakin get taga abinda ya bugar mata da zuciya tabbas dai gaskiya ne abinda fahusat ta fada mata domin kuwa hoton musanta ne da wata mata wacce a girme zata girme mata a shekaru an manna ajikin get din na wedding d'auke da sunayensu wani irin gumi ne ya shiga tsatsafo mata a gaba-daya ilahirin jikinta da kyar ta dinga d'aga kafafunta da suka rigada sukayi sanyi ta dinga ratsa cikin mutane har ta shigo inda amarya da ango suke zaune akan kujera sun sha anko din kaya iri daya haka ma ashoke dinsu iri daya , idanun ta tsurawa amarya a kallon da take mata ta fahimci tana dauke ciki nan take gabanta yayi mammunar faduwa a hankali ta dauke idanunta ta maida kan na musa take shima Idanunshi ya kai kanta take gabansa ya yanke ya fadi ya mutsutsuke idanunsa ya budedu stil ita din ce yake kallo a gabansa cikin tsananin tashin hankali sam bai so taji ba bare har tazo gurin dan yasan babu abinda zuwanta zai haifar sai zallar tashin hankali shi kuma a yanzu baya bukatarsa". babu yadda ya iya haka ya mike tsaye cikin sanyi jiki yana yiwa abiodu sharifat magana a kunne sannan ya nufi inda take ya riko tsintsiyar hannunta cikin nashi ta fixge da iyakacin karfinta ya sake rikota yayi wani
aramin hanya daita yana cewa "me ya kawoki ? "bangane me ya kawoni ba ?" alkwarinmu kenan musa shiyasa nayita kiranka kaki
aukar wayata saboda akwai wani abu aranka tana magana cikin tsanani tashin hankali da daga murya nan da nan hankali mutane ya fara yowa kansu "wallahi ka bani mamaki ban
auka zaka min haka ba ina can ina tunanin yadda zan dawo gareka kai kana nan kana aikata min mugun aiki ,wallahi idan wani yace min zakayiwa wata banza ciki har ka aureta zance karya ne sai daya bari ta fadi son ranta sannan ya fara magana cikin
acin rai " wato so kike na cigaba da zama haka saboda nima mahaukaci ne irinki kou ? " idan aure ne waya fara tsakanin ni dake ?" haka idan yin ciki a haihuwa ne waya fara ?" dan haka banason damuwa da tashin hankali , yanzu kwanciyar hankali nafi bukata akan komai kallonsa take cike bugawar zuciya har sanda ya dasa aya sannan cikin marairaicewa tace "nasan da haka amman ka duba gani abun ne yafi karfina dan..."kamar yadda nima yafi karfina ba ya katseta ta hanyar fadar haka yana tsareta da idanu kisna ta tsorata da yadda yake mayar mata da magana cikin nuna ko in kula "karka min haka ifemi ka duba inda muka fara soyayyarmu naki zama da wanda iyayena suka bani duk akanka ,naki yiwa iyayena biyayya duk akanka dan Allah kace min wannan auren karya ba gaskiya bane ."
"bazan ce ba saboda gaskiya ita real amma rigada an daura ji kake tasss saukar yatsunta akan kuncinsa a daidai lokacin da abiodu sharifat da wasu yan'uwanta su uku da hafusat kawar kisna ke kokarin karasowa inda suke ,sai da abiodu taji wani jiri ya kwaheta ganin an dauke mijinta da mari kisna ta sake d'aga hannu zata
ara masa cikin saurin abiodu ta karaso ta rike mata hannuta cikin zafin nama kisna ta fixge tana tureta baya sauran kadan ta kifa musa yayi saurin rikota tun kafin ta kifa akan wani dutse "macuci maci amana kasa na dauki tsawon lokaci ina bujirewa iyayena akanka da ikon Allah sai kaga karshenka mutuwar wulakanci zakayi kai da wannan matar da ka aura take abiodu ta fahimci ko wacece dan tana da labarinta agurin mijinta "kiyi hakuri ki daina fadar haka aunty kema ki amshi yadda qaddararki tazo miki inji cewar abiodu wani mugun kallo kisna ta watsa mata tana zaro mata ido "dan ubanki na sakoki cikin maganata ?" cikin tsananin tsoro ta girgiza mata kai ". ki bari shi wannan tantirin macucin yayi magana ta karashe maganar zata
auketa da mari musa yayi saurin tare hannunta yana bawa abiodu umarnin barin gurin babu mutsu ta juya cikin murya kuka kisna tace "ka cuceni musa ka cuci rayuwata bazan taba yafe maka ba kuma da ikon Allah zaka ga sakamakonka ni sakina ina maka baki da fatan wulakanta a d
ukkanin shafukan rayuwarka domin kai mugu ne maci amana mutuwar walakanci zakayi ka rubuta kaajiye tsi....." wasu maruka guda uku masu kyau ya zuba mata wanda yasa take ji da ganinta suka nemi daukewa ,a zuciye ya kamo hannunta ya nufi get mutane na biye dasu yana kaiwa yayi filinging daita "get out from my life tare da pointing dinta da hannunsa kana yaci gaba da magana cikin
acin rai "yar iska kawai da kika zo kina hauka da surutan iska na cuceki ko kika cuci kanki yayi maganar yana jan tsaki tare da hankad'ata waje gbdy ki fita a rayuwata daman iyayenki basa sona nima kuma yanzu iyayena basa sona dake , kije ki karasa rayuwarki da wanda kika faro nima na karasa rayuwata da matata I hate you kisna I really hate you komai naki baya burgeni yanzu illa tsana ki shafa min lafiya da wannan nacin naki yana gama fadar haka ya juya fuuuuuuu mutane sai kallonsa suke ya koma cikin taron inda take yan'uwansa suka zagayesa suna tambayarsa yace "su kwantar da hankali babu abinda zai faru su a cigaba da harka biki kawai "bakaji abinda take cewa zakuyi mutuwar wulakanci mu dai idan wani abu ya samu yaruwarmu bazamu yarda ba inji cewar yayar abiodu ."
da kyar kisna ta dinga daga kafafunta tana tafita nazarin rayuwa kwakwaluwata na cajin na neman mafuta yayinda fahusat ke biye daita tana cewa "kinga abinda kowa ya dade yana fada miki maza basu da yarda basu da amana basu da tabbasss ?" har akan namiji zaki zauna ki dinga batawa iyayenki ranki a banza wallahi koni da nake yoroba bazanyi abinda kikayi ba ,yanzu sai ki shiga ilimin ta natsu tun da kinga rayuwa da kin auresa ma haka zai yi aurensa a boye kuma babu abinda zakiyi idan ma kin ce zakiyi magana wannan wulakanci zai miki koma fiyye dashi ."
"daman haka rayuwar take ?" daman musa zai iya mata haka tabbasss tayi kuskure a rayuwarta tun daga maternity da kafa ta dinga tafiya "ki tsaya mu hau mashin inji cewar fahusat amman ina gbdy kisna bata cikin hankalinta dan dole tasan abun yi bazata barsu suyi rayuwar jin dadi musa yaci amanarta ya zakinceta a zahiri take magana tamkar wata mahaukaciya sabuwar kamu da kafa ta tako har gida a gajeye a lokacin da'ake kiran sallahr magariba kai tsaye d'akinta ta nufa bata ga yaranta tasan suna gurin mumy dan duk shidan duniya suna kasance tare daita a
akinta sai kwanciyar bacci ke dawo dasu gurinta , ta fada saman gadonta tana wani irin kuka "lallai musa kayi gaskiya ni nacuci kaina da kaina dan baka ce na bujirewa umarnin iyayena ba "amman bai dace kamin haka ba bai dace kace ka tsaneni ba " I hate you musa I really hate you maganarsa ta sake dawo mata Kwana tayi kuka har zuwa washegari idanunta suka yi sutum sutum zuciyarta kamar ta buga ta rasa wanda zata tautauna matsalar data Kunno Kai rayuwarta , wannan maganar ba abinda daya daga cikin ahlinta zasu ji bane , gara tayi shiru da bakinta ta barwa zuciyarta idan kasheta zai yi ya kasheta batare da wani ya sani ba, duk second sai ta sauke naunauyen ajiyar zuciya har mumy ta tambayeta "lafiyarki meke faruwa dake ? "sai ma naga kamar idanunki sun kumbura idan akan yaran nan e ma ki daina hasarar hawayenki dan babu inda zaki dasu ,kawai ta rushewa mumy kuka wanda ita kadai tasan dalilin kukanta mumy ta ta'be baki tare da shigewa dakinta "..
*******
Bayan wata hudu wanda yayi daidai da watansu aryan goma da haihuwa sai ga jiniyar motocin polisawa a kofar gidan Alhaji realwan ,wasu suka zagaye gidan yayinda wasu suka shigo cikin gidan suna gama shigowa suka fara da tambayar kisna a lokacin tana daki aryan na kan qirjinta yayinda arif ke kwance akan kafafunta tana masa lilo cike da tashin hankali mumy ta shigo d'akinta tana kiranta ta fito rungume da arif mumy rungumi da aryan ta tsaya a falon qirjinta na bugawa da matsanancin karfi "kece kisna ?" daya daga cikin yan sanda ya tambaya ta gyda masa kai alamun "eh ! "sunana asp ganji
"muje ana nemanki a station dinmu " akan wani laifi kenan ?"ta tambaya hankalinta na qara tashi "idan munje kyaji dalili ,tayi shiru can ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tace "bari ta d'auko mayafina sukace sam basu yarda ba daga nan babu inda zata motsa sai station ,sai mumy tace baza'a tafi daita ko'ina ba ."
"Hajiya kiyi hakuri muna kan aikinmu ne idan mun gama daita babu wata matsala zamu dawo daita har gida cikin koshin lafiya zuciyata na zafi ta mika mata hijab dinta ,aka tasa keyar kisna gaba mumy ta biyo bayansu tana tambayar station din zasu kaita "area f ya bata amsa yana cigaba da tafiya aka sakata a bayan motar police zuciyarta cike da tunanin laifinta suna zuwa ta iske dangin musa har dashi da wasu fuskokin data basani ba cak ta tsaya tana kallonsu qirjinta na tsananta bugawa fiyye da ka'ida wani daki aka wuce daita kai tsaye daya daga cikin police ya nuna mata gurin zama ta zauna tana jira daga garesu can sai ga musa ya shigo tare da mahaifiyarsa nan police suka zagayeta "ko kinsan wannan mutumin ?"eh nasan shi "meye tsakaninki dashi ?
"saurayina ne daya yaudareni " police din dake tambayarta yace "yana zargin kina da saka hannu gurin mutuwar martasa me zaki iya cewa akan haka ?" shiru tayi tare da tsurawa musa ido tana jin wani irin daci a zuciyarta wanda basan sanda ta runtse idanunta ba gbdy hankalinta ya kara tashi "ke muke sauraro "babu abinda zance saboda bani da masaniya akan mutuwar matarsa ,yaje can ya nemi wanda ya kasheta, "karya kike munafukar Allah kina da saka hannu baki musu addu'ar mutuwa ba shi da matarsa a ranar aurensa ba ? "Ko bakice mutuwar wulakanci zasu yi ba ?
"ya isa alaja kije daga waje ki barmu muyi aikinmu alaja mutia ta mike tana gyara d'aurin zaninta "sai kace dole daga yace baya sonki zaki kashe masa mata da ciki wallahi ko duk arzikina zasu kare sai nayi Shari'a dake "nan yansada suka rufa mata da tambayoyi bayani tsaf tayi musu a tsanake yayinda suke kokarin ganin ta amsa laifin da'ake tunhumarta dashi ,hannu ta d'agawa police tana controlling din fushinta dan idan suka ci-gaba da tuhumarta fasa gurin zatayi da nata bala'in "ku daina tuhumana akan laifin da ban aikata ba, kuma bazan amsa laifin ba tunda nasan ban aikata ba ,dan wannan furucin nayi amman cikin fushin abinda yayi min, "shikenan tunda kinsan kin furta take ta zaro ido waje "ki dauki lawyer domin kare kanki ranar monday a shiga court ". zuwa wannan lokacin kuka kisna take saboda tuhumar da suke mata gbdy duk gurin ya hargitse tana furta ban aikata ba wallahi ,wani irin tausayinta ne ya shiga zuciyar musa yana jin kamar yace a barta ta wuce amman hakan bazai yiwu ba saboda yasan ta aikata uwa uba dagin matarsa sun san komai dan a gabansu komai ya faru shi sam ya manta da furucin kisna sai da yayarta ta dauko zance nan fa mutane suka ce lallai kisna zata iya aikata haka "karku bata min suna akan laifin da ban aikata ba wayyyohhly Allah na shiga uku soyayya ta zamo bala'i da maseefa a rayuwata daman an fada min banji ba , jikinta wani irin mugun rawa yake ga hawaye na zubo mata suna cikin wannan halin sai ga motar 'yan gidansu suna jin abinda ya faru suka yi suman tsaye motsin kirki mumy ta kasa goye da aryan yayinda arif ke rungume ajikin madu "kinga karshen taurin kai ko kinga abinda kika jawo kanki kou ? " kin tabbatar da wannan maseefar kece da kanki kika jawowa kanki ita ? har gurin karfe goma suna gurin suna jajantawa juna aka kai mata arif dan ta bashi nono tana bashi hawaye na tsiyaya daga idanunta ya kai hannu fuskarta yana wasa da ruwan hawayenta babu abinda ya zo mata a lokacin sai muradi "wayyyohhly Allah kaicona ni sakina na cuci kaina na *cutar da kaina* bayan ya sha ta ashi aryan still kuka take ta d'ago ta kalli mumy "mumy ina dady kin fada masa ne ?"na fada masa da muka zo mukaji abinda ya faru sai dai yace babu ruwansa "nasan zai fadi haka, mumy ki taimakeni na bar gurin nan a yanzu wallahi ban san komai ba akan kisan matar musa "ta karashe maganar tana kuka "ke meye kaiki zuwa gurin bikinsu Allah yayi miki baiwa kisna kika yi watse dashi ko hakin ya'yanki da kika kashe bazai barki ba bare a hada da namu "ki yafe min mumy karo na farko data furta wannan kalmar cikin tsananin nadama ta durkushe da aryan a hannunta a gaban mumy "ki yafe min tabbas nayi kuskure mumy tana kuka tana furta ki yafe min "na yafe miki sakina Allah kawo miki sausauci sunce kotu za'a inshallahu kafin monday zamu dauki lawyer "mumy kiyiwa dady magana nasan yana da hanyar da a yanzun nan za'a fito dani "yana dashi sakina amman yace babu ruwansa mumy ta karasa maganar cike da sanyin jiki ta amshi aryan ta goya ta rungume arif mu zamu wuce sai gobe idan Allah ya kaimu .
ta fashe da kuka "wayyyohhly Allah mumy yanzu tafiya zakiyi ki barni juyawa tayi ta soma tafiya har ta isa inda motarsu take bata juya ba saboda hawaye take suna shiga falon gida mumy ta kwantar da aryan dady na ganinta ya mike zai haye sama tayi saurin shan gabansa ta durkusa bisa kafafunta tana wani irin kuka cikin tsananin tashin hankali"
dan girman Allah kayi hakuri kayi wani abu akan lamarin nan kada ka tozarta diyar cikinka nasani sakina tayi mana abubuwa a rayuwa amman bai kamata mu bar rayuwarta haka ba kodan darajan su Aryan "wallahi salaha ki tashi bisa gwiwowinki saboda babu abinda zan iya yi ban taba jin kunya da nadamar cewar kisna diyar cikina bace sai yau wallahi a yau na sake tsanar kisna fiyye da komai kina maganar darajan su Aryan ita ta duba darajansu ince nan tayi kokarin daura aure yayanta na muzalin wata shida a duniya wallahi ko mahaukaciya tasan ciwon
anta meye bamu fada ba akan yaron nan ?"wallahi ku godewa Allah da banje da kaina ba da zance sukai ta kotun daya fi wanda ake kai masu kisan kai "subhallahi yanzu kaima ka yarda tayi kisa ?
"kwarai kuwa matar data kashe ya'yan cikinta meye bazata iya yi ba ?"Inna lillahi wa Inna lillahi raji'un allahumma ajirni fi musibatihi waklifni khairan minha............
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmm Sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

Page 55
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, voil lace Swiss lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
Tunda dady ya fara magana ta kifa kanta take kukan bakinciki bata d'ago ba sai da taji dady ya gama fadar dokokinsa sannan ta d'ago a gigice ta zuba masa idanunta dake tsiyayar hawaye " kenan a gidan ubanta ma aikin bauta zatayi ko me ? Ta jefa wa kwakwaluwarta tambaya " Kin tsare ni da wasu idanu kina kallona abinda kika ji na fada haka nake nufi har acikin raina muddin kina bukatar zama tare damu ".
ta lumshe idanunta dake zubar hawaye "wai duk akan muradi ne yasa iyayenta suke kinta har suke
arin ha
a matsayinta dana yar aiki ? " ita ko me zatayi dashi a rayuwata har abada bata qaunar wata halaka ta sake shiga tsakaninsu koda ta gaisawa ce ". a hankali ta maida kanta ta kunshe tana wani irin kuka " babu shakka soyayyar dake tsakanin iyayenta da muradi tana neman katse mata rayuwar jin dadi da iyayenta , cikin yanayi na bakinciki dady ya cigaba da magana "wallahi tunda kikayi sanadin nisantani da ya'yana kema bazaki ji dadin zaman gidan nan ba , sai kin gwamaci zaman kurkuku da zama tare damu". ya k'arasa maganar yana fesar da numfashi mai zafi kana ya maida jikinsa ya jingina da kujerar da yake zaune ya
an kwanta tare da lumshe idanunsa zuciyarsa na tafasa " kinji duk abinda iyayenki suka zartar akanki yanzu me kike gani zaki zauna tare dasu ko zaki bini mu koma ?"
muryarta cike da kuka tace "zan zauna tare dasu ". alhamdulillah sai abu na gaba yaya kayi wa girman Allah kai da aunty ku yarda ku amince da auren kisna da yaron nan tunda ta nace ba'a san abinda Allah ya boye a tsakaninsu ba " meye shi abinda Allah ya boye banda wahala ? "wallahi wahala kawai zata sha a hannunsa " dady ya fada still Idanunshi na lumshe " koma dai menene ita tajiyowa kanta, idan dadi ne babu mai tayata sha haka zalika idan ma wahalar ce ita ka
ai zata sha abunta fatana dai ku hakura ta aureshi a wuce gurin ,da anyi auren tuntuni wallahi da yanzu ta girbi abinda ta shuka data soma nadama cikin tashin hankali dan dai kunki amincewa ne wallahi da yanzu ta zama abar tausayi ku dai ku bari ayi ku zuba ido kuyi kallon abinda zai faru "wannan ba matsalata bace ga mahaifiyarta nan zaune idan ta yarda ta amince babu ruwana suje su karata "alhj marwa ya kai dubansa ga mumy "aunty kinji abinda yaya yace kiyi hakuri ayi auren nan shine kwanciyar hankalinmu tsawon lokaci tun secondary School ana fama da abu daya babu irin kulawa da soyayyar da baku bata ba , kulawa gata sangarta so da qauna duk kun tattara akan ita kadai amman ta rufe idanunta tace lallai sai wannan yaron". numfashi mumy ta sauke kana tace" na soma tunanin akwai mummunar qaddarar dake biye da rayuwarta shiyasa muka ki auren da kuma rashin mutuncin yaron , yaron daya dibi kalazir ya watsa min a fuska har yana cewa abashi ashana ya kyata min wai shi kisna diyar cikina tanacewa aurensa har abada bazan manta wannan tozarcin ba taje tayi duniya ce duk abinda ka shuka shi zaka girba , baka yiwa iyayenka ba ya'ya sunyi maka ina ga kayi ? "kin amince kenan ?"na amince taje ta auresa amman babu hannuna babu kafata ciwo mutuwa rayuwa karta zo gareni ko mutuwa nayi kartazo kan gawata idan tazo ban yafe mata ba " ki dai yi hakuri haka qaddarar rayuwarta tazo killa rabo ne a tsakaninsu idan basu yi auren ba sa haifa a waje, dasu zo suna bin juna suna haihuwar shegu suzo su bata mana zuri'a gara an aura mata shi suje su karata
an nacin kisna yayi yawa ni kaina ban taba ganin yarinya irinta ba dady da mumy sukayi shiru suna kukan zuci ."
"Ke kisna bani number wayar musa zamuyi magana dashi ".babu kunya ta soma karanto masa yana daddanawa har number's suka cika , kira daya musa ya dauka Alhj marwa cikin harshen yoroba yace "kana magana da kanin mahaifin kisna ne ". cike da girmamawa musa ya kwantar da murya ya gaishesa cikin harshen yoroba kamar yadda alhji marwa yayi masa magana da yarbanci "kana son kisna har yanzu Kuma a shirye kake da aurenta ?" ina sonta har yanzu kuma a shirye nake muddin iyayenta sun yarda sun amince da aurenmu "to shikenan ka fada iyayenka su fara shiri nan da wata uku masu zuwa za'a daura muku aure sannan karka sake kiranta a waya dan idda take ba'a neman aure yayinda mace ke idda idan na samu labarin ka kirata komai zai iya faruwa "okay sir ..." Alhj marwa na gama jin abinda ya fadar haka ya katse kiran ". wani irin numfashi mai zafi kisna ta fesar tare da lumshe idanuwanta saboda wani farinciki daya ziyarceta take duk wahalar aikin da'aka daura mata ya fita akanta farinciki ya maye gurbinsa "ku sanyawa auren albarka yaron yace muddin kuka yarda a shirye yake shima da alamun yana sonta ". dady ya mike cike da tsananin bakinciki ya soma tafiya tamkar bashi da laka ajiki "wallahi bazan sakawa wannan auren albarka ba tsinuwata ta tabbata akanshi ina nan akan bakana ta aure shi tunda tana so amman albarkatace har abada bazan saka ba idan uwarta taji zata saka mata albarka ta saka mata bazan hana ba ya k'arasa maganar yana barin falon cikin tsananin bakinciki da tashin hankali yana Allah wadai da kisna ".
"hakuri dai zamu taru muyi yaro mai taurin kai da zuciya mara tausayin iyaye sai hakuri ,hakuri dai zaku cigaba da yi babu yadda alhj marwa bai yi da mumy akan ta sanyawa lamarin albarka tace" bazatayi ba "yadda ta nuna bamu isa daita ba haka banga wanda ya isa ya sanyani dole na saka albarka akan wannan tsinnannen auren ba, na tsinewa wannan auren na kuma na tsine masa muddin aka yi wallahi sai ta dawo tana tsince tsince a bola Kai abinda zasu ci ma sai ya gagaresu dan Allah baya kunyata iyaye akan ya'ya sai dai ya kunyata ya'ya alhj marwa ya sallami kisna ya sake fuskantar mumy yana cigaba da mata nasiha "ke uwace fushinki zai fi na mahaifinta tasiri akanta ki dai daure ki yaki zuciyarki sannan ki janye furucinki akanta tunda yaron muslimi ne kada mu saka qabilanci cikin lamarin "ai bana kinsa dan wani abu , ina kinsa ne dan bai cancanta abashi aure ba wallahi da wani bayarban ne ke son kisna irin hashim to wallahi zan tsaya tsayin daka abashi ita kaga dai yoroba ne amman mai hankali da natsuwa ba irin yama yama din yaron ba ". to shikenan Allah ya kyauta ya shirya mana shirin addinin musulunci sai mu dage da mata addu'a duk lokacin da kika samu dama ki dinga bata karshen ruwan alwalar sallah la'asar tana sha yana sanyaya zuciya sannan ki dinga karanta mata lailafi duk sanda tayi bacci a fuskarta da zumar Allah ya shiryata ya sanyaya zuciyarta da izinin Allah za'a samu sauki wata killa kafin lokacin da za'a daura musu aure kuga komai ya wargaje Allah ya kunyatasu tunda ita mai bukatar kunyata iyaye ce auren yaki yiwuwa ya k'arasa maganar yana mikewa yayi ma mumy sallama ta mike itama tabi bayansa tana masa godiya har haraban gidan ta rakashi sai dataga tashin motarsa ta dawo ciki zuciyarta ta quna ."
A wannan ranar haka kisna ta yini a daki cikin tashin hankali da tsinkewar zuciya da kuma farincikin zata aure masoyinta sai dai furucin iyayenta ya bala'in tsaya mata arai ta rasa ta ina zata fara rayuwar aure da musa iyayenta na fushi daita wani irin gumi ne ya wanke mata ilahirin jikinta ta kamo lip's dinta na kasa tana cizawa a hankali a hankali tana tunani yadda zatayi "zan yi duk abinda suke so zan kyautata muku kafin zuwan lokacin wata killa zasu yarda su amince da aurena da musa amman batun na hakura dashi never in history ". washegari taje har daki ta gaishe da mumy har zata wuce mumy tace "ke kisna taja ta tsaya "kin manta aikinki ne ?"sai lokacin kisna ta tuna da batun wani aikin da'aka sharada mata dan haka ta gyada mata kai alamun" a'a "To ki fara" ta mike ta fito waje dan ta bata waje jiki a kasalance kisna taja kafafunta ta karasa bakin gado ta fara da kakkabe gadon sannan ta shimfida zanin gado ta share dakin tass taje ta dauko abun moping ta goge dakin ta dawo parlour Shima ta share Tayi moping tana aikin tana hutawa saboda rashin sabo, duk dakunan gidan da falon dake gidan har sama sai data gyara tare da goge ko'ina sannan ta samu kanta, ba ita ta karya ba sai gurin daya saura ta shiga wanka bata jima da fitowa ba mumy ta kwalla mata kira tana fitowa tace "a daura girkin rana fuskarta da alamun gajiya tace "me za'a daura ?"ke ba mace bace baki san abinda za'a daura ba sai kin tambaya ? "Kiyi hakuri mumy "a'a kece dai da hakuri dakiyar banza wacce batasan ciwon kanta ba kalleki mace har mace santaleliya a tsaye amman ki kare anacin jinjiri mumy sai faman zaginta take tana muzanta musa. a hankali ta juya duk ilahirin jikinta ciwo suke ga bakincikin zagin mumy ta shiga kitchen tara tukunya batare data dauraye ba a she mumy ta ganta "haka ake daura tukunya ba'a dauraye ba saboda ke mahaukaciya ce dakikiya ki tsaya ki natsu ki koya a'a kafafunki nacan gurin nacin namiji shasha dabba kawai ki zubar ki dauraye sannan ki daura ".tana gama fadar haka ta juya tana kiran asabe mai aiki ta fito daga dakinsu ta tsaya a gaban mumy "hajiya gani ".
"Ki shiga kitchen ki dinga kula da wacce shashar karta girka abinda bazamu iya ci ba "to shikenan ta nufi kitchen ."
Tun dawowar kisna gidan , mumy bata d'aga mata kafa sai dai kuma akwai wani sirri dake tsakanin uwa da d'a tana jin tausayinta amman bata bayyana tausayin ,shi kuwa dady sam nuna yake kamar bashi ya haifeta ba da ita da yan aikin gida abu daya yake daukarsu har ma masu aikin sunfita daraja mumy na falo zaune yayinda kisna ke zaune a gefenta tana bare mata ayaba tana mika mata da apple da take yanka mata bisa umarninta dady ya shigo ya wani ha
e rai daga tsaye yana kallon kisna tun shigowarsa gabanta ke Fad'uwa ta gaishe dashi muryarta na rawa ya share b
tare daya amsa ba "ke maza ki hada min farfesun kayan ciki da lemo kwakwa yanzu ki kawo min kanta a kasa ta amsa da "to". Kamar zatayi kuka dan a mutukar gajiye take tun safe take kan kafafunta bata zauna ta huta ba tana kallonsa ya juya zuwa d'akinsa mumy ta mike ta rufa masa baya ita kuma ta yunkura hawaye na zubo mata ta shiga kitchen ."
Cikin minti talatin kisna ta kammala komai da taimakon asabe mai aiki da yake akwai komai ta gama cikin fargaba ta kai dinnig sannan ta fito filin falon sosai inda mumy ke zaune suna hira da sadiq da madu saukowarta kenan daga sama gurin dady "mumy na kammala tayi maganar tana rike kugunta da yatsina fuska , mumy tayi mata banza sai Sadiq ne yace" sannu da kokari kanwata har naji kamshi da alamun zai dadi madu yace "Allah yasa dai yayi dadin idan bai yi ba ke da dad babu ruwana" zubo mana muci muji ko yayi kisna ta amsa da" to" kamar wata wawiya ita kanta yanzu tana mamakin kanta komai akace mata zatace to babu matsala ,al'amarin zaman gidan sam babu sauki sannan a ganinta har da rashin adalci tunda babu tausayi bare jin kai gbdy aikin gidan itace da zarar an ganta zaune tana hutawa sai asan yadda aka sakata aiki ta rasa inda zata tsoma ranta taji dadi ,zaman gidan tamkar zaman prison kana kallonta kasan tana cikin kunci da tashin hankali ga laulayi ciki daya sakata gaba dan ba wani abincin kirki take ci ba gashi komai taci sai ta amayar shiyasa ta gwamaci zama da yunwa duk ta fige ta lalace tayi baki wani lokaci sai taji kamar ta gudu ta bar gidan anman da zarar ta tuna nan da wani dan lokaci zata bar gidan gbdy zuwa na musa sai hankalinta ya
an kwanta ."
tana kwance tana bacci a dakinta mumy ta shigo dakin da niyyar tashinta taje tayi aiki ta tsura mata ido kawai tana kare mata kallo tun daga dan yatsanta har zuwa qirjinta gaba-daya ta qara canzawa kana ganinta kaga mai shigar ciki ".ke kisna ta kira sunanta ta farka agigice ta zauna tana mutsutsuke idanu mumy ta sake tsura mata ido "yaushe rabonki da ganin jinin al'adar ki ? " nan take ta diririce gabanta ya yanke ya fadi tayi shiru tana tunani "wajen wata biyu kenan tun wanda tayi a gidan muradi bata sake yi ba " gabanta na faduwa tace "ko last mouth nayi mumy "karki min karya ga ciki nan ajikinki ina kallo amman kice min kinyi last mouth". "Allah mumy nayi amman idan baki yarda ba idan nayi wannan watan zan nuna miki". shikenan ki tashi kije ki gyara kayan miya da nama gashi can an kawo ki yanka nama manya ta mike da kyar zuciyarta na rawa mumy na fita ta shiga kitchen tana aikin tana jin tsinkewar zuciya da tunani "ba shakka zai iya yiwuwa tana dauke da ciki gbdy komai nata yaja baya rashin kuzari da rashin cin kowani irin abinci , idan ma ta tursasa kanta taci sai ta amayar dashi da kyar ta kammala ayyukanta ranar ma bata samu damar hutawa ba sai gurin goma na dare dan aikin gidansu babu sausauci ana sauke wannan ake daura wani kana gama wannan aikin za'a kawo wani kana kokarin ka dan zauna ka huta za'a ce ga wani aikin tun safe har dare bawa na tsaye kamar mashi, babu mai tausaya mata sai ya sadiq dan yana bala'in sonta itama kuma tana son shi nata da nashi yazo daya dan idan kaji tana doguwar hirar to dashi ne shima kuma yana kokarin kwantar mata da hankali a duk sanda ya ganta cikin damuwa ."
wayarta ta lalubo ta shiga neman number afra tana dauka ta saka mata kuka "meke faruwa kisna ? "na shiga uku aunty afra ciki gareni har na wata biyu "gurin doctor kikaje ya fada miki haka?"ta girgiza mata tamkar tana gabanta sannan tace "dazu mumy take tambayata rabonsa da period dina da nayi tunani sai naga tun wanda nayi a gidan muradi ban sake yi ba "lallai yarinya kina da ciki to yanzu ya kenan ? ta fada cikin damuwa "taimaka min zakiyi aunty nah kamar yadda kika saba dan banason wani ciki a daidai wannan lokacin "gaskiya daman me zaki yi da wani ciki yanzu keda zaki yi aure nan da wata uku shi kuwa wannan cikin matsalar zaman gida zai janyo miki, kiyi reinon ciki ki dawo kiyi na abinda zaki haifa a takaice dai sai kinyi shekara biyu kina zaune a gida dan sai kinyaye zaki samu damar yin wani aure gobe ki aika a siyo miki bortion pills mistopostil ki sha tunda wata biyu ne kawai zai fita sun dade suna tautaunawa kafin daga bisani suka yi sallama kisna bata samu damar fita siyo maganin ba saboda tsaron dake gidansu ta sake neman aunty afra bayan ta gama jin bayanin kisna tace "to ki sha ruwan gishiri na taba jin ana shansa a bakin wata kawata "shikenan aunty afra Zan dai sake gwada fita mugani ko zanyi Sa'a".
a qalla sai data dauki sati biyu alokacin cikin ya shiga wata uku sannan ta samu maganin da taimakon sadiq , overdose tayi aiko ranar kwana tayi ciwo ta kasa kwanciya tana takure a dakinta ta kudundune jikinta guri daya ta tura kanta a tsakanksnin cinyoyinta tana murkususun ciwo gaba-daya jikinta rawa yake sakamakon zazzafan zazza
i daya rufeta kwana tayi haka batare data samu afuwarsa ba banda azabar ciwo da cikinta da bayanta yake babu abinda yake kamar zata mutu ganin har karfe goma bata fito ta fara aikinta ba yasa mumy ta shigo d'akin ta isketa cikin wannan halin "ta tsaya kawai tana kallonta tana nazarinta sannan tace "meke damunki ?"cikina da bayana ke ciwo ta fada da kyar tana sanyawa jikinta jarumta dan kar mumy ta fargaba sai dai kallo daya zaka mata kasan tana jin jiki tayi firi firi mumy ta juya ta fita can ta dawo da maganin ciwon ciki ta mika mata ta fita , ta amsa tare da mikewa ta dauko goran ruwa ta bude har zata sha sai km tayi wani tunanin ta fasa dan haka ta narka maganin ta zubar dan kar ya bata mata aikin maganinta koma ta kwanta ba'a dauki lokaci ba ciwo ya lafa ta fito cike da dauriya ta dan rage ayyukan da suka saura duk abinda take idanun mumy na kanta hakan yasa ta dinga cigewa ,dare nayi ciwo ya dawo sabo kwana tayi tana abu daya har sai gurin assalatu ta samu kanta ranar ma shiru jini yaki zuwa har wani dare kisna bata da wata walwala mumy kanta ta lura sai dai ta share ta kawo idanu ta zuba mata ciwo fa ya sata gaba har sanda taje kwanciya ta dinga juyi cikin tsananin tashin hankali "wannan wace irin maseefa ce ke bibiyar rayuwata ?" ya Allah ka taimakeni cikin nan ya zube na huta aiko da asuba ta tashi da kyar rike da kasan mararta ta shiga bayi nan taga jini wani irin naunauyen ajiyar zuciya ta sauke har da tsallen murna tana furta kalmar "alhamdulillah ala kulli halin " mayar da pent dinta tayi ta koma ta kwanta a tunaninta shikenan nan cikin ya fita ta koma ta kwanta gari na karasa wayewa jinin ya sake zubowa ta lallaba ta fito ta murd'a kofar dakin mumy ta shiga dakin gabanta na faduwa."
mumy dake zaune a gefen gado tana kakkafe kayan da tasa jiya ta d'ago a hankali ta kalleta sanye da jallabiya ta gaisheta cike da fargaba sannan ta zame wandonta ta nuna mata jini ta'be baki kawai mumy tayi tace "na gani ta durkusa a gaban mumy "mumy kiyiwa Allah ki hakuri ki yafe min abubuwan da nayi miki ki amince min nayi auren nan ". Karki kara rokona akan wannan tsinnannen auren idan ba haka ba zan tsine miki albarka ta dade durkushe tana rokon mumy "Kin cutar dani kinci amata ,kin cutar da d'ana idan kina tunanin rokonki zai sa na yafemiki ki aure wannan yaron kinyi kuskure ki tashi a gabana dan bana son tuna wannan al'amari tunda har zaki cigaba da son mutumin daya so aikani lahira kije duniya ce tafi bagaruwa iya jema "mumy me yasa bakwasan aurena da musa ne?" mumy tana jinta tayi mata banza taci gaba da abinda take "me musa yayi miki ?"wannan abun daya faru kuskure kuma zan kawo shi har gidan nan ya baki hakuri "uwarki da ubanki yayi min shegiya mara kunya banza maza ki tashi a gabana kafin na dauko wuka na caccaka miki". Jiki a sanyaye ta bar d'akin tun daga lokacin da wannan jinin yazo bai sake zuwa ba ,ita kuma hankalinta ya kwanta ta dinga tunanin shikenan cikin ya fita Allah Allah take ta kammala iddarta ta bar musu gidan ta huta da zagi da hantara tare da kyamatarta da mumy da dady suke ."
