← Book details Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 4 OF 24

fara

Cutar Kai Part 1 Complete Hausa Novel · about 84 min read

rufewa
sakamakon kalmar rabuwar daya sake maimaitawa
"mumy
Please
ki tamaineni ki
bude
idanuki me kike so
ayi
yanzu ? " duk abinda kike so a shirye
nake
zan
miki matukar zai sakaki
farinciki
cikin tsananin tashin
hankali
kisna
take furta mata haka kafin
daga
baya
Aliyu ya kwantar daita
akan katifa
mike cikin sauri
gaba-daya ya
rud'e ya
gigice hawaye sun cika masa kwarnin idanunshi
tamkar
ba wannan
Aliyu
mai karkarfar zuciya ba
ya fita daga d'akin
, itama kisna hankalinta
yayi
matukar tashi dan
kusan
tafi
shi shiga
tashin
hankali,
take
ta fara data sani maganarta da bata furta kalmar su rabu da mumy bata shiga damuwa ba
,wani
sabon
hawayen
yazo
idanunta ya
fara zuba
akan
kuncinta tamkar an bude fanfo , a
hankali ta
fara rera kuka mai ban tausayi
,ta sake ri
e hannun mumy
dake
cikin nata gam yayinda hawayenta
yaki tsayawa sai faman kuka
take da
kiran
kalmar
"na shiga uku
cikin
tsananin tashin hankali "mumy
na tuba
bazan sake ba, bazan sake furta kalmar rabuwa da ya Aliyu ba
tunda
bakya
son rabuwarmu , " ki
taimakeni
dan Allah
karki
mutu
barni a gurinki
kawai nake samun farinciki da kwanciyar hankali
idan kika
mutu
kika barni rayuwa
zata min
muni,
sosai take kuka tana rike da hannun mumy itama mumy ta rike hannunta gam hawaye na gangaro mata ... ....."
Zuciyar
Aliyu
na matukar zafi ya dawo
d'akin
hannunsa
rike da goran
ruwa
bai
tsaya tsiyaya
ruwan a cikin cup ba ,ya
alle murfin goran da karfi wani zafi yaji ya
ratsa tafin hannunsa inda yaji ciwo
sai dai bai tsaya
kallon tafin hannunsa ba ,ya soma
shafa
ruwa
a fuska mumy
yana kiran sunanta , naunayen
ajiyar zuciya
sauke
sannan ta
dinga sauke
numfashi
a hankali a hankali
"sannu
mumy
suka hada baki gurin furta mata haka da kyar ta gyada musu kai
idanunta
runtse
,Aliyu ya
kamo
kanta
kai goran ruwa bakinta
"ki
sha ruwa mumy
" .
Ta girgiza
masa kai
alamun
bazata sha ba
"dan
Allah mumy
ki rufa
min asiri
ki kwantar da hankalinki
ya kalli
kisna da idanunsa da suka rikice suka canza kala tamkar garwashin wuta
ya soma magana cikin zafin rai
"wallahi
Idan
wani
abu ya same mumy
dalilin furucinki bazan taba
yafe miki ba , kuma wallahi
bazan cigaba da zama
dake ba
dole
na yakiceki
karfin tsiya daga jikina
domin nafi bukatar
rayuwa mahaifiyata
akanki
ya karashe maganar yana wurgi da rabon ruwa
......."
kuka
kisna take sosai tamkar ranta zai
bar gangar jikinta
tana rike da
hannun mumy
Sun yi
matukar
tausayawa
halin da mumy
take ciki
, bazasu iya daukar halin
da zata shiga
a dalilin cikar burinsu
ba .......