******
Da misalin karfe biyar na yammacin ranar asabar dady ya Kira number muradi cikin jin dadi ya dauka cike da girmamawa ya gaishesa "ya karatu da business din ?"muradi yace "alhamdulillah komai na tafiya yadda ya dace " bana jin dadin yadda kaki kwantar da hankalinka gashi ni kuma fatana ka samu natsuwa da kwanciyar hankali , dan duk wanda yaji muryarka zai fahimci har yanzu kana cikin damuwa koda kuwa baka bude baki ka fada ka kara ramewa kou ? dady ya tambayesa cikin tsananin damuwa sai daya tsotsa keyarsa sannan yace "ban rame ba dady damuwar nan kusa zan yayeta gbdy "shikenan ka cigaba da addu'a Allah shine gatan bawa ka san Allah bazai taba baka abinda ba rabonka ba don haka ake son bawa ya zamo mai imani tare da mika dukkanin lamarinsa ga ubangijinsa sai yaja numfashi da rufe hirar tare da cewa Allah ya zaba maka abinda yafi alkhairi "muradi ya sauke numfashi yana cewa "ameen dady Allah yasa kafi haka na gode sosai Allah ya zama gatanmu gbdy ".
Yayi shiru akan kujerar da yake zaune a gurin shakatawa yana karewa gurin shakatawar kallo da qaddarar data sake dawo dashi kasar, zuciyarsa nata aikin lissafe lissafe halin rayuwa gbdy ya rage jin damuwa sosai a ransa akan abubuwan daya faru a tsakaninsa da kisna ya daukarwa zuciyarsa qaddarar rabuwa da kisna zai yi hakuri da duk abinda yake ji akanta domin yasan har duniya ta nade bazata dawo garesa ba ,shima bazai taba sauraran wata mace ba bare har ta kai su ga aure bai taba sanin ana haduwa da ukuba irin wannan ba sai adalilin zamansa da kisna tun daga lokacin data bar rayuwarsa gaba-daya ya sauya walwalarsa kuzarinsa nishadinsa annashuwa duk sun ragu yana tausayin kansa wani lokacin har hawaye yake zubarwa idan ya tuna irin kiyayyar data nuna masa anya kuwa akwai ranar da zata zo kisna ta so shi ? "yana dandanar izayar rashin son da bata masa hakika yana cikin matakin da basu da iyaka sai na Allah ya amincewa rayuwarsa ko zai manta daita bazai manta zamanta kewarsu ba , kewarta bazasu kyalesa ya huta ba duk da ya bar kasa amman aikin banza ne kewarta na nan makale dashi kuma da alamar shine jegon komai cikin ragowar rayuwarsa , dan ji yake kamar kar ya baro naija damuwarsa ta sake karuwa shikenan haka rayuwarsa zata kare cikin gararin a tunaninsa yau kimanin wata uku kenan rabonsa daita ko a wani hali take ciki yanzu a gidan alhj marwa ? "yanzu dai yasan wata killa labarin barinsa kasar ya risketa tunda sunyi waya da zee wannan tunani ya dawo masa da komai sabo kisna bazata shiga damuwar rashinsa ba bare barin kasar da yayi domin yasan zazzafan kiyayyar da take masa mara iyaka yana jin radadi sosai a zuciyarsa hawaye ne ya shiga gangarowa a gefen Id
anunshi murya cikin kuka yace "ya Ubangiji kana sane da halin da nake ciki kai ne mai tsarawa bawa rayuwa ka cire min tunanin kisna a rayuwata ka mantar dani wacece ita ."
Cikin wannan halin nawal ta riskesa, nawal macece mai barkwanci da wasa da son mutane diya ta uku ga ahlj Abbas Umar bebeji wanda duniya tasani da gatankowa tsananin taimakon mutane yasa suka saka masa gatankowa macece iya mace social mara wulakanci ko raina mutun duk da cewar ita din diyar attajira ce wanda duniya ke ji dashi domin dai idan kai baki ne a africa ubanta ya fika kudi tayi karatun tun daga primary har zuwa phd dinta a kasashen duniya tana aiki ne a karkashin kamfanin mahaifinta muryarta a raunane ta soma magana a natse irin na yan boko "bawan Allah me ya sameka haka ?"muradi yayi hanzarin dawowa haiyacinsa yana kokarin goge hawayensa daya bata masa fuska cikin dabara wai kada ta gane Amman Ina tuni nawal ta fahimci halin da yake ciki sai jikinta ya kara yin sanyi tausayinsa ya ratsata domin kuwa ranar itace rana ta biyu da taba ganinsa ido ido sai dai tana ganinsa a tv kuma tana son wasaninsa , tun ganin farko datayi masa ido da ido taji ya qara tafiya da rayuwata fiyye da ganin tv da take masa ."
tay shiru tana masa kallon kurrula da kokarin karanta abinda ke damunansa da har yau ta kai shi ga zubar da hawaye irin haka da girmansa kuma yana namiji duk yadda ta kai da saurin gano abu wannan karon bata iya gano komai ba ta sake bude bakinta idanunta na kanshi "me ya sakaka kuka ?"ya
an tsuke karamin bakinsa cikin kakalo murmushin dole ya ce"ba kuka bane". ta Kai hannunta Idanunshi ta dangwalo hawayen da bai rigada ya gama gogewa ba tana kallo kana ta samu guri ta zauna gefensa jin tayi shiru yasa ya waigo inda take a gefensa yana dubanta itama din shi take kallo cikin nazarinsa doguwar ajiyar zuciya ya sauke tare da mikewa tsaye yayi gaba abinsa sai da yayi tafiya mai nisa sannan ya zauna itama tashi tayi ta biyosa ta zauna akan doguwar kujera tana cewa" dan Allah kayi hakuri ka daina irin wannan dogon tunanin dake sanyaka zubar da hawaye "waye yace miki ina zubar da hawaye ne da kika damu kanki ?" tayi murmushi tana dubansa sai taji ya qara burgeta "kayi hakuri bana son na takura maka amman rayuwarka nada matukar muhimmancin ga mutane irinmu yau tsawon shekara uku kenan ina nemanka domin kuwa na kasance daya daga cikin masu son wasaninka na dade ina nemanka ban samu damar haduwa da kai ba sai a kasar nan last 3 weeks na ganka anan nayita bibiyar gurin ko zan sake ganinka Allah bai yi ba sai yau gaskiya ina matukar son wasanka Allah kara hazaka da lafiyar jiki kuma ya jikan iyaye idan sun riga mu gidan gaskiya". "ameen na gode sosai Allah saka da alkhairi yaji dadin addu'arta har acikin zuciyarsa ta tsurawa muradi ido cikin yanayin na soyayya"sunana harira Abbas Umar bebeji gatankowa amman ana kirana da nawal kasancewar sunan kakata ta gurin uba naci ."
". tayi shiru tana cigaba da kallonsa shima kallonta yake kenan ita din diyar attajirin da duniya take alfahari dashi ce ?" ya lumshe Idanunshi kawai batare daya nuna wata alamar damuwa ba " Aliyu muradi meke faruwa da rayuwarka ne ?"wallahi yanayin danazo na iskeka yayi matukar daga min hankali ya jefa zuciyata cikin damuwa muradi me yake damunka da har ya sanyaka kuka ?" wacce irin damuwa ce a zuciyarka ?"dan Allah ka sanardani damuwarka cikin dakewa muradi ya kalleta ,da iyakacin gaskiyarta take magana kuma cikin yanayi na damuwa dashi sosai yaji dadin kulawarta cikin kokarin sakin fuska yace "babu komai babu abinda ke damuna ni kuwa me zai sani kuka ?nawal tayi murmushin yake har lokacin idanunta na kanshi tamkar zata cinyesa ta gyara zamanta ta cigaba magana " wallahi muradi na damu da kai duk da bai mun shaku bane , tunda na soma kallon wasaninka nake daukin ganinka a zahiri "na daukeka tamkar dan'uwana ka daure idan har ka daukeni yadda na daukeka ka sanar dani damuwarka ni kuma inshallahu muddin bai fi karfina ba zan maka maganinta idan kuma tafi karfina sai na tayaka da addu'a dan bazan so na cigaba da ganinka cikin wannan halin ba ". muradi yayi kasa da kanshi dan baya jin zai iya bayyana mata damuwarsa dan baya jin zai iya fadawa wani halitta ,ai abun kunya ne a gurinsa ya fito ya fadi cewar saboda tunanin mace yake zubar da hawaye " . wannan sirrinsa ne kuma zai yi iyakacin kokarinsa ya boye, a hankali ya d'ago ya tsura mata ido yana kallonta kyakkyawa ce sai dai siririya ce sosai ko kusa bata kai hjy kayinsa a komai ba ,amman akwai tausayi atattare daita sabanin kisna wacce babu digon imani a zuciyarta sannan da gani ba yarinya bace haka zalika ba tsohuwa bace "na gode sosai da kulawarki gareni kada ki sanyawa ranki damuwa akaina wata kanwa na baro cikin damuwa shine abun ke karya min zuciya har nake zubda hawaye a duk sanda na tunata "kanwarka ko kuma budurwarka?" nawal ta tambayesa kai tsaye idanunta na Kansa ."
ya kalleta da sauri yana ware idanunsa masu matukar kyau gabansa na faduwa sannan ya girgiza mata kai "kanwa ce mana ".nawal ta gyada masa kai kawai ba dan ta yarda ba tace "shikenan Allah yasa kanwace kuma Allah ya bata lfy amman ka daina damuwa irin haka ya gyada mata kai "ina kai koma nace zan daina gbdy inshallahu ". ta sake tsura masa ido tana son karanta wani abu Amman dai ta kasa sai ta hakura tace "me kake yi a kasar nan ? business ko buga wasa ne ya kawo ka ? "duka ya bata amsa atakaice ta saki murmushin farinciki tace "nayi murna sosai zanganka a zahiri ". yace "babu komai "zanyi alfahari na ganka ido da ido kana buga wasa dan zan bawa kawayena labari haduwarmu dan suma sun san yadda nake qaunarka muradi yayi murmushi "lallai baki da dama yaja bakinsa yayi shiru har na tsawon mintuna shabiyar bai sake cewa komai sai itace ke zuba "kayi shiru muradi ?ya kakalo murmushi tare da cewa "me zance ?" bani da abun cewa ne shi yasa a hankali nawal ta dinga jansa da hira kamar sun shekara tare da ke tana da surutu da saurin sabo sam bazakace mahaifinta shahararren mai arziki bane shi kuwa muradi karfin hali kawai yake yana biye mata sai gurin shabiyu na dare suka rabu daita , tun daga wannan rana shakuwa mai karfi ya shiga tsakaninsu muddin yana kasar bai ketara wata kasar ba suna tare da ita tana dibe masa kewa tun yana dan jin kewar kisna har ya daina jin komai game daita saboda kulawar da take bashi tun samir najin labarinta har suka hadu daita shima ya bada goyon bayansa dari bisa dari " ....
******
Nigeria
Tsayin mintuna kisna ita kadai a cikin makeken kitchen dinsu ta rafka tagumi tana kallon tarin wanke wanke da zatayi yayinda asabe mai aiki ke shige da fice acikin kitchen din haka ma mumy sai dai ko kallonta mumy batayi ba balle ta tambayeta zaman me take, haka ta gama zamanta hawaye nabin kuncinta ta mike tsaye da kyar tana rike bayanta dake mata wani irin ciwo tsabar aiki, tana ganin juwa ta shiga sauko da kwanukan abinci kasa dan bazata iya yi a tsaye ba saboda yanayin da take jin jikinta a hankali ta gama sauko da Komai ta samu guri ta zauna ta soma wankewa tana tsiyayar da ruwan hawaye kullum gani take kamar kwanakin basa gudu sabanin da da kyar ta samu ta kammala babu irin kalar wahalar da ba'a bata abu kamar ma har da mugunta wai iyayenta ne suke bautar daita ta rantse da Allah muddin ta auri musa babu ita babu gidan har sai sun nemeta da kansu".
akwana a tashi babu wuya agurin har wata hudu ya cika ranar kowa yaga fuskar kisna yasan tana cikin walwala Alhj marwa ya sake neman musa da batu aure batare da wani bata lokaci ba ya turo iyayensa, ba'a bukaci komai agurinsu ba sai sadaki Naira dubu talatin suka bayar aka saka ranar daurin aure lahadi mai zuwa tsabar bakinciki mumy ta tattarata tace ta koma gidan granny daga can idan an daura a wuce daita idan ma ita zata kai kanta can ta karata ,shi kuwa dady cewa yayi baza'a daura auren a gidansa ba dole aka kai komai gidan hjy aysha satin daurin aure babu wanda ya leko gidan daga cikin ahlin kisna kowa kagani bakinciki yake har sadiq sai daya nuna mata bacin ransa bai boye mata ba a duk irin shakuwarsu sai daya fada mata gskiy yace "gsky kin cuci kanki ki rasa wanda zaki maye gurbin dan'uwana dashi sai wannan yaron ina mai tayaki bakinciki da zaki auri wannan yaron kina da miji kamar muradi me zakiyi da wannan wallahi ko makauniya ce idan kika shafa muradi zaki dauka namiji har namiji "tayi shiru maganarsa ta tsaya mata a zuciya ita kam bata ga ta inda muradi yafi musa ba sai ta bangaren kudi shima kuma da zarar yayi kudi shikenan ". afra kuwa tafi kowa murna da kudinta ta dinga gyara kisna dan ahlinta suji haushi kuma sunji dan har granny sai data ce mata "ke kuwa me salaha ta miki da kike murna da wannan auren ?" tayi murmushi tana tafa hannu kana tace "babu abinda ta min ina dai taya kisna murna ne dan duk abinda take so dole ne nima naso koda kuwa kowa baya so granny taja bakinta tayi shiru , sauran kwana biyu a daura aure zazza
i ya rufe kisna tun safe tana daki kwance bata fito tsakar gidan ba har washegari afra ta bata magani ta sha Amman still kamar ma Kara mata ciwon akayi ana gobe daurin aure ta fito da yamma tana layi ai kuwa tana gama fitowa tayi luuuuuu zata fadi kasa granny dake bakin fonfo tayi saurin rikita tana kiran sunan afra ....."
Mmm Sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 58
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da chiganvy, voil lace Swiss lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan
aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096.
Mumy
rushe
wani irin kuka tana
cewa "dan girman Allah kayi hakuri
mata ko addu'a ne "bani da lokacin 'batawa gurin mata addu'a , abinda ta shuka ta fara girba yara kuma Allah ya rayasu har sanda ubansu zai dawo ya gansu bisa kafafunsu cikin koshin lafiya ". Mumy zata sake magana ya d'aga mata hannu "for the last time salaha karki sake min zance kisna duk abinda kikaga zakiyi bazan hanaki ba yarki ce kije kiyi , amman ni realwan babu hannuna tunda ita batasan mutunci kanta ba ,ai zata ga abinda ta dade tana nema daman nasan karshenta wahala wata rana saboda kisna ba mace bace sam "..gidan kamar anyi mutuwa su Aryan sai kuka suke suna
neman uwarsu dan ma Allah yasa suna shan madara kuma sun saba da mumy , yadda mumy taga rana haka taga dare yayinda kisna ke tsaye bisa kafafunta a cikin cell tana zariya tana kukan zuci dana zahiri dan ganinta shine abinda ya kamaceta bayan wani lokaci tayi shiru sakamakon nononta dake zugi yana sake cikowa wani sabon kuka ta sake rushewa tana furta kalmar "*na cutar da kaina*
"bangaren mumy ma har ukun dare bata runtsa ba tunaninta yayi nisa gurin
nemowa yarinyarta mafuta ,duk girman laifin kisna agurinta bazata iya barinta cikin kuncin rayuwa ba ,tunda duk fadin duniya bata da kamarta ita ce dai mahaifiyarta
wacce ta kawota duniya ,
aunty zee
dake
zaune a gefenta batare da tace mata uffan ba saboda kukan datayi wanda har yasa muryarta dashewa tana kallonta
ta shiga bayinta ."
ta dauro alwala ta fito ta shimfida dadduma ta fara jero bafilfili hakan yasa itama ta mike tashiga
ta dauro alwala tazo ta tayar da sallah " washegari dady ya shigo
dakin mumy ya sameta kwance aka abun sallah idanunta a lumshe ganin alamun bacci take ta juya ya fita yana fatan Allah yasa ta kwantar da hankalinta
tare da
fitar da maganar kisna aranta , tun karfe takwas ya'yan mumy mata suka hallara a gidan har afra wacce kusan tafi kowa nuna bakincikinta a fili ,babu wacce bata zubar da hawaye ba acikinsu duk sukayi zuru zuru sai gurin shadaya na dare suka bar gidan, Kuka kam mumy ta yisa har jininta ya hau ga zuciyarta ta soma ciwo numfashin ma da kyar take janyo kafin wayewar gari idanuwanta sun kumbura da kyar take iya bude idanunta ya badamasi ya shigo dakin hannunsa rike da magani da goran ruwan swan ya zauna a gefenta yana cewa "mumy ki tashi ki sha magani ,kiyi hakuri komai da sanin Allah ,bamu isa mu tsaida qaddarar kisna ba ,addu'a dai ita zamuyi kuma inshallahu ko dady bai yi wani abu akan lamarin ba mu zamu tsaya mumy kodan darajanki ".jin haka yasa ta yunkura ta mike zaune ta jingina bayanta da abun gado "na
gode badamasi maganarka ta sanyaya min zuciya Allah yayiwa rayuwarka albarka "ameen ya furta yana mika mata magani ta amsa ta sha ta koma ta kwanta ya lullube mata rabin jiki ya fita ."
Aunty zee ce tayiwa yaran wanka ta gyarasu ta basu abinci zata fita dasu zuwa falo
mumy tace "ka
kawomunsu
nan
zainab
ta ajiyesu daya
baya
daya
nan da nan suka haye jikin mumy suna wasa
, a lokacin
dady ya shigo dakin mumy tana zaune ta tasa twins gaba da kumburarrun idanunta tana kallonsu suna wasa cike da tausayawa tana tsiyayar hawaye ba taji shigowarsa dakin
sai saukar muryarsa cikin kunneta taji
"banason abinda kike min salaha, wallahi zamu samu matsala dake idan wani abu ya taba lafiyar jikinki akan wannan damuwar har sai yaushe zaki daina kuka akan kisna ? ta d'ago a hankali tare da cewa " Bazaka fahimta ba , a da nasan damuwata takace amman a yanzu bansan me yasa kake .."bakinsa me yasa nake me ba ?" bari kiji ba tun yau na cire kisna acikin zuciyata ba ,kema kuma ina umartaki da kiyi kokarin yin haka, wani irin kuka mai taba zuciya mumy ta saki tana kokarin basa hakuri ya juwarsa zai fita, ta mike da sauri tasha gabansa "kai kasan kisna rayuwata ce da soyayyarta aka raini zuciyata wato darajan mai suna mahaifiyata ta yaya kake
tunanin zan iya cireta acikin zuciyata ?" nasan
tayi mana kuskure, ta
cimana mutuncinmu, tasa munji kunya amman ya zamuyi haka qaddarar tazo ?" rayuwa tare da kisna shine kwanciyar hankalina ,rayuwa babu ita daidai yake da mutuwata so Please kayi wani abu akai kafin ranar monday muddin baka son ganin gawata acikin gidan tana gama fadar haka ta kauce a gabansa cikin dacin rai ta zauna a bakin gado tana cigaba da matso ruwan hawaye, fita yayi a d'akin
ya shiga d'akinsa
yana kai kawo kafin daga
baya ya dauki
wayarsa dake ruri ganin mai kiran yasa ya
dauka da sauri dan daman tunanin kiransa yake ,bayan sun gaisa ya cigaba da cewa "abubuwanta sun qara
rkicewa
sai dai
addu'a ,to ya zanyi
baita
tajawa kanta ba tana zaman zamanta
gashi tana kokarin tayarwa
uwar marayu
ciwo , shine ai wallahi darajanta kawai zataci bancin haka
zan so takare cikin wannan matsalar
". shiru
yayi
yana sauraron maganar da'ake
masa daga can bangare a"shinkenan
naji zan yi wani abu akai
babu yadda
dady
ya iya da
rayuwarsa dole
ya daukarwa kisna lawyer
sai dai ya rantse har agama Shari'a 'r bazai taka zuwa kotu ba .."
A karo na sau babu adadi take nadamar da bata da amfani wai itace yau ta kwana a cell a sanadiyyar soyayya ? " lallai
karshenta Allah ya nuna mata ,kowa ya zaunar daita ya fada mata
gaskiya yan'uwa da abokan arziki amman a karshe duk ci musu zarafi tayi da nuna ko ajikinta babu wanda ya isa ya fada mata taji muddin ba musa bane ." wasu sabbin hawaye ne suka gangaro mata "yama barta da rashin aurenta da bai yi ba,
ba sai ya bita da kazafi ba , karfe bakwai daidai na safiyar Monday aka buga mata wata razannaniyar tsawa wanda ya tilastata tashi tsaye a matukar firgice tana dubansu a tsorace polisawa ne su uku a gabanta , kallonta suka yi a wulakance daya daga cikinsu tace "ki fito za'a kaiki kotu daga nan d'ayan biyu ne ko gidanku ko prison kallonsu tayi idanunta cike da hawaye tana ji tana ganin aka sakata bayan mota ita da wasu mata da maza guda biyu kai tsaye high court dake ikeja aka nufa dasu , suna isa aka bude wani karamin
daki aka watsu kafin a fara gabatar da sharia , shiru tayi tsaye tana kallon mutanen dake kai kawo a haraban kotu , duk bakinta ya bushe rabonta da cin wani abu tun ranar da'aka kaita police station Wanda su mumy suke aiko mata dashi bata iya ci sai na cikin cell din ne ke ciki , yanzu ma tana jinsu suna rokon mutane kudin da zasu ci abinci
daga inda suke a tsare "hawaye take zubar har sanda karfe goma tayi aka budesu ita kadai aka fitar zuwa cikin kotu zagaye da police guda uku kowannensu rike da bindiga ".
"Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un kawai take furta wa a lokacin da'aka shigar daita d'akin Shari'a
ta iske mutane makil yan'uwanta dana musa kasa ha
a ido tayi da yan'uwanta
domin kuwa duk sun fita haiyacinsu gurin tsayawar masu laifi aka kaita ta tsaya tana jinjina girma rayuwa da girman taurin kanta wanda bai haifar mata da komai sai tarin nadama da danasani
"me ma ya kaita gurin bikinsu
musa?" ta jefawa
kwakwaluwarta " tambayar
yasa .....? ta sake
tambayar
kanta "tana
cikin
tunanin
lawyer mai kare musa ya soma magana yana gyara zaman rigarsa ."ta d'ago a hankali ashe har majistrt ta fito ta zauna a mazauninta idanunta manne da space mara haske kyakkyawa
ce dagani bata da wani
shekaru
" aka
fara da tambayar
addininta , ta fada aka bata alqurani ta rike domin ta rantse akan duk abinda zata fada gaskiya ne bayan ta rantse ya cigaba da magana a tsanake cikin kwarewa akan aikinsa " an kawoki kotu ne domin ana tuhumarki da laifin kisan kai
shine me zaki iya cewa akan wannan lamari ?
"sam bani da saka hannu a cikin wannan laifin da'ake tunhumata dashi ta fada muryarta na rawa saboda rauni "to ko kin
taba sa'insa dashi mijin marigayi sharifai ko ita marigayiyar ? "eh shine kawai abinda nasani munyi sa'insa dashi ? "Kuma har kinyi furucin zaki kashensu ko ba haka ba ? "Kisna tayi shiru tana kallonsa qirjinta na wani irin dokawa da matsanancin karfi "Yakamata ace kin fito kin fayaccewa kotu gaskiya kada ki wahalar da Shari'a dan babu tantamar kece kika bi dare kika kasheta tunda har kinyi furucn sai sunyi mutuwar wulakanci da kika ga bazaki iya kashe musa ba saboda kina tsananin sonshi sai kika kashe matarsa da tsohon ciki ko ba haka ba ....?"
"Objection mai girma mai Shari'a yakamata mai tambaya ya janye kalmarsa akan sakina nada sanya hannu gurin mutuwar abiodu sharifat, domin ita ba mai laifi bace bai kamata ace yana dangatata da aikata laifin kisa ba ".mai girma mai Shari'a ya numfasa kana ta dubi lawyer musa yace "kakiyaye lauya ya gyada kai alamun yaji sannan ya shiga kai kawo a gaban kisna " sakina realwan"Kince ba kece kika kashe abiodu sharifat ba ? " Haka ne dan hasalima tun daga ranar dana ganta ban sake ganinta ba har bisa ga yau din nan da'ake tunhumata "me yasa da musa ya nuna yana son rabuwa dake a lokacin kikayi kokarin tursasashi ?"babu wani tillasta masa danayi na dai ji rashin dadin abinda yayi min , saboda adalilinsa naki yiwa iyayena biyayya , naki zaman lafiya da mijin da iyayena suka bani daga karshe kuma yake tuhumata da laifin kisan matarsa alhalin babu hannuna ciki "kada ki fadi haka duk wadan nan abubuwan da kika fada ya isa yasa kiji haushi ki dauki mataki kisa ga matarsa ya k'arasa maganar yana fuskarta mai girma mai Shari'a "ya mai girma mai Shari'a Yakamata kotu ta lura tayi adalci cewar sakina realwan zata iya yin komai akan musa saboda tsananin son da take masa wanda a bincikenmu mun gano irin mahaukacin jahilin son data nuna masa kuma shima a yadda yake tsananin sonta bazai yiwu ya kawota kotu ba idan ba yana da tabbacin cewar itace ta kashe masa matarsa ba".
"Sakina realwan kin furta wannan kalmar cewar tsohon saurayinki musa da matarsa zasu yi mutuwar wulakanci ko baki furta ba ? Lauya ya sake fuskantar ta tare da tsareta da manyan idanunsa tayi shiru na tsawon minti biyar sannan tace "gaskiya na furta wannan kalmar sai dai wallahi banice na kasheta ba "ya mai girma mai Shari'a ina son kotu ta duba ta fahimci manufar sakina akan wadan nan bayin Allah da wannan
nake rokon wannan kotu mai adalci data dubi musa a yankewa
sakina realwan hukuncinta batare da bata lokaci ba tunda har ta amsa cewar tayi wannan furucin akan wadan nan bayin Allah".
" Bayan tsawon lokaci da mai girma mai Shari'a ta dauka tana rubuce rubuce ta d'ago ta soma magana a tsanake "wannan kotu bata gamsu da
hujjar da'aka bayar akan sakina realwan da'ake tuhunar da laifin kisan abiodu sharifat ba , amsa cewar zasuyi
mutuwar wulakanci bai isa sheida cewar ita tayi kisan ba lawyer musa ya sake mikewa "muna neman alfarma agurin wannan kotu mai adalci domin kawo hujojimu
"Wannan kotu ta bada dama sannan ta d'aga wannan Shari'a har zuwa 30 ga watan April shekara ta dubu biyu da biyu na sabon wata za'a cigaba da tsare sakina a gidan kaso har sai an
kawo kwararan hujojji" mai Shari'a tana gama fadar haka ta soma
arin mikewa
gaba-daya mutane suka mike tsaye domin girmamawa ga mai Shari'a kisna ta fashe da wani irin kuka saboda yanzu ta fita daga hannun yansanda ta koma hannun ganduroba aiko take suka tasa keyarta zuwa haraban kotu inda mota ke tsaye
jiran fitowarta .Jiki a sanyaye yan'uwanta
suka fito suka tsaya a haraban kotu
yayinda
yan'uwan musa suka nufi get din fita suna murna , yan'uwan kisna
na nan
tsaye suna duban motar da'ake kokarin tura sakina ciki wacce bata da maraba da kurkuku dan gaba-daya a rufe take sai dan hujin shan iska yadda suke kallon motar haka shima musa da abokinsa shakiru da Abdul fatai suka jingina da mota suna kallonta tana tsaye tana zubar da hawaye cike da tashin hankali da danasani su mumy suka shiga motocinsu suka nufi gida zuciyarsu na quna ".
"A gaskiya musa ka cuci rayuwar kisna sam bata dace da wannan sharri ba, yakamata kaji tsoron Allah domin kai kasan bazata taba aikata kisan kai ba " inji cewar shakiru abokinsa "saboda me zakace haka ? karka manta na fika sanin kisna in and out , kai shieda ne itace fa wannan yarinya datace muje gidansu ayi sata motar idan ka manta na tuna maka ,sannan sau nawa tana wannan haukan nata akan yammatana ada?" zata aikata saboda babu abinda bazata iya ba muddin akaina ne "maganar cuta kuma kafin na cuceta itace ta fara cutata "duk da haka da bata cancanci haka ba gaskiya ai daka barta da rashin aurenta da bakayi ba "idan bata cancata ba
uwarka ce ta cancata
?"ganin abun na son zama fada a
tsakaninsu fatai yaja hannun musa gefe "musa nasan kasan halin kisna fiyye damu amman a gaskiya bana tunanin zata iya aikata haka ,
"zafa ta aikata cikin biyu zata yi daya kota aikata da kanta ko kuma tasa a aikata kaga bazan iya cewa ba ita bace ta aikata ba saboda bani da wanda zan tunhuma sai ita ,idan ma nace baita bace kai kasan abinda zai biyo baya kaga bani da mafuta dole dai itace din "yanzu haka soyayya tazama kenan kafin son abiodu da kuka hadu acikin shekara daya akan kisna da kuka shere shekara takwas tare?" babu irin wahalar da yarinyar nan bata ci ba akanka , a gaskiya idan ni ne bazan yi Shari'a daita ba komai za'a yi " ita ta cuci kanta ai domin ita ta furta cikin mutane ni yanzu bani da abinda zanyi duk abinda kotu ta zartar akanta shinkenan " fatai ya girgiza kai tare da juyawa ya barshi nan tsaye cikin jimami ."