Aliyu
mike
hanzarin
zai
fita daga
dakin
domin kiran Samir dan sukai mumy asibiti
ta rike
hannunsa ya
dawo da sauri
daura hannunsa
akan nata tare da zubawa mata
idanunshi kamar zai yi kuka
"mumy zanje na kira Samir ne mu kai ki asibiti"
sake
girgiza masa kai tayi
zuba masa ido
cikin sarewa tace "karku
wani
kai ni asibiti alhalin
magani na gida , kune
damuwata muradi , idan zanganku cikin farimciki
da kwamciyar hankali wallahi
nima zan kasance haka"bazan
yarda da
tsarinaku
,rabuwarku
wani babban
tashin
hankali ne
gareni bansan
me yasa nake son kasancewarku
tare da
juna
ba amma kafin na cigaba da magana ku amsa
min wannan tambayar
"?
ta soma yunkurin
mikewa zaune daga
kwance
da take jikinta na daukar zafi
Aliyu da kisna suka kai hannuwansu
da sauri
domin taimaka mata hannun Aliyu
ya riga na Kisna
sauka a gadon bayan mumy sannan
hannunta
ya sauka akan nashi
saurin kallon kwayar
idanun
juna suka
tare da jin
faduwar gaba
mai tsanani zuciyarsu ta dinga bugawa a tare , zuwa wannan lokacin ko'ina ajikin Aliyu rawa
yake
yayinda zuciyarsa ke dokawa
da sauri
sauri fiyye dana Kisna , gabad'aya gabobin jikinsa sun yi sanyi, a hankali Aliyu yayi
saurin janye
kwayar idanunsa
a kanta
itama tayi kokarin dauke hannunta dake
kan nashi
suka
yi shiru
a tare suna
satar
kallon kwayar idanun
juna ,karamin bakinta ta turo masa
tana
kashe
masa idonta
d'aya
abinda tayi ya bala'i
bashi
haushi sosai
and he don't want any dilemma with
her
ko sake kallon inda take bai yi
ba dan gani yake bata damu da halin da mumy take ciki
ba kukan munafurcinta data saba ne
...
Cikin sanyin
jiki
ya kamo hannu
mommy cikin laulausan tafin hannunsa
tare da matsowa
gefenta sosai
itama
kisna ta
sake matsota
suka sakata a tsakiya
ya d'ago kanshi a hankali ya watsa mata harara itama batayi
sanya a gwiwa ba ta mayar masa
tana murgud'a masa baki yaji
tamkar ya
buge mata
baki ko janyo ta ya
yaryarfa mata maruka masu rai da lafiya
sai dai
ya kasa aiwatar da ko daya
saboda shi a
yanzu babu abinda yafi bukata kamar samun natsuwar mumy muryarsa a
ausashe yace "malama ki dan matsa can mumy ta
samu wadataccen
iskaa
kin
wani manne
mata kina kokarin ....."
"kai ma ka matsa mana cikin ni da kai wa ya hanata sha
ar wadataccen numfashi
ta kasheshi tana zabga masa harara
" nifa bana son damuwa dan Allah
kowa yayi lamarin gabansa kawai
zai yi magana mumuy
tayi saurin d'aga masa
hannu alamun yayi shiru umarninta yabi bai sake cewa komai ba ,mommy ta numfasa sannan ta cigaba da magana a tsanake"
banason jin wata magana bayan amsar tambayar da zan muku
yanzu
"tsakanin
kai
kisna idan
kun rabu
zaku iya
manta
junanku
har duniya
ta nad'e"?shiru
ne ya sake
biyowa
baya , hatra d'akin ya sake
daukar shiru tamkar babu wasu halitta acikinsa
kisna ta d'ago idanunta
a hankali ta kalleshi
dan ganin yanayinsa
wani kallo ya watsa
mata wanda yasa
take hantar cikinta kadawa , ta tabe masa baki
qirjinta
bugawa
da karfin gaske .
"ina
tambayarku kun min
shiru
zaku iya manta
junanku
har abada
Still shiru suka yi suna kallon mommy "Ni nasan bazaku iya manta
junanku
har duniya ta nade da tunanin juna zaku mutu
amman idan amsarku
kasance "eh
zaku iya manta
juna
sai
nasan
abun
........"
Jin yadda suka yi shiru yasa ta waigo
gefen da Aliyu
yake da gefen da kisna take makale daita tamkar zata mata numfashi
taga
suna kallon juna
tayi murmushi irin nasu na manya
"mai yasa
kuke kallon
juna ku bani amsar
tambayata mana kun
min
shiru
suka sake
yin shiru kowanensu na jiran yaji abinda
d'an'uwansa zai furta
"nasan baza ku iya amsa
min
wannan tambayar
ba bari na fa
muku abinda zai sa ku shiga
hankalinku wallahi
muddin kukayi kuskuren barin juna karshenku wahala mai tsanani ,kuma sai ta shafi rayuwar ya'yanku
saboda zaku raba musu hankula , saboda kai
Aliyu wata matar zaka aura kema Kisna
wani mijin zaki aura kuma duk wanda zaki aura bazai kai uban ya'yanki ba ,hakazalika kai ma nawal bazata zama tamkar Kisna agurin su Aryan ba ,da zaran ta samu nata
zata manta dasu
ba kowace matar uba ke rike masa yaya tsakani da Allah ba ta karashe maganar tana sauke numfashi da kyar Aliyu ya sake tashi ya dauki goran ruwan da yayi wurgi dashi yaga da sauran ruwa aciki ya mika
kai bakinta ta kurba tana lumshe ido "na gode muradi Allah yayiwa rayuwa albarka Allah ya yaye maka zafin zuciya ".
"gara kan kina yi kina masa addu'a, wannan zuciya kamar ta mutanen farko ,zuciya a wuya kamar kuturu ba'a
jin rarrashi
bare hakuri
kallonta kawai yayi ya furzar da iska
tare da jan tsaki ,ta watsa masa harara tana hura masa hanci dan ta sake tunzura shi ,a ranshi yace kiyi duk iskanci da kika ga dama ganin idon mumy ne
zamu hadu ne
.."
"Kana magana ne ? tayi maganar cikin jan hankali ."
"ke kisna ban son iskanci sa'anki
ne"? tayi shiru
"ki shiga hankalinki
dan kice
kika fara kawo zance rabuwa a tsakaninku
da muradi
bayan kuma kece za
kiyi
hakuri
dashi domin
kin zo gyara kuskurenki ne a gurin mutumin da
yake tsananin fushi dake dan iskanci sai kina fada masa magana "kiyi hakuri mumy
, "bani zaki bawa hakuri ga wanda zaki sake bawa hakuri nan kuma
yanzu a gabana saboda ko babu aure a tsakanin ki dashi d'anuwanki ne bai cancanci wasu abubuwa daga gareki ba , muryarta a raunana tace "to ..to kayi
hakuri
"haka
ake
bada
hakuri
ki hada kalamanki
guri daya ki bashi hakuri ta
shagwabe fuska kamar zatayi kuka tace
"kayi hakuri ".. shiru yayi yaki magana dan zafin da zuciyarsa keyi
ba zai bar shi ya amsa mata ba .."Kisna na kiraki da babban murya karki sake zance rabuwa tsakaninki da muradi
saboda ina matukar sonku tare bana son ku rabu, rabuwarku daidai yake da shigata damuwa "Ni kuma zafin da zuciyata take akan shi fa
mumy ni kadai fa nasan abinda nake ji kar a waye gari a iske bana numfa........" Da ikon Allah babu abinda zai sameki
idan kika zauna dashi
tsakani da Allah zaki samu lada mai dimbin yawa
sannan
zaki jiyar da mahaifiyarki
dadin da bata bata
jin irinsa ba ,zata sake magana mumy ta dakatar daita kana ta maida hankalinta kan Aliyu .....