*****
fadar
irin kalar tashin hankali da ahlin kisna suka shiga bata baki ne lawye musa ya bazama samo hujojimu kafin zama ya zagayo kuma
ya samu ana bukatar shedu uku ya samu shedu fiyye da hakan
, yayinda tsawon
lokacin nan lauyan kisna babu tattabin sheda a hannunsa aikuwa ana zama lauyan musa ya gabatar da sheidunsa da kuma furucin kisna na cewar zasuyi mutuwar wulakanci
nan
take aka yanke mata zaman gidan yari iya tsawon rayuwarta idan kuma hukunci bai mata ba tana iya daukaka qara ranar ma tayi kuka sosai ana
arin turata cikin motar black maria ta hango yaranta tare da sadiq idanunsu kyam akanta hawaye suka shiga turereniyar zubo mata "na shiga uku aunty ummi ," Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un aunty zee " karku bari a tafi dani Allah bazan iya tafiya na bar yarana ba ina matukar qaunarsu ta k'arasa maganar tana
arin durowa daga cikin motar gadiroba's
suka ririketa ,Kuka
kisna take rusawa da iyakacin karfinta irin wanda bata ta
a yi ba cikin fatan ina ma bai a halicceta ba ,tana kuka tana kiran "wayyyohhly Allah yarana ! wayyyohhly Allah ya'yana !! tun ba'a je ko'ina ba ta fara girban abinda ta dauki shekaru tana shukawa " lallai rashin imaninta da tausayin iyayenta ya Kaita ya rabo kallonta aunty ummi tayi duk da tsananin tausayinta dake dawainiya da zuciyarta amman hakan bai hana ce mata "abinda yafi dacewa dake kenan kisna ,idan Allah yasa kinga ma zaman prison kin dawo ku ci-gaba daga inda kuka tsaya keda Musa ,idan kuma shinkenan Allah ya hadamu a darussalam ba dai kin iya naci da hauka akan soyayya ba, kadan kika gani daga cikin bujirewa umarnin iyaye dama kin auresa da kin gane baki da hankali "tana gama fadar haka suka juya gbdynsu suna tafiya sai dai kowannensu cikin zuciyarsa babu dadi . "
mummunar tashin hankali ya shiga kisna tayi saurin zubewa kasa tana zaune dirshan tana kallon tafiyar yan'uwanta da yaranta dake kuka suna waigenta kamar sun san halin da take ciki yayinda direban motar ke kokarin tayar wa tana ji tana gani haka aka sake maidaita prison din dake ikoridu "Kaicona ni sakina na cuci kaina na cuci rayuwata bazan taba yafewa kaina ba yau ga sakamakon abinda na shuka *na cutar da kaina* "... fadar irin halin da mumy tashiga bazai misaltu ba dan Allah yasa ya badamasi ya hanata zuwa kotu daga karshe ta rungume jikokinta ta mikawa Allah komai sai dai tana nan
yau lafiya gobe babu twins ke qara daga wa mutane gidan hankali wata rana sai suki cin komai suyita kuka hakan ke saka kowa zubar da hawaye dan haka mumy ta shirya dan kaiwa kisna ziyara a lokacin da tayi sati biyu amman sai da tayi datasanin zuwa saboda ganin yadda ta koma acikin kwanaki shahudu , mumy ta tsura mata ido kawai ta kasa magana cikin matsanancin tashin hankali ,kisna tayi wata irin rama tayi baki bakinta ya bushe duk jikinta shashin bulala kallo daya idan kayi mata zuciyarka zatayi rauni "me ya samu jikinki haka kisna duk shashin bulala ?"cikin raunin murya tace bulala ake mana duk safiya mumy ta girgiza kai sannan ta cigaba da magana "kina addu'a kuwa kisna
?"ina yi mumy cikin karfin hali mumy tace "ki ci-gaba da yi Allah ba azzalumi bawa bane sai dai bawa ya zalinci kansa sannan Allah na amsar addu'ar wanda aka zalunta ki dage kinji " ta gyada mata kai tare da kai hannu ta dauki yaranta daya bayan daya ta rungumesu ajikinta basu manta uwarsu ba ,cikin farinciki Aryan ya soma jan wuyan rigar
bursuna dake jikinta alamun zai sha nono ta tsuke karamin bakinta
zuciyarta na dokawa
sannan tace "babana babu komai da zaka samu daga gareni sai zubar hawayena ,ya ubangiji ka duba lamarina dana yarana da basu san komai ba aka zalincesu "mumy ta sanya wa jikinta dauriya dan idan ta biyewa zuciyarta babu inda zata sai dai a dauki gawarta a gurin "ki ci-gaba da addu'a mu zamu wuce dan babu wanda yasan nan muka zo inshallahu bazaki dagwama anan ba zaki fito nan kusa dan sai Allah ya bayyana gaskiya duk yadda zamuyi mu daukaka qara zamuyi ".
a fili kisna tace "Allah ya bada iko mumy
dady fa yaki saukowa har yanzu kou ? "mumy ki rokar min shi yafiya
yama barni da wannan qaddarar data sameni har ya Aliyu mumy ki rokar min shi
an wallahi har da hakinsa dana yaransa ke bibiyar rayuwata ,na gaji mumy na gaji da irin wannan rayuwar ina mutuwa take ta daukeni ya fiye min wannan wahalalliyar rayuwar mumy tana goge hawaye mumy ta sanya hannu tana goge mata hawaye tana cewa "ki daina ambaton mutuwa mamana ki dai cigaba da addu'a da rokon kyakkyawar rayuwa mai cike da albarka
kisani babu abinda yake da tabbass sai ikon Allah dan nasan yanzu da za'a bude zuciyarki babu komai acikinta illa tsanar musa da ahlinsa wannan ma wani baiwa ki sake godewa Allah "inshallahu
bazaki dangwama anan ba da yarda Allah zamuyi komai ki fita anan har mumy tayi mata sallama ta wuce
kisna na zubar da hawaye
ta dauki abubuwan da mumy ta kawo mata ta nufi hanyar koma ciki "lallai gurin yaci sunansa wato *jafojo* ma'ana
makabarta killa ma gara rayuwar kabari akan rayuwa cikinsa tunda wannan kasan ka mutu rayuwarka ta kare sai abinda ka shuka , da daddre ta fito daga dakinsu wanda duk kusan masu laifin kisan kai ne aciki tayi alwala ta dawo ta tayar da sallah tana jin mutanen dakin na
kwashewa da wata irin dariya suna cewa" ko raka'a dari zakiyi zaki sallame batare da bukatarki ta biya na fita daga gurin nan ba bare wannan daki da duk wanda ya shigo ya shigo kenan babu mai iya rabashi da qaddarar mutuwa ."
a ranta tace "nayi imani ubangijina zai tallafawa rayuwata koda kuwa bai fiddani ba bare ina saka tsammani tunda ina tare da addu'ar mahaifiyata ta mike ta sake tayar da wani sallahr ita kanta batasan adadin da tayi ba har kusan Sallah asuba koda ta idar bata koma bacci
ba ta zauna tana lazimi babu abinda tasani byn istigifari , karatun sallahr ma iyakarta fatiha da kananan surori guda uku to ina ta tsaya tayi karatu,
ta karar da kuruciyarta gurin gujegujen bin musa
dan haka istigifari tayita tana kallon yan dakin addu'ar data durfafa cikin yan kwanakin nan tasan tabbas Allah maji rokon bawa ne baya ga tsananin tsanar musa da tsanar rayuwar da sukayi ada babu abinda take dan tun da gari ya waye tunaninta ya fara dawowa daidai har ta dinga tuhumar kanta akan batawa kanta lokaci datayi dashi alhalin ga wanda ya canci fiyye da haka ,anya ma kuwa kanta daya har ta iya rayuwa dashi na tsawon shekaru ?" shakka babu ta yarda ta amincewa zuciyarta ba'a banza ba akwai wani abu wanda Allah kadai ne ya sani kuma yanzu Allah ya yaye mata dan haka ita da musa har abada koda Allah yayi fitowarta ".
yadda kisna ke tsaye gurin kaiwa Allah kukanta haka mumy da yan'uwa tsawon wata biyar kisna na gidan yarin cikin kunci da wahalar aiki dan duk safiyar duniya sai anyi musu bulala dari sannan suje suyi aikin karfi
har ta gwamaci mutuwa da rayuwar dake take ,gashi kullum addu'a take amman har lokacin gaskiya bata bayyana ba ,a gidan dady ma komai ya tsaya babu wani labari mai da
i sai na akasinsa
wato kwanciyar mumy rashin lafiya nan fa hankalin dady yayi matukar tashi baya son rasa matarsa
farinciki rayuwarsa uwar ya'yansa marayu dama masu uban, bai tsaya tambayarta damuwarta ba tunda yasan damuwarta bata wuce kisna ba, dan haka ya mike bisa kafafunsa gurin nemo manyan lauyayi daga cikin lauyoyin gwanati domin daukaka qara nan aka shiga bincike aka soma da mai gadin dake gadin gidan da Musa yake haya, juyin duniya yace bai san da komai ba ,dan haka aka kamashi aka tsaresa agurin hukuma babu bata lokaci gaskiyar da'ake nema ta fara fitowa acikin sati na uku gaskiya ta bayyana inda take aka koma zaman kotu da kwararan sheidu."
bayan dogon bayani lawyer ya bawa yansanda umarnin su shigo da amuda nan take gaban musa ya shiga dukan tara tara ya maida idanunsa ga inda lawyer ke kallo wacce aka kira da amuda ta soma kokarin shigowa cikin dakin Shari'a idanunta a kumbure alamun taci duka
zumbur musa ya mike tsaye yana kallonta cikin tsananin tashin hankali yayinda police ke biye daita da bindiga har ta isa inda masu laifi suke tsayuwa
"lawyer ya kira sunanta" amadu ko zamu iya sanin dalili da yasa kika kashe abiodu sharifat ?"Eh ! tayi maganar cikin dakiyar zuciya " ni tsohuwar budurwar musa ce mun hadu dashi ne a lokacin daya je ilori mun kulla halaka ta soyayya har ya sadu dani musa ne mutumin da yayi disvirging dina bayan mun saba dashi yayi min alkwarin zai aure bayan wasu wattani
ya tafi ya barni cikin kunci da tashin hankali abu na farko dana fara fuskanta shine barazana daga garesa duk wanda ya fito zai aureni da zarar yaji labari sai ya san yadda yayi aka
fasa auren sannan ya tura min text muddin ina son zama lafiya nazo Lagos na samesa a wanann zuwan danayi ya sadu dani
kuma ya
nuna min video daya taba min lokacin muna cikin soyayya a she shine makamin abinda yake firgita rayuwata data masu neman aurena
wannan video ya zama tamkar maka min musa na samun abinda yake so agurina idan nace
masa tunda baya son yaga wani ya aureni to ya aureni sai yace min shi me zai yi dani , shi da yake da mace kamar kisna shi bazai aureni ba nayi bakinciki sosai a lokacin har na qullaci kisna a raina da fari ita naso kashewa sai dai duk wata hanya nabi ban samu damar haduwa daita sai na haku
ra na samu wani sauri
saurayi mai suna salawudeeni dan kogi ne ban bari mutane sun sani ba har aka saka rana aure sai labarina aurenta ya samu musa nan take ya tura masa video aiko ya daina zuwa gurina a lokacin da hakan ta faru jikina ya bani akwai matsala dan haka tayita neman salawudeeni a waya ban samu
ba sai iyayenna ne suka samu ganisa suka tambayesa yace shi baya aure koda suka matsa matsa jin dalili bai tsaya wani boye boye ba ya nuna musu video tsirancinna da Musa ya tura masa nan na shiga tashin hankali na shiga neman hanyar da zan
tsaida musa kwansan naji batun aurensa ina cikin tunani yadda zan kashe musa sai ga kisna tazo gurin bikin duk abinda ya faru akan idanuna ne take na canza shirina ganin ga wata dama na samu tun daga lokacin na shiga neman hanyar da zan ga karshen musa na siye mai gadin gidan wanda shima gaskiya bai san abinda ke raina ba .
na dai ce masa ya barni na shiga ni budurwar musa ce duk na koro masa abinda ya hadamu da irin tozarci da yake min
hakuri
kawai zan bashi ya goge video yaji tausayina sannan na bashi numberta nace duk sanda musa yake gida da daddare ya kirani a
zahirin
gaskiya banzo da niyyar cutar da matar musa ba
amman ta arawa kanta mutuwa dan data barni shi zanyiwa kisan wulakanci baita ba ganin zata tara min mutane da kururuwa na
aiwatar da komai akanta na caccaka mata wuka a kahon zuciya shi din ma ban barsa ba dan hayar kashe shi nake nema ta kowani hali nan
take kotu ta haigitse da jimami wannan girman al'amarin."
majistrt ta dauke kanta akan amuda ta soma rubuce rubuce bayan kamar minti goma ta d'ago ta fara bayani kafin daga bisani ta zartar da hukunci akan amadu kisa ta hanyar rataya sannan ta bada umarnin a fito da kisna tare da wanketa wani irin kuka amadu ta rushe dashi tana kuruwa kotu tayi mata adalci abarta zata daukaka kara amman ina tuni aka mika ta hannun gandiroba sukayi waje daita tana kuka da turturjewar
bata zuwa aiko suka hau janta a kasa dan tausayi babu wanda bai yi kuka ba hatta jikin yan'uwan musa yayi sanyi musa ya kalli mumy tayi saurin kawar da idanunta dan bata son ko ganinsa ,a hankali yabi bayan mutane dake fita daga dakin yana isa haraban kotu wani mutum ya kalleshi "Gaskiya
kai dai mugu ne wallahi sannan ka cuci matar nan Yakamata kaji tsoron Allah domin mata ba bayi bane wallahi sai Allah ya tunhumeka akan abinda kayi mata kuma inshallahu sai kaga karshenka "karshensa ai yazo tunda gashi can
humanright zata shiga ciki za'a amsar mata hakinta Shima bazai tsira ba inji cewar wani mutumin "yauwa wallahi har naji sanyi araina "dan Allah kun dameni idan hukuncin da'aka yanke mata bai muku dadi ba ku
koma gaban alqali ko kuma ku taya daukaka qara yan iska kawai masu
saka kansu cikin abinda bai shafesu ba yana gama fadar haka ya juya ya isa inda yan'uwansa suke ya bude mota ya shiga suma suka shiga suka nufi gida yayinda yan'uwan kisna suka ci-gaba da jiran idan akai amadu a taho musu
da kisna ..."
Cikin sauri sauri ake kiran sunan kisna a prison "sakina realwan!sakina realwan!! domin ba'a son Kara daidai da second daya akan lokacin shigowarka
prison da lokacin fitar mutun
,jikinta na rawa ta amsa tare da fitowa idanunta cike da kwalla umarnin sauya kaya aka bata sannan aka fito da file dinta aka shiga ciccke abubuwa karfe 4:00daidai aka fito daita
dan
zuwa kotu koda ba'a mata cikakken bayani ba tasan cewar ta fita daga wannan matsalar ai isar
motar ke da wuya yan'uwanta suka zagaye motar suna kukan farinciki da kyar ta fito saboda rashin nauyi da jikinta yake da
,duk sukayi kanta suna kokarin rungumeta rashin kuzari yasa tayi kasa tana wani irin kuka wanda da gani na farinciki "alhamdulillah
Allah
na gode maka daka
nuna min wannan rana inji cewar mumy ."
Mumy tasa hannu tana goge mata hawaye idanunta sunyi ja haka jikinta
yayi
zafi ta d'ago idanunta tana kallon sauran yan'uwanta kafin daga baya ta mike tsaye ta rungume aunty zee Itama ta rungumeta haka aunty ummi
da mufeeda da zahra da ya badamasi
cikin tsananin
farinciki
suna murna ta d'ago ta kalli sadiq shima ya kalleta cikin murmushin jin dadin ganinta
yace "Barka
sakina Allah
kiyaye
gaba "."ameen ya
sadiq
suka dunguma zuwa
gida har suka kai
gida kuka take ,da yaranta yan shekara daya da wata
hudu ta fara cin karo a falo
suna wasa da mota suna ganin mumy
suka bar abinda suke suka rugo zuwa gurinta suka
rungumeta ta shafa kansu
tana turasu gurin uwarsu "kuje gurin mamanku " shiru sukayi suna kallon kisna
kafin daga baya suka
tafi da gudu suku
rungumeta
cikin
kuka
tace "a she baku
mantani
ba ? suka yi
murmushi
suna
goge
mata
hawaye" ta
yaya
zasu
mantaki
ke fa uwarsu ce inji cewar aunty zee
sake
rungumesu tayi
ajikinta tana sake jin qaunar yaranta , ranar gidan mumy tamkar Sallah kowa ka gani cikin murna yake, ranar kisna
ta saba jikinta
yafi sau goma kamar zata canza fatar jikinta kusan minti talatin tana bayi sannan ta fito zuwa falo inda aka shirya mata lafiyyayen
abinci
aunty zee ta matso kusa daita taja mata kujera "auta ki zauna kici
abinci
"to aunty
zee na gode da kokari ".
Aryan
da arif suka matso jikinta
suka makale kamar zata gudu ta barsu
tana cin abinci
tana basu suna
hira dasu mumy "kinga yaran nan
da shegen naci
bazasu barta ta
huta ba inji cewar aunty ummi "yaushe rabon su ganta gara suji dumin uwarsu bancin Allah ya takaita ai da
su daita sai labari Allah dai ya sake kiyaye wa suka amsa da "ameen. tana gama cin abinci mumy tace ta shiga dakinta ta
kwanta ta huta babu mutsu ta mike twins suka bita kamar wasu bindi
duk inda
tayi yaranta na binta
da zarar ta kallesu wani sanyi take ji lallai ya'ya
rahma ne
yanzu data zubar dasu fa ?"
Allah Sarki aunty zee
bazata taba manta wa dake
ba a
rayuwarta
zan
dangwama ina miki
addu'a ."
washegari gidan
ya cika makil da jama'a
yan
taya
jaje har su Habib da jahid sun zo lokacin
bakaramin bugawa zuciyarsu tayi ba
da suka ga twins
,dan rabonsu da gidan sun dade tun lokacin da kisna ta zubar da cikin yan'uku
Habib ya kasa hakuri yace "wadan
nan yaran fa
ya'yan waye
masu kama da muradi ?"har mumy zata fada musu sai
kuma ta tuna da maganar dady dan haka tace jikokina ne na gurin yayana bature suka zo min jaje uwarsu na ciki
dake sun san shi kuma sun san yana kama da muradi
sai kawai ya
gyada mata kai jahid yace "gaskiya suna kama da muradi sosai kamar an tsaga karya dan
idan
ba daga bakinki naji ba bazan yarda cewar ba ya'yansa
bane
"ai
dole
jini
ba karya ba mumy tayi mgnr a ranta
, ta kwallawa kisna kira kisna ta fito sanye da hijab har kasa "gasu Habib nan sunzo miki jaje "ina yiniku ta gaishesu cike da mutunci tana sunkuyar da kai
tana kokarin zama suka amsa suna mata jaje tace "na gode sosai Allah saka da alkhairi
sun
kai
musu
sallama
suka wuce suna tautaunawa "kaga yadda duniya ta koya mata hankali ?"inji habib
jahid yace
"ai duniya da kake ganinta daidai take da kowani dan iska ,da mutumin arziki dana tsiya
shiyasa ka ajiyeta a hankali kafin ta ajiyeka dan idan ta tashi
ajiyeka
da karfi zata maka, ta buga kanka
da bango "aikuwa gashi nan ta buga kan kisna
suka
kwashe
da dariya ".
suna fita ba jimawa aunty afra ta
shigo har da kukanta
tana cewa "barkanmu da arziki mumy Allah ya
kiyaye gaba "ameen afra ya gida ai tun jiya nake sa ran ganinki fatan dai lafiya ?"wallahi mumy banji dadi bane ina gidan aunty rukayya ban ma San ajiya kisna zata fito ba ai da kin gani
,yanzu ina kisna take ?"tana daki
ta mike ta shige
ciki
zuwa dakin da kisna take tana shiga ta
rungume kisna
wacce ta dawo tamkar ba ita ba ,"nayi fushi aunty afra na dauka ke zan fara cin
karo dake sai naga shiru babu ke babu alamunki"kiyi hakuri wallahi bana nan ne ina samun labarin fitowarki nayo nan
,a gidan aunty afra
ta wuni taso kisna ta bata labarin yadda gaskiya ta fito amman tace bata san komai
ba "duk
wani
jarumta
da zafin
zuciyar
da kisna
take dashi yanzu babu
shi ,daman kuma haka rayuwa take , tayi shiru
tana
tsukuran
abinci ganin bata wani cin abu kirki yasa
mumy ta saka hannunta dan
tayata
ci tare suka ci-gaba daci
suna
tautaunawa
har kusan sati mutane na zuwa wa mumy jaje."
******
Yanzu
kan
rayuwa
kisna ta canza babu komai a zuciyarta sai zallar farinciki da soyayyar iyayenta da yan'uwanta dana yaranta , damuwarta
daya
rashin sakewa da dady yaki yi daita
sai dai yaranta
baya wasa da lamarinsu yana qaunarsu fiyye da komai amman
ita tsakaninsu
gaisuwa
,aikin
gidan wanda bashi da iyaka ya dawo hannun
kisna
ita ke
komai na gidan
ita kanta mumy tayi murna
da hakan ko babu komai
zata kware gurin iya
abinci
ran kisna fes
babu wani
damuwa
a kaso dari babu saba'in tunda Allah ya dawo daita gurin iyayenta suna zaune da mumy tace "mumy ina son na koma islamiyya na fara karatu tun daga alif ba'un mumy tayi murmushi tace "gaskiya
yakamata amman me zai hana a samo miki malami ya dinga zuwa har gida yana koyar dake ai kamar zai fi ko ?"eh to hakan ma yayi amman ina son nayi karatu cikin mutane zan shiga sabilul rashad "to shinkenan Allah ya taimaka zanyiwa yayanki magana
cikin satin ya badamasi yayi mata registration har da uniform ta fara zuwa islamiyya wannan abu yayiwa dady dadi amman yaki
nunawa ".
*******
Bayan wata biyar
da daddare
kisna na zaune
tana nazarin akan karatu
aryan ya tashi
a bacci ta taso
daga inda take zaune
ta isa gadonsu ta daukesa
ta kwantar dashi sannan ta sake komawa ta dauko arif dan tasan shima tashi zai yi tunda aryan ya tashi ta kwanta a kusa dasu tana shafa bayansa dan ya koma bacci amman
Aryan ya soma mutsu mutsun ciro nononta wanda babu komai aciki ,ahankali ta
ciro nono
ta sanyawa masa
a baki dan har lokacin basu wuce shan nono ba dan dai abinda ya faru daita ne yasa aka ciresu
aiko yana tsaka da sha arif ma
ya farka dole ta mike zaune ta jingina bayanta da abun gado cike da dabara
ta kwantar da Aryan
ta dauki arif tana bashi shima ,ta
nan zaune tare dasu su
basu koma bacci kuma basu bude idanunsu ba suna makake daita
,bata
samu damar karasa abinda take ba ta cigaba da zama tare dasu
" mahaifiyarta ce ta fado mata " Allah Sarki mumy gaskiya iyaye suna kokari da ya'ya duk jikinta yayi sanyi tabbas duk dan da yace uwarsa
bazatayi bacci ba to shima bazai yi ba ga dai ishara kiri kiri ta gani idan akace musa zai juya mata ba ko yaya talatin ta haifa zata mutsa sai gashi har da furta mata kalmar ya tsaneta daga karshe yayi sanadiyar zuwanta jail wannan abu na taba zuciyarta a duk sanda ta tuna ,ta
jima zaune tana mamakin musa mutumin data sadaukarwa da
rayuwarta mutumin data kasa son mijinta akanshi Allah Sarki muradi ya sadaukar da zuciyarsa da rayuwarsa ga Allah daita
yayi imani kuma ya yarda Allah mai taimakon bayinsa ne yayi hakurin zama daita ya kyautata mata
a zamansu
ta runtse idanuwanta sai ga hawaye sharrrr saboda tina ranar da zai rabu daita sai daya kaskantar da kanshi a gabanta cikin tsanani tashin hankali
duk da shima ba sonta yake ba amman ga dukkanin alamun baya son rabuwa daita,
ta tabbatar data bukaci cigaba da rayuwa dashi a wannan lokaci zai zauna daita me yasa na *cutar da kaina* ni sakina na *cutar da kaina* mijina bai rasa komai ba hasalima yafi musa da komai Idan ka kalli qirjin muradi kadai ya isa ya harzikawa mata
brain, namijin duniya ne ko daga kirjinsa domin idan mace mai saurin sha'awa ce babu wuya tayi satisfied daga dubansa , ta tuna rigimarsu duk ranar da Allah ya bashi Sa'a ya makale mata a dakinta ga shi dai ba kulashi take ba amman da kyar take gaza biye masa don yana mata abinda ke sa ta fita haiyacinta har
rasa a duniyar da take , don dai bata kulashi ne ,shi kadai yake kidanshi kuma yake rawansa amman kallon qirjinsa kadai yana sata samun
natsuwa ta lumshe idanunta a fili ta furta Aliyu komai naka yayi ilar dai
na *cutar da kaina* sai gurin assalatu ta samu ta runtsa cike da kewarsa , sannu a hankali
qaunar yaranta ya dinga juyewa zuwa
qaunar ubansu yanzu duk daren duniya sai tayi kewarsa
da tunaninsa
wani lokacin tayi murmushi wani lokacin tayi kuka dan tasan yayi mata nisa ita dashi sai dai
kallo daga nesa ".
*****"
Bayan shekara daya
wanda yayi daidai da shekaransu Aryan uku a duniya ,kuma cikin shekarar ya badamasi
da sadiq suka yi aure ya badamasi ya
angwace da wata abokiyar
aikinsa
cikin kulawa da soyayyar juna sai ma yaji tamkar bai taba son afra ba a rayuwarsa
, yayinda sadiq ya auri diyar kawu Bature rahma wacce
itace ta nace masa
shi kuma yana gudun tashin hankali yaki yarda
dan bai son
abinda zai damu rayuwarsa har
sai da
mumy ta saka baki sannan ya amince lokacin da batun auren ya fito jikin
kawu garba yayi sanyi wato dai matacce ya haifi rayyaye ya'yan da suka wulakanta gasu nan Allah ya daukaka rayuwarsu
wallahi kunyar hada ido yake da sadiq bare kuma miradi wanda yake nuna tamkar shi
din ba yayan mahaifinsa bane,
a wannan lokacin aka saka ranar auren madu da
surayya diyar aminiyar mumy
hjy baraka
su Samir sukace baza'a barsu a baya ba dole ne ayi biki dasu dan haka suka fara shiri tahowa naija".
Kisna na zaune a falo yayi da twins ke
faman aiki guje guje wai
wasa suke idan sun hada ido daita sai su kwashe mata da dariya suzo su zube jikinta su sake komawa
madu
shigo suna ganinsa suka bar abinda suke suka hau rege regen zuwa gurinsa Aryan ne ya samu nasarar isa gurinsa aiko ya daukesa ya d'agasa
sama yana cillasa ya saukesa yana
cewa
"babana ga abinda na siya maka ya mika masa sweet mai tsinke
kana ya
dauki arif da sauran kadan ya fashe tsabar zuciya yace "kai soja meye haka
har zuciyan yazo wuya to
sori sori ? "kai ma ga naka amman bari na dagaka sama
yayi sama dashi sai gashi yana kyalkyala dariya ya zauna rungume dashi tare da janyo Aryan jikinsa
"Ina wuni
ya madu ?"lafiya autar mumy
ya gida ina naman Junior
?"tana
ciki yanzu ta shiga
madu ya kyallisu daya bayan daya yace " waye uncle dinku Aryan yace "amma
uncle sa..."madu yayi saurin zaro ido
Aryan yayi maza yace" uncle madu ne
yayi dariya ha
e da mikewa ya shiga d'akin mumy
suka zube jikin kisna ta rungumesu hawaye na zubo mata saboda tashin hankali basu san waye takamaiman uban da yayi sanadin zuwansu
duniya ba,
ta kwantar dasu akan ciyarta tana tunanin dalili da yasa dady yaki sanar masa har zuwa wannan lokacin cewar yana da ya'ya
,babu bata lokaci sukayi bacci ta tsura musu ido cikin tsananin jin tausayinsu
tare da tsananin son yaranta
"duk laifinta ne ya janyo mata haka a hankali taji motsin shigowa falon tayi saurin goge hawayenta , ranar kamkamesu
tayi ajikinta suka kwana suna jin dumin jikinta "..
Cikin d'auki ahlin gidan mumy suka shirya domin tarbo samir da muradi a airport
kisna ta shirya cikin
atamfar super exclusive puppy mai ratsin brown and white rigar ta dan kama jikinta kadan wanda ya fito da shape din dukiyar fulaninta ta daura dankwalin atamfar ta yafa mayafi fari haka ma takalmin fari ne mai dan tsine kadan ta manna wa fuskarta black space duk da ya karata daga sama ta feshe jikinta caliyof tana shirin fitowa mumy ta shigo "wai me kike yi har yanzu baki fito ba har sai sun gaji da jiranki sun wuce ? "Ta zare space din fuskarta tana fadar "wallahi mumy kamar kar naje bakiji yadda gabana ke faduwa ba "karki damu babu abinda zai faru ki sanyawa jikinki jarumta kinji mamana maza kuje dan Allah matsu naga ya'yana nayi kewarsu tare suka fito na kara mata karfin gwiwa tana isa haraban gidan ta iske yan'uwa tace "kuyi hakuri nasan kun gaji da jirana kou ?" Eh mana dan Allah muje ni na matsu na ga mijina
inji cewar aunty zee , sadiq yayi dariya yace rabu da zainab ai dole ajiraki kanwata cikin doki suka nufi airport basu wani dade ba jirgin ya sauka suna tsaye daga baya zee taji an rungumeta tana waigowa
idanunta suka hadu dana Samir sanye da wasu hadaddun kananan kaya ash colour da ratsin baki bayansa goye da school bag baki kafafunsa sanye da canvers
fari sol
bayansa kuwa
muradi ne ke tahowa
a hankali cikin isa
da izza
shima
sanye
da irin kayan dake jikin Samir
komai da komansu iri daya.
sai dai shi yana
jan karamar
trolly
baki, fuskarsa da skin dinsa sai sheke suke , haka gashin kansa dake kwance luf luf sun sha gyara tamkar na larabawa,
kallo daya zaka musu
kasan kudi ya zauna musu
babu karya
dan tun daga
kayan
jikinsu har zuwa takalmi da
agogon dake daure da tsintsiyar hannunsu
tsadaddu
kuma bugun itly ,
sai wani irin kamshi
da suke fitarwa na musamman mai taba zuciya wata
qara aunty zee
tasa mara sauti sannan
ta rungume mijinta ajikinta cike da farinciki da sauri duk suka juya har kisna tana daura idanunta akan kyakkyawan fuskar muradi komai ya kwance mata qirjinta da zuciyarta suka dinga bugawa
da matsanancin karfin gaske
tayi
tsaye
tana kallonsu har sanda Sadiq ya
karasa ya rungumesa cikin tsananin farinciki kamar sunyi shekara dari basu hadu ba, ya sake shi madu ya rungumesa haka ya badamasi ita kuwa
yayi
tamkar bai ga wata halitta a gurin ba ,
cike da sanyin jiki tace" ya Samir sannu da zuwa "yauwa
kawai yace mata atakaice yayinda tuni muradi yayi gaba madu yayi
saurin amsar akwatin hannunsa suka jera sauran suka biyosa abaya suka nufi cikin mota , kai tsaye gida suka nufa tun kafin motar ta ida tsayawa
Samir da muradi suka fito Samir na faman kiran "mumy !!! suna
shiga falon gidan
idanunsu
ya sauka akan twins sanye
kaya
iri
daya gefensu Junior ne da irin kayansu sai dai nashi kalarsa
daban
, Aryan da arif
suka
d'ago atare
sakamakon jin sutinsu
Samir nan
,samir yayi mutuwar tsaye yana duban muradi shima din juyowa yayi cikin bugun zuciya yana kallonsa
yayinda twins suka saka
qara Aryan ya nufi Samir arif
nufi muradi
da gudu ...."
Mmm Sudais[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

Page 59
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, voil lace Swiss lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
Cafesu suka yi a lokaci
aya cikin tsananin farinciki da fad'uwar gaba tare da rungumesu tsam ajikinsu , samir na cewa "Masha Allah Kai kaga wasu kyawawan twins masu matukar kyau da tsananin kama da kai ?" murmushin gefen baki muradi yayi cikin sanyayyiyar muryarshi yace "wallahi na gani wannan idan wani ya gansu
auka zai yi ya'yana ne . yayi maganar a daidai lokacin dasu madu suka shigo falon gabadayansu banda kisna da suka baro tsaye a waje cikin tsananin tashin hankali da fargaba dawowar muradi dan ganinsa ya rikirkita mata tunaninta ."gabadaya kallo ya koma kansu Samir rungume dasu Aryan yayinda hannu samir ke Kan Junior yana shafawa cikin tsananin farinciki, a natse kisna take tafiya tamkar kazar da kwai ya fashewa a ciki har ta shigo falon ta samu guri ta ra'be jikinta ta tsare muradi da oly eye's dinta masu ta
a zuciya a duk sanda ta d'aura idanunta akan mutun , a hankali take sauraron maganarsu wanda ke sake bugar mata da zuciya da gangar jiki tare da hargitsa mata lissafi ,domin kuwa babu wanda yayi
arin furtawa muradi cewar su Aryan ya'yansa to me hakan yake nufi ?"ta yiwa kanta tambayar da bata da mai bata amsa sai dady ko mumy ."
Fitowar mumy ne yasa muradi saurin sauke arif yana ja masa kumatu ya isa gabanta da sauri ya durkusa har kasa yana gaisheta cikin tsananin girmamawa da farincikin sake ganinta , itama cikin tsanani farinciki ta kai hannuwanta bisa kafad'unsa ta mikar dashi tsaye ta rungumesa ajikinta tana dariyar murna yadda ta yiwa muradi haka tayi samir sannan suka samu guri suka zauna gbdy akan kujera banda kisna wacce taji gabadaya ta muzanta agurin dan yanayin yadda take kallon muradi sai kayi mamaki tamkar dai ba wannan muradin ne da ada ko qaunar kallonsa ba'a son yi ba ,shi kuwa koda wasa yaki kallon inda take gbdy ma tattara hankalinsa yayi akan sauran yan'uwansa dake zaune suna hirar yaushe gamo wani irin faduwar gaba da tsoro ne suka mata diran makiya kamar ta saki fitsari mai zafi a wando tsabar yadda gabanta ke dukan tara tara duk wata gaba da Allah subhanahu wata'ala ya halitta ajikinta rawa yake , kallo daya zaka mata ka gane hankalinta a matukar tashe yake , kuma daman tayi expecting bazai kalli inda take ba kuma gashi hakan ta faru , hannunta dake rawa Aryan ya kama a hankali yana janta alamun yana son ta zauna cikin mutane , cikin yin kasa da murya tace "babana muje d'aki take ya nufi hanyar d'aki daita suka shige d'akin mumy dan nan yafi mata sau
in shiga ."
naunauyen ajiyar zuciya mumy ta sauke kana ta maida hankalinta kan arif shima d'akin da suka nufa ya shiga da
an gudunsa yana kiran sunan Aryan ta girgiza kai kawai dan tasan za'a rina
aya baya zama idan babu daya sannan duk inda uwarsu take suna makale daita saboda akwai shakuwa mai karfi a tsakaninsu ." tunda Aryan ya kama hannun kisna suka shiga d'akin samir ya d'ago Idanunshi ya tsurawa bayansu ido har zuwa sanda arif ya bisu Idanunshi na kansu qirjinsa na wani irin bugawa da karfi yayinda zuciyarsa ta shiga tunani da wasi wasi ,shi kuwa muradi har lokacin bai daga ba bare yasan wainar da'ake toyawa ."
mumy sai faman kallon yaranta take yadda suka canza suka
ara kyau suka ci-gaba da hira kafin daga bisani tace "su tashi an gama shirya dining table abinci qala hudu suka ci suna hira da uwarsu suna zuba mata santi " sai bayan la'asar suka tashi saboda gabatar da Sallah bayan sun idar da sallah muradi yana zaune saman sallaya tunanin tagwayen daya gani a gidan masu tsananin kama dashi suka bijiro masa wanda tun kallo
ayan da yayi musu suka sa shi fad'awa cikin rud'u da rudewa tsawon wasu awanin ya
auka yana tufka da warwara akan yaran waye masu kama dashi haka ? "shin me ye ma dalilin da yasa zai damu da yaran daya san bashi da wata halaka dasu "son su nake ".zuciyarsa ta fa
a masa haka "to ma ya'yan waye ?" ya sake tambayar kansa babu mai bani wannan amsa sai dady tunda Samir ya tambayi mumy amman babu wani gamsashiyar amsa daga gareta hasalima share tambayar tayi a lokacin daya tambayeta tayita
arin tura musu abinci ".
Tun da kisna ta shiga d'akin mumy ta kwanta bata sake yunkurin fitowa ba sai su Aryan ne suke shige da fice tare da tsalle tsalle a hankali zuciyarta tayi zurfi gurin tunanin mutumin da take tsananin tsana ada wanda yanzu ya zame mata abin sonta abun muradinta , tun daga ranar da tunaninsa ya sarkafeta bata sake samun sukuni ba har mamakin kanta take kullum cikin damuwa take akanshi har mumy ta shigo dakin bata sani ba sai data girgizata sannan tayi saurin dawowa haiyacinta cikin tsoro taga tana kallonta "me nene kuma na dogon tunani haka ?ta soma in... Ina tana cewa "babu komai mumy". "kinsan tsawon lokacin dana dauka ina miki magana kuwa baki sani ba ?"na jima ina tsaye ina kallonki kina jujjuya kai alamun damuwa zama mumy tayi a bakin gado ta sanyaya murya "nasan matsalarki bata wuce abinda kika aikatawa muradi ba shawarata anan karki damu kanki da yawon tunani idan ya huta ki samesa cikin ruwan sanyi ki bashi hakuri duk da yayi fushi mai karfi dake amman inshallahu zai huce "Ni wallahi mumy bazan iya samunsa ba baki ga yadda ko kallona baya son yi ba , ni yanzu ma wallahi tsoro yake bani ki dai taimaka mumy ki ne mammin afuwa dan nasan muddin kece kika masa magana zai yafe min "tunda ni nayi laifin ba ai dole kice haka ?, idan zaki cire wannan tsoron ki fuskancesa ki cire ki nuna masa kinyi nadama idan ta kama ki zubar da hawaye agabansa kiyi muddin zai sauko dashi daga dogon fushin da yayi dake ". ta karasa maganar tana shigewa bayi domin dauro alwalar sallahr magarib shiru kisna tayi tana nazarin maganar mumy "taje ne ko karta taje ?wata zuciyar tace taje yayinda wata zuciyar tayi mata gargadi shawarar kyakkwar zuciyarta ta dauka dan haka ta mike ta nufi dakinta ta shiga tayi alwala ta fito ta tayar da sallah koda ta idar ta dade tana zaune cikin zulmi da tunanin madafar dafawa akan zuwanta gurin muradi , bata tashi agurin ba har sai da tayi sallahr isha'i cike da sanyin jiki ta mike ta cire hijab dinta ta ninke ta ajiyeshi amajinsa ta fito zuwa falon da zumar daukosu arif domin yi musu wanka dan tasan lokacin baccinsu yayi gashi gobe akwai school zaune ta iskesa shida su Samir har ma da sadiq da ya badamasi suna hira yayinda aryan ke kwance ajikin muradi Idanunshi a lumshe Idanunshi a lumshe , bai san itace ta shigo falon ba dan haka ya d'ago kyawawan Idanunshi wadan da suka wadatu da zara zaran gashin ido ya kalli inda take ganin itace yasa yayi saurin dauke Idanunshi ya maida wani gefe daban yana furzar da iska duk mutanen dake gurin sun lura da abinda yayi sai dai babu wanda ya nuna damuwarsa "sannuku ta furta a hankali "suka amsa mata da yauwa atare ban da ban da muradi wanda ya bala'in hade rai tamkar yaga mutuwarsa taja ta tsaya tana watsa da yatsun hannunta ya sadiq kalleta yana cewa "ya'akayi kanwata y "halan aryan zaki dauka ?"ta gyada masa kai alamun "eh!
muradin najin haka ya ware mata hannuwansa duka alamun tazo ta daukesa a hankali ta dinga takowa zuwa inda yake qirjinta na dukan tara yayinda numfashinta ke sama da kasa yana barazanar daukewa ta kai hannun jikin Aryan cikin rawar jiki wani irin dauke numfashi yayi na wuncin gadi har sanda yaji ta dauke yaron ajikinsa sannan ya sauke numfashi sai dai rawar da jikinta keyi yasa yaron subucewa a hannunta zai fadi kasa a matukar gigice ya mike tsaye bai sanda ya isa inda take ba ya kai hannwansa duka zai taresa itama cikin tashin hankali ta kai hannwaunta a atare hannunsu ya isa jikin aryan wanda tuni tsoro yasa shi qalla gigitaccen qara gbdy mutane dake zaune suka mike tsaye cikin tashin hankali hannuwanta ya sauka akan nashi a matukar tsaroce ta d'ago qirjinta na bugawa shima kallonta yayi tamkar ya tsinka mata mari ganinsa tayi careless da taron tunanin me take da har zata kashe yaron mutane ?"wani irin dogo tsaki yaja yana sakar mata yaron ta hanyar zare hannunwasa ya koma mazauninsa "Allah ya kiyayye inji cewar ya badamasi "wallahi da yafi da kanshi ne bugu akan tayis ta rungume Aryan akafadanta ta nufi hanyar sama tamkar bata da laka suna nan zaune ta sake saukowa tashiga dakin mumy ta dauko arif , har karfe goma suna zaune a falo suna hira muradi ya mike a hankali ya nufi part din dady ganin har a lokacin bai fito ba dady na zaune a bakin gadonsa sanye da jallabiya baka mai gajeren hannu ya kalli dady shima idanushi na kansa "ka shigo ina shirin fitowa muyi hira ta musamman".
naunauyen ajiyar zuciya muradi ya sauke kana ya janyo karamar stood ya zauna yana fuskarta dady dake zaune yana kallonsa har lokacin gbdy muradi Idanunshi na kan dady yana tunanin ta inda zai d'auko masa batun twins din daya gani, ya rasa dalili haka kawai yake son sani ya'yan waye ? "cike da sakin fuska dady yace "d'ana ya bayan rabuwa ya nawal nayi bincike akan mahaifinta babban mutun ne a kasar nan , a zahirin gaskiya naji dadin gidan da kaje neman aure ,zaka auri macen da tafi kisna a komai sannan diyar mai arziki wanda yafi ni ..."