"aliyu
wacece ni agurinka "? da kyar ya iya bude bakinsa muryarsa can kasa yace
"Mother " yana riko hannunta cikin nashi "tabbas ni uwarka ce shiyasa ma nafika jin haushi
akan
abinda kisna ta maka ,abinda tayi
ya balain
tsaya min a rai ya dameni ya daga min hankali saboda na fahimci halin daka shiga a lokacin
amman duk da haka yana da kyau
ka yafe mata
a karo na biyu
dan Allah ku fahimci mahaifiyarku ina son
ganinku cikin farinciki dan Allah ku zauna lafiya dan kwanciyar hankalina shiru suka yi zuciyarsu na dokawa da sauri
iska ya furzar yana Kallon Kisna
itama
shi
take kallo "mai yasa mommy zata masa haka akan kisna "? "Mai yasa zata sa igiya ta
daureshi akanta ? "Aliyu ta sake kiran sunansa
muryarta a sanyaye
kamar zata zubar da kwalla ," ka saki ranka
nasan
halinka
kana da tsananin
fushi da riko a cikin zuciyarka
wanda ba'a son muslimi
yana yin haka
kamo hannu kisna
ta saka cikin na Aliyu
ta dunkule guri daya " ka yafe mata
wannan alfarmata ce na nema agurinka nasan
ko numfashinka nace ka bani zaka mallaka min bare kalmar baki
,Shiru yayi har kusan second biyar "kayi shiru
muradi kace ka yafe mata ? Da kyar ya
sake bu
e baki yace "na yafe
amman darajanki ne
mumy
wani sanyayiyyen numfashi Kisna ta sauke tana mai godiya
ga Allah da ya furta ya yafe mata mumy tace "nasani
darajana taci kuma
na gode
ko alahira wani nacin arzikin wani Allah yasa muci arzikin Annabi Muhammad
Sallallahu alaihi Wasallama "ameen suka hada baki..."Sai
abu na gaba Kisna
zan
baki
wata
biyar
ki dawo
da Aliyu
daidai
,kaima
Aliyu zan baka wata biyar ka dawo daidai da matarka idan
ba haka ba zan
auki mummunar
mataki akanku
wanda a karshe
bazai muku dadi ba, tana gama fadar haka ta mike da kyar
ta soma kokarin
barin dakin Aliyu ya mike zai taimaka mata tace "yi zamanka muradi
na gode zan iya takawa da kaina ya koma ya zauna yana furzar da numfashi .."
Mommy
tashi
daga mazauninta
Kisna ta mike cikin sanyi jiki ta biyo bayanta
,mumy dake kokarin zama ta dubeta a tsanake tace
"me kuma kika zo yi ? " Maza ki
koma gurin mijinki
ki soma aiwatar da aikinki Allah ya baki nasara akanshi
muryata a shagwabe tace
"mumy wannan dan naki fa akwai wuyar sha'ani kanshi kamar kwakwa yake wallahi "ungo nan haka zaki daure , tun farko da bakiyi abinda kikayi
masa ba
kema kinsan
yadda kike so
zakiyi
a gidansa ,hakuri zaki kara akan wanda kike yi , ki sanyawa ranki ibada kike yi
kin san kuma duk abinda akace ibada ne dole sai an d'aure tare da sanyawa zuciya hakuri inshallahu ina ji ajikina zakiyi nasara akansa bazai sake wining zuciyarki ba "shikenan mumy adduarki ta Kara min karfin gwiwa daga sarewar dana yi da lamarinsa dan wallahi har na cire tsammani a kanshi "ba'a cire tsammani da rahmar Allah mamana ,kuma
inshallahu sai kinyi alfahari da mijinki wata rana mumy ta dan dauki lokaci tana bata shawarwari daga karshe sukayi sallama ta koma dakin yana nan zaune a inda ta barshi yayi tagumi
ta matsoshi
sosai
kamar zata shige
jikinsa sauran ka
ta kwanto jikinsa tace
" maganar mumy
gaskiya
bazamu iya rabuwa da juna ba sai dai
wallahi
na gaji da irin rayuwar da muke ka saki ranka mu zauna lafiya , ni dai nasan
a halin yanzu babu abinda nake son kasancewa dashi kamarka
bazan iya rayuwa babu kai ba , ina sonka aliyu
kaima nasan
kana sona "? tayi
maganar tana murza tafin
hannunsa dake cikin nata ..."No
i can't ya fada atakaice yana
furzar da iska
mai zafi tare da jan dogon
tsaki , shiru tayi jikinta na
aukar
rawa "you mean you don't love me "? "yes I do
sake
bata
amsa a takaice ,ta sake matsoshi
tare da sanya kwayar idanunta cikin nashi,
d'ayan
hannunsa ta
kamo ta mikar dashi tsaye
"come with me ta nufi jikin
bango
dakin
dashi bai mata musu ba yayi
shiru
yana biye daita kamar wani karamin yar
suna karasawa
ta tsaida shi tana fuskartashi tare da
kai hannuwanta duka kan wuyansa ta zagaye
tana jifansa da wani irin kallo mai kashe gabobin jiki
"meye
haka
kuma "?yayi magana yana kai hannunsa zai cire hannuwanta
dake zagaye da wuyansa "tsaya mana
ranka shi dade
ka ga
wani abu , ta cire hannuwanta dake zagaye da wuyansa
ta zuge zip din gaban rigarta
take dukiyar fulaninta
dake
cike
bammm sunyi wani luhu luhu dasu ga kyau ga haske ga taushi
suka bayyana a gabansa
"wowwww is beautiful
yaushe rabon na gansu ya
acikin ranshi
amman
a zahiri tsaki yaja
yana kawar da fuskarshi
gefe kamar yaga mugun abu
,ta kai hannunta
ta dawo da fuskarsa gareta ya sake dauke
idanunshi akansu "duk fa wannan
kayan marmari is
for you
Aliyu muradi
".... "for me"? ya furta yana watsa mata
harara
"Yes of course
is for you don't you like it ta sake turo masa
su daidai bakinsa kasancewarta
doguwa sosai ka
an ya rage
bata kamoshi ba yayi
saurin runtse idaunshi
qirjinshi na wani irin bugawa da karfin gaske
"stop all
this nonsense Kisna
not look beautiful ",kinsan wani abu "?ta girgiza masa kai tana
tura hannunta cikin vest d'insa har tayi nasarar
kife
yatsunta
a qirjinsa ya bude baki da niyyar
zai yi magana
ta muzra kan nipple's d'insa
duka tana wani
irin narke masa ajiki ...
...tsarkewa yayi
ya soma tari
kamar wanda yaci wani
abu
mai yaji
take ta rude tana masa sannu
"na kawo maka ruwa "?Kai kawai ya girgiza mata alamun
a'a ya zare hannunta daga jikinsa ya nufi gaban mirrow
yana magana
yana kwance agogonsa sai lokacin ya samu damar fadar abinda yake son fad'a mata
" duk wannan abinda
kike yi
basa burgeni saboda bana jin komai ajikina
ji nake kamar namiji ne a kusa dani ,wallahi na gaji dake bazan dai
iya fitowa na fad'awa
mommy
bane dan
ita kadai
zan iya gama
rayuwata dake ba dan ina sonki ba,idan son samuna ne ma
wallahi nayi
nisa da rayuwarki zai fiyye min kwanciyar hankali.."