"Bai fika a komai ba dady dan ganinka nake tamkar sarkin sarakuna duniya sannan matsayinka ya zarta na kowa duk duniya bayan Allah da Manzonsa kai ne jagaba acikin duniyata da rayuwata, idan har kana cewa mahaifin nawal ya fika zan iya fasa aurenta ".ya karasa maganar yana sauke numfashi da ajiyar zuciya atare murmushin jin dadi dady ta sakar masa yana qara jin soyayyar muradi na ratsashi yaron dan halak ne yasan abinda ake cewa mutunci da hallaci shiyasa a kullum yake zubar da hawaye idan ya tuna abinda kisna tayi masa wanda har abada ba zai daina wannan kukan ba muddin ba'a karkashinsa ya ganta ba."
"dady ........."
Ya kira sunansa murya a sanyaye dady ya sake tsareshi da idanunsa da suka dan fara manyata yace "ya'akayi muradi ka fada min matsalarka dan naga kamar kana cikin damuwa fatan ba wani abu ne ya faru ba daga dawowarka ,? "no dady babu Komai sai dai tun dana shigo gidan nan naga wani abun mamaki wanda ya daure min kai har ya hanani sukuni , yayi shiru ya kasa ci gaba da magana d'akin ya
auki shiru na kusan minti goma yadda muradi bai cigaba da magana ba haka dady yana zaune yana cigaba da kallonsa yana saurarensa yaji me zai ce numfasawa muradi yayi tare da ha
e hannuwansa guri daya sannan ya cigaba da magana "wa
an can yaran tagwaye dana gani ya'yan waye dady wallahi tun dana daura idanuna akansu naji tsigar jikina sun mike naji zuciyata na tsinkewa wanda na rasa dalili ? " dole kaji tsigar jikinka sun tashi saboda wad'an nan ya'yan ya'yanka ne ," a matukar firgice muradi ya tsare dady da kyawawan Idanunshi yayinda gabansa ke wani irin bugu da sauri take ya shiga kokuwa da numfashinsa dake barazanar daukewa tsabar fargaba "ta ina ya'yan zasu zama ya'yansa ? ,ya tambayi kansa "to ko aunty ummi ta haihu ne bayan tafiyarsa yasa dady ya fadi haka tunda yasan ya'yan ummi ya'yansa ne ? "Kai aunty ummi bazata haihuwa batare daya sani ba , sadiq kuma diya mace aka haifa masa shida ya badamasi yayi tunanin duniya amman sam bai gano ta inda yaran suka zamo nashi ba "to ko ya'yan kisna ne ?" kwakwaluwarsa ta sake tambayarsa "numfashi ya sauke tare da furzar da iska mai zafi "lallai
anta ne tunda suna kama da juna daita zata iya haifar yara masu tsananin kama dashi gashi ma tunda ya shigo gidan sun fi makakewa ajikinta akan sauran mutanen gidan "ya'yanka ne na cikinka muradi lokacin daka saki kisna tana dauke da cikinka sai daga baya muka fahimci haka na hana a fada maka ne saboda kana cikin damuwa , damuwar da zata sa kayi rejecting din jininka ,sai dai nayi imani idan zuciyarka tayi sanyi zaka yi farinciki da samunsu ."
bai san sanda ya zube gaban dady cikin tsananin fad'uwar gaba yana cewa ''dady dan Allah me yasa ka min haka
,why dady ? "duk tsananin damuwar da kisna ta jefa rayuwata ciki ba zai sa nayi maka wannan sakayyar ba ,sannan me yaran nan suka min da har zan gujesu alhalin su din jinina
''ai laifin kisna bazai taba shafar yaran nan ba , dady bazan boye maka ba ban ji dadin wannan al'amari ba amman babu yadda zanyi domin kai din tamkar uba ne koma nace kafin uban daya kawoni duniya . a yanzu babu kisna arayuwata amman yarana nan naji ina matukar qaunarsu qaunar da ban taba yiwa wani halitta a duniya ba wallahi ina son su dady ya karasa maganar hawaye na cika masa ido "kayi hakuri muradi tunda kaji babu dadi ,haka Allah ya rubuta cewar bazaka san da zamansu ba sai a wannan lokacin muradi ya sake kallon dady yaga shi yake kallo yana sakar masa murmushi yana girgiza masa kai "ba kuka ya dace kayi ba farinciki ya dace kayi sake samun wasu ya'yan kana raye "shekara uku dady ina da yara bansani ba nifa abin tausayi ne "ya karasa maganar yana hawaye karo na farko da dady yaga
acin ransa shi kuma har ga Allah yayi haka ne dan kar hankalinsa ya rabu gida biyu ."
"kai ba abun tausayin bane tunda kana damu sannan kayiwa mmahaifinka afuwa bisa kuskuresa naki sanar da kai abun alkhairin daya sameka cikin tsarkewar murya yace "haka ne ! haka ne!! dady na gode na gode na kuma yarda na amince kai din uba ne na gari a
gareni ka daina neman afuwa domin bakayi komai dan duk abinda kayi daidai ne a rayuwarmu Allah ya qara maka lafiya ". dady ya lumshe Idanunshi ya bude yana kallonsa sun dade suna tautaunawa har ya shiga tsara yadda za'a je neman masa auren nawal muradi yayi murmushi tare da cewa "ba yanzu ba dady sai zuwa gaba ,haka zakayita zama babu aure ?"sam bazan yarda da wannan tarin ba sai gurin daya saura ya fito ya nufi d'akinsa cikin tsananin farinciki mara misaltuwa ranar da kyar bacci ta daukesa kamar ya tashi ya taje dakin da yaran suke ya sake daura idanunsa akansu .."
Washegari gari tun da kisna ta idar da sallahr asuba bata koma bacci ba ta soma dauko uniform dinsu Aryan da school bag dinsu da duk wani abun amfaninsu ta ajiye a kusa sannan ta tashesu tayiwa yaranta wanka ta shirya su dan karfe bakwai saura motar school dinsu ke zuwa daukarsu ta basu abinci sannan ta zuba musu wanda zasu tafi dashi bayan sun wuce ta shiga kitchen ta fere arish dayawa dan tasan sun qaru a gidan ta soya arish da kwai ta dafa ruwan zafi ta zuba flaks tayi farfesun da white rice karfe tara daidai ta shirya dinnng ta koma ta gyara kitchen sannan ta koma dakinta tayi wanka ta koma bacci ba ita ta shi ba sai gurin shadaya lokacin tunin mutanen gidan sun tashi sunyi barke ta shiga bayi ta fito zuwa dakin mumy ta gaisheta "sannu da aiki mamana na tashi naga duk kinyi aikin gidan kowa yayi break ban da muradi naje d'akinsa na tashesa ko saukowa ne yayi break ya koma taki gashi mutane ma sai zuwa suke masa sannu da dawowa amma yaqi fitowa wai ramuwar bacci yake, sai dai kawai ki dafa masa shinkafa da wake da miya nasan da yunwa zai tashi idan kin gama ki kai masa d'akinsa "to mumy bari naje na daura "ta fita zuwa kitchen bayan ta gama ta zuba a kula ta daura akan tire da spoon da plet ta dauka ta nufi d'akinsu nada dan nan yayiwa kansa masauki ta sameshi a falo zaune akan doguwar kujera yana sanye da singilet da gajeren wando kunnensa manne da waya wani irin farinciki ne ya ziyarci ilahirin jikinta saboda ganin kyakkwar fuskarsa babu abinda yazo zuciyarta sai rayuwarsu ada alokacin da take da damar yin yadda ta gada dashi amman hauka da rudin duniya ya sha kanta taja
an karamin table din glas dake tsakiyar falon ta d'aura kular abinci akai ta zuba masa abinci cikin plet tasa spoon murya a sanyaye tace " ga abinci nan inji mumy ta fadi haka ne dan yaci amman ya shareta ya cigaba da wayarsa ta dawo ta bayansa tana son yi masa magana akan ya yafe mata abinda tayi masa sai dai tana jin tsoron yadda zai bata amsa a hankali ya janyo computer dinsa ya kunna gabanta ne yayi mummunar faduwa sakamakon ganin hoton wata da bata san ko wacece ba a fuskar screen dinsa ta sha make up idanuta manne da space , shiru tayi na minti goma tana kallonta sannan tace "bari na shiga na gyara maka d'aki shima banza yayi mata ta shiga ta gyara ko'ina ta fito har lokacin bai kalli inda plet din abinci yake ba "baka ci abinci ba " tayi magana gabanta na faduwa "wani irin dagowa yayi ya zuba mata Idanunshi masu firgitata yanzu ,sannan yayi mata wani kallon rainin hankali wanda yasa jikinta ya kama rawa sannan ya fara magana a dake cikin zafin zuciya " ni ne zanci wani abu daga hannunki?,haka kawai kije ki zuba min shinkafar bera idan kina tunanin akwai ranar da hakan zai faru ki daina dan har abada bazan ci abincin hannunki ba , ke wai ma me yasa kika min magana ne ?" baki ga alamun bana bukatar komai daga gareki ba, to be your first and last da zaki sake min magana ko yi min tayin wani banzan abincinki "yana gama fadar haka ya mike ya shige bedroom dinsa ya barta tsaye cike da tausayawa kanta kusan min goma tana tsaye tana sauke numfashi sannan ta fita kai tsaye dakinta ta nufa ta shiga zariya a dakin kwakwaluwarta na neman mafita ita ko bazai cigaba da rayuwa daita ba ya bata dama ta rokeshi gafara ."
Bayan kwana biyu
da yamma yana zaune yayiwa yan'uwansa maza da mata alert din kudi maza 2 million mata 1million yace kowacce tayi tsaraba dashi kasancewar bai yo musu tsaraba cikin farinciki aunty ummi ta kira shi tana masa godiya"haba aunty ummi ki daina min godiya a duk sanda nayi miki wani abu "to Allah ya raya su Aryan dan nasan zuwa yanzu kasan komai "numfashi ya sauke yace " kasa hakuri nayi na tambayi dady dan kamarmu da yaran ta
aci ,ai kinyi forcub aunty ummi da kin kirani kin min albishir samunsu wallahi da sai abinda kika zaba zan baki tukuici "umarnin dady muka bi, yanzu ma nasan idan rabona ya rantse zan samu "okay ki fara tunanin irin business din da zaku kedasu zahra ina son kafin na koma zan baku jari kedasu "Masha Allah ai kuwa mun gode suma ina tayasu godiya kafin su kira . " Kuyi tunani mai kyau dan da zarar an gama bikin madu zan wuce "to kai fa sai yaushe naka auren naji mumy tace ka samu wata ? "eh to na samu amman gaskiya ba yanzu ba sai nan da shekara biyu "karka ce haka rayuwar babu tabbas muradi nan suka ci-gaba da tautaunawa daga karshe sukayi sallama
Bayan sati daya ya tattara ta koma westwood hotel da zama saboda baya qaunar ganin kisna dan ya lura bakinta akwai magana shi kuma baya son abinda zai sake hadasu, bancin daranjan su mumy da yaransa da ma daina zuwa gidan har abada ."
da misalin karfe shida sai ga jabir abokin madu yazo gurinsa dan yana son su tautauna akan biki kasancewar shine babban abokinsa sai dai bai samesa a gida ba hasalima falon babu kowa daga kisna sai twins ya kamo twins yana wasa dasu suka gaisa da kisna bayan sun gaisa yace tazo waje yana son ganinta babu mutsu ta mike ta fito twins na biye daita har inda yake tsaye jikin motarsa ya kalleta sama da kasa ya kalli yaranta yana murmushi yace "gaskiya kisna kin iya haihuwa , yaran nan nada matukar kyau ga shiga rai ,"na gode sosai "ko zaki bani su ?tayi murmushi wanda yake bayyana ainihin kyawunta sannan tace "babu matsala an baka ,ina godiya kuwa "Malama kisna ya shirye shiryen bikin ? "alhamdulillah nan dai ya fara janta da hira har ya fito mata da manufarsa "babu zancen boye boye kisna ina matukar sonki kuma da aure ina fatan zan samu kar
uwa suna cikin magana taga kamar an dauki daya daga cikin yaranta an wulgasu ,ta d'ago kanta da sauri dan ganin me wucewar, muradi ta gani cikin shigarsa ta ko yaushe wato kananan kaya har ya gota su rike da hannun Aryan arfi na kafadansa qare wa bayansa kallo tayi sannan ta sauke numfashinta a ranta tace "wadan nan yaran zasu iya zamo min makamin komawata gareka nan kusa dan ta lura da yadda yake bala'in son su duk da bai san matsayinsu ba ."
ta cigaba da sauranro jabir kafin daga bisani tace "zatayi tunani akansa ya amshi wayarta yayi dialling numbersa har sai data shiga sannan ya mika wayar yace "ga numbeta nan kiyi saving duk abinda kika yi tunani akai ki fada min amman zan so ace kinyi tunani mai kyau akaina tace "to ta shige cikin gida cikin jin wani irin faduwa gaba wanda ya sanyata rufe idonta dan muradi na zaune a falo aryan zagaye da wuyansa yayinda arif ke kwance ajikinsa suna zuba masa shirme nan ta wuce su ta haye sama dan lokacin sallah magrib ya kusa ..Shiru shiru jabir na jiran amsa daga kisna amman shiru kira kam kullum sai ya kirata sama da sau ashirin amman bata dauka daya gaji ya fito ya fadawa madu "kaje kasamu uwar dakinta zata shawo maka kanta cikin kankanin lokaci "wacece kenan ka fada min inda take zani nan take ya fada masa "dan wannan ai mai sauki ne afra ai tamu ce muna goodtime daita bai yi sanya ba yaje gidan granny ya samu aunty afra bayan tayi masa tarba mai kyau suka gaisa ya bayyana mata abinda yake ciki tayi murmushi tace" karkaji komai kamar anyi angama ai kayi sa'ar mata wallahi bazakayi danasani ba dan kisna na da kirki nan tashiga zuba masa abinda bai tambayeta ba ,a ranar ta kira kisna a waya tayi mata bayanin sakon jabir "wallahi aunty afra Ina jin kunyar jabir tayi shiru tana zance zuci dan ita yanzu yadda zata koma gidan muradi take "munyi shiru daga kina jin kunyarsa shi surukinki ne da zaki ce kina jin kunyarsa ?" Shikenan amman dai ya bani lokaci kadan "dan Allah karki wulakatanshi Saboda yana tsananin sonki gashi na yabeki sosai kar yaga sabanin rashin tarbiyya Ki kwantar da hankalinki ki fita harka muradi dan na lura so kike ki koma gidansa kuma abinda kika san bazai yiwu bane kinsan yayi miki nisa ki saurari jabir ko bai zama mijinki ba dan Allah dan Annabi ki soshi yasan duk abinda daya faru dake a baya amman yace yaji ya gani so dan Allah karki wulakanta mutumin nan kisna yana sonki na rokeki karki wulakanta shi "kinyi shiru kina jina baki ce komai ba "zan dai yi tunani ki bani wani sati to shikenan Allah yasa muji alkhairi suka yi sallama wajen kwana hudu da zuwan jabir ya sake lalubo aunty afra tana dauka yace " Afra ya Kwana biyu wai ya alkwarina ? , yakamata kiyi mata magana Idan kin mata bata amince ba dan Allah kar ma a ja doguwar magana , kuma ba sai kin fada min ba tace "ka dan kara hakuri tace a bata sati sauran kwana uku muji me ta yanke "okay na baki wuka da nama "kayi addu'a jabir Allah yasa ta soka musha biki a kai maka amaryarka Kaduna murmushi yayi cike da jin dadi yace "kamar kin sani gaskiya Kaduna za'a fara kaita ta zauna da hajiyata daga baya sai ta dawo Lagos mu cigaba da zamammu ai hakan yayi daidai ko?"taje sai ta dawo logas Allah ya zaba mana abinda yafi alkhairi a tsakanina daita wallahi serious nake magana ina son kisna sosai ina son naji ta amince wallahi babu maganar wasa shiyasa nake ta addu'a na dade ina son aureta amman Ina ta addua Allah ya zaba min abinda yafi alkhairi atsakanina daita wallahi afra bansan meye goronki ba idan maganar nan ya tabbata ,ban san wani irin kyauta zan miki ba kyautanki sai nayi nazari naga me ya dace dake ya karasa maganar yana dariya "zanyi komai akan shawo maka kanta ni ba sai kabani komai ba ka aureta ma ka gama min komai wallahi, ai duk randa ta amince sai nayi karamar walima cikin satin aunty afra ta damu kisna da batun jabir ba dan ranta yaso ba tace ta amince dan haka cikin sauri ta dauki waya tana ihun murna ta soma kiran layinsa yana dauka "tace jabir ta amince ta amince
"Allah sarki afra dan Allah karki sani a kwando karki sani a ciki ki ratayani ,karki sa na kasa bacci da daddare nan " to alhamdulillah indai Allah yasa da gaske ne wannan albishir "wallahi da gaske ne ta amince "alhamdulillah afra gaskiya kinyi jahadi Allah yasa ki gama duniya lafiya ina godiya sosai sai nayi nazarin kyatan da zan miki na shiga na fita na zagaya gari inga wani kyauta ne ya dace dake saboda haka Allah yasa har acikin zuciyarta ta amince da wannan karbuwar ".
"Ba dai kin cikata dadin baki ne yasa tayi sauri amincewa ba"to koma dai menene na gode sosai har yanzu dai amanar na hannunki na gode Allah ya tabbatar da alkhairi Allah ya zaba miki miji na gari mai amana ,mai gaskiya ,mai tausayi mai ilimi wanda yasan ya kamata wanda bazaki sha wahala ba wanda bazai ci mutuncinki ba wanda zai rike amanarki na gode yana gama fara haka ya katse kiran yana shafa qirjinsa cikin tsanani jin dadi afra ta kwabe baki "wahalallen banza ai ni ko kudin auren nata ma sai na biyaka muddin auren zai tabbata ni burina bai wuce naga kisna a gidan wani ba .." kisna na zaune da yammacin ranar asabar jabir ya kira wayarta ta dauka naunayen ajiyar zuciya ya sauke ya fada mata gashi a haraban gidansu ,jiki a sanyaye ta gyara shirinta ta fita aiko yana ganinta ya sakar mata murmushi "sannu da fitowa sauraniyar mata ,ina yini ?"lafiya lau sauraniyar mata matar da bata da kishiya a duniya , tayi shiru tana jinsa yana zuba surutu ta kai dubanta ga agogon hannunta taga har tayi minti talatin a tsaye ta yatsina fuska tace "zan shiga gida "tun yanzu gimbiyar mata ki dan qara min minti talatin mana kinga kinyi awa daya kenan ,akwai abinda zanyi ne ta fada cikin damuwa , shikenan na ma gode da wannan minti talatin din sai yaushe kenan ?"ya tambayeta yana tsareta da ido "ka bari ko zuwa bayan bikin madu ne , zaro ido yayi waje yana cewa" bikin da sauran wata daya nan gaba yanzu adalci ne na zauna har sai byn wata daya sannan zan ganki ?" gaskiya baxan iya ba zanzo wani sati bata masa mutsu ba tayi masa sallama ta shiga cikin ranta babu dadi kallon fuskarta kadai ya isa mutun ya fahimci tana cikin damuwa "lafiya ?" mumy ta tambayeta cikin kulawa tace "babu komai mumy "to daga ina kike ?,ya jabir ne ya yazo tana gama fadar haka ta shige
akinta iya tashin hankali ta shiga tana son tambayar mumy me yasa basu fadawa muradi cewar su Aryan yayansa bane ko ta samu sausauci daga garesa amman tana jin tsoro ." washegari ko break fast batayi ba taga kiran jabir tayi shiru tana kallon wayar a dalilin muradi dake zaune akan dinnig area yana karyawa tare dasu Aryan har sai daya kira sama da sau a shirin bata dauka ba mumy tace "wai wake kiranki ne ki dauka mana ?"mumy jabir ne wai sona yake ni kuma bansan me zance masa ba wallahi, tayi maganar tana satar kallon muradi taga ya reation dinsa zai yi sai dai babu abinda ta gani akan fuskarsa sai zallar
acin rai dan nuna wa yayi ko ajikinsa tamkar bai ji abinda tace ba , mumy tace "jabir din ?"kisna ta gyada mata kai alamun "eh! "kar dai ki wulakantashi Allah dai ya tabbatar da alkhairi ai mutumin kirki ne jabir ga kamewa mumy na cikin magana kiransa ya sake shigowa tana dauka ya sauke naunauyen ajiyar zuciya tayi saurin "cewa sorry kayi hakuri " wani irin abu muradi yaji ya tsaya masa a kahon zuciya ,da kyar ya hadiye wani miyo daya tsaya masa a makoshi can yaja tsaki acikin ransa ya cigaba da abinda yake yana jin haushi dan bai san dalilinsa najin wani abu ba , jabir dake zaune ya koma ya kwanta "yace shinkenan na hakura sarauniya amman anjima zanzo dan Allah koda wasa karki bata lokaci kafin ki fito dan a matse nake na ganki ,wallahi ina tsananin sonki kisna ,idan na rasaki mutuwa zanyi "ta mike tayi hanyar kitchen tana cewa "inshallahu bazaka mutu ba karaf sai cikin kunnen muradi "na gode my wife to be inshallahu nan , suka bude shafin hira magana take amman gabanta da jikinta rawa yake ,sai dai koda ta juyo tana kallon cikin falon bata ga alamun muradi ita yake kallo ba ta cigaba da waya dashi kafin suyi sallama ,ta fito tayi breakfast ta koma daki ta cigaba da tunanin daya ysarkafi zuciyarta wallahi bayan zazzafar soyayyar har sha'awarsa take ji ita bata ma san tana da tsananin sha'awa ba sai a wannan lokaci komai daya gabata daya mata yake ."
Da daddare kisna tayi kwaliyya ta shirya cikin atamfar ja mai yellow flowers ta d'auko mayafi yellow ta yafa bawani kwaliya tayi ba Iya power ne sai white lip's ta feshe ilahirin jikinta da turare ta shiga dakin mumy ta isketa tare da muradi yana kwance flat akan gadonta yayinda aryan da arif ke kwance ajikinsa kunnensa manne da waya wanda yake nuna alamun shi da budurwarsa ce " mumy zan fita gurin jabir "to shinkenan ki gaishesa ,to mumy sai na dawo
tana juyawa twins suka sauko suka biyota ta rike hannusu suka fita muradi kamar ya tsaidaita ya kwace yaransa amman ya share a daidai wannan lokacin aka fara shiye shirye bikin madu domin sauran sati biyu kacal ya rage, tun safe jabir yazo gurin madu ya kawo masa invitations Dan shine ya buga suna dade a dakin madu suna rubuce rubuce cikin wannan satin nawal ta dira a kasar saboda bikin madu har gida tazo gaishe da mumy tare da muradi kuma lokacin taga twins lallai kam sunyi kama kamar yadda ya fada mata babu wanda zai ce ba yaransa bane da zata wuce ta bawa mumy check na Naira million biyar matsayin gudumuwarta sannan ga akwati guda biyu na tsarabarta mumy taji dadi sosai har ta ba gidan basu hadu da kisna ba ."
ranar dinner jabir da kanshi ya nemi mai makeup ya kawowa kisna ta tsarata sosai tayi kyau cikin wata hadaddiyar doguwar riga black mai tsone yellow Tayi kyau sosai da kanshi yazo ya
auketa zuwa gurin dinner bata tsaya daukar yaranta ba dan tasan suna gurin muradi suna tafe ita da jabir suna hira har suka shigo hall ya yadu sosai a hankali ta hango muradi cikin mutane shima cikin shadda baka ta sake kallon jikinta ta kalleshi anko dai sukayi gefensa wata da bata san ko wacece ba ta soma taku a hankali nan idanu mutane yayi caaaa akanta shi kansa muradi sai daya d'ago ya kalli inda take saboda ganin hankalin mutane ya raja'a akai gbdy ya raina shigar jikin nawal dake kusa dashi twins na hango uwarsu sukayo gurinta suna kiranta nan take nawal ta fahimci wacece ita , dan haka tasha jinin jikinta tare dasa ayar tambaya a zuciyarta ta yaya me mata irin wannan zai ce ya hakura daita har abada ? kwata kwata kwakwaluwar ta rusa daukar wannan maganata tashi , gara kawai tazo tayi mai wuya ta auresa kafin ya canza tunaninsa akanta hall ya cika makil da mutane amarya da ango suka fito bayan sun koma mazauninsu , mumy ta shiga fage da kawayenta cikin anko iri daya lokacin da'aka kira mumy fili nawal ta bude jaka ta fito da dubu day day ta balle ta shiga lika mata nan fa mc mai suna too much ta fara shishigi da neman suna ganin ruwan kudi da nawal ke likawa nan take ta shiga kiran suna nawal "wannan da alamun yar gidan arziki ,ta gaji arziki ba ci ku bamu bace nan da nan guri ya dauki shewa muradi ya shiga likawa nawal dollar tamkar hakosu yake nan fa hall ya rude da ihun jama'a ...".
Kisna tayi shiru akan kujera zaune ta dakar da kanta tunda ta kalli nawal sau daya bata sake marmarin kallonta ba ta dinga jin wani iri a karshe ma sai data zubar da hawaye yayinda afra ke kusa daita ta dafata tana cewa "lafiya kisna ?"lafiya kuma zaki tambaye ni aunty afra nafa cuci kaina nayi rashin mijin da bazan taba samun irinsa ba wallahi a yanzu jin zuciyata nake tamkar ta buga saboda tsananin kaunar muradi Ina son komawa gidansa na rayu tare da yayana ki taimakeni kamar yadda kika saba "kai kisna zuciyarki nada shirme daga ganin ana wasa da kudi "wallahi tun kafin wannan nafi shekara ina jin son shi na yawo a jinin jikinna ni dai ki taimaka min kamar yadda kika saba karni damu inshallahu ki kwantar da hankalinki ki ciresa sonshi a ranki dan gaskiya ni banida abinda zanyi har aka gama taron aka watse bata sake tashi ba koda jabir ya maidaita gida ko tsaya sauraron shirmensa batayi ba dan sam maganarsa bata masa dadi , sai dai tayiwa kanta alkwarin ta daina wulakanta duk wanda zai ce yana sonta washegari ranar sunday aka daura aure aka amarya gidan mijinta .."
Duk yadda taso ta kebe da muradi yaki dan haka Cike da tawakkali da yarda da qaddara kisna ta miqa dukkan lamarinta ga Allah,a yanzu kam ta sanya muradi ne kawai cikin addu'o'inta kamar yadda aunty zee ta shawarceta,domin yanzu tausayin kanta ne fal cikin zuciyarta,tana ji a cikin zuciyarta itace sanadin daya afka cikin mummunar tsanarta ."
abu guda ne ta kasa shine komawa walwalarta saboda tunaninsa ya hanata gaba ya hana baya ,ta barwa ranta cewa zata cigaba da hakuri tare jira lokacin da ubangiji zai musanya mata da mafi alkhairi .ga mafi alkhairi nan kin samu jabir yana sonki ki karbi soyayyarsu da hannu biyu take ta amincewa zuciyarta zata bashi dama tayi aurenta ta huta kafin muradi ya rigata ,qofar falon mumy ta tsaya tayi knocking,daga ciki taji mumy ta tambayar "waye? ta amsa mata sannan ta mata izinin ta shiga
A bedroom ta tarad da ita tana gyaran wadrob dinta saboda bakin da suka zauna aciki lokacin biki ''sannu da aiki mumy ''''yauwa mamana , sannu''
''mumy ai da kin kirani na miki aikin'' naga kina bacci mamana shiyasa ''shikenan bari na karasa miki ta shiga taya mumy bayan sun gama tace ''mumy me za'a dora,naga yamma ta yi''tana goge kan mirrow tace''ki dafa mana jollof din rice and beans shi kuma muradi idan ya tashi a baccinsa yazo ya fadi abinda yake so ''to,mumy ''ta amsa tana shirin juyawa ta fice ''tsaya ki tashi yaran nan ku tafi dasu baccin yamnan bana so , zasu hanani aiki mumy zanje na daura " ai kuma yayi wuri a dora shi yanzu mumy ta dakatar da ita tana tashin su aryan kadan kadan suke watse idanunsu har suka watsake suka shiga zubawa kisna surutu kisna bata shirya kallon qofar dakin mumy ba amma dole tayi hakan,
sallama akayi cikin wata irin murya mai cike da dadi da kwarjini wadda ke bayyana cikar haiba da halittar mamallakinta,second daya da yin sallamar qamshi ya baibaye d'akin mumy duk da cewa an dan turo qofar ne kadan mai shigowar yana bayan qofar daga waje bai kai ga shigowa bahannun wanda ya bude qofar mai daure da agogon dioman ne kawai da rabin jikinsa ake iya hangowa take ta fahimci ko waye nan take gabanta ya soma dokawa da sauri sauri ya karasa shigowa fuskar dauke da murmushi
''su aryan na ganinsa suka soma rege regen saukowa ya dauki Aryan ya daga sama yana masa wasa wani sanyi dadi ya mamaye zuciyar kisna taji ya sake shiga ranta ''sanuu da zuwa dana tun dazu nake son kiranka na tambayarka abinda zaka ci amman nasan kana can kana bacci "kamar kin sani uwata ."bismallah ka zauna dan albarka tayi magana tana kallonsa fuskarta qunshe da murmushi
ya soma tafiya a hankali yana bada step kanta dake sunkuye a kasa ya bata damar karewa zara farar yatsun qafarsa mai dauke da zara zaran yatsu masu rufe da kumba saman kowannensu kallo Yatsa kwance yake da gashi yana sanye ciki wando da riga farare sol ,fuska cike da qayataccen murmushi yake fadin ''duk lokacin da kika so kirana kiki kirani kawai karki yi la'akari da baccina bana son hakan ya haddasa miki jin
acin rai ''bazai zama ba amma banaji dadi yadda baka break a gida gashi kullum sai mamana ta shirya maka hadadden break amman baka samun daman ci ''ya yatsina fuska "da dai kice kike yin girkin hakan zai sa na rage lokacin baccina na hanzarta dan bana son Ina missing daddadane break fast dinki saboda na tabbata kinfi kowace mace a duniya iya girki mai dadi kamar abincinki jiya wallahi mumy na koshi fa 'amman saboda dadinsa na kasa daina ci ''to ai ga mai girkin nan yanzu a gidan bana komai ,sai ka mata sannu da kokari ''ta fada tana nuna kisna wadda ke daskare a gurin zuciyar na wani irin bugawa da matsanancin karfi tun kallo daya data masa ta kasa yi masa na biyu saboda tsananin kwarjini da kamala tare da cika ido duk wani kyawunta da take jin ana na fada na muradi ya zarta nata dan muddin ta sake mallakarsa arayuwarta tabbas zata hanasa fita zuwa ko ina saboda fitar ba qaramin hadari bace a tattare daita ,ya dan wulakace ya kalleta kamar yaga kashi yayinda ita kuma har lokacin kanta na sukuye "ya kasa bude bakinsa yayi mata sannu da mumy tace dan har abada baya qaunar abinda zai sa suyi musayar yawu bare wani sannu shi wallahi daya san ita ke girkin bazai ci ba tunaninsa mumy ce ganin bai da niyyar cewa wani abu yasa ta d'ago a hankali tace''ina yini
''''lafiya''ya fada a takaice yana wasa da yaransa mumy kamar zai yi kuka dan wallahi dan tausayin kisna amman ya zatayi itace ta jawo komai lokacn daakayita cewa tayi hakuri ta zauna data hakura da yanzu tana karkashinsa bancin mumy dake tsakani bazai amsa mata ba dan gbdy ta fita aransa baya qaunar ya bude Idanunshi ya ganta ya yatsina fuska tare da juyawa alamun yana son fita ''uhm, sai ina kuma'? yana ci gaba da daga yatsunta yana tura hannunsa daya cikin aljihun wondansa kana yace ''gurinsu habib mumy amman bazan jima ba ki shirya min abinci amman da kanki bana son abincin wasu dan Allah
Tayi murmushi "inshallahu zan maka wannan kwaliyar tayi maka kyau sosai ya
an tsaya tare da juyowa yana duban mumy "gaskiya na fada kayi kyau kamar sabon ango ta karasa gaban tana dubansa tana duban kisna "mumy tunda kin yaba har gidansu nawal zan karasa "kai yaushe za'a je a saka rana ne nifa zaman nan naka ya fara isata gaskiya ya dace ka ajiye mace , zancen gaskiya bana son kaci gaba da zama haka tunda kana son nawal tana sonka ai sai yi ko " .
mumy na magana kisna na kukan zuci zuciyarta na tsinkewa kamar tace mumy tayi shiru ta daina batun auren nawal murmushi muradi yayi mai dan sauti mumy ta dauki turarenta ta karasa har inda yake ta sake fesa masa tare suka suka fito muradi na gaba mumy na bayansa da yara
Yayinda kisna ke daki tana kuka ya sa kai ya fita bayan minti biyar mumyn ta dawo dakin inda kisna ke zauna tare da yin tagumi "ya kuma kika zauna ki shiga kitchen ki fara aikinki "mumy bakiji abinda yace ba wai baya son nawa yafi son naki "ke rabu dashi ai zai ci tunda bazai gane wanda yayi ba batayi mutsu ba ta tashi ta shiga tunda ta shiga kitchen din bata fito ba sai da ta kammala girkin ta fito ta shigewarta daki ta kwanta cikin tsananin tunani jabir ya kirata ta dauka ina son na turo ayi maganar aurenmu kinki cewa komai "ka turo kawai shine abinda ta fada masa ta katse kiran yabi wayar da kallo sam baya gane kanta da gindinta wata rana ta nuna tana sonshi ,wata rana ta nuna kamar yana damunta shi dai koma me nene zai tura neman aurenta tunda ta bashi dama har tara na dare bata fito ba sai da mumy ta shigo ''mamana wai bazaki fito kinci abincinki ba kin zauna a daki shiru lafita dai ko ?"lafiya mumy na qoshi ne sai anjima ko gobe zanci ''to fito muyi hira bana son kina zaman dakin nan ke kadai sai tunani ya tsarkafeki babu gaira babu dalili ciwo ya kamaki na fison ki dinga sakae aranki ."
ba'a cika sati ba jabir ya turo iyayensa aka tsaida magana aure nan da wata uku masu zuwa ranar kisna tayi kuka kamar zata mutu ta dawo tamkar mahaujaciya ta rungume
anta "ina tsananin son mahaifiku ,Ina son na koma karkashin inuwara ku tayani addu'a yarana tayi maganar tana kuka duk da tasan bazasu fahimceta ba "wayyyohhly Allah bana son jabir ta daj amsa masa ne kawai dan tasan suna zasu ace tayi auren shi kuma muradi bata gabansa hasalima ko gaisuwarta baya amsawa idan ba'a idanun mutane ba ,idan ma ya amsa mata zai amsa ne tamkar wanda aka tilasta, hakan sam bai mata dadi irin wulaqanci da yake mata, laifi ne tasan tayi masa ya bata damar da zata rokesa yafiya tasan babu hakinsa akanta yaki ,muradi na jin an saka ranar auren kisna har tana cewa da yaranta zata tare yayi sallama a bakin kofar dady ,aka bashi umarnin shiga ya iske dady zaune ."
Mmm Sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

Page 60
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, voil lace Swiss lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
Ya shiga d'akin bakinsa dauke da sallama dady dake zaune yana jiran akawo masa coffe ya amsa yana dubansa a tsanake , muradi ya rusuna ya gaishe da dady kana ya samu guri akan kujera yayi shiru yana cigaba da duban dady "ya'akayi ne d'ana ko akwai abinda kake bukata ne ? "daman ....."sai kuma yayi shiru ya kasa k'arasa maganar yana tsotsa keyarsa alamun jin kunyar abinda yake son fada "uhmm daman me?, ina jinka ka saki jikinka ka fada min damuwarka dan kaf duniya baka da wanda zaka fad'awa damuwarka da wuce ni ko mahaifiyarka ina jinka fada min damuwarka ya sake tsotsa keyarsa sannan yace " .dady naji an saka ranar auren kisna kuma naji tana cewar tare dasu Aryan zata ,gaskiya dady muddin yaran nan ya'yana ne bazasu ko'ina tare daita ba zan amshesu a hannunta , domin bana son wata halaka ta sake shiga tsakanina daita idan kuma suna hannunta har ma tayi nasarar zuwa gidan wani dasu wallahi bazan kula da rayuwarsu yadda ya kamata kuma dole sai halaka ta shiga tsakaninmu a dalilinsu dan haka zan amshi yarana ya k'arasa maganar yana runtse idanunsa tsabar bakinciki dake d'awainiya da zuciyarsa da gangar jikinsa."
Bangaren kisna kuwa tunda taga mikewarsa ta mike a tsanake ta biyo bayansa ganin d'akin dady zai shiga ta juya da sauri ta shiga kitchen ta ha
a coffe ta zuba a karami flaks ta nufo d'akin a zuwan mumy ce tace ta kai masa ,ita kuwa tayi haka ne dan so take taji dady zai fada masa matsayinsu Aryan agurinsa ko kuwa a haka rayuwar zataci gaba da tafiya ana boye masa matsayin yaransa ," sai dai jin maganarsa dake shiga cikin kunnuwanta yasa qwaqwalwarta ta tsaya ta daina aikinta , gaba-daya ta daina gane komai " meke shirin faruwa kuma
tambayar da ta jefawa qwaqwalwarta kenan, kafin bijirowar amsar tambayar sai taji tamkar an zare dukkan wata laka data sata kasa iya tsayuwa da kafafunta, yaraf taji ta zube kasa har flask din hannunta , daga nan komai ya dauke mata dif kamar an dauke wutar nepa agurin mai tsananin duhu........".
"Tabbas kayi gaskiya shawarata anan ka amshi yaraka a hannunta gabadaya tunda baka bukatar aje agolanci dasu ,sam bazan hanaka ba, kuma bazan yi komai akai ba, daman jira nake naji idan zaka barmasu taje dasu ta cigba da rikonsu a hannunta har zuwa nan gaba ko kuwa zaka amshi kayanka idan kayi aure ka kaiwa matarka dady ya k'arasa maganar yana numfasawa " ina dady gaskiya bazan yarda ba, ina raye ya'yana suje agolanci wani gida , ko ban kaiwa matar da zan aura ba zasu cigaba da zama tare daku amman batun zuwa wani guri gaskiya babu suka ci-gaba da tautaunawa dady na kara masa karfin gwiwa tare da jin dadi zai bar masa yaran sun d'auki tsawon lokaci acikin d'akin suna magana amman sam kisna bata jin abinda suke fada da kyar ta samu ta yunkura ta mike tsaye bisa kafafunta ta juya a hankali tana d'agasu cikin sanyin jiki babu abinda ya d'aga mata hankali kamar amsar yaran da yace zai yi, ita kuwa bata ga wanda ya isa ya rabata da farincikinta kuma sanyi idaniyanta ba ,yaran da take kallo tana jin sanyi a cikin zuciyarta , yaran da take jin sune ita, idan babu su babu ita, su ma kuma tasan hakan take garesu idan babu ita bazasu iya rayuwa ba , kofar
akinta ta tsaya tare da tura kofar d'akin ta shiga ta maida kofar ta rufe a hankali dan karta tayardasu ta jingina bayan da jikin kofar ta tsaida idanunta akansu tana kare musu kallon tana jin wani irin abu yana yawo a gabadaya ahirin jikinta akansu wanda uwa ce kawai zata iya fahimtar hakan tayi shiru tana cigaba da kallon yadda suke sauke numfashi a hankali "mutuwa ce kawai zata rabani daku yarana ba mutun ba , da mahaifinku ya rabani daku gara ya sheganta min ku ni kuma na zame muku uwa da uba ko kuma ya fara kasheni kafin zuwan wannan ranar ." naunauyen ajiyar zuciya ta sake ta soma daga zara zaran yatsun kafafunta har ta karaso inda suke kwance ta raba gefensu ta kwanta ruf da ciki tana sauke numfashi yayinda idanunta ke kansu suna cigaba da sauke numfashi tana sake jin wata irin qaunar yaranta mara misaltuwa ."
har kusan shabiyu saura muradi na dakin dady bai fito ba yayinda mumy bata nemesu ba dan tasan tunda ya shiga dakin ya dade haka akwai magana ta musamman da suke ". 1:00 dot yayiwa dady sallama ya mike tsaye "Karka tafi ko'ina ka kwana a gida dare yayi karfe daya yanzu babu mutsu yace" to dady yadda kace haka za'a yi Allah ya tashemu lafiya s ya fito daga dakin yana kallon kofar dakin da yaran suke kwana a ciki ,kamar ya shiga d'akinsa sai kuma yaji yana kwad'ayin daura kwayan Idanunshi akansu dan kwana biyu kenan bai ssanyasu a cikin Idanunshi ba .
a hankali ya murd'a handle din kofar yaci sa'ar kofar a bude take ya tura ya shiga yana taku cikin isa da izza har ya k'arasa shiga ya tsaya a ts
akiyar dakin ya zuba hannuwansa duka cikin aljihun wandonta tare da tsura musu ido yana kallonsu yana jin wani abu yana yawo a gbdy ilahirin jikinsa wanda ya hadamasawa qirjinsa tsananta bugawa "yarana ..." ya furta cikin wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa kafin daga baya ya dinga daga kafafunsa a hankali har ya iso gabansu ya kai hannwaunsa yana shafa fuskarsu daya bayan daya yana sake jin qaunar yaran a zuciyarsa , sam bai maida Idanunshi akan kisna dake kwance a gefensu ba , dan ko kallon fuskarta baya son yi ."
a hankali ya zame ya zauna cikin daya daga cikin kujerun kushin din dake dakin ya cigaba da kallonsu a hankali hawaye ya soma zubo masa " yana tuna ranar da zai fitar dasu a wancan ranar, a she ya'ya ne shiyasa ya kasa rike kansa sannan ya kasa jin zafin munanan kalamanta garesa har sai daya samu natsuwa daita ,a hankali kisna ta bude idanunta fess akanshi ya tasa su Aryan gaba yana rike da hannunsu yana zubar da hawaye ta mutsutsuke idanunta kana ta mike zaune tana dubansa a tsanake rasa abun yi tayi saboda yadda taga fuskarsa gashi kuma yana zubar da hawaye har lokacin cikin wani yanayi data kasa fassarawa " koda ganin yadda take kallonsa sai shima ya tsinci kansa da kallonta a hankali batare daya goge hawayen ba , gaban kisna ya dinga faduwa da sauri da sauri tamkar ta dauke fuskarta akansa sai kuma ta kasa , sai data bada wasu mintuna sannan ta bude baki da kyar ta fara magana cikin sanyi murya "ya Aliyu ....."yana jinta yayi mata banza tamkar ba sunansa ta kira ba ya dauke kanshi yana kamshi , ta sauke numfashi a hankali a daidai lokacin da ya mike ya juya zai bar dakin cikin dakakkiyar murya ta furta " nasan zuciyarka na cike da fushin tarin laifi qala qala dana aikata maka a rayuwa , sai dai zan so ka taimaka ka yafe min abinda nayi maka domin a yanzu shiriya tazo min ..." wata irin juyowa yayi yana mata wani mugun kallo mai firgitarwa take gabanta ya cigaba da faduwar da yake yana dukan tara tara ."
"ke ........ shiga hankalinki , me ma kike nufi da wannan kalmar ta yafiya ? "abinda nake so dake ki shirya gobe nan zan amshi yarana a hannunki dan bazan yarda aje gidan wani kato dasu ba kamar wasu marasa galihu "wani sanyi dadi ne ya lullubeta alokacin ga koshi ga kwana yunwa taji dadin yadda ya san da zaman yaran har ya amshi su a matsayin ya'yansa har ma yana kokarin nuna qunjinsa akansu sai dai bata ji dadin kalmar zai amshesu ba wani duba tayi masa daga inda take "me kake nufi da hakan wai ?"abinda kika ji na fada shi nake nufi yana daga inda yake tsaye yake magana cikin zafin zuciya batare daya matso kusa daita ba "gyada kai tayi tana sake jin faduwar gaba "gobe kawai na baki yayi maganar a fusace yana barin dakin "ta koma ta kwanta tare da rungume yaranta ajikinta dan bazata iya wani tashin hankali dashi dan yanzu ta lura duk lokacin da yazo gidan to babu alkhairi a zuwansa, dan baya taba komawa inda ya fito batare da ya haddasa mata jin bakinciki ba ,ita kuma bata bukatar hakan a tsakaninsu tafi bukatar zaman lafiya dashi koda kuwa bazai maidaita karkashinsa ba''
******
washegari basu tashi da wuri ba kasancewar weekend ce babu school sai islamiyya sai gurin karfe bakwai da wani abu ta tashi jiki a sanyaye ta tayi duk abinda zatayi ta koma daki tayiwa yaranta wanka ta shiryasu cikin uniform din islamiyya ta ha
a musu tea ta basu suka sha tana kokarin fitowa daga dakin ya shigo dan ganinsu aryan suka ganinsu suka yi gurinsa suna murna ya daukesu daya bayan daya yana cillasu sama yana sake maimaimata maganar karban yaransa bata ce masa komai ba illa kalmar " kayi hakuri bazan iya bada wad'an yaran ba , duk inda suke nan nake haka duk inda nake nan suke "kina nufin dai dole zaki tafi gidan wani kato dasu agolanci ?" yayi maganar yana sauke arif " ni ban ce ba ha " bama zaki fara cewa ba dan baki isa ba , iskanci da kika yi da nayi hakuri na shanye yanzu babu wannan chance din ,no more chance for you yana .".
nunfashi ta sauke ta riko hannun yaranta ta fito daga dakin ta barshi tsaye batare da tace masa "uhm bare uhmmmm "aiko wannan abu yayi masa ciwo sosai zuciya tazo masa wuya da kyar ya dinga sauke numfashi "kenan har yanzu tana kan iskancinta da wulakacin ?" ya tambayi kansa tare da juyawa afusace ya fita a dakin ya shiga d'akin mumy cikin zafin rai yana fada mata "kai muradi ka kwantar da hankalinka ba dai yaran nan suna cikin gidan nan ba ?"ko baka raye yaran nan baza'a tafi wani gida dasu ba muna nan tare dasu muddin rai babu mai zuwa ko'ina dasu kuma bana son ka sake furta komai akan yaran nan har zuwa sanda zatayi aurenta ."bazai iya mutsu ko jayayya da mumy ba dan haka ya fita daga gidan gaba-daya tun daga lokacin muradi bai sake barin wata magana ta shiga tsakaninsu da kisna ba gaba-daya hankalinsa baya gareta hankalinsa na can ga yaransa so yake shakuwa mai karfi ya shiga tsakaninsu fiyye da mahaifiyarsu kafin lokacin da zai rabata dasu shi kuwa jabir tunda aka saka rana aurensu kullum sai yazo tun bataso har tazo ta fara hakura da nacinsa ta shiga dakin domin fada ma mumy zata gurin jabir nan ta iske muradi kwance flat akan gado yayinda aryan da arif ke kwance ajikinsa kunnensa manne da waya wanda yake da alamar shi da budurwarsa ne "mumy zan fita zuwa gurin jabir "to sai kin dawo ki gaishesa har ta juya twins suka sauko da gudu suka biyota suka ririke hannunta suna cewa "mumy zamu biki "tace muje ta sanyasu gaba suna kokarin fita a d'akin taji sautin muryarsa can kasa tamkar mai koyon magana "karki sake je min ko'ina da yarana " cak ta tsaya batare data juyo ba sai dai zuciyarta sam bata ji dadin kalmarsa ba a hankali ta juyo ta kalli mumy duk da tsananin bakinciki dake tattare daita amman bata fatan tayi musayar yawu akan yaran ,dan haka ta dinga ta dawo inda suke ta zaunar dasu kusa dashi tana lallabasu amman suka ki yarda dole sai sun bita ta cire mayafinta ta zauna har sai da hankalinsu yayi wani waje sannan ta fice.
Tana fita mumy ta kalleshi "me yasa muradi jabir ma fa kamar dan'uwa ne a'a mumy dan me za'a dinga zuwa da ya'yana zance salon su kasa gane waye takamaiman ubansu?" mumy tayi dariya tana cewa " muradi rigima wai yaushe ma ka koyi rigima ne ?" a ransa yace "wacan wawiya ce ta koya min "ka fahimci wani abu ko yanzu su aryan sunsan waye ubansu ", ya shagwabe murya yana cewa " Allah mumy basu sani ba sosai shiyasa idan zan wuce Cairo dasu zan tafi su saba dani albashi daga baya na dawo muku dasu ," ai kuwa kana da aiki idan wadan nan yaran ne da sukayi mugun sabo da uwarsu ai idan baka bar mata su ba sai dai ka bar mana dan wahala zasu baka "gara dai gurinku din , nan suka shiga hirarsu aryan wani sanyin dadi ya dinga jin yana bin lugu da sako na jikinsa dan idan za'a kwana a yini ana bashi labarin shirmensu baya gajiya zai iya bata awani bai fita ko nan da can ba ."
********
Kwance tashi babu wuya kullum bikin kisna kara matsowa yake har yau ya rage sauran sati uku duk wani abinda ya dace tayi , duk wani shirye shirye da amare suke na gyaran jiki tayi dan ta sanyawa zuciyarta hakuri da soyayyar muradi ,zatayi aurenta tsakani da Allah kuma da zuciya daya tayi wa mijinta biyayya ,batun barin yaya ne dai bazatayi ba dan duk yadda mumy tayi daita sai dai ta ce mata to taji kawai amman a zuciyarta tana kan cigaba da hada kayanta dana yaranta guri daya muradi ya shigo dakin mumy bayan sun gaisa yace "wai mumy ya batun barin su aryan ne ?"na rasa ya kuke son nayi ita ta nuna da yaranta take son tafiya kai ma ka nuna kana son yayanka, na rasa yadda zanyi , shiga tana dakinta ka sake yi mata magana dan naga tana hada kayansu ma fuuuuuuuu ya juya ya bar dakin zuwa nata zaune ya iske tare da yaranta yana shiga dakin sukayo kansa suka rungumeshi suna kiran "uncle zamu yi tafiya da mumy kaga ma ana shirya mana kayanmu ya zaresu ajikinsa cikin jin haushi yana kallonta cike da tsana ,yaran suka hau kan gadonta suna tsalle "uncle Kai ma ka ha
a kayanka mu tafi tare muradi yaja dogon tsaki yana shafa goshinsa tare da rike da kugunsa da dayan hannunsa , kisna ta bar abinda take ta d'ago ta kalli su aryan "ba uncle bane papa ne kar na kara jin sunan uncle a bakinku kunji " suka gyada mata a tare "okay kuje gurin mumy gani nan zuwa tayi haka ne dan tasan da bala'i ya shigo suka sauka da sauri suka fita da gudu batare data kallesa ba tace "sannu da zuwa ina yini ?"ba dan ki gaishe ni nazo ba nazo ne na sake jadadda miki karki yi kuskuren tafiya wani guri da ya'yana hasalima zan so ki manta da yaran nan har abada a zuciyarki ."
A firgice ta d'ago ta kalleshi tace "but kana ganin wannan maganar daka fada mai yuwa ce kuma babu wani gyara acikinta ?"taya kake expecting zan haifi yara a cikina ace kuma na manta dasu a cikin rayu...." ? kafin ta karasa maganar har ya juya yana kokarin fita daga dakin tayi saurin mikewa ta sha gabansa tana kallonsa ya d'ago kyawawan Idanunshi suka fada cikin kwayar idanunta a hankali ta soma yin kasa har ta zube kasa a gabansa "nasan girman laifina ne yasa kake son ka rabani da ya'yana ,sai dai kasani bazan iya daidai da second daya batare dasu ba su din rayuwata ce , gani a gabanka a karo na farko ina rokonka afuwar abinda nayi "Karki manta uwata har durkusa miki tayi akan mahimmancina a rayuwarki tare da nuna miki illar abinda kike aikata a wancan lokacin me kika yi a karshe ?, Watsa mata kasa kikayi a ido har ta gama durkusonta bata samu darajan da kika d'ago kika kalleta ba dan haka bana son wani durkusonki amsar yarana ne dole sai nayi saboda zuciyata bata yarda su zauna dake ba , wallahi dana san da zamansu da tuni bakiyi rayuwa mai tsawo dasu haka dasu ba ,sannan wani yafiya kike nema agurin mutun da kika bukaci mutuwarsa akan rayuwa ?
'ko kin Kin manta har kasheni kin furta zaki iya yi muddin aka daura aurenmu ta yaya kike expecting zan bar jinina a hannunki alhalin ke din babbar makiya tace ?."
Kwalla suka cika idanunta cike da tausayawa take kallonsa "Kadan kika gani kisna sam baki ga komai a rayuwarki ba domin kuwa muddin bawa shi yake da 'yancin yafiya bisa ga laifin da'aka aikata masa to ni muradi bazan yafe miki ba, ba dai aure zakiyi ba kije zaki hadu da sakayyar abinda kika shuka min,
Daman kuma na taba fada miki cewar duk wani mugun nufinki zai kare akanki a wancan ranar da kika min fatan mutuwa ,babu irin fata da bala'in da baki min ba babu irin mugun alkabain da baki min ba ,babu irin cin mutuncin da bakiyiwa mahaifiyar data kawoni duniya ba akaina , kin ci mutincina kinci mutunci alhlina kinci mutuncin mahaifiyata ,"da hankalinki da tunaninki kika dinga biyewa wata bazan can bayan amfani take dake " ya kikaga yadda rayuwar afra mace da take ji da kyau da izza kaf acikin family dinku yau ya rayuwarta ta kasance ? daman nasan wannan ranar zata zo da zakiyi nadama sai dai ban
auka da sauri haka nadamar abinda kika min zata zo miki ba ,koda yake nadamar fa bata lokaci bace ta wuya ce da rashin samun cikar buri tasa kika zubar da makaman yakinki kika dawo hanyar da iyaye da kakanni da yan'uwa suka bukaci ganinki a can baya, yafiyata kuwa har abada kamar yadda na fada bazan yafe ba domin har gobe idan na tuna abinda kiyayyarki ta haifar min sai na zubar da hawayen bakinciki , wa
an nan yaran ma da kike haukan so yanzu, ba suma kin yi niyyar ciresu bane aka hanaki ?" tayi saurin runtse idanunta sai ga wasu hawaye sharrrr masu zafi da ciwo sun zubo bisa kuncinta tare da mikewa tsaye dan bari gurin yasa hannu a zuciye ta fixgota ya mannata da bangon dakin ya kafeta da idanunsa yana kallon yadda qirjinta ke sama da kasa " ina zaki ban gama fadar abinda ke cikina ba ? , Wallahi da kin cire cikin yaran nan ya qarasa maganar yana pointing din qirjinta dake bugawa da matsanancin karfi da yatsansa da sai na kasheki da hannuna ,bari kiji abinda baki sani ba rayuwarki ta juya daga sama zuwa kasa ... ."
Cikin sheshekar kuka tace "na san ban kyauta ba nasan na tafka babban kuskure amman kayi haku....."shiiiiiii ya dauke yatsansa hannunsa a qirjinta ya maida kan lips dinta qirjinsa na wani dokawa da sauri sauri , gabansa yayi mummunar faduwa alokacin da kwayar Idanunshi ya tsarke cikin kwayar idanunta "ni wani irin hakuri ne ban baki ba a wancan lokaci ? "wani irin rarrashi ne ban miki ba ? "wani irin kaskantar da kai ne ban miki ba alhalin ba wai ina sonki bane ?"wacce irin alfarma ce ban nema ba agurinki ? "wace irin kunya ce baki sani ba yana magana yana zagaye lip's dinta da yatsansa " duk wannan kuskuren da kika tafka min shine yanzu zaki zo ki lullube yarana da soyayyarki ta karya idan su sun amince dake yara ne zasu iya sonki amman ni sam babu ke a cikin rayuwata , dan na dade da manta wata aba mai sunanki suma da zasu girma suji yadda akayi gwagwarmaya akan yayyensu da kika cire bayan an kusan gama hallata musu komai da kuma kokarin cire cikinsu da kikayi a karo na biyu wallahi zasu manta dake, zasu manta ke din uwarsu ce bazata sake alfahari dake ba ya k'arasa maganar yana matsota a zuciye wani irin abu yaji yana yawo a gbdy ilahirin jikinsa wanda ke sake haddasawa qirjinsa bugawa da matsanancin karfin gaske jikin kisna ya dauki rawa , tabbasss ta janyowa kanta bala'in da bata san ranar fitarta ciki ba tunda zuciyar muradi bata san yafiya ba bare sausauci ".
"yau ina wanda kike wulakanta aurena da ya'yana akansa ? Ina yake ? "ai idan da soyayya da amana bai dace ki bar masoyinki yayi rayuwar kurku shi kadai ba, kamata yayi ace kuna tare ki tayasa girban abinda yasa kika shuka, gaskiya zuciyarki mayaudariyar zuciya ce yanzu duk wannan zazzafan soyayyar da kika nuna masa ya tashi a banza kenan ?"ka daina tuna min abinda ya zama past a rayuwata wannan soyayyar dana yi na d'aukesa matsayin qaddarata kuma na godewa Allah da yasa idanuna suka bude a daidai lokacin da komai ya nemi rikice min ,ni dai har abada bazan gaji da rokonka yafiya ba domin kaine mutun na uku dana san dole hakinka zai bibiyi rayuwata muddin ban nemi yafiyarka ba , "na roki mumy nagartacciyar uwa kuma ta yafe min, haka zalika dady shima ya yafe min duk da dai har yanzu baya wani sakar min fuska amman ko iya yafiyarsa ma naji dadi kuma na gode ,sai kai me kake son nayi maka ka yafe min ina bukatar jin wannan furucin daga bakinka dan Allah kace ka yafe min saboda nasan muddin baka yafe min ba rayuwata na cikin hatsari dan a rayuwar aure ba'a son ka cutar da wani ruhi .
" a zamana da kai baka cutar dani ba nice na cutar da kai wanda cutar ta zama ta *cutar da kai*"aure zanyi banason hakinka ya shafi au ...."
"shiiiiiii ki daina damun kanki dan har abada bazaki wannan kalmar daga bakina ba yadda qirjinsa ke tokare da kirjinta yasa numfashin tsarkewa da kyar ta cigaba da magana "naji tunda bazaka yafe min ba amman ka barni da yarana mu rayu aguri
aya "baki isa ba saboda wannan al'amari ne na karfin iko ke kika fara kisna kece kika bude min ido da rashin imani ,kika dasawa zuciyata rashin tsoro da jin tausayin kowa bayan ahlina, mu cigaba a haka kawai yarinya kin shiga makomar muradi kuma zai ji dake ".yana gama fadar haka ya furzar mata iskar bakinsa mai zafi ya fice a dakin ya nufi haraban gidan inda escort dinsa ke jiransa suna ganinsa suka mike suka bude masa murfin motarsa ya shiga ya zauna direba ya shiga da sauri suka bar gidan gaba-daya jin zuciyarsa yake kamar zata fito waje ,badu dade a motar ba suka karaso westwood hotel dicret d'akinsa ya nufa yana balbale botiran gaban rigarsa ya bude fridge ya dauki fury ya kafa a bakinsa ya fara sha kamar yadda ya saba ,a duk sanda ransa yake bace da kuma idan yana son yayi bacci ."
yana fita a dakin kisna ta fashe da kuka ta nufi dakin mumy ta durkushe a gabanta itama mumy zubewa tayi a gabanta tana tambayarta ita kuma sai hawaye take "oh my goodness kisna wai meke faruwa ne? "mumy ki taimakeni ke kadai ce zaki dawo min da alamurana daidai ,ki bawa muradi hakuri ya barni da ya'yana bana son damuwa da tashin hankali bana son mu sake samun sabani dashi, ya barni naji da damuwata ,da me yake son naji da soyayyarsa data tsarkafi zuciyata ko kuma da rabani da ya'yana ? "Soyayyarsa kuma kisna ?' shi muradin kike so?"mumy nasan kin san ina tsananin son muradi yanzu so wanda ban taba yiwa wani halitta ba ,ina son shi kuma nasan wannan soyayyar jarabawa ce a gareni dan ina jin kamar ban taba son kowa ba duniya, na dai koyi yadda zan yi control din zuciyata ne yasa kowa ya kasa fahimtata amman nasan dole ke zaki fahimta tunda ke uwa ce "naji kina son shi amman kiyi hakuri da duk abinda yake yi miki da sannu zai sauko, sai abu na gaba batun yara gaskiya koni bazan yarda ki tafi dasu Aryan ba yana da kyau kiyi saurin ki cire batun tafiya da a zuciyarki" shikenan mumy to amman me zai hana kice ya mayar dani d'akinsa mu cigaba da rayuwa tare da yaranmu tunda shi bazai bar min su ba , nima kuma bazan iya barinsu ba ".ta karashe maganar cikin kuka "
"bazan iya ba kisna a yanzu zan iya miki komai amman ban da wannan baxan iya kallon muradi nace ya mayar dake domin kuwa zan zamo mai son kaina ,tabbas umarni kawai zan bashi sai dai bazan iya ba , dan haka ki ci-gaba da rungumar qaddara rayuwarki sannan ki ci-gaba da lallabashi ya yafe miki karki shiga gidan wani da hakinsa akanki ,"me zan masa mumy ? ,nayi rokesa yaki nayi masa kuka yaki saurarata .
"Haka zaki cigaba da hakuri kema kinsan ba abu ne mai sauki ya sauko akan abinda kika masa ba , Shiyasa nayi ta nusar dake kika rufe idanunki saboda bamu san me gobe zata haifar ba yanzu wa gari ya waya ? mumy ta dade tana rarrashinta tare da nasiha mai ratsa zuciya sai dai kisna ta kasa hakuri da rabata da
anta da'ake kokarin yi ,zuciyarta ta shiga tunanin wanda zata dosa da matsalarta, ta dade zaune tana saka da warwara a hankali zuciyarta ta fada mata taje gurin yayan mahaifinta alhj Nuhu dan haka ta mike da sauri ta shirya ta nufi gidansa ..."
Har karfe biyun dare muradi bai samu bacci ba ,sai tunani yake ta karuwa a zuciyarsa, tunanin tafiyar da kisna take son yi agolanci da yaranta shine mafi worst daya fi yi dan wannan karon yana jin idan har kisna taki amincewa ta tafi da yaransa sai yayi mata abinda zatayi mamakinsa , washegari karfe goma ya sauko daga kan bed dinsa ya shiga bathroom yayi refreshing ya fito a daidai lokacin da wayarsa ke qarar sauti mai dadi ya dauka yana mannata a kunnensa yana goge sumar kanshi zuwa wuyansa "okay bai da matsala mu hadu a gidan gani nan zuwa "yayi disconnecting din Kira ya soma shirya kanshi ya feshe ilahirin jikinsa da turare sannan ya nufi fridge ya bude ya dauki lemu da cake yaci kadan dan bai fiyye son zaki ba yana mikewa kiran ya sake shigowa wayarsa ya duba dady ya gani ya manna wayar a kunnensa tare da sallama "okay dady shikenan gani nan zuwa gidan ma ya ajiye wayar ya fito zuwa falon inda ascourt dinsa ke jiransa yana d'aura agogo a tsintsiyar hannunsa suna ganinsa duk suka mike tsaye ya fito suka biyo bayansa da sauri dan bude masa mota har direbansa ya shiga gaban motar range rover ash colour ya karasa ya nuna masa waje da hannunsa "fito ...." yayi maganar atakaice babu mutsu direban ya fito ya shiga motarsa ya fice suka bi bayansa da kallo koda yashigo falon cike ya iske da mutane gbdy yan gidan da wasu daga cikin dangin dady hakan nan yaji mummunar faduwa gaba kallo daya yayi wa kisna dake zaune tare dasu Aryan ta bala'in hade ranta , ya dauke kanshi amman hakan bai hanashi karewar shigarta kallo ba, sanye take cikin shigar jallabiya baka tayi roling kanta da mayafinta cike da girmamawa ya gaishe da iyayen goyonsa da bakin daya gani sannan ya samu guri ya zauna kusa da Samir ,zamansa ke da wuya arif ya karaso jikinsa ya rungumesa yana shafa sumar kanshi alhji nuhu ya fara bude taro da addu'a."
"Ba wani abu ne yasa na taramu anan ba sai akan sakina da yaranta da kuma irin hukuncin data yanke alhji Nuhu wanda ya kasance yaya ga alhji realwan ya fuskanci muradi d'ana da kai da sakina da duk wani da dake cikin daginmu abu daya agurinmu babu wani bambanci koda Allah bai taba hadaku aure da sakina ba ku din yan'uwan juna ne kuma danka danta ne haka zalika abinda ka haifa nata ne ,dole ka nemeta dole itama ta nemeka ,bare kuma Allah ya rigada ya hadaku ta hanyar baku zuri'a a tsakanin , akaidar addinin Muslunci bai halasta a karbi yara daga hannun uwa ba a mizanin shekara uku ,sai dai idan ya zamo da matsala ta gurbacewar tarbiya , akaida shekara bakwai ne yafi dacewa uwa ta mika danta ga ubansa sai da sharadin idan shi uban ne yaki amsa a lokacin da dan ya kai shekara bakwai ko kuma ita uwar fushin zuciya yasa ta bada danta akan wani uzuri , kamar yadda kake da haki akan yaran nan haka take da hakki akansu na fadi haka ne saboda duk abinda mutun zai yi yayi tsakaninsa da Allah batare da yaudara ba sakina ta canza irin canzawar da'ake bukata duk dai yanzu mutun kagansa ne cikin riga, mace kuma ka ganta ne cikin hijabi zuciyata kuma wala kin yanzuru ila qulubukun wa ahmaluku Allah kadai yasan zuciyar mutun da kuma irin aikin da yake aikatawa Allah yasa mu dinga aiki irin wanda yake so shawara zan baka ba umarni ba amman zan son ka maida sakina dakinta ta cigaba da rike yaranku cikin lumana dan
gaskiya naji dadin tuban da sakina tayi alhji Nuhu yayi shiru yana cigaba da kallonsa tare da nazarinsa tun da muradi yaji kalmar alhji Nuhu ta karshe hankalinsa yayi kololuwar tashi "kana son yayanka Itama tana so mafi alkhairi ku rungumi yayanku amman me kagani shawara ce ba umarni ba dan babu wanda zai takura maka , ka yarda ta koma gidanka a karo na biyu ko kuma ka bar mata
anta har zuwa sanda zasu kai shekara bakwai ka amshi abunka ?"
kansa ne yayi wani irin sarawa a hankali ya zame kasa daga kan kujera gumi na tsatsafo masa cigaba yayi da tunanin maganganun alhji Nuhu " muna saurarenka dan musan hukuncin da zamu zarta kafin zuwan daurin aurenta " ya Allah meke shirin faruwa dani ne ?,me yasa yake bani shawara bayan yasan irin abubuwan da suka faru da rayuwata a baya ? Da kyar ya iya d'ago Idanunshi ya kalli mumy sannan ya juya ya kalli dady su kadai ne mutanen da zasu saka shi maida kisna a wannan lokacin naunayen ajiyar zuciya ya sauke sannan yace "Abba naji duk bayaninka sai dai kayi hakuri bazan iya ko
aya aciki abinda kake bukata ba ,bazan mayar daita ba haka bazan bar mata ya'yana ba "baka isa ba wallahi idan dai har zan bada yaran nan tabbas sai dai ayi dayan biyu kona koma gidanka ko kuma ka bar musu har zuwa lokacin da muslinci yace wani mugun kallon yayi mata me tattare da rainin hankali , alhji Nuhu ya gyada kai dan yaji dadin tunannta shi kansa yafi sonta da yaron kirki muradi "ke kisna kiyi shiru ko ki tashi ki bar nan inji cewar aunty ummi tsam ta mike ta riko hannun yaranta suka shige daki."
"Aliyu yadda kake tunanin sakina yanzu ba haka take ba wallahi zakaji dadin zama daita sosai ka mayar da uwar yayanka zan sake baka shawara akaro na biyu hawaye ne ya zubo masa saboda dai yanzu bazai iya musa masa ba ganin haka yasa mumy ta rude ta zube kasa gabansa a hankali tasoma magana "dan Allah alhji ka barsa karka tursashi banason ya sake shiga cikin damuwa ni kaina zan so su kasance tare amman tunda ya zabi ya rike ya'yansa abar masa kawai ita kuma taje tayi aurenta "uhmm mumy tunda kema kina so na amince dole na rikeku da mutunci tunda kuka rikeni da mutunci ya kalli alhji nuhu "wallahi Abba ina godiya sosai Allah saka da alheri yana gama fadar haka ya mike yana layi ya nufi hanyar fita Samir ya mike da sauri yabiyo bayansa yana masa magana "me yasa ka amince da wannan tsarin sam bai dace ba "ya kake son nayi Samir ?, tunda haka suka ga yafi dacewa shikenan ya fada tare da bude motarsa ya shiga ya fice daga gidan , gudu kawai yake akan titi yana tunani "tabbas yasan babu kisna arayuwarsa amman bazai iya yiwa iyayen goyonsa rashin mutunci ba sai dai zata ji jiki a hannunsa ,sai tayi data sanin furta cewar tana bukatar komawa gidansa zai azabtar daita da azaba mai radadi gudu yake amman ganin yake kamar baya sauri.."