"look
I understand what's in your heart ,ba Sai ka fa
a min ba saboda idan da sabo na saba da wannan kiyayyar
ko zan iya baka
tukuici akan wannan kiyayyar "?yayi shiru yana Kallonta ta cikin mirrow
zuciyarsa na tsalle
kallon wawiya yake mata ita kuma tana masa kallon mara wayo
"bana bukata
kuma
karki
dameni
da shirmeki
na banza on-expecting yaji ta sumbaci kumatunsa
ta juya
tana wata irin
shegiyar
tafiya
tana kad'a masa
jiki wanda ya zame mata jiki
a tsorace ya juyo
yana kallon
bayanta "kina hauka ne kike irin wannan tafiyar "? "Haukan sonka
ta bashi amsa tare da juyowa suna fuskantar
juna "me kuma ya samu tafiya ta ? tayi magana tana
matsowa
a hankali ta karaso gabansa ta tsaya kirjinta na kadawa shiru yayi
tare da tsura mata ido kamar zai cinyeta
ganin taki
auke idanunta akanshi ya cire vest dinsa
yabi gefenta zai
wuce
Kawai yaji ta rungumeshi
a jikinta , hannuwanta ya sauka a
daidai kan nipple's d'insa wani irin shock yaji a ilahirin jikinsa
"dan Allah ka bani wata
biyar
kamar yadda mommy
ta fada ina tabbatar
maka kafin lokacin
soyayyata zatayi tasiri a cikin zuciyarka
am very sure
zaka soni
kafin lokacin "no ya furta a zuciye "ya
Aliyu
Ni dai ka bani
dama dan Allah
nayi maka alkawarin muddin baka soni ba zuwa lokacin
zan daina sonka gaba-daya zan rufe babin wani Aliyu a rayuwata
zaka rabu dani batare da sanin kowa ba, zanyi nesa da rayuwarka a
hankali take masa magana cikin rada
tana
shafa
qirjinshi
tana manna masa
kiss a wuyansa,
juyo wa yayi daita a hankali aiko ta fada cikin faffad'an qirjinsa mai kwance da kashi sai kamshi yake zubawa " wayyo my world best
wallahi bazan iya rayuwa
babu kai
ba sonka yayi mugun kamani
ta karasa
mgnr
tana mirza kan nipples d'insa yayi saurin runtse idanunshi shi kadai yasan yadda yake ji a lokacin ,a hankali ta cigaba da murza nipples dinsa tana sauke ajiyar zuciya sannan tana lumshe masa
idanu, ta zaro harshenta daga kwance da take ajikinsa
tana lasar tsakiyar qirjinsa yayinda hannunta ke kan nipples dinsa tana zagayewa tana fitar da numfashi tana jin wani mugun feeling na taso mata a gaba-daya ilahirin jikinta kamar yadda shima
yake ji ,gaba-daya gobobin jikinsa sun soma macewa saboda
amsar sakonninta, jin
yanayinsa
yana neman sauyawa yayi sauri
cire hannuta a kan nipples dinsa ya bude idanunshi sosai yana fidda numfashi yana
kallonta yana jiran ta bar
jikinsa ,sai dai
bata d'ago ta kalleshi ba
ganin idan ya barta ta cigaba komai zai iya faruwa dashi daga karshe tayi galaba
akanshi tun ba'a je ko'ina ba
ya fixegeta
da karfi yana
arin
makata akan kujera ta janyosa
ya fado
jikinta
tare da rungumeta
.. "ashhhhh
ta saki
yar qara saboda q'irjinsa daya sauka akan dukiyar
fulaninta ya kalleta da sexy eye's d'insa
, muryarta
cike da shagwa'ba wanda ke kara burge mutane kuma take rikita duk wanda ya saurara tace
"my world best
ka bani dama dan Allah
tsaki
yaja ya mike tsaye
yana fidda numfashi mai zafi
sannan ya nuna ta da
yatsan
hannunsa alamun gargadi
" na yafe miki
ba lallai sai na soki ba
ki cigaba da tsayawa
a matsayin ki na uwar Aryan da areef
yana gama fadar haka ya
shiga bathroom tayi dariyar jin dadi "yafa ji dadi
haduwar
da jikinmu yayi
amman dan wulakaci
wani maze Ina nan har ka fito
......."
tana zaune a inda ya barta
yayi wanka ya fito yana goge jikinsa da white towel
ta mike zata taimaka masa ya dakatar daita "thank you.."
"Please! please now !! Ka bari na taimaka maka gabad'aya ya ha
e rai fuskarsa babu walwala bare annuri ,sosai
ta dinga rokonsa ganin nacinta yayi yawa ya barta sai dai
babu abinda ya furta mata" you're my life I love you
muradi
I can't live without you duk duniya yanzu kai ne kawai abinda nakewa tsananin so dan Allah ka bani wata biyar din nan
muddin ban shawo kanka ba na yarda ka sawwake min ko a boye
ne naje nayi rayuwata a wani guri bazan sake dawowa
cikinku ba zan barku kuyi rayuwarku i promise ajiyar zuciya ya sauke a hankali yana jin wani sabon yanayi na qara shigarsa muryarsa can
qasa qasa yace "na baki
ya fada a takaice
....."