Hankali a tashe Samir ya biyo bayansa yana shiga dakin ya iske shi tsaye yana goge hawaye ya rungumesa yana shafa bayansa cikin tsananin tashin hankali "kayi hakuri dan'uwana nasan kisna ta cutar da kai amman ka duba darajan iyaye da yayanka da kuma irin nadamar datayi ya zare jikinsa "kai kana ganin ta canza ne "to wayasani sai dai dukkanin alamomi sun nuna kuma zee ta tabbatar min data canza har ma tana sonka "wai ba dai ni take so ba wata manufa gareta ya karasa maganar yana
arin isa gurin window dakin ya bubbude labule yana kallon haraban hotel din "ka soma shirin dan nan da wasu kwanaki zan bar kasar bazan iya cigaba da zama ba "ya za'a yi da Maganar gyara da zaayiwa Companin wanda a qalla an shirya wa hakan tun tuni kuma nan gaba zai dauki watanni hudu da kuma sababbin ma'aikatan da za'a dauka ?, kai ne fa kafi dacewa ka tsaya kayi komai "ka sauya komai zuwa kanka samir bazan iya komai ba a yanzu ba ma san lokacin da zan dauka ina jinyar zuciya ba ,yayi taku uku ya isa gaban karami fridge ya bude ya dauki fury ya kafa a bakinsa bai cire ba sai daya shanye tassssss sannan ya zauna akan kujera yana sauke numfashi ya daura kafafunsa tare da yin crossing dinsu ya zubawa Samir ido shima shi din idanu ya zuba masa yana kallonsa cikin rashin sanin abinda zai ce masa?"a hankali yayita rarrashinsa amman yace sam bazai cigaba da zama
asar ba shi ya zauna idan ya kammala komai ya samesa .
Nan take alhj Nuhu yace tunda ya amince a mayar musu da aurensu kawai , ba'a watse ba sai da alhji nuhu ya mayar da auren kisa da muradi kuma ya kira magabatan jabir ya sheida musu suyi hakuri kisna gidan mijinta zata koma kisna ba karamin jin dadi taji ba lokacin dataji ta rungume yaranta cikin tsananin farinciki kafin kace me tuni zancen ya bazu acikin family kisna ta shirya kayanta kala biyu ta wuce gidan granny dan gujewa fushin muradi tana isa ta iske aunty afra cikin tashin hankali tana waya da jabir jikinta har rawa yake "yauwa gama kisna nan taxo na bata wayar ne?"okay to shikenan ta katse kiran kisna ta ajiye jakarta tare da rungume aunty afra "ki tayani murna yaruwa an mayar da aurena da ya Aliyu uban ya'yana wallahi ina cikin tsanani farinciki "na tayaki murna yaruwa ai gara da aka mayar hankalinki zai fi kwanciya ya akayi muradin yarda ?"tayi maganar cikin dauriya " wai jin mumy tace itama tana son mu kasance tare shine yace ya amince bai dai san an mayar da auren ba yadda naji daga sama nasan haka shima zai ji amman kina ganin babu wani matsala ?
"inshallahu babu matsala ki tayani da addu'a kawai suka saki juna kisna na kallon fuskar aunty afra dake zaune cikin tsananin faduwar gaba "yau zanyi baccin da ban taba yin irinsa ba ta karasa maganar tana kwanciya flat akan katifa , aunty afra tace "ai kuwa zakiyi ko ki bakunci barzahu ba ta fada a zuciyarta kana ta mike tsaye tana cewa " kwanciya zakiyi batare da kin sha ko ruwa bane bari na kawo miki fresh milk chocolate ki sha okay aunty afra ta fita ita kuma ta fada tunanin muradi bayan kamar minti goma aunty afra bata dawo dakin ba ta mike da niyyar shiga dakin granny nan taji sautin aunty afra a kitchen a hankali ta karasa ta kasa kunne "ai muddin ta koma gidansa nayi two zero Kena. "okya yanzu dai ki taimaka ki kawo min poison din kafin kizo zan mata amfani da maganin bacci ,okay ina jiranki da sauri kisna ta koma dakin ta zauna cikin jin faduwar gaba tare da tunanin " tabbas maganarta aunty afra take yi to dawa take wannan shawarar ?"tana nan zaune cikin tsanani tashin hankali ta dawo dakin tana murmushin ta ajiye mata fresh milk "ki sha zan fita amman yanzu zan dawo ta juya ta sake fita ta bar kisna cikin bugawar zuciya da rashin sanin madafar dafawa har bayan awa daya ta dawo dakin tana ganin kisna kwance tamkar ta mutu ta sheke da wata irin mahaukaciyar dariya tana tafa da hannuwanta duka ta dauki roban fresh milk tana kallo tana kallon kisna "jaka wawiya shasha wacce bata san meye duniya ba , wa yace miki ina daya daga cikin wadan da zasu tayaki murna komawa gidan muradi ?"never kisna bazan taba tayaki murna ba saboda ni kaina son abinda kike so nake shiyasa ma na dinga ingiza rayuwaki , nasa kika cire cikinki na farko sannan na dinga baki shawarar ki aure musa dan ki cika masa alkwarin da kika daukar masa ba dan komai ba sai dan na kara nisantaki da rayuwarsa a she dai a karshe zaki koma gidansa ina bazai yiwu ba da hannuna zan kasheki bayan nayi poison dinki zan caccaka miki wuka a zuciya ta juya da sauri sakamakon muryar granny ai tana fita kisna tayi wani irin tsalle ta duro d'aga kan gadon jikinta na wani irin kyarma bata tsaya daukar komai nata ba ta fita kofar kitchen tamkar mahaukaciya tana kuka ."
Har ta isa gida kukan maganganun aunty afra take, tayi matukar gigita Tana shiga gidan bata tsaya bin ta kan kowa ba ta shiga dakinta ta fada kan gado ta rushe da wani sabon kuka "sai data yi mai isarta sannan ta mike tsaye ta shiga zariya a filin dakin "why aunty afra ?,me ye laifina gareki da kika bada gudummawa akan ruguza rayuwata tun inda karancin shekaruna ?"wani kuka ta rushe dashi mai karfi wanda yasa mumy ta shigo dakin "kisna me yasa meke ?,batayi magana ba ta ci gaba da kuka "wai meye kike kuka haka da zariya a daki ki fada min mana ?
bata jin zata iya fitowa da wannan sirri"tabbas aunty afra ta cutar daita sai dai Allah yayi mata sakayya , Allah sarki muradi ya sha fada mata wacece aunty afra hatta yan'uwanta suna fada mata cewar tayi hattara daita , ta daina daukar zugarkata duk mai sonka bazai so kayi abinda zaka sabawa iyayenka da mijinta " wayyyohhly Allah .... ta sake rushewa da wani kuka "ko auren da'aka mayar ne bakya so bayan kice da bakinki kika zabi haka ?"mumy tayi magana cikin tsananin faduwar gaba tayi saurin durkushewa kasa tana girgizawa mumy kai "to Allah yayi miki maganin abinda ke damunki tana gama fadar haka ta juya ta fita daga dakin ta kasa runtsawa har washegari tana kan abu daya idanunsa suka kumbura
ranar a tsorace kisna tayi sa acikin daki cikin tsananin tashin hankali dan gani take tamkar aunty afra zata biyota har gida ta caccaka mata wuka kamar yadda ta fada ."
lokacin da muradi ya sheidawa nawal batun mayar da aurensa da kisan taji wani iri tashin hankali da faduwar gaba a lokaci daya ta dauke wuta amman dake ta iya bariki sai saisaita kanta tayi tace "kai norr ai babu komai wallahi naji dadi sosai ita saboda uwar yayanka ce bazan taba damuwa ba ni kawai ka Turo ayi maganar aurenmu shine damuwata wannan mai sauki ne zan turo kafin na koma suka cigaba hira har soyayya . " wajen sati biyu kisna bata cikin sukuni da walwala har sanda aka je kai kudin auren muradi tare da saka rana wata bakwai masu zuwa kamar yadda muradi ya bukata Sam kisna bata damu ba , dan hatta shi kansa muradi bata damu da lallai sai ta gansa ba dan har yanzu damuwar abinda aunty afra tayi mata bai bar zuciyarta ba , babu abinda take jin a cikin zuciyarta kamar tsanarta , bata qaunar abinda zai hadata da aunty afra .."Tana kwance a dakinta cikin damuwa aunty ummi ta shigo dakin ta tsura mata ido tana kallonta sannan ta samu guri ta zauna, kisna ta mike ta zauna tana gaisheta "kisna wai meke damunki ne ?,shin bake Kika bukaci amayar da auren nan ba amman tunda aka maidashi kike cikin damuwa ?"wallahi ba mayar da auren nan bane damuwata akwai abinda ke damuna amman inshallahu zan yi kokari na cire ,to ko dai kina fargaban bin muradi ne idan shine kiyi zamanki anan shi ya dinga zuwa idan ya samu lokaci , a'a aunty ummi ni wallahi nama fi son na bisa bin nasa zai sa zuciyata ta samu natsuwa sannan kuma wata dama ce da zan gyara kuskurena wata killa kusancin da zamu sake samu yasa ya huce abinda nayi masa "shikenan kisna amman da zan so kiyi zamanki anan dan wallahi zuciyar muradi cike take da jin haushinki ,karki bishi yayi kokarin rama abinda kika masa murmushin takaici tayi tare da cewa "Kai aunty ummi kiyi mana addu'a inshallahu babu abinda zai faru domin muradi mutumin kirki ne sannan shi din zinari ne bashi
da wani aibu sannan zuciyarsa cike take da tausayi da zarar mu kasance tare zai manta komai nasiha aunty ummi tayita mata tare da fada mata tafiyarsu tun daga lokacin ta soma shirinta a hankali ita da yaran sai dai mumy tace ta cire kayan babu inda za'a dasu babu yadda ta iya haka tabi umarnin uwa ....."..
Ana gobe jirginsu zai tashi ta iske dady a falo cikin jikokinsa yayinda ya'yansa ke zaune a kusa dashi har aunty zee ya d'ago a hankali ya tsura mata ido tayi saurin durkushewa kasa taso ace yana d'akinsa amman tunda yana nan din bata da yancin da zatace suje daki ,da dai da ne lokacin da take cikin zuciyarsa tasan komai tace yayi zai yi cikin sauki , muryarta a tsarke ta soma magana tana watsa da yatsun hannunta "dady nazo ne na sake neman yafiyarka akan abubuwan da suka faru ta karasa maganar tare da yin shiru ta sunkuyar da kanta kasa kusan minti goma ya dauka batare daya ce komai ba, tausayi tabashi duk ta rame dan haka ya bude baki ya soma mgn a tsanake "na yafe miki sai dai ki zauna lafiya dan yanzu Kece kika zabi komawa gidansa a karon kanki ba dan an takura miki ba ko anyi miki dole ba , dan haka babu yaji babu rabuwa matukar ba ziyarar kirki zata kawoki gidana ba bana son ganinki da sunan matsala dan baki da masauki a gidana, kuma duk ranar da kika bari wani abu ya faru na tashin hankali a tsakanin ke da abokiyar zamanki tunda yanzu kun kusan zama ku biyu a karkashin ikonsa , karki yi abinda zaki kashe aurenki !karki yi abinda zaki kashe aurenki da Aliyu kisna !! Idan kika yi wallahi sai dai ki nemi wani uban amman bani ba...
Bazan yi ba dady dan na canza kai ne dai kaki fahimtata, haka ne ma yasa na zabi komawa ga zabinka domin na gyara kuskurena na baya, "ni dai na fada miki Ki tabbatar da alkhairi ne zai cigaba da kawoki gidana sabaninsa hk karki zo ,ki zauna lafiya a karkashin ikon muradi cikin amana da kulawa da juna muddin rai idan kika min haka kin gama min komai , inshallahu dady zanyi iyakar kokkarina ."
washegari da misalin karfe bakwai na safiyar ranar ta fito daga dakinta ta shiga na mumy ta tsugunna a gabanta zuciyarta cike da rauni "mumy ni zan wuce kiyi min addu'a " fatan nasara mamana Allah yayi miki albarka ya kade fitina kiyi hakuri da komai da zaki gani , ta mike tsaye cike da sanyi jiki ta shiga dakin dady tsaye ta sameshi goye da hannuwansa a baya bakinta na rawa tace "dady zan wuce aciki ya amsa mata da "Allah ya kiyaye batare da ya juyo ba har ta fice a dakin zuciyarta cike da rauni bancony dinsa ya koma ya tsaya yana kallonta har sanda ta shiga mota ita da mumy da yaranta yana mai jin wani iri a zuciyarsa yana tsananin qaunarta qauna mai girma sai dai laifinta ya dakushe wannan qaunar kuma shine dalilin da yasa har yanzu ya kasa sakar mata fuska .."gbdy ahlinta suka mata rakiya zuwa airport cikin tsananin farinciki hatta muradi fuskarsa a sake take bai nunawa kowa damuwarsa ba ya rungume mumy "mamana zanyi missing dinki sosai ta zaresa ajikinta tana shafa gefen fuskarsa "nima zanyi missing dinka dana inshallahu idan su aryan sun yi hutu zamu tare dasu Samir , gaban aunty ummi ya k'arasa ta janyosa gefe "dan Allah ka manta komai ku ci-gaba da rayuwaku da kisna zaka ji dadin zama da auta yanzu dan wallahi ta canza "murmushin gefen baki yayi yace bari na fara nuna miki tun daga nan kisan irin rikon da zan mata kai tsaye inda kisna ke tsaye tare da yaranta ya nufa ya duka sumbace yaransa sannan ya riko tafin hannunta cikin nashi ya soma tafiya daita wani irin zirrrrr taji a gabadaya ilahirin jikinta mai kama da shocking a hankali ta dinga binsa a baya tana mai fatan idan sun isa kasar cairo su cigaba da rayuwarsu kamar yadda ya nuna mata a farkon aurensu har suka shige ciki su aunty ummi na tsaye suna daga masu hannu tare da fatan Allah ya kai su lfy ....."
Back to the story
Idanunshi na sama yana kallon saman dakin bai san adadin lokacin daya dauka zaune agurin ba cikin tausayawa kasa tare da nadamar rayuwa duk mai ilimi baya ramuwa akan abinda akayi masa me yasa bazai zubar da komai ba ya tashi tsaye yana Zariya dakin cikin gashi dai bacci yake ji amman sam ya kasa runtsawa ,yadda bai runtsa ba haka ita ma kasa runtsawa tayi ta leko falon yake yafi sau goma sai dai har lokacin yana nan dan tuni ya ajiye diary dinsa a hankali ya koma ya zauna kasa yayi tagumi da hannunsa daya cikin zurfi a tunani , jarumta ta sanyawa jikinta ta shigo ta durkusa a gabansa ta tsurawa diary din Ido kafin daga baya ta soma kokarin budewa batare da saninsa ba dan yayi nisa a tunani ,ta fashe da wani irin kuka saboda fahimtar datayi tarihinsa ne wanda ke ha
e da abubuwan datayi masa kuka ta cigaba da rerawa tana furta kalmar " kayi hakuri ! kayi hakuri !! dan Allah kayi hakuri !!! ya sauke numfashi a hankali ta matso ta d'aura kanta a saman qirjinsa tana wani irin kuka kamar ranta zai fita ,bai motsa ba daga inda yake bare tayi tunanin yasan da zamanta har bacci ya fara figarta tana sheshekar kuka jin ya daina jin sautin sheshekan kukanta ya birkitota yana kallon kyakkwar fuskarta gbdy fuskar ta sauya tayi ja saboda kukan datayi naunayen ajiyar zuciya da numfashi ya sauke atare yana mai daura hannunsa a saman sumar kanta dake kwance a har gadon bayanta yana shafawa yana sauke numfashi ..."
Mmm Sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 61
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da chiganvy, voil lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan
aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096.
A natse ya cigaba da kallonta yana tunanin yadda zai goge komai daya faru acikin kwakwalwarsa , yasan tayi masa laifi mai girma da tsayawa a rai wanda ita kanta ta yarda kuma ta amince da cewar ta aikata masa laifi, yayinda wasu laifikan da tayi masa tayi ne a dalilin gudumuwar da afra ta bayar a rayuwarta ,afra muguwar macece kuma azzaluma wacce ta zamo fasagurbi a cikin al'umma da yan'uwanta ya dai rasa dalilin da yasa ya kasa hakura tare da sakar mata jikinsa ne " .
" me yasa bazaka manta komai ba ku cigaba da rayuwarku tunda ta rigada ta zama qaddarar rayuwarka kuma ta gane kuskurenta ? " saboda ina jin haushinta adalilin taki fahimtata da sauran yan'uwa alokacin da muke ta kokarin fahimtar daita uwa uba tozarcin da take akan mahaifiyarka sannan da yaranka da tayi sanadiyar barinsu duniya batare da laifin komai duk zuciyarsa ta bashi amsa da hakan."
a hankali ya gangara hannunsa har suka kai kan tautausan pinky lip's dinta ya fara shafawa tare da lumshe kyawawan Idanunshi yana kokarin kawar da abubuwan da suka faru a rayuwarsa dana mahaifiyarsa amman abun na sake zama masa daram a zuciya most especially mahaifiyarsa komai daya faru daita yafi tsaya masa a zuciya yana jin ina ma tana raye bata mutu ba , da bai san adadin qaunar da zai nuna mata, shi kadai yasan irin gata da kulawar da zai mata amman mutuwa tayi musu yankin quana ta dauke musu nagartacciyar mahaifiya mai hakuri da jajurcewa wani irin kuka ya fashe dashi yana sake tuno irin rayuwar da mahaifiyarsa tayi agurin yan'uwanta da mahaifinsu gashi yanzu babu ita Allah ya daukaka shi ya bashi komai na jin dadin rayuwar duniya amman babu ita sannan babu wani nata da zai ci yayi kuka tamkar ransa zai fita , Idanunshi sukayi ja fuskarsa ta kunbura kansa ya kama ciwo mai tsanani yana kuka yana kiran sunanta "mamana ......! mamana !! duk ya bata fuskar kisna da ruwan hawayensa yayinda ita sam bata san wainar da yake toyawa ba sai farkawa tayi bayan sallar asuba ta ganta kwance a saman gado lullube cikin bargo shi kuma bata san inda yake ba ."
cikin tsananin damuwa ta yaye bargon ta sauko tare da shiga bayi tayi alwala ta fito ta gabatar da sallah ta zauna shiru akan dadduma har kusan awa daya bata ga shigowarsa ba , ta yunkura ta mike cikin sanye jiki ta soma gyara gida har ta gama gyara ko'ina ta ha
a masa breakfast ammam still bata gansa ba dan haka ta nufi falon jiya nan ma bata ganshi ba , ta sauko zuwa haraban gidan tana dube dube sai dai ga duk motocinsa nan babu wacce aka fita daita , ta sake dawowa tana zariya da tunani inda ya shiga ta sake fita haraban gidan ta tambayi mai gadi ko yaga fitarsa yace " madam tun jiya daya shigo bai sake fita ba , ana cikin haka sanye da kayan motsa jiki wando da riga farare sol "ya'akayi auta Ina Kika baro muradi ?'nan take ta fahimci basa tare yayi gaba yana cigaba da motsa jikinsa "kice masa ya fito na fito ".jiki a sanyaye tace "to tare da juyawa ta dawo ciki da sauri hankalinta a matukar tashe ta tsaya jikin kofar d'akin mumy sakamakon jin gunjin kukansa kasa kasa ta karasa jikin kofar ta shiga bugawa a hankali tana kiran sunansa "ya Aliyu ...!!! .
yana jinta amman bakinsa ya kasa amsa mata saboda zuciyarsa dake wani irin zafi da ciwon rasa mahaifiyarsa da yayi , gaba-daya yaji kasar cairo ta fita ransa babu abinda yake bukata a wannan lokacin kamar ya ganshi tare da dan'uwansa sadiq, haka kisna ta gaji da bugun kofar ta juya cikin jimami zuwa
akinta ta jima a
akinta zaune tana tufka da warwara a zuciyarta " kenan bai hakura da abubuwan da tayi masa har yanzu yana kan bakansa tun gashi gashi ya rufe kanshi a daki ?" Kafin ta yanke hukunci a zuciyarta kiran mumy ya shigo wayarta tana
auka tace ina muradi yake ?"yana d'aki yana bacci ta bawa mumy amsa da haka dan bata son ta fahimci halin da'ake ciki , naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana cewa " idan ya tashi lallai kice ya kirani tun jiya nawal ke kira wayarsa baya shiga tace ta kira yafi sau babu adadi bai shiga , hankalinta yayi matukar tashi tunaninta ko wani abu ne ya faru dashi amman tunda lafiya yake shikenan sai an jima ta katse kiran".
Kisna ta runtse idanunta tana jin wani iri a sansar jikinta bata qaunar wannan halaka dake tsakanin mahaifiyarta da nawal sai dai bata yadda zatayi "shishigin nawal din ne ya wuce kaida ,da da hali ma da tuni ta gama da zuciyar sauran yan'uwanta sai dai su din sun nuna mata wata kusar tafi wata ,su nuna ita din bare ce a cikinsu , yayinda ita kuma ta kasance tasu ce koda wasa basa sakar mata kamar yadda mumy take mata kadaraan kadaham , mumy kuwa tasan tana yin komai dan farincikin muradi ,duk ma me ya jawo shigowar nawal rayuwarsu ?
ta tambayi kanta cikin tsananin damuwa sanin itace amsar tambayarta yasa ta sake fitowa ta soshi kofar d'akin da yake cike da tsananin tashin hankali "Please yaya Aliyu ka taimaka ka bude kofar nan ina son sanin a wani hali kake ciki ."still yana jinya ya share sai dai zuwa lokacin kukansa ya tsaya rufe fuskarsa take da tafukan hannuwansa yana kallon kofar .
Wuni guda bai fito ba haka nawal bata hakura ba sai faman kiransa take a karshe ta kira number samir yace" mata lafiyarsa lau ko yana bacci ne kasancewar weekend ne "ka taimaka min Samir ka dubo min shi wallahi nasan akwai wani abu dake faruwa dashi tunda muke ban taba kiran numbersa najita a kashe ba sai yau tun jiya nake nemansa "okay bari na shiga na dubo shi cike da tashin hankali ya nufo part dinsu yana jin wani irin mummunar faduwar gaba kicibis sukayi da Kisna tana kokarin fitowa tayi saurin komawa baya tana kallonsa , kallo daya yayi mata ya fahimci ba'a cikin hankalinta take ba , cikin rudewa tace "muje yaya kayi wa muradi magana ko zai bude daki tun safe ya kulle kansa acikin daki ta juyo ta koma ciki ya biyo sahunta samir ya karaso bakin kofar d'akin hankalinsa a tashe yana tambayarta abinda ya samesa , jikinta a sanyaye tace "ba san dalilin da yasa ya kulle kansa a d'akin ba ,ka taimakeni yaya kayi masa magana ko zai bude , nan take ya shiga buga kofar da iyakacin karfinsa yana kiran sunansa da kyar ya bude shima dan matsayin da samir din yake dashi ne if not bazai bude ba inda wani ne ta tsaya a bakin kofar kar ganinta ya qara masa damuwa tunda tasan damuwar da yake ciki bazai rasa nasaba daita ba ."
samir na shiga dakin ya rungumesa ajikinsa yana sauke numfashi da ajiyar zuciya a tare yana cewa "lafiya muradi me ke faruwa da kai", ka fad'a min damuwarka bamu saba boyewa juna komai daya dangancemu ba me yasa yau zaka ke'be kanka cikin d'aki ? , muradi ya rungumesa shima yana
arin boye damuwar dake cikin zuciyarsa dan kar Samir ya gane amman duk da haka sai da hawayen da yake boyewa zubowa Samir yaji alamunsu dan haka ya zaresa ajikinsa ya tsura masa ido yana kallonsa hawaye na zubowa daga cikin idanuwansa "why muradi, ka fad'a min damuwarka dan Allah karka boye min abinda ke zuciyarka" .
Kai tsaye yace "ina kewar mahaifiyata samir " ya k'arasa maganar a hankali cikin tsananin damuwa tare da fashewa da wani marayan kuka ,take jikin samir yayi sanyi saboda girman al'amarin daman yau da gobe sai Allah , dole ne wata rana haka zata faru dashi "kayi hakuri muradi nasan dole haka zata faru koda baku rayu tare ba akwai soyayya ta musamman a tsakaninku , kayi hakuri dan'uwana kayi mata addu'a " Kisna ta kasa kunne dan taji me yake fada amman shiru bata ji komai ba dan haka ta cigaba da addu'ar Allah ya kawo mata sausauci ya sanyaya zuciyarsa .
a hankali ya shiga girgiza wa Samir kai "mahaifiyata ta furta cewar zata bar muslimci acikin qundin tarihinta samir ,ta koma danginta a can Allah ya amshi rayuwarta ina da tabbacin a yadda basa qaunarta da wuya ace batayi ridda ba dan farincikinsu , na rasa me zanyi samir na samu natsuwar zuciya ,kona d'aga hannuwana da zumar yi mata addu'a sai naji zuciyata tayi rauni da nauyi shikenan bani da wani abu da mahaifiyata zata amfana dani a gidan duniya ? ya k'arasa maganar yana kuka mai ban tausayi , Samir ma kasa rike kansa yayi, hawayen da suka taru a Idanunshi suka zo sun dade a d'akin kafin daga baya yace "zan bar kasar nan samir zuwa germany ko zan samu natsuwa domin a halin yanzu zuciyata na bukatar hutu karka ce min a'a samir dan Allah".
babu yadda Samir ya iya dole haka ya amince masa dan farincikinsa shine nashi murya a tsarke yace "shikenan muradi na amince amman ka kunna wayoyinka hankalin nawal a tashe yake matuka tana son sanin halin da kake ciki ya janyo wayoyinsa gaba-daya ya kunna kiran mumy ne ya fara shigowa bayan ya
auka ya soma
arin gaisheta ta katse ta hanyar cewa "kai lafiyarka kuwa tun safe meke faruwa da kai ne ?"mumy ba ...." tayi saurin kataesa "karka soma kawo min uzurin babu komai haka ake yi ka tashi ka kashe wayoyinka tun jiya duk ka d'agawa mutane hankali "kiyi hakuri mumy nayi kuskure amman bazan sake ba naunayen ajiyar zuciya ta sauke sannan ta sausata muryarta "fatan dai kana lafiya ba wani abu bane ?"babu komai mumy zuciyata ce ta dan yi nauyi tare da shiga rudu amman inshallahu komai zai daidai ina ganin jibi zani germany ina tsananin bukatar adduarki mumy "me kuma zakayi a germany ?" zan je ne ko zuciyata zata samu sukuni "inshallahu zata samu tare da kisna zaka ? "a'a mumy ni ka
ai zani sauran sati nawa su Aryan su gama hutunsu ?, sati biyu ne kawai ," tayi magana tana mai tausaya masa " okay mumy a shiryasu sadiq zai kawo munsu tare da mamana su karasa hutu tare dani a germany wato diyar sadiq kenan , duk maganarsa tana fahimta, kuma tsab ta gane abinda yake nufi atakaice dai yana bukatar kebamcewa tare da dan'uwansa da yaransa da diyar dan'uwansa a hankali ta amsa masa da " to kawai koda ya fito daga d'akin bai bi ta kan kisna ba itama ta kame kanta tana binsa da idanu .."
ya shirya suka fita da samir basu dawo ba sai shadaya na dare ya shigo d'akin yana balbale botiran gaban rigarsa , cike da fargaba ta karaso ta tsaya a gabansa tana fuskantar shi, bai d'ago ya kalleta ba , taji kamar tayi kuka dan har hawaye sun cika mata ido , hannuwanta na rawa ta kai qirjinsa tana tayasa ,bai hannata ba sannan bai ce mata "unhm bare uhmmmm ba har suka karasa cire botiran ya ra
a ta gefenta ya shiga bayi wasu hawaye suka zo mata ita kan taga ta kanta "yaushe ne zata daina zubar da hawaye akanshi? "ta lura yadda jikinsa ke a murde tattare da karfi haka zuciyarsa take sam bata jin rarrashi ta koma ta jingina bayanta da bangon dakin tana sauke numfashi hawaye na gangaro mata bai wani jima ba ya fito yana goge jikinsa ya sauya kaya marasa nauyi sannan ya bude wordrobe dinsa ya fito da wasu takardu da passport dinsa ya ajiye akan bedside ya juyo inda take tsaye numfashinta na sama da kasa kallon second biyar yayi mata ya dauke kanshi ya kwanta ta cigaba da kallonsa bata san adadin lokacin data bata zaune ba sai farkawa tayi ta ganta kwance akan gado kamar jiya ranar ma haka ta duba ko'ina bata gansa ba sai a bakin aunty zee taji sun fita tare da Samir ne .ranar basu zauna ba ko abinci basu samu damar ci ba suna faman cikucikun barinsa kasar a gobe sai gurin yamma suka dawo da kyar muradi yake hadiye abincin daya shigo dashi saboda tsananin damuwa a daren ranar ya gama shirin tafiyarsa yayinda a can naija ma cikucikun tahohawarsu sadiq ake ."
yana zaune yana kallon jakar kayansa kisna ta matso garesa ta zauna kamar zata shige jikinsa ta riko tafin hannunsa cikin nata ta matse gam tana runtse idanuwanta muryarta a hankali ta fito "kayi hakuri ". yayi saurin runtse Idanunshi yana furzar da iska mai zafi gabanta na faduwa ganin yanayinsa kamar ya canza amman ta kasa hakuri ta cigaba da magana " bazan gaji da baka hakuri ba mijina , nasan abubuwan da nayi maka akwai ciwo da tsayawa arai , gwiwowina bazasu taba yin sanyi ba akanka amman idan kana ganin har yanzu akwai wani abu a zuciyarka akaina ka fito ka fada min ba wai ka tattara kayi kokarin barin kasar nan ka barni ba "ta karasa maganar muryarta na rawa tare da yin shiru tana dubansa "kana da zurfin ciki kuma itace babbar illa ga rayuwar
an adam ,na fahimci akwai wani abu a zuciyarka akaina kayi min bayani karka bar kasar nan batare da ka sanar min ba, juyi duniya tayi dashi amman yaki magana ya kwanta ya juya mata baya tayi shiru tayi shiru tana kallonsa can ya mike a sanyaye ya shiga bayi ya fito a daidai lokacin da daya daga cikin wayyoyinsa ta dauki sauti ya
auka yana dubawa sunan nawal ya gani dan haka ya
auka tare da cewa "hello , Okay tam shikenan karfe biyar zan tashi ,no karki sameni a germany bana bukatar kowa a tare dani ahlina kawai sun isheni yana gama fadar haka ya katse kiran ya fa
a kan katifa , itama kuka ta rushe dashi tana maimata abinda yace "kenan ita wacece a rayuwarsa? , ko dai sun daidaita da matarsa ne tunda gashi yace ahlinsa kawai sun ishesa? " wayyo Allah nah karka juya min baya muradi ina tsananin qaunarka zan iya mutuwa akanka .."
A hankali Kisna ta mike ta kwanta bayansa tana kuka cikin siririyar muryarya wanda kana ji kasan har da shagwa'ba aciki tana sake bashi hakuri "karka tafi ka barni ka tafi dani dan Allah zan so mu kasance tare a kowani hali , a hankali ya mirgino ta dawo kasansa shi kuma ya koma samanta ya zuba mata kyawawan Idanunshi yana kare mata kallo tun daga fuskarta har zuwa qirjinta dake cike bammm tamkar ba'a taba shansu ba , itama kallon kwayar Idanunshi take wanda kallonsu kadai ke haddasa mata shiga wani yanayi na daban ' "zaki iya daina kukan nan naki dan yana damun tunanina alhalin ina bukatar natauwa ? ya fada yana busa mata iskar bakinsa a hankali ta shiga girgiza masa kai tana narke masa shagwababbiyar fuskarta alamun bazata iya ba har sai ya samarwa nata zuciyarta natsuwa da take bukata daga garesa.
"kenan bazaki iya ba gashi ni kuma ina bukatar hakan ' ya fada yana cigaba da kallonta "ina son ki daina kukan nan Kisna yana damun brain dina , idan kika min haka zan yarda da soyayyar da kike min numfashi ta shiga saukewa da sauri sauri tana tunanin maganarsa komai nashi dabam dana sauran mutane kallonta yake yana jiran yaji abinda zatace duk yadda taso tayi magana a lokacin kasawa tayi saboda Idanunshi dake kanta gashi ita bazata taba iya abinda yake bukata daga gareta ba har sai taga daidaituwar alamuransu "kiyi kokarin ki daina yana gama fadar haka ya tashi akanta ya koma dayan gefen ya kwanta yadda bai runtsa ba haka itama bata runtsa ba ta lallabo ta shige jikinsa kamar koda yaushe tana faman juyi da taba wasu sassa ajikinsa lokacin da hannunta ya sauka akan nipples dinsa komai ya tsaya masa cak gbdy yaji tana kokarin canza masa tunani ya kai hannunsa ya kunna dan karamar wuta dake ajiye kan bedside ya tsura mata ido , idanunta a runtse suke alamun bacci take amman still hannunta na faman murza kan nipples dinsa ya lumshe Idanunshi tare da cire hannunta ya matsa nesa ka
an daita ya cigaba da baccinsa ".
Washegari muradi yayita kakalo fara'a dan kwantar da hankalin samir yayinda Kisna ke wani irin kuka mai ban tausayi aiko zuciyarsa ta sake yin rauni akanta tausayinta ya lullubesa yaji ina ma zai iya daya rungumota jikinsa ya rarrasheta har suka rabu da Samir muradi bai nuna wata damuwa ba , har jirginsu ya sauka a germany addu'a ce a bakinsa yana fatan damuwarsa ta kau kafin kwanankin da zai yi a kasar , sai dai yana isa masaukinsa komai ya rikirkice masa ya saki kuka mai karfi yayi kuka kamar ba muradi ba wannan jajirtaccen matashin dake da karfin zuciya a komai ,sai dai akan mahaifiyarsa shi din rago ne ,shi din ba ko bane .
Tun daya bar kasar zuciyar kisna ke suya ta rasa abinda ke mata dadi ta isa bangaren aunty zee idanuwanta sunyi ja saboda damuwa sai dai tana zuwa ta rasa me zatace mata ita kenan kullum complain akan miji amman duk da haka sai da aunty zee ta gane tana cikin damuwa hakuri dai tayita bata daga nan hirar ta dawo ta muradi" aunty zee Ina tsananin son muradi , Ina son mu kasance tare dashi a matsayin miji da mata har abada bana qaunar abinda zai nisanta tsakaninmu amman shi sam bana gabansa ya ma tattara ya barni saboda baya sona kuma har yana bani umarnin na daina kuka akansa ,yaushe ne hawayena zasu tsaya aunty zee tunda yaki fahimtar irin canzawar dana yi ? "karka ce haka yana sonki mana idan kuma baya sonki har yanzu kina cikin aiwatar da aiki ne akansa , kada ki karaya inshallahu zaki ga canji kafin zuwan nawal," aunty zee idan Allah ya taimakeni ya tafi dani bikin nan ina jin bazan dawo kasar nan ba ,zan zauna a can ya taho da matarsa kawai kada na biyosu su daura min ciwon zuciya."ko dai ki daura mata ke yanzu har akwai matar da zata firgitaki ?
"kima cire wannan aranki idan ma tunaninki kenan kiyi maza ki cire , kina son mijinki Kuma yana tsananin sonki kiyi masa duk abinda zai sa yaji dadi a zuciyarsa , ladabi da biyayya kamar dai yadda kike masa a yanzu karki bar any space da zai sa wata tazo tana miki yauki a gidanki , idan ta shigo taga babu space dole ta hakura da abinda tazo dashi a karshe tabi tsarinki , idan kuma ta nace lallai sai tayi to fa bawani burgesa zatayi ba dan ya rigada ya saba gani abinda zatayi a gidansa " kusan gidan aunty zee kisna ta yini hira dai daya ce ta muradi yayi kaza ya bar zuciyata da kaza ina son muradi ."
Kwana yayi yana kuka cike da kewar mahaifiyarsa har washegari ranar sannan ya hakura dan babu laifin kukan da yayi yasa zuciyarsa tayi sanyi , ya shirya ya fita yayi musu siyayya mai yawa shi da yaransa da dan'uwansa bazai manta kalmar mahaifiyarsu na karshe garesu ba " sadiq kai ne babba ka kula da rayuwar kanneka duk abinda ka samu na Aliyu ne haka kaima Aliyu abunka na dan'uwana ne, ku jajurce duk runtsi kada ku juyawa kanku baya ina alfahari daku yarana Allah sarki rayuwa ya furta a hankali duk wani abinda yasan zasu bukata a cikin kwanaki goma da zasu yi sai da ya siyo ya dawo hotel zaman jiran karasowarsu , karfe goma sha daya daidai suka sauka cikin tsananin farinciki ya tarbesu yayi murna sosai da ganinsu suka rungume juna da sadiq ya dauki ihsan mai sunan mahaifiyarsu yana mata wasa yana son yarinyar sosai saboda kamar da take da mahaifiyarsa ,kai tsaye masaukinsa ya kai su hankalinsa ya kara kwantawa gashi ga family dinsa , tare suka ci abinci gbdynsu byn sun gama ci Aryan nata tsalle a jikinsa suna murnar ganinsa shi kuma yana fuskantar dan'uwansa "bakaga ya dace mu nemi mahaifinmu dan gano inda dangin mahaifiyarmu suke ?,sadiq ya fada a hankali yana tsaida Idanunshi akan muradin dan jin abinda zai ce "idan mun nemi inda yake meye amfaninsu su din mutanen da suka wulakanta mana uwa ? "akwai mana muradi zamu dinga kallonsu a matsayinta , muradi yayi shiru yana lilo da ihsan data hau saman kafafunsa yana girgiza kai alamun maganarsa bata da wani amfani ."ya kamata mu manta komai da dangin mahaifiyarmu suka mata suma suna da nasu dalili na ganin bata zabar mana uba irin mahaifinmu ba .." muradi ya amshe maganar yana cewa "wannan kuma haka ne wallahi da'ace ina duniya koni zance kada ta zaba mana uba irinsa domin rayuwar da suke gudar mata ita mukayi ,"kaga abinda nake son ka fahimta kenan ,na fahimceka sadiq amman yanzu ina zamu fara nemansu benue bakaramin gari ba wa zamu ce ? Shi kuma wanda yasan har gidansu bana qaunar haduwa dashi har duniya ta nade ,ka share kowa sadiq mu din nan ma mun isa mu bawa junanmu farinciki ga yarinyarka mai sunan mahaifiyarmu ga yarana biyu da Allah ya bani " ya karasa maganar yana mike wa zaune sadiq yaja numfashi yana tsura masa idanunsa rasa abinda zaice yayi saboda yadda yaga fuskar muradi ta sauya cikin yanayin daya kasa fassarawa koda gani bai ji dadin tunawa da yayi da mahaifinsu ba shima muradi zuba wa sadiq Idanunshi yayi kamar yadda yayi masa, a hankali sadiq ya saki fuska zuwa yanayi na murmushi tare da cewa " maganarka haka ne mun isa bama iya haka zamu tsaya zamu samu wasu inshallahu Allah raya manasu "ameen muradi ya furta a hankali fuskarsa na bayyanar da farinciki sa
anin dazu burinsa su hayayyafa domin ya'yansa dana dan'uwansa sune yan'uwansa .
a d'aki daya sukayi bacci cikin farinciki ,washegari farincikina ya ninku yafi na jiya, mikawa sadiq wata riga blue black mai gajeren hannu da wando baki shima ya saka irinta sukayi shiga iri daya haka ma yaransu kaya iri
aya suka saka bambancin na ihsan na mata ne ya kwashesu suka fita yawon shakatawa , sukayi hotuna tare , yaransu na tsakiya satinsu daya suna tare aguri
aya suna jin dadin rayuwarsu komai tare suke yi sosai ya samu natsuwar da yake bukata ,yanzu hankalinsa ya kwanta sosai nan kuma ya fara tunanin kisna yadda gari yayi sanyi nan gaba-daya yasan tana can kwance tana tunaninsa yasan har ya koma bazata daina zubar da hawayenta ba, zasu yi ta zuba ne zuciyarta na can cikin mummunar yanayi "ka manta komai da kisna tayi maka kai me ilimi ne bai kamata kana abubuwa irin na marasa ilimi ba laifi tayi maka kuma ta gane kurenta kayi hakuri ka yafe mata komai ya kare , matse pillow yayi gam a qirjinsa yana furta "na yafe miki kisna kuma nayiwa kaina alkwarin zan canja zan dawo miki kamar yadda kike so amman sai kin kara hakuri dani na fi kowa sanin abinda ke zuciyarki idan kina son mutun haka kike nufi har cikin zuciyarki ya mirgina tare da cire pillow ya rungume Aryan ajikinsa yana sauke numfashi ya dinga tunaninta matarsa na da tsananin kyau , bata rasa komai ba duk inda ta shiga sai ta dauki hankalin mutane maganar rohon yazo masa alokacin daya kamashi yana kallonta " ni nasan abinda nayi maka kayi hakuri dan Allah ka yafe min bada son zuciayata bane kyawun matarka ne yayi yawa kamata yayi ka sake killaceta sosai numfashi ya furzar "kai da aka yiwa kasheda shine kayi ganganci barinta ita kadai kou ? , tsaki yaja ya mike ya fito haraban hotel din yana cigaba da tunaninta duk yadda yayi kokarin cirewa aransa ya kasa abubuwan da sukayita faruwa a dawowarta suka dinga zuwan masa daya bayan daya wani yayi tsaki wani yayi dariya .
babu wanda ya tsaya masa arai kamar wanda tace "ya Aliyu idan ka isa ka biyoni da niyyar dukana kaga abinda zai faru wallahi sai na fita tsirara haihuwar uwata daga gidan tana magana tana cire kayan jikinta tana wurgi dashi ta saura daga ita sai pent ....murmushi yayi kamar a lokacin abun ya faru kwanansu takwas suka fara shirin barin kasar germany , jirginsu sadiq ne ya fara tashi zuwa naija sannan nashi."
da misali karfe biyu na dare ya sauka tana bacci a falo ya shigo ya tsira mata ido yana kallonta sanye cikin
ananan kaya wando da riga wacce ta bayyana dukiyar fulaninta ta tufke gashin kanta a tsakiyar kanta a hankali take sauke numfashi da alamun kallo take bacci ya
auketa agurin dan ga tv nan a kunne ta barshi ,ya nufi sama ya ajiye jakarsa ya rage kayan jikinsa ya sauko yana tafiya a hankali kasancewarsa mara hayaniyya yasa bata ji motsin shigowarsa ba ganin tana kwance a falon yasa ya fita da kanshi ya dauko tangamemen katon frem din da'aka masa na hotunsu acikin kwali ya shigo dashi ya samu guri ya makala shi a falo sannan ya dawo inda take ya kai hannunsa jikinta ya
auketa ya nufi d'akin baccinsu ya shimfid'ata kan katifa ya shiga bathroom yayi wanka ya fito ya sanya kaya marasa nauyi ya hau kan gadon, kwanciyarsa ke da wuya yaji ta daura kanta akan damtsen hannunsa yayi shiru saboda jin qirjinsa ya amsa kafin yayi wani abu ta daura hannunta a saman faffad'an qirjinsa , lumshe Idanunshi yayi a hankali tare da fuskantarta ya daura hannunsa a goshinta yana shafa kwantaccen gashin dake kwance har zuwa fuskarta yana sauke ajiyar zuciya itama ajiyar zuciya take saukewa tana sake shigewa jikinsa har asuba suna manne da juna shine ya rigata tashi ya gyara mata kwanciya tare da saukowa daga kan gadon ya juya motsin saukar numfashinta yasa ya juyo ganin ta cigaba da baccinta ya shige bayi ."
da safe tana farkawa taga mutun zaune a gaban computer tamkar a mafarki tayi tsuru tana kallonsa zuciyarta na wani irin bugawa da sauri da sauri sarai ya fahimci mamakin ganinsa take amman ya share yaki kallon inda take ya maida Idanunshi wani gefe yana kallon agogon dake manne a bangon dakin sannan ya mike ya shiga bathroom tana ganin haka tayi saurin durowa ta dauki hijab dinta ta zira ta fita a d'akin ta shiga dayan d'akin mumy tayi alwala ta gabatar da Sallah asuba bayan ta idar ta sauko ta shiga kitchen domin daura masa abinda zai ci ".
Yayinda shi kuwa yana cikin bathtube yana having shower ya dade yana sabe jikinsa sannan ya fito ya saka boxer da black singlet ya fada kan gado zuciyarsa na matukar bugawa da karfi "inshallahu zan canza kamar yadda nayiwa kaina alkwari tunda itama ta canza kuma iya horuwa tayi a hannunsa shine abinda yayita
arin maimaitawa kuma yana fatan hakan ya zauna cikin kwakwaluwarsa mikewa tsaye yayi tsam ya dauki system dinsa ya koma parlour'n sama ya zauna ya dauki remut ya kunna tv .
bayan ta gama hada masa breakfast cikin natsuwa ta turo kofar dakin ta shiga tare da yin sallama cikin sanyayyiyar muryarta , baya dakin tayi shiru tare da hadeye yawu tana daidaita numfashinta da natsuwarta ta fito ta nufi parlour'n sama tayi knowcking tamkar wacce kashin jikinta bashi da kwari dan kar tayi da karfi ta hassalashi sai datayi knowcking har sau biyu bai amsa ba dan haka tayi tunanin ko dai abun nashi ne ya motsa karta cigaba ya taso yaci ubanta dan haka ta juya cikin tsanani tsoro ta koma
akinta ta shiga gyara gidan , bayan ta gama gyara ko'ina bayi ta shiga tayi wanka tana addu'ar Allah ya cire masa komai a zuciyarsa tare da sanya masa hakuri da soyayyarta su cigaba da rayuwarsu kamar ko wasu ma'aurata ,ta fito ta shirya kanta cikin doguwar riga win colour wanda akayi mata ado da duwatsu baki yayinda hannun rigar ta kasance mai hannun roba tayi rolling kanta da mayafin doguwar rigar ta dauki turare mai dadin kamshi ta feshe ilahirin jikinta ta tsaya shiru tana tunanin abun yi tana jin tsoro kar abincin yayi sanyi batare daya ci
ba a hankali ta dinga daga kafafunta har ta fito taje ta ha
a komai akan tire ta sake nufo parlour'n wannan karon bata tsaya knowcking ba ta tura kofar ta shiga tare da rufe kofar a hankali ta tsaya jikin kofar ."
a natse ya d'ago kyawawan Idanunshi masu firgitarwa ya zuba mata karaf Idanunshi suka tsarke cikin nata ya dinga mata wani irin kallo da shi kansa bai san yana yi mata shi ba tayi kyau sosai sam ba zakace tayi aure ba bare kayi tunanin tana da yara ba , take jikinta ya dauki rawa gaba-daya ta daburce saboda Idanunshi dake yawo ajikinta tiren hannunta ne ya kusan kufewa saboda rawar da jikinta keyi tayi saurin rikewa gam tana kokarin saisaita natsuwarta ganin haka yasa ya dauke kanshi a hankali batare daya furta komai ba ya cigaba da abinda yake numfashin take janyowa da kyar tana fitarwa saboda bugawar da qirjinta keyi ta dinga takowa a hankali duk da Idanunshi basa kanta amman tana jinsu a gangar jikinta ta ajiye tray akan table din dake gabansa ta tsaya tana kare masa kallo murdadden jikinsa na sake
aukar hankalinta kana ganinsa ba sai an fada maka ba ,zaka fahimci zai yi karfi agurin aiwatar da komai
akan aikinsa ko gurin kula da matarsa, ya d'ago ya sake kallonta Idanunshi suka sake shiga cikin nata da sauri ta dauke idanunta duk ilahirin jikinta da muryarta na rawa tace "ga ..ga ...abinci nan .."
Bai ce mata komai ba ganin yau din ma dai kamar sauran lokutan baya ne yana jin saurata yasa ta matso gabansa a natse ta bude masa komai cikin tsananin tsoron karya yarfata ta juya a natse ta fita ta dauko flaks din ruwan zafi da cup da spoon ta shigo ta ha
a masa tea ta ajiye masa komai cikin tsoro tsoro ta dinga yi sannan kuma a natse tana mai addu'ar samun nasara , bayan kamar minti biyar tana tsaye tanav kallonsa cikin Sa'a taga ya ajiye aikin da yake ya fara cin abinci naunayen ajiyar zuciya ta sauke wanda yasashi dagowa ya kalleta ita kuwa wani irin dadi ne ya rufeta saboda wannan shine karo na farko da zai ci abincinta batare da tsamgma ko fada mata bakar magana ba , dan koda yaushe tayi masa tayin abinci sai yaga dama yake ciki wata rana yaci yana zaginta wata rana yaki ci tare da watsa mata ajiki ."
juyawa tayi ta fice a falon ta shiga d'akin baccinsu ta
auki wayarta ta dawo falon kasa ta zauna tana neman layin mumy kira
aya ta
auka ta gaisheta cike da girmamawa tana tambayi su Aryan ,"gasu can a falo suna wasa da kyar suka barni sai labarin germany suke bani ai wannan uban naki akwai magana dan har ma na saka masa suna labari dake shakiyi ne amsawa yake mumy ta k'arasa maganar tana dariya , Kisna ta saki murmushi cikin jin dadi tace "ai bambancinsa da arif kenan surutu "gaskiya kam akwai magana ba kamar dan'uwana ba baya da magana kowannesu yaci sunansa da'aka bashi daga hirarsu aryan suka shiga wata can kuma ta juye nasih mai ratsa jiki wanda kusan duk sanda zasu yi waya hakan ce take kasancewa ,a hankali zatayita nusar daita rayuwa da yadda zata sanyawa zuciyarta hakuri zama da mijinta da nawal cikin aminci batare data nuna damuwarta , da kuma yadda zata dage da yiwa mijinta biyayya da janyo hankalinsa ," ki ci-gaba da kokarin sauke hakin daya rataya a wunyaki na sha'anin mijinki kamar koda yaushe ba'a son mace ta cutar da mijinta shima namiji ba'a son ya cutar da matarsa a cikin al'amari na zaman aure saboda shi tun ba'a je ko'ina ba Allah ke sakayya ."
cike da sanyin jiki Kisna ta dinga yiwa mumy godiya "na gode mumy ina alfahari da samun nagartaccen uwa irinki ,Allah ya qara miki lafiya ki dade kiyi nisan kwana ta karasa maganar tana goge hawayenta a daidai lokacin da muradi ya fito rike da bakar jaka cikin shigarsa ta ko yaushe suit ko kananan kaya d'ago idanunta tayi a hankali ya sauka akanshi a hankali ya kauda kanshi ya cigaba da tafiya ta yunkura ta tashi tare da cewa mumy" zan kiraki back " ta biyosa tana masa Allah ya kiyayye tare da kokarin amsar jakar hannunsa cikin kasalalliyar muryarsa yace "ki koma kiji da mumy yana gama fadar haka ya tura kofar ya fita ta tsaya shiru agurin kafin daga baya ta dawo mazauninta ta dauki wayar ta sake nemanta suka ci-gaba da wayarsu tana nan zaune gurin shabiyun rana aunty zee ta shigo can bayan kamar awa biyu sai ga safy ta shigo nan ta iske kisna da aunty zee zaune ta cire mayafinta ta ajiye ta zauna suka gaisa suka ci-gaba da hira safy tace "a she kisna haka kika yiwa muradi lallai dole idan yayi miki abu kiki jin haushinsa kuma baki son ganin lafinsa, wallahi yayi hakuri zama dake kuma muradi namijin duniya ne ."
kisna ta sauke numfashi tana kallonta "ku bakusan wani abu ba ai qarata muradi ya kai gurin nasir shi kuma ya shigo gida ya bude min wuta ta inda yake shiga bata nan yake fita ba ingaya muku har zuciya ta kwashesa ya fada min abinda na dade ina binsa ya fada min akanki yaki wallahi bakiji yadda jikina yayi sanyi ba har kuka nayi lokacin da kika cire cikin yaran nan uku , Kisna kinyi karfin hali ya'yanki fa gaskiya naga sakarcinki yaushe zaki samu miji irin muradi ki wulakantashi irin haka mijin da mata dayawa suke neman su kasance a karkashinsa Allah bai basu ba , wallahi mijinki abun alfahari ne ba kuma a samun masu irin hakurinsa idan kuma ransu ya
aci ba'a iya control dinsu ,yanzu dai Allah ya baki dama ta biyu ta karasa maganar tana numfasawa ."
"Bari ke dai safy ai kisna tayi sakarcinki sai dai mun godewa Allah data dawo ta fahimci rayuwa kuma ta gane gaskiya ake fada mata inji cewar aunty zee kisna ta lumshe idanunta ta bude su akan safy sannan ta fara magana cikin sanyi murya "shine abinda yasa kika ga ina wannan hakurin da kike ganin kamar na cika naci ko na cika makale masa ni nasan abinda nake yi nazo ne dan gyara kuskurena na baya Kinga kuwa dole nayi hakuri da abinda idanuna zasu gani , zan cigaba da hakuri dashi amman banda na duka , koda yake wannan an wuce gurin tun ranar da yaji nace zanyi tsirara na fita na karad'e unguwar nan bai sake yunkuri ba ".gabadayansu suka kwashe da dariya"kai kisna kice dai har yanzu da sauran halin ana ta'bawa , yanzu ke sai ki fita tsirara ? "safy ta tambayeta tana dubanta tana dariya.
"bazan fita ba gaskiya amman shi ya dauka da gaske fitar zanyi tunda yasan hali " safy ta amshe da cewar "dole ya dauka da gaske ne saboda yasan hali tunanin yayi zaki iya aikatawa gaskiya Kisna labarinki akwai ban dariya akwai shirme akwai tausayi da fari fa dariya abun ya dinga bani sam ban dauki maganar so serious ba amman daga baya kuka na dingayi sun dade suna hira sallah ne kawai ke tayar dasu har zuwa sanda muradi ya shigo tare da sallamarsa suna ganinsa kowacce ta shiga hankalinta saboda yadda ya hade rai tamkar yaga mutuwarsa shi kuwa yayi haka ne a dalilin ganin safy , kisna na ganinsa ta mike ta isa gabansa ta amshi jakar hannunsa bai dubeta ba ta kai hannunta ta shafa gefen fuskarsa tare da fa
in " sannu da zuwa world best , "yauwa ya fada a can kasan makoshi Idanunshi na kan safy yana tunanin abinda zai fada mata ta bar masa gidansa dan baya bukatan zuwanta zumunci ne sayi da mijinta.
Kisna ta nufi hanyar upstairs tana tafiya tana dubansa gabanta na faduwa har ta kurewa step yana kokarin bude bakinsa safy ta rigashi "sannu da zuwa uncle Aliyu ya aiki ?"yayi mata banza tamkar ba dashi take ba aunty zee ta sauke numfashi tana masa alamun ya amsa itama ya shareta ya daina kallon inda take ya zuba hannuwansa duka cikin aljihun wondansa yana tafiya a hankali "kayi hakuri akan abinda ya faru wallahi zaman jiran dawowarka nake na baka hakurin abinda ya faru rana nan ,wallahi duk naji shirmen da kisna tayi maka a bakin nasir sam bata kyauta ba rayuwar duniyar ma guda nawa take ?".ya numfasa " kawai baki san komai ba zaki dinga shiga hurumin da ba naki ba, wallahi safy ina mugun ganin girmanki dan da wata ce tayi min abinda tayi Allah kadai yasan yadda zanyi daita yanzu abubuwan da nayi mata ai ya qara sawa tasan me duniya take ciki kuma ta shiga hankalinta"kwarai kuwa ai na qara shiga hankalina shiyasa kaga inata baka hakuri suka ji sautin muryarta "world best na gane kurena bai ce mata komai ba ya dauki hanyar upstairs." ta biyosa abaya cikin sauri ya shiga d'aki.
safy ta dubi aunty zee "kisan kuwa uncle Aliyu na mugun son kisna laifinta ne ya hana soyayyar tasiri?" ni zan fada miki wannan kinga irin damuwar daya shiga a lokacin da abun nan ya faru kafin daga baya nawal ta shigo rayuwarsa ,Allah ya qara daidaita tsakaninsu dan wallahi nafi sonsa da kisna kawai dan sunyi matukar dacewa Allah yasa a fasa auren nan da nawal ,rufawa kanki asiri da muradi yaji kin fadi haka ba'a gama kashe wata wutar ba zaki Kunnowa kanki wata .Kisna ta dubi muradi dake kwance flat akan gado bayan ta cire masa takalmin kafarshi da safa "dan Allah ka kara hakuri bai dubeta ba sannan bai bu
e Idanunshi ba amman yaji farinciki acikin zuciyarsa kuma ya hakura jin yaki magana kuma tasan bazai yi ba tunda ya dauki wasu mintuna ta sauko ta shiga bayi ta ha
a masa ruwan wanka ta fito "na hada maka ruwan wanka ka shiga kayi jikinka akwai alamun gajiya idan kayi zakaji dadi still shiru yayi mata ta nufi kofar fita "bari naje muyi sallama da safy tana karasa fita ya mike ya shiga bathroom .
Ta karaso inda suke suna ganinta suka kwashe da dariya itama kisna dariyar take safy tace "kai kisna kina bala'in tsoron uncle Aliyu yanzu idan za'a yi harka ya kenan ?" wai ma me kika masa naga kamar fa ya sauko ? kisna ta amshe maganar "eh to ya dai fara saukowa last two weeks ne fa ya kwana yana karanta tahirin rayuwarsa data mahaifiyarsa da wanda nayi masa a ranar ma nayi kuka ina bashi hakuri to dai alhamdullahi dan koda ya dawo yaci abinci babu wata matsala sai dai ku ci-gaba da tayani addu'a Allah ya huci zuciyarsa gaba-daya ni ko bazai soni ba ya barni na zauna cikin kwanciyar hankali "barema yana sonki ki dai cigaba da hakuri tunda kinsan inda aka fito kece da laifi , tare suka fita har aunty zee ta rakasu suna qara mata nasiha aunty zee ta nufi part dinta yayinda safy ta shiga motarta ita kuma ta juya cikin juyayi kai tsaye kitchen ta shiga domin daura abincin dare .
Bayan sallahr isha'i yana zaune falo akan kujera yana tura sakonni ta soma kokarin sanye da wando da riga da kadan rigar ta wuce cibiyarta ta tufke gashin kanta a tsakiyar kai batare data daura komai akanta ba saboda bata cika son dankwali ko hula ba sai ya zame mata dole sai kamshi ke fita ajikinta mai tsayaya zuciya tun tahowarta hankinsa ya rabu gida biyu wani na kanta wani na kan aikinsa sai dai ko da wasa bai d'ago ba har sanda ta karaso ta tsaya gabansa cike da ladabi tace " sannu da aiki an gama shirya dinnig kamar yace ya koshi sai kuma ya tuna ai ya hakura da komai daya faru yakamata yanzu ya dinga kawar da wasu abubuwa , ya mike jiki a sanyaye tayi gaba da sauri taja masa kujera ya zauna ta soma kokarin zuba masa tuwon shikafa miyar wake wanda yaji naman kaza ta fara tura masa ruwan wanke hannu sannan abinci tana ganin ya fara ci ta zauna ta ha
a tea ta bude wata madaidaiciyar kula ta dauki naman kaza soyayye ta fara ci tana kurban ruwan tea shiru falon ya
auka tamkar babu mutane komai a natse take yinsa , ya dan saci kallonta ta kasan Idanunshi shigar jikinsa tayi masa kyau ,yana qaunar ganin matatsa cikin kananan kaya irin wanda ke sanye a jikinta ya rasa dalili da duk tattara abubuwan da yake maseefar so atare da mace , "ta cigaba da motsa bakinta a hankali tana tauna nama tana sha tea ya ji kamar yace tasa hannu zuci tuwon tare dan bai ga abinda ta zai mata ba amman miskilancinsa ya hana , tana gama wa ta mike ta kan kujera ta dauki wayarta ta shiga yana gizo tana ganin tashinsa ta mike ta kimtsa gurin ta kai komai kitchen ta wanke a daren ta gyara ko'ina ta fito ta nufi dakin baccinsu lokacin tuni yayi bacci cikin rigar bacci mai bud'ad'd'en gaba take taji wata irin muguwar sha'awarsa ta tsarga mata tana bala'in qaunar qirjinsa barin ma nipples dinsa dake makale da qirjinsa ga kansu baki gashi zai yi dadin sha ai bata san sanda shaukin ya dibeta ta fada jikinta ta shiga sarrafa kan nipples dinsa da harshenta , cikin bacci yaji alamun ana sarrafa shi ,ya
an bude Idanunshi kadan dake cike da bacci ya zuba mata yana furta "ya Salam a cikin ransa yayinda ita sam bata lura daya farka ba kawai ta cigaba abinda take ,ta dade tana sarrafashi kuma yana jinta kafin daga baya ta mirgina ta kwanta bata wani jiba bacci ya
auketa shi kuwa gbdy kasa komawa baccin yayi jijiyarsa ta dinga wani irin kumburi tana mikewa alamun tana bukatar abincin ruhinta matsowa yayi ya fixgota zuwa jikinsa ya kamkameta sosai yana sauke numfashi.
Duk wani abinda dace Kisna tana yi masa ta kowani bangare bata ragesa da komai ba sai gurin auratayya, shima bata hanashi kanta ba shine bai yi ra'ayi ba duk sanda ya bukata zata bashi babu rowa a tsakaninsu dan itama tana cikin tsananin bukatarsa ,idan kuma ya cigaba da miskilanci bai bukata ba su cigaba da zama haka , sai da wasa da jikinsa ne bazata daina ba duk yana sane da abinda take sai dai babu yabo babu fallasa to ita dai ko a haka ma ya tsaya taji dadi Cikin wannan lokacin ta lura miskilancinsa ya dan ragu fiyye da sauran lokutan baya da komai tayi fada da bala'i ne zai biyo baya yanzu bai hanata sarrafa jikinsa koda kuwa Idanunshi biyu ya nuna yana jin wani abu ne ajikinsa bazai ba har jijiyarsa tana ganin yadda take mikewa amman sam yaki yunkurin kusantatar ."
******
Kwanaki suna raguwa har suka dawo sati biyu bikin muradi nan suka fara shirin tahowa naija har nasir da safy , tun satin aka shiga gyaran gidan mumy inda baki zasu sauka , ranar asabar cikin doki kisna take tsaye a falon ta matsu ta bar kasar zuwa kasar haihuwarta sam kamar ba wacce za'a wa kishiya ba ,bini bini ta leka haraban gidan ta dawo cikin falo a karo na karshe tace "taso muje aunty zee an gama perking din kaya a mota ,aunty zee ta mike tana murmushi suka fito tare suka shiga bayan mota suka nufi gidan nasir suka daukesa sannan suka kama hanyar zuwa airport basu wani dade ba jirginsu ya tashi yayinda gidan mumy ya rikice da yan'uwa kowa yana daukin ganin kisna Mumy tasa aka yanka kaji masu yawa sannan tasa akayi farfesu mai rai da lafiya aka tanadar musu , da yamma suka sauka lokacin tuni mumy ta tura direba da su aunty ummi tare dasu zahra daukosu a airport da mota biyu suka nufi airport direba tare da aunty ummi , yayinda zahra ke tuka dayar motar ita da mufeeda kisna na tsaye a filin jirgin tana wurga idanuwa so take taga ta inda yan'uwanta zasu fito daga bayanta taji an makalkalota tana waigawa sukai ido hudu dasu aunty mufeeda rungumesu tayi ajikinta tana murna ganinsu gabadayansu murna ganin juna suke kafin daga bisani suka nufo gida cikin motocin da suka zo dashi .."
Tun mota bata gama tsayawa ba Kisna ta soma kokarin fitowa tana faman kiran suna mumy burinta kawai taga iyayenta tana shiga ta saka kara saboda ganin granny ta fada jikinta da sauri tace "cikani yar nema daga zuwa ki zaki nemi nurkurkusani dariya ta saka tana fadar "haba hajiyata daga na dan rikeki zaki min sharri daga xuwana ? dan Allah ina mumy ita kawa nake son ganin tace tana ciki akwati na boyeta Kisna ta bi bayanta tana fadar "kai tsohuwa gaskiya ya'yanki na fama dake yanzu haka ake tarbon bako bari naje naga sanyin idaniyata "maza jeki yar nema duk kin cikani da magana ta nufi cikin dakin mumy alokacin da su muradi suka shigo daya bayan daya bakinsu dauke da sallama granny ta amsa tana washe musu baki "barkanku da zuwa mazajena yan albarka ba irinsu ban fadi suna ba muradi ya isa gabanta ya gaisheta daita "sannu Aliyu an sauka lafiya ?"lafiya lau hajiyata ya gida da fama da jama'a ?'alhamdulillahi mun godewa Allah samir da nasir suka gaisheta sannan suka zauna tare da mumy kisna ta dawo falon tana makale daita kamar yarinya.."
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmn sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 62
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan littafin na kudi ne ,mai bukata karanta shi zai tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an tura sai a turawa wannan number alert +234 803 238 4602 domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne . "domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi za'a iya tuntu'bar Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos lace da kamfala ,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da chiganvy, voil lace duk akan farashi mai sauki ,ga mai bukatar siyan
aya ko sari yayi magana ta wannan number 08059623096.
granny ta kalleta ta ta'be baki tana cewa "shegen son jiki kawai yarinya kamar mage ai fa kin dawo kenan da ya'yanki zataji ko dake ? "dukkanmu meye ruwanki nida uwata kinga banason shishigi hajiyata kina wani bud'ewa mutane baki duk goro gbdynsu suka kwashe da dariya banda muradi dake satar kallonta yana jin wani irin abu na yawo a gabadaya ilahirin jikinsa " yaushe rabon ya ganta cikin farinciki haka ?, bama zai iya tunawa ba gaskiya a dalilin rashin kulawarsa gareta , wani irin qaunarta yaji yana bin jinin jikinsa musamman yanzu da take nuna tsananin qaunarsa da kulawa garesa ganin zata kalli inda yake yayi saurin dauke Idanunshi akanta , parlour'n ya cika da hayani masu aiki suka hau fito da kulolin abinci suna ajiyewa akan dadduma dake shimfide a tsakiyar falon , tuwon shikafa da miyar alaiyahu da ferfesun kazar da mumy tasa akayi musu da farar shimkafa da stew , jollof din kuskus wacce taji hanta ,abinci dai kusan kala biyar masu rai da lafiya dan tasan yaranta ba daga nan ba akwai ci ,plet da spoon tare da ruwa da lemuka aka jera musu kowace ta zubawa mijinta , bayan sun gama cin abinci hira ta sake barke a tsakaninsu , basu tashi ba sai gurin sallah magrib mazan suka nufi massalaci , kisna ta kalli Aunty rukkaya da aunty surayya tace "kowacce ta tashi ta kama gabanta sai gobe ma cigaba daga inda muka tsaya ta k'arasa maganar tare da juyawa ta nufi dakinsu na kasa da safy "muna nan muna jiranki yau babu bacci kwana zamuyi muna hira ", murmushi tayi batare data juyo ba tace "wannan lokacin na uwata ne suka karasa shigewa , d'akin ya sha gyara sosai sai kamshi ke tashi , ta fito ta barta tayi sallah ta huta ita kuma ta shiga d'akin mumy ."