Wani irin sanyin
dadi ne ya ziyarceta
taji kamar tayi
tsalle ta rungumeshi ajikinta amman tasan halinsa yanzu zai iya dangantata da kalmar
hauka ko janye amincewarsa
a hankali ta ji wani sabuwar qaunarsa
na qara
shigarta muryata a sanyaye tace
"thank you my world best
kuma inshallahu zan yi nasara" tsaki yaja
jikinsa na qara mutuwa saboda har cikin jinin jikinsa yaji sautin muryarta data sauka a cikin kunnenshi shiyasa gabad'aya ilahirin jikinsa ya
mutu murus
..."
Ya kalleta ta cikin mirrow yaga yadda take murna a fili
ya girgiza kanshi yana tsuke karamin bakinsa "bazaki ta
a samun wannan damar ba
shiyasa na baki
dan bazaki taba zama acikin rayuwata ba bare
zuciyarta
"yayi maganar a kasan zuciyarsa itama zance zuci take tana kallonsa tana
murmushi tare da watsa
yatsun hannunta
cikin tsananin farinciki
"zan canza ka ya
Aliyu na yiwa kaina alkwarin zaka soni da dukkanin
rayuwarka
"muje
kaci abinci shiru yayi yaki cewa komai har
tsawon
minti goma ta sake yin magana ciki
raunanniyar
muryarta
kamar
zatayi kuka "dan Allah muje kaci abinci da alamun kana jin yunwa kalli yadda cikinka ya lefe ban san mai yasa kake kin cin abinci ba ko nayi maka tuwon shikafa da miyar wake
? ta
karashe maganar a hankali ,
da kwantar da kai da rarrashi ta samu ya fito
tana biye dashi abaya suka sauko parlou'n kasa lokacin babu kowa sai aunty
zee da Samir
zaune akan kujera
suna kallo tayi
saurin karasowa taja masa kujera "na zuba maka abincin da
mommy ta girka
ko na shirya maka wani?"no .... Ya fada tare da
aukar jug dake cike da ruwa ya kai bakinsa ta dauki plet ta zuba masa farar
shinkafa da miya ta
ajiye a gabansa tana jin kamar ta bashi a baki kusan minti biyar yana kallon abincin sannan ya fara ci
hankalinsa a
kwance saboda jin abincin
mommy ne ,ta tsaya tana kallon shi fuskarta kwance da murmushi ta lumshe idanunta saboda tsananin dadi shi kuwa tunda ya soma cin abinci ko kallon inda take bai yi ba ,aunty zee ta zuba mata ido tana Kallon Kisna
sai murmushi take tana kallon Aliyu
ko kifta idanunta bata yi
akan shi "ya Aliyu
ya sauko daga dokin fushinsa
ne yasa
Kisna take murna
murmushi haka
abinda ya baka tsoro wata shi zai baka tausayi shiyasa Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama yace "idan zaka so mutun ka so shi kadan haka zalika idan zaka ki mutun kaki shi kadan yau dai ga Aliyu ya tafi
da rabin rayuwar kisna ya bar saura
,waigowa Kisna
tayi aiko idanunsu ya ha
e dana
aunty zee take ta sakar mata harara bata damu da
hararar da
aunty zee tayi mata
ba , ta kai hannu ta tsiyaya masa
ruwa garin rawan
jiki ruwan ya
zube a
afarsa daya
tsaki yaja tayi saurin cewa "sorry
ta warware tissu ta tsuguna ta goge masa
ta bar gurin tun kafin
tayi wani sabon laifi ta dawo inda aunty zee take ta kwanta
ta daura kanta akan cinyar aunty zee tana jin dadi "ina miki fatan
samu soyayyar
wanda kike so dan
ki damgwama cikin farinciki tayi maganar
tana shafa sumar kanta kallon fuskar aunty zee tayi tana sake fadada fuskarta
"Ameen auntyna
Allah ya barki da ya samir
"na gode sister ina miki fatan samun nasara ki samu soyayyarsa nan kusa sannan ku so juna har abada d'agowa tayi ta zauna idanunta cike da
ruwan hawaye "mumy ta Bamu wata biyar
mu daidaita kanmu ko kuma ta dauki mummunar mataki akanmu,
ni kuma na nemi alfarma wata biyar agurinsa
aunty zee zan yi
ko'k'arin naga na
shawo kansa duk da nasan da wuya hakan ta kasance ,wallahi
ina tunanin halin da zan shiga idan na kasa shawo kanshi aunty "da Ikon Allah Zaki yi nasara akanshi mutun ne fa shi kuma mai jini ajiki, kuma bai fi karfin Allah
ba ki tsaida zuciyarki kisa a ranki zaki shawo kansa
hawaye ya soma gangaro mata a lokacin daya mike
rike da wayarsa dake
qara ya nufi
haraban gidan ......."
sauri
aunty zee ta rungumeta itama ta rungumeta aunty zee
gabad'aya jikinta yayi sanyi a hankali
suka cigaba da tautaunawa zuciyar kowannensu cike da tunani har kusan 11
sannan
suka yi sallama da juna
ta nufi dakin mommy wacce tuni tayi bacci da jikokinta ta zauna a bakin gadon ta janyo man zafin dake gefen kanta wanda duk daren duniya dashi take kwana ta lakato ta mulka a kafarta tana mammatsa mata kafa zuwa kaurin gwiwarta mommy ta motsa
a hankali tare da
an bude idanunta kadan "bakiyi bacci
kisna .."?
"Yanzu nake shirin yi nace nazo muyi sallama sai gashi kinyi bacci numfashi ta sauke tana lumshe ido ta
an dade tana mammatsawa mommy jiki kafin daga baya mommy tace "mamana tashi kije ki kwanta kin bar mijinki shi kadai "to mommy
har ta mike
ta dawo daidai fuskar mumy ta tsugunna "mumy ki yafe min
" me kuma kika yi"
bakiyi min
komai ba mamana "Ni dai kice kin yafe
min "
"Na yafe miki
mamana Allah yayi albarka
" ameen
sai da safe
karasa inda yaranta ke kwance ta shafa sumar kansu tare da
shafa musu addu'a , ta manna musu kiss a goshi
sannan ta nufi dakin baccin su
har ta karasa shiga d'akin tunanin Aliyu take da irin badaudaden
halinsa mai wuyar sha'ani tana tsaka da tunani idanunta ya sauka akan calander
a manne a bango dakin jiki a sanyaye
ta karasa jikin calander ta tsaya tana kallo
karshen shekarar ake ta
dubu biyu da sha
takwas "kenan a may yarjejeniyarsu da Aliyu zai cika "ya Allah ka taimakeni na shawo kansa kafin lokacin ta dauki bironsa dake ajiye akan table tayi mark din aikinta
na farko data yi
nasarar janyo hankalinsa ya yarda da tsarin da mommy ta gindaya musu sannan tayi nasarar da yaci abinci cikin sauki batare da tashin hankali ba
taja numfashi ta sauke sannan
ta shiga wanka tayi ta fito ta goge jikinta ta dauko daya daga cikin kayan da aunty zeey ta kawo mata ta saka rigar bacci iya cinyarta mai bud'ad'd'en gaba sai wata yar igiya da'aka saka
domin daurewa ta tufke sumar kanta a tsakiyar kanta dan taji dadin bacci ta fesa turare ta saki murmushin jin dadi ta haye saman lafiyayyen gadon mijinta ta kwanta ta rungume pillow a qirjinsa
tana jin kamar shi ta rungume tana kwance taji shigowarsa tayi saurin
runtse idanunta kamar mai bacci ,wayarsa
yasa
a handsfree
muryar nawal
taji ta karade
d'akin take gabanta ya shiga dukan uku uku ta
an bude idanunta
kadan
taga
ya