Sai dasu aunty ummi sukayi sallah sannan kowacce ta kama gabanta da zumar zasu hadu gobe bayan sun wuce kisna da mumy suka shiga hirar yaushe gamo mumy ta janyo wata karamar akwati ta bude sababbin kaya ne sheke acikinsu na alfarma "ga kayan nan mamana ki duba Allah yasa dinkunan suyi miki, cike da farinciki kisna ta soma duba kayan tana cewa "koma basuyi ba sunyi bare ma nasan mamana gurin iya zaben kaya ,wayyo Allah mumy kin kasheni da dadi wallahi ,na gode Allah ya bar min ke." "ameen mamana ki gwada wanda yayi yawa a mayar wa tela ya gyara miki ,haka ta dinga daukar kayan tana gwadawa daya bayan daya mumy na yabawa babu wanda bai mata ba kamar telan ya aunata, bata fito daga d'akin mumy ba sai wajen tara shima ta fito ne dan ta gaida mahaifinta anan taga su Aryan suna kwance akan gadonsa sunyi bacci tun zuwansu bata gansu ba sai yanzu suna gidan ya madu , yaji dadin ganinta sosai har ma ya sakar mata fuska suka hira kadan wanda yaushe rabon ta samu haka daga garesa yayita saka mata albarka aiko farincikinta ya nunku a zahiri ake iya gano murnarta ,ta dawo d'akin mumy suka ci-gaba da hira har shadayan dare suna labari mumy na fada mata irin makudan kudin da muradi ya kashe a sabon gidansa babu abinda bai zuba acikinsa ba mamana , suma dangin amarya yace karsu zo da komai "kuma sun yarda da hakan ?inji cewar kisna ,ina fa wa
an nan iyayen karyar zasu yarda ke baki ga bala'in da akayi da uwar amarya ba ,kamar fa za'a fasa auren sai dana saka baki,amman duk da haka sai da sukaje gidan, duk abinda ya zuba a bangarenta sai da uwarta tasa aka fitar dashi aka saka wanda suka yi mata order ,ai kuma tana jin a nan gidan nawal zata zauna sai tayi wata biyar sannan ta biyosa cairo nan fa sabon bala'i ya tashi ke in takaice miki sai da nawal tayi mata kuka sannan ta hakura haka ta karaci fadanta tayi shiru amman muradi yace bai canza ra'ayinsa dan tun kafin su kawo wannan matsayin ya sheidawa nawal din wannan kuskurenta ne da bata sheidawa iyayenta ba , dana masa magana cewa yayi na barshi kawai ai tunda suka nuna basa son zamanta a gidan nan tare dani sai ta zauna ko kuma a fasa auren gbdy ."
naunayen ajiyar zuciya kisna ta sauke tana kallon mumy tare da sakin kasalallen murmushi ta matso kusa da mumy sosai "mumy a she kunga tashin hankali? ,ba ka
an ba mamana ,yanzu jiya ma sai da kanwar uwarta ta kirani a waya wai a fad'awa muradi bangaren nawal din yayi musu ka
an su gaskiya gidan suke bukata gbdy shine nake jiran idan ya huta zuwa gobe zan masa maganar ,abar musu gidan gbdy ke sai ki zauna a tsohon gidanku idan an gama biki " mumy ta k'arasa maganar cikin rauni "ni dai Allah yasa karsu rabani d'ana shi yasa nake son ki kwantar da kai kiyi hakuri ki rikeshi da kyau , ladabi da bibiya tsafta da kwaliya mai daukar hankali iya girki nawal bata fiki komai ba hasalima kin fita mamana , ki rike mijinki da kyau karki yarda kiyi sakacin da zaki rasashi , muddin muradi ya bar hannunki ya bar hannuna kisna , ina tsananin son muradi son da ban san yadda zan misalta miki ba , bazan juri a rabani dashi ba dan zan iya shiga mummunar hali muddin aka rabani dashi ."mumy ta gama magana jikinta a sanyaye matuka ."
naunayen ajiyar zuciya muradi dake tsaye a bakin kofar d'akin ya sauke daman zai shigo ne dan yi mata sallama yaji suna magana har zai juya sai kunnuwansa suka jiyo masa maganar mumy akan kanwar maman nawal , sosai hankalinsa ya tashi Idanunshi suka kada suka jajir sannan suka cika da ruwan hawaye tsabar bakinciki "nima ina sonki mumy , kuma inshallahu babu macen data isa ta rabamu muna tare muddin rai "ko yanzu sakon ya iso gareni kuma zan dauki mataki akai bazan yarda a tozarta min ke ba, ya cigaba da tsayuwa cikin tsananin damuwa da tashin hankali kafafunsa suka masa nauyi , gbdy yaji auren nawal ya fita akansa tamkar yace ya fasa .. "kisna karki yarda ki fito da kishinki fili kamar yadda na fada miki tun kafin kizo kasar nan, banason kiyi abinda za'a yi Allah wadai dake ,ki danne duk abinda zaki ji komai mai wucewa ne "inshallahu mumy bazan baki kunya ba zanyi duk abinda kike so " , muradi ya juya a hankali yana daga kafafunsa da kyar zuciyarsa banda tuttukin bakincikin babu abinda take , sun dade suna tautaunawa kafin daga bacci barawo ya kwashesu ." Muradi
na isa gida ya kira number nawal dan yaci mata mutunci ,ya kara fahimtar daita shi din ba sokon namiji bane yadda ya tsara gidansa haka yake so kada wanda ya canza masa tsari sai dai Kira kusan uku yayi mata bata dauka ba dan haka ya hakura da zumar gobe zai je gidan da kansa zuciyarsa na zafi ya kwanta sai dai ya kasa runtsawa saboda tsananin tausayin mumynsa da kisna ya dade kwance yana tunanin kisna ya fara missing abubuwan da take masa da suna tare da yanzu tana makale ajikinsa tana wasa da sansar jikinsa jiki a sanyaye ya janyo pillow ya matse ajikinsa gam yana furzar da iska mai zafi ,ita kuwa nawal tana sane taki daukar kiransa saboda haushin ya sauka a kasar tun a wanni takwas da suka gabata bai kirata ba ..
washegari tun da asuban fari ya shigo gidan mumy sakamakon rashin natsuwar zuciya da tunanin kisna ya kwanta , kai tsaye d'akin mumy ya nufa yaci sa'ar bai isketa ba sai kisna ya gani kwance akan gado ta lullube jikinta da bargo mai taushi iya fuskarta kawai ta bari , ya karaso Idanunshi na kanta ya zauna a bakin gado tare da tsura mata Idanunshi tsawon lokaci ya
auka yana kallonta batare data sani ba ya lumshe Idanunshi ya bude a hankali yana jin wani irin yanayi mai zafi akanta bai san sanda ya yayi kasa da bargon ba "ya subhanallah ya furta a kasan makoshi sakamakon ganinta cikin kayan bacci wacce ta bayyana qirjinta , kisna ba dai kyan jiki ba , yaji kamar ya kai hannunsa ya soma shafa dukiyar fulaninta amman ya kasa ya zarce da riko laulausan tafin hannunta ya matse gam cikin nashi tare da runtse ido yana kokarin ya kice fargaban nuna mata irin qaunar da yake mata a hankali ta bude idanuwanta akan kyakkwar fuskarsa tana masa kallon mamaki saboda bata ta
a kawowa zuciyarta hakan ba kokarin tashi ta fara yi ya kai hannuwansa jikinta ya kwantar daita tare da girgiza mata kai alamun ta cigaba da baccinta still Idanunshi na kanta, ya kai hannu ya shafa gefen fuskarta yana lumshe mata Idanunshi masu rikirkita mata lissafi mamaki ne ya kamata ganin yadda yake kallonta tamkar ranar ya fara ganinta a hankali ta furta "world best are you okay ?, lumshe mata ido yayi kawai tare da dage mata girarsa daya yana shafa wuyanta zuwa qirjinta dake cike da dukiyar fulanin wadan da basu da niyyar faduwa ."
muryarsa a kasalance yace "ki ci-gaba da baccinki babu komai na shigo naga yadda kika tashi ne "ya rabbi koda mafarki nake ?,ta furta hakan a ranta tana murza idanunta gaba-daya ta kasa boye mamakinta hakan yasa ya sake damke hannunta yana sakar mata tautausan murmushinsa mai kashe jiki da bugar da zuciya hannunta ya kai bakinsa ya shiga sumbata , ta lumshe idanunta "wayyyohhly Allah ,ya Allah idan mafarki nake karka farka dani daga wannan kyakkyawan mafarkin ta furta a fili cikin siririyar muryarta jin abinda tace ya yaye bargon gbdy ya shige ciki ya kwanta yana fuskantarta tare da janyota jikinsa zuciyarsa na bugawa da karfi akanta ya matseta gam yana runtse idanunsa yana jin dumin jikinta kusan minti biyu tana matse ajikinsa sannan ya sausauta rungumar da yayi mata a daidai lokacin ta bude idanunta ta zuba masa kwayar idanunta dake cike da rauni taga Idanunshi a rufe suke ruf tamkar mai yin bacci shigewa jikinsa tayi sosai tare da daura hannunta akan qirjinsa daidai kan nipples dinsa tun bata kai ga murzawa ba jikinsa ya soma sheking ya dinga jin kamar an jonasa da wutar lantarki."
yayi shiru yana sauke numfashi har lokacin gani take tamkar mafarki take ba gaskiya bane , hannunta dake kan qirjinsa ta soma yawo dashi ajikinsa addu'a yake Allah yasa karta kai ga murza kan nipples dinsa dan muddin tayi haka komai zai iya faruwa dashi a dakin mamansa , ita kuwa gaba-daya hankalinta yaki kwanciya sam bata yarda ba ,gani take mafarki take yi dashi , dan haka ta gyara kwanciyarta ta koma bacci canzawar numfashinta yasa ya fahimci ta koma bacci , ya mike ya sauko yana daidaita natsuwarsa sannan ya fita a dakin ya wuce gida bai sake neman nawal a waya ba haka zalika itama bata nemeshi ba nan ya sake kufula zuciyarsac tazo wuya dan yasan taga missed call dinsa ."
Kisna ba ta farka ba sai gurin goma na safe sai dai bata fito ba ta cigaba da kwanciya akan katifa tana tunanin abinda ya faru a tsakaninta da muradi wanda ta kasa gasgantashi ," shin gaske ne shine yazo mata a zahiri ko kuwa mafarki ne ? tana nan kwance a d'akin mumy hayaniyar yan'uwanta data soma jiyowa ne yasa ta sauko ta dauki hijabi dinta ta zura ta fito falo suna ganinta suka hau murna dan dai Allah ya jarabesu da tsananin qaunarta itama babu abinda take sai murna ganinsu saman kujera ta zauna daya bayan suka gaisa ta maida idanunta kan muradi qirjinta na bugawa da matsanancin karfi abinda ya faru ya sake dawo mata "kai bashi bane mafarki ne yaushe zai wani bata lokacinsa mutumin da babu abinda bata masa dan karkato da hankalinsa gareta amman yaki hasalima nunawa yake tamkar bashi da feelings , mikewa tayi a hankali ta nufi doguwar kujerar da yake zaune yana cin pepe soup na kaza da ruwan tea , yayi kamar bai ganta ba muryata a hankali ta fito "ina yini world best ?'ki duba lokacin har yanzu muna safiya ya fa
a fuskarshi a yatsine ta zuba masa ido zuciyarta na bugawa da sauri sauri bata ankara ba taji ya janyota jikinsa yace "zauna kici abinci dan nasan baki karya ba har yanzu ,yanzu kam zata iya gasganta abinda ya faru a tsakaninsu idanun jama'a dake falon ya koma garesu, nan take taji wata irin kunya from no where ta rufeta shi kuwa ko ajikinsa dan ko kallon inda suke bai yi ba ta gyara zamanta tana cewa "a koshe nake ya kai bakinsa cikin kunnenta wanda a zahiri zaka dauka magana yake mata amman abun ba haka bane iskan bakinsa kawai yake busa mata wanda ya haddasa wa jikinta mutuwa tsigar jikinta suka dinga mikewa gbdy ta maida tunaninta kanshi ta mance inda take, kallonsa tayi taga Idanunshi akanta .
gbdy mutanen dake falon suka sa dariya samir yace"easy fa dan'uwa karka manta inda kake kana gaban surukanka ne "naunayen ajiyar zuciya ya sauke tare da cewa "me kuma nayi ?, sannan su waye surukain nawa ?,nan duk yan'uwana ne dan haka karka dameni, sabuwar hira ce ta barke tsakaninsu aunty ummi ta kalli kisna tace "zamu sabon gidanku tun da'aka bude bamu je ba ko zaki kafin ku tare ? da kamar tace bazata ba sai taga zasu iya daukar abun wani iri dan haka tace "shikenan bari naje nayi wanka kafin na dawo kuma kun gama shiryawa "wani shiryawa zamuyi ai mu a shiryenmu muke ke dai jeki shirya bari na shiga naga aunty rukayya jiki a sanyaye kisna ta mike taje tayi wanka ta sako doguwar riga milk colour mai dogon hannu tayi rolling kanta da mayafin rigar tayi kyau sosai kamar ka sureta ka gudu falon ta sake dawowa inda ta iske granny tazo suna hira dasu muradi tana ganin kisna tace "sannnu alankosa "ke tsohowa kinzo kenan da mita "babu wani mita ke wacce irin matace miji ma yaci abinci bazaki zo ki dauke masa kwanu ba? , kisna tasa dariya "naga alamar tsohuwar nan sai na miki da gaske zaki sakar min mara to aike zan maida mai wanke wankenmu shiyasa naki kwashewa yanzu ma ki tashi ki kwashe kije ki wanke ,granny ta kalli muradi "kaji abinda wannan sokuwar matartaka take cewa dan rashin kunya to kuwa zan sa muradi ya gyara min zamanki daman ga amarya nan shigowa zaki gane baki da wayo ,"kinji tsohuwa da wahala ni ina ruwana da wata amarya ko ajikina dan daita da babu duk daya ne agurina mijina ne a gabana ta karasa maganar tana dariya muradi ya
an d'ago ya kalleta qirjinsa na bugawa "anya ma kuwa ba yaudari kanshi yake ba daya amincewa zuciyarsa tana son shi ?'idan mutun yana son abu ai dole yana kishinsa amman ita kalleta ko ajikinta, koda yake ai mumy tace karta nuna tana kishinta wata killa shiyasa ta fadi haka tuno haka yasa zuciyarsa ta samu natsuwa ."
"ai kuwa zan kwance mijin gbdy tunda kinfi sonshi da kowa "aha kungan min tsohuwa da kishi to shi me zai yi da tsohuwa world best ko kana sonta ? ta juya tambayesa tana tsaresa da idanunta masu rikirkita masa lissafi ya girgiza mata kai alamun a'a "me zanyi da wata tsohuwa yaro ai sai da yarinya tsoho sai da tsohuwa gaba-daya suka kwashe da dariya mufeeda tace " kamin dade granny sai a daina zakewa ko "Inna lillahi Kai da kanka muradi kake fadar haka ? Inji cewar granny tana marairaice fuska
,yanzu har munzo lokacin da zaka shigarwa wannan jairar to bari nayi maza na kama gabana tun kafin ku taru ku min dukan tsiya daman saboda kai nazo tunda yanzu kafi son matarka dani nayi nan ta yunkura zata mike muradi yayi saurin cewa "no no hajiyata da wasa fa nake ai kece sarauniyar mata , kinyiwa kowace mace zarra a zuciyarta Allah dai ya qara miki lafiya da nisan kwana "ameen muradi Allah yayi maka albarka ya albarkaci zuriarka "ameen hajiyata suna cikin hirar aunty ummi ta katsesu "to muje muyi sauri kusan akwai abubuwan da zamuyi idan mun dawo gabadayansu suka nufi haraban gidan suka bubbude mota suka shiga kai tsaye sai doping estate mai gadi yana ganinsu ya bude musu tafkeken get din gidan dakeansu suka shiga sukayi perking suka fito daya bayan daya. shiru kisna tayi tana kallon haraban gidan tunda ga nan zaka fahimci yadda muradi ya kashewa gidan kudi lallai gidan yayi kyau sosai har ya zarta yadda mumy ta bata labari babu inda basu shiga ba sai bangaren nawal wanda ke kulle kuma mukulli na hannunsu suka zaga
ya ko'ina babu abinda ya dauki hankalinta kamar gurin guym da gurin wasan yara swiminpool komai dai masha Allah suna tafiya suna hira acikin gidan aunty ummi ta kalli kisna "ke kisna ni kuwa ina son tambayarki ,kisna ta tattara hankalinta gareta tare da cewa "ina jinki ".
" wai meke faruwa a tsakaninki da uwar dakinki naga tun jiya da kika sauka a kasar nan bata zo ba anya kuwa lafiya?, kuma yanzu sam bakya maganarta irin da , shiru kisna tayi tare da lumshe idanunta dan ta fahimci wacce aunty ummi take nufi, sosai hankalinta ya koma kan abinda aunty afra taso mata Allah ya kubutar daita yanzu haka data tuno hankalinta yayi matukar tashi gabanta ya shiga faduwa muryarta a tsarke tace "aunty ummi dan Allah karki kara min maganarta dan ko mai sunanta banason ji , tana gama fadar haka su mufeeda suka karaso gurin "lallai akwai gagarumin abinda ya faru ba kuwa zanyi shiru ba ana gama bikin nan dole na hadaku naji abinda ya hada uwar daki da yar daki su mufeeda suka sa dariya ban da kisna da gabanta ke dukan uku uku sai gurin karfe biyu saura suka dawo gida lokacin gidan ya cika da mutane yan kai kayan an bubbude akwatina ana ganin kaya Kai tsaye daki kisna ta shiga ta kwanta , karfe hudu daidai Aunty rukayya ta shigo dakin tana cewa "auta kwanciya kika yi bazakije kai lafe bane ?,gaskiya da wahala bazani ko'ina ba ,ke kuwa da kinje meye aciki ai hakan ma zai sa su fahimci baki da mu da auren ba "koma ma me zasu fahimta su suka sani babu inda zani aunty rukayya ta juya ta fice daga dakin ita kuma ta mike ta shige bayi domin dauro alwala . "
Karfe biyar daidai suka tafi kai kayan lefe na gani na fada acikin hadaddiyar motar latest ferari sabuwa dal zuwa gidansu nawal , komai na girma akayi haka suma an mutuntasu yadda ya kamata mahaifiyar nawal taso taga fuskar mumy ,dan tun da taji ance ba itace uwarsa ba tasan dole za'a daita dan cike take da haushinta gani take kamar itace ta bukaci nawal din ta zauna daita sai dai akayi rashin Sa'a bata zo ba , iyakacin manya kawayenta ne da wasu daga cikin yan'uwan mijinta sai hajiya rabi dasu aunty ummi .
Tsawon kwana biyu kenan muradi bai sanya kisna a cikin Idanunshi ba tun washegari ranar da suka zo haka nan yaji abun ya tsaya masa arai sai dai ya basar ya cigaba lamuran gabansa ,
bangarenta itama bata samu zama ba cikin sauri ta nufi dakin mumy wanka tayi ta fito sannan ta tsara kwaliya mai kyau cikin kayan da mumy ta dinka mata wayarta ta dauko ta duba saboda tana bathroom taji karar sautinta ta dauka ta duba taga har 10 missed calls babu suna kamar karta ta kira sai tayi tunanin ta kira taji ko waye dan haka tabi number ,ana dauka aka fara da mita "haba kisna meye rayuwar duniya baki neman mutane wallahi da ace ina da numberki da tunin na nemeki "tayi murmushi sakamakon fahimtar ko wacece mai maganar tare da sakin wani ihun murna tace" allah sarki basma wallahi na canza waya ne tun lokacin baya daga baya abubuwa sukai ta faruwa dani nayi missing komai nawa shiyasa bancin haka ai kinsan dole zan nemeku tunda bani da wasu kawayen da suka fiku ".
"Haka ne duk naji abinda ya faru dake lokacin bana kasar dana dawo nayita neman numberki ban sameki ba in takaice miki har gidanku nazo ban iske kowa ba sai masu ainkinku , na dade ina neman numberki ban samu ba sai dazu naga yayanki madu shine na amsa ya shekaru daya ya yarana suke ?,duk muna lafiya ya nawa yaran suke ? tam gamu dai ga Allah nayi aure shekara daya kenan amman har yanzu shiru , Allah sarki basma Allah ya kawo masu albarka sun dade suna tautaunawa basma ta bata address din gidanta basu yi sallama ba sai da kisna tayi mata alkwarin zata je gidanta ."
Ta mike ta fito falo har lokacin babu wanda ya dawo gida acikin masu zuwa india day , Kai tsaye ta juya zuwa part din dady ta iske muradi tare da dady zaune a falonsa suna hira yana ganinta yayi shiru tare da tsura mata ido batare da ya cigaba da magana ba , ta dubi dady fuska a shagwabe tace dady kabani aron daya daga cikin hadaddun motocinka ?,
"ina kuma zaki mamana da yammaci nan fatan dai kin tambayi mijinki ? "Salon zani gyaran kaina da lalle gashin nan na tambayesa dariya dady yayi yana kada kai cikin tsanani farinciki"shikenan ga mukllin can kan table ki dauka daya daga cikin motar da'aka daukoku ce airport ta zunburo baki tace "haba dady wannan karamar motar na dauka ma zakace cikin wadan da aka kawo maka jiya ne gaskiya dady ka siya min tawa kawai tunda dai yanzu na kwantar da hankalina kuma ina bin muradi yadda yake so ko ba haka ba world best tayi maganar tana kallon muradi daya karkace kai yana kallon yadda take zabga karya , dan kyautatawa tana yi masa yanzu babu wani complain da zai yi akanta amman yanzu batun ta tambayesa zata fita babu shi tun ma da sauka kasar take fita abunta batare data nemi izininsa ba ,dady yayi murmushi "karki yi karya dan kina son shiga sabuwar mota "Allah dady gashi nan ka tambayesa babu abinda bana masa har ma cewa yake baya so saboda yayi yawa ta karasa maganar tana kashewa muradib ido daya naunayen ajiyar zuciya ya sauke "gaskiya ni banga alama ba dan haka bazan bada motata ba da sauri ta dafe qirjinta idanuwanta a waje tace "haba dady ka juya ka kalleshi da kyau bai canza ba yanzu ",sannan ta maida idanunta kan muradi " dan Allah world best ka fadawa dady gaskiya ta fada kamar zatayi kuka "ya salam ya furta a kasan zuciyarsa saboda gaba-daya ta sake birkita masa tunani cigaba da kallon halittar Allah yayi komai nata abun burgewa dariya ta bawa dady sosai ya dubeta ya mike tsaye sai ki biyoni dakina na baki yana gama fadar haka ya mike ya nufi d'akinsa murna ta kamata ganin zata shiga
atuwar mota ta juya kenan da niyyar bin bayansa taji tayi wani irin juyi ta juyo inda muradi yake zaune cikin tsananin tsoro ta fada jikinsa batare data shiryawa hakan ba atare suka sauke numfashi bakinta na rawa kuma cikin in ina tace "so ...sorry bansan yadda akayi hakan ta ...."shiiiiiii wa kika fadawa zaki fita zuwa salon ? shiru tayi qirjinta na faman dukan uku uku ido cikin ido suke kallon juna a hankali ta soma kokarin mikewa daga jikinsa amman ta kasa kwakwaran motsi saboda kafafunsa dake harde cikin nata hakan yasa ta sake lafewa ajikinsa a hankali ya dinga matso da bakinsa daidai kafad'anta bai tsaya nan ba ya zarce kunneta ya soma magana cikin wata irin murya mai maseefar kashe sansar jiki "tambayarki nake wa kika fadawa zaki fita kuma
an kin iya karya a gabana kike cewa kin fada min saboda kin rainani kou ?,a hankali ta shiga girgiza masa kai ta sauke wani wahalallen numfashi tare da tsura masa ido kamar yadda ya tsira mata nashi tsawon second biyu suka dauka suna kallon cikin kwayar idanun juna sannan tace "am sorry world best naga kai ma kayi busy ne tayi maganar tana sake shigewa jikinsa hakan yasa jikinta ya tabo wasu wurare ajikinsa wanda ke saurin Kunno wutar sha'awarsa take yaji yanayinsa na kokarin sauyawa , hakan yasa yasa ya kada mata kai kawai alamun yayi hakurin tare da cire kafafunsa ta mike tabi bayan dady.
"shirye shiryen bikin aka fara a yau Alhamis wanda ya kasance kamu jama'a sun cika hall makil har kisna sam bata nuna damuwarta ba bama zaka dauka ita za'a wa kishiya ba, kowa sai kallonta yake zaune cikin shiga ta alfarma kusan tafi nawal din kyau dan zaka dauka itace amarya , lokacin da'aka bukaci amarya ta fito muradi ya shiga yayi mata liki tare da abokansa sai dai kallo daya zaka masa kasan cike yake da jin haushin amarya bayan duk sun watse kisna ta mike cikin isa da takamar cewar ita din uwar gida ce su aunty zee da safy suka taka mata baya ta isa inda suke a fili ta bude jaka ta soma masa liki tare da amaryarsa nan fa shima ya zura hannu cikin aljihunsa ya fara zuba mata ruwan kudi , dan sam bai dauka zatazo ba bare tayi abinda tayi , sai yaji ta burgeshi yana mata liki tana masa su aunty zee na tayata nan take guri ya dauki ihu yayinda masu daukar hoto da masu daukar vedio suka shiga aikinsu, sosai ya fuskance kisna tamkar daman yana sakar mata fuska , ya shiga rawa daita yana mata liki nawal ta koma gefe ta dawo yar kallo , masu video sai faman daukarsu hoto suke nawal kamar ta daura hannunta akanta ta saki kuka yan'uwanta kuwa sai haibaci suke saki suna cika suna batsewa hatta rabon da'aka raba agurin kamu ba kowa aka bawa a dangin ango, bayan an gama kamu kowa ya watse muradi ya shigo dakin mumy saboda yana jin yunwa bai isketa ba ya iske kisna zaune kanta babu dankwali gashin kan nan nata ya sha gyara ya zubo gadon bayanta tana kokarin cire sarkar wuyanta tana kokarin dagowa ya karaso kusa daita ya zauna yana kallonta kamar ranar ya fara ganinta bai tsaya wata wata ba ya kai hannunsa ya fara shafa sumar kanta yana lumshe Idanunshi "gaskiya gyaran gashin nan yayi kyau sosai ta sauke numfashi tare da cewa "thanks " ya kamo hannunta cikin nashi yana shafawa "lallen nan yayi miki kyau sosai kamar kece amaryar, wace tayi lallen ta canci a kara mata tukuici? ta zare hannunta cikin nashi zata tashi "ina kuma zaki ?,ya sake riko hannunta cikin nashi yana murzawa a hankali "zan yi wanka jikina duk yayi nauyi , ya zaunar daita akan cinyarsa yana shinshina wuyanta har yayi nasarar kai bakinsa cikin kunnenta yana busa mata iskar bakinsa wani irin yrrrrrrrr taji a gabadaya ilahirin jikinta take feelings dinta ya motsa saboda tunda taxo mumy ke dirka mata maganin mata , ta dan kallesa da gefen idanunta wani lokacin idan yana mata abu tamkar bashi ba ya tura hannunsa daya cikin rigarta yana shafa cikinta still bakinsa na cikin kunnenta "kika ce kina sona kisna ?,ta sauke naunayen numfashi tana kokarin zame kunneta ya sake matseta gam ajikinsa ,"ki bani amsar tambayata muryarya a raunane tace "sosai kai ma kasani ai " to me yasa baki kishina ?, Ina yi mana ."Taya zan fahimci hakan ?,bazaka fahimta ba saboda daga ciki nake yin nawa kishin babu wanda zai fahimta sai ni kadai . ya sausauta abinda yake mata ya hade fuskokinsu guri daya tare da tsura mata Idanunshi yana kallonta yana sha
ar numfashinta mai sake kashe masa jiki " ya dade yana kallonta yanzu komai nata burgesa yake uwa uba soyayyarta da kyar ta samu ya barta ta shiga bathroom .."kiyi sauri idan kin fito ki samammin abinda zanci yunwa nake ji ya karasa maganar yana fita daga d'akin ".
*****
kai tsaye gidansu nawal ya nufa ya kirata a waya ta fito tana cicci magani dan bakaramin haushinsa taji ba dazu a hall , a cikin motarsa ta samesa ta bude ta shiga ta gaidashi a ciki,tsura mata Idanunshi yayi zuciyarsa na masa zafi kafin daga baya ya sauke ajiyar zuciya ita kuma sai wani cika take tana batsewa " ?"ke juyo ki fuskanceni meke samun kwakwaluwarki ?,banga ne ba ai kai zan tambaya haka naga duk ka wani canza sai wani ciccin magani kake bayan ni ya kamata nayi ? ,ki maida hankalinki jikinki kin sani kin san ko ni waye okay ,daman zuwa nayi muyi wata magana mai mahimmanci tun last week ya kamata muyi so na kiraki baki
auka ba madadin ki biyo kirana kika share , dazu bayan an tashi kamu mahaifiyata ta kirani akan wata banzar magana shine naga fara na samu lokacin ki yau ta tattara hankalinta gaba-daya zuwa garesa tare da fuskantarshi ba karamin kyau yayi mata ba cikin shadda milk colour mai hannun links idanushi manne da space mai haske har yafi kyau cikin kayan akan na dazu daya saka " kinsan ko ni waye nawal kafin ki min tayan soyayyarki ko ba haka ba ? ta tsura masa ido tana kallonsa ya gyada mata kai "me kuma ya kawo wannan maganar? Ta tambayesa a matu
a tsoroce 'naji wai gidan danasa kudina na gida ke kadai zakiyi amfani dashi byn kinsa da bangarenki dana kisna ne ko ba haka bane ?'tayi shiru " ina son jin gaskiya a bakinki shin gaskiya ne maganar ?"a hankali tace gaskiya ni bansan da wannan maganar ba ,idan dai haka ne zanji dadi sabaninsa haka tashin hankali kema kinsani ."
"kisna uwar ya'yana ce bazan yarda wani ya takata min ita daga cikin danginki ba ke ko kece bazan barki ki zauna lafiya ba ,ana son zaman lafiya a barshi a yadda na tsara kayana ,"
"amman daka bari na binciko gaskiya..." babu wata gaskiyar da zan tsaya nema dan mahaifiyata ce fada min kuma nasan bazata fada min karya ba ya katseta ta hanyar fadar haka yana huci " na gama fadar abinda ya kawoni zaki iya fita idanunta suka ciko da kwalla "ba wai na mutsa maka bane amman ni nasan dangina bazasu fadi haka ba tunda sun san komai" koma dai menene wannan ya rage naki ke dasu zaki iya fita banason jin komai abi tsarina a zauna lafiya ko na fasa auren gaba-daya "ai dole ka fadi haka tunda yanzu bana gabanka kisna ce a gabanka ,a tun wattani baya na fahimci hankalinka baya gareni ya koma gurinta ,"ko zaki fasa aurena ne akan haka ? yayi maganar ransa a matukar bace ganin ya hade rai ta hanzarta fitowa kafin komai ya kwabe mata ya ja motarsa da gudu ya bar unguwar ."
da kuka ta shiga gidansu ta fada kan gadonta kawayenta sukayita tambayarta taki cewa komai wayarta ta dauko ta kirashi yaki dauka daga baya ma kashe wayar yayi gaba-daya ta tura masa sako har washegari shiru bai kirata ba ranar asabar da safe ta kira mumy ta saka mata kuka tayi mata bayani" wallahi mumy ni bansan komai akai ba amma dan Allah kiyi hakuri shima ki bashi hakuri nayita kirashi bai dauka ba daga baya ya kashe wayarsa har yau gashi anjima dinner "ki kwantar da hankalinki nawal zai kiraki sannan babu abinda zai hanashi zuwa dinner kinji ki share hawayenki suna gama wayar ya shigo mumy ta rufeshi da fada ta inda take shiga bata nan take fita ba "me yasa kake wa nawal haka dan kaga tana sonka ko ? 'banason kana taba zuciyar yarinyar nan "yanzu mumy abinda yan'uwanta suka fada miki daidai ne ? , Ina ji ina gane nayi shiru gaskiya baxan iya ba "nasani amman tunda ita bata san komai akai ba ai bai kamata kaga laifinta ba ,banason karka sake bata mata rai wannan lokacin lokacin farinciki ne gareku kai daita idan iyayenta suka fuskanci akwai matsala bazaku shirya ba, ni kuma banason ka samu matsala da iyayenta ko danginta ka kiyaje "to mumy naji wai ina su Aryan ne ?suna gurin uwarsu ya
an zauna suka taba hira da mumy sannan ya mike yana kokarin fitowa daga dakin suka yi karo da kisna tayi baya zata fadi tare da saka qara cikin tsananin tsoro ,yayi saurin riko kugunta da hannunsa daya yayinda hannunsa daya ke rike da hannunta idanunsu tsarke cikin juna ..."
*****
Muna saida ingantattun maganin mata masu kyau da nagarta wanda ko da kudinka sai da rabonka tsimi , zumar Mata, gunba, gari insertion,kaza,zakara ,
jigida dadai sauransu.
1.Tsumi Yana saukarwa mace niima Kuma bazataji wuyar jimai ba.
2. Zuma Tana taimakawa wurin Jin sha'awa Kuma itama Tana taimakawa wurin jindadin jima'i.
3.insertion( Dan matsi) daban dabanne akwai Wanda ke matse mace kuma yake saukar da ruwan ni'ima sannan akwai na mallaka , idan ana bukata a tuntubi wannan number
234 815 945 0159..
Mmn sudais
[7/19, 5:33 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 63
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, voil
lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Ya
subhanallah .."
ya
fada
natse
yana
had'eta
jikinsa,
jin diran
dukiyar
fulaninta
akan
lafiyayyen
qirjinsa
yasa
shi
saurin
dauke
numfashi
tare
hadiye
wani
yawu
tsareta
kyawawan
Idanunshi
yana
mata kallon
tsab , sanye
take cikin
riga
siket
, rigar
kamata
dan
har
fidda
shape din
brest dinta
kanta
babu d'ankwali
kamar koda yaushe ,
ganin
yadda
tsura mata
Idanunshi
masu
matukar
tasiri a gangar
jikinta
yana
kallonta
yasa
a hankali
ta soma
baya
tana cewa" sa...sannu
a tunaninta
laifi
tayi
masa
yasa
yake
hukuntata da wa
nan
idanuwan nasa
masu firgitarwa" .
a natse
soma daidaita natsuwarta da numfashinta dake kokuwar barin gangar jikinta
tana
arin
ra'bawa
gefensa dan
shiga
d'akin
mumy
yayi
hanzarin
fixgota ya
sake
had'eta
da qirjinsa yana sauke numfashi
kana
ya soma
tafiya
daita a hankali
take
gabanta ya shiga
dokawar
daya saba
duk
sanda
suka hadu
dashi,
sai
faman waige
waige
take da idanu
cike da fargaban
kar
wani
ya gansu
makale da juna ."
kai
tsaye
d'akinta
shiga
daita
maida
kofar
rufe
tare da murd'a
key
jingina bayansa
kofar
tare
zagaye
kugunta da hannuwansa
duka suna fuskarta
juna
,shiru tayi tana
binsa
kallon mamaki
,gaba-daya ya sake
canza
mata
fiye
sauran
lokutan baya,
yanzu
sai
dai
idan
basu
juna ba amman
kiri
kiri
yake nuna
mata mahimmancinta
garesa
, ita
data
auka
shareta
zai
idan sun sauka a kasar
yaji
da hidimar
gabansa data
amaryarsa
mai
shirin zuwa
sai
kuma
taga sa
anin
haka ."
Jiki
a sanyaye
tayi
Kasa
kanta
ta sunkuyar
dan
tasan babu
tantama
laifi tayi masa
tunda
gashi
har lokacin
yaki
magana
jin
shiru yayi
yawa yasa ta d'agowa
taga abinda yake
tsaye
rike daita
,still
ita
din
yake kallo sai dai wannan karon
fuskarsa
hade
tamkar hadari
idanuwanta
suka
shiga cikin
nata
da sauri ta
janye
yayinda
jikinta
kama rawa
nan
take
tsoro
shigeta
cike da in
Ina
tace "yi ..ha ..kauri "me
kika yi
da kike bada
hakuri ?,ya
tambayeta
yana
sake
tsare
da Idanunshi
, ita kanta bazata
ga laifinta
ba ta
dai
bashi hakuri ne ganin
irin kallon da yake mata
mai dauke data aika
laifi ,
kafafunta
suka
mata nauyi sakamakon
tsayuwar da tayi , jikinta ya
cigaba da rawa
ta soma yin kasa zata
zube
kasa bisa gwiwowinta
yayi saurin
rikota
gam
sake tarairayota
shige
jikinsa
gaba-daya
tana
sake
daidaita natsuwarta
bata
ankara
ba taji ya
auketa
cak
bai direta akoina
sai akan
gadonta
zaunar daita tare
da
janyo
kujerar stood
din mirrow ya zauna
yana fuskantar ta sunkuyar da kanta zuciyarta na dokawa .
tsurawa
fuskarta
ido
yana kallon
yadda
numfashinta
ke fita da sauri
sauri "me
yasa kike
son barin kanki babu
d'ankwali
alhalin kinsan
gidan
nan
gidan mutane ne
?, tayi
shiru
tana
sauke
numfashi
kyar tana wasa da yatsun hannunta
" ina
tsananin
kishin iyalina
kisna,
karki
bari
na sake
ganinki
babu d'ankwali
atakaice
wannan
ya zamo karo na
karshe
idan ba haka zan
canza
miki " .
d'ago kanta da sauri tana
zaro masa idanu
wanda
yaji
kamar ya
sume a
zaunen
da yake
a gabanta a hankali tace
"inshallahu
zan yi kokari
.."ba wai zakiyi kokari
ba,
ki daina gaba-daya dan
banaso ya
tare da matsowa
sosai
ya had'eta da
jikinsa
ta lumshe
idanunta
On-expecting
yaji saukar
bakinta
akan
nasa tana wasa da
lip's
dinsa
before he know it ta ha
e bakinsu
guri
daya
lumshe
Idanunshi
yayi
a hankali
sannan ya fara
tsotsan
bakinta
cikin wani irin salo
baya
ji baya
gani
kamar
daman
jira
yake
,sosai ta
sake shigewa
jikinsa tana shakar
dadaddan kamshin
turarensa mai sanyaya zuciya
gbdy
kisna
ta soma d'auke wuta
,hannunsa ya kai wuyanta
yana shafawa da bayan
hannunsa
yana lumlumshe Idanunshi
tamkar wani
maye
kafin daga baya yayi kasa
dashi zuwa
qirjinta
nan
numfashinta
ya fara sauyawa
koma yana fita
kyar
,yayinda kasanta ya fara mintsininta
yana tsiyayar da ruwan sha'awa
bata san
ya'akayi
ba sai ji tayi
ya zuge zip din gaban
rigarta
ya fara shafa
saman brest dinta still
bakinsu na ha
yana
aikin
tsotsa lip's dinta da ha
oranta
kamar ya
samu sweet
,banda tsiyaya
babu abinda kasanta
ke yi
,wani irin zabura
tayi
tana sauke wani
wahalallen numfashi
a lokacin da taji yana
murza
kan nipple's
dinta
yana
furzar da iska
mai
zafi
daga bakinsa
gbdy ya gama rikitasu
da salonsa, da
zai
samu
fiyye da hakan daga gareta
yana
a hankali
zare harshensa
cikin
bakinta ya suke numfashi da ajiyar zuciya atare ."
tayi
saurin sunkuyar da
kanta
kasa
tana wasa
da yatsun
hannunta
saboda wata irin
kunya data
ziyarci ilahirin
jikinta
,kullum itace
Chapter 15 · 0% Book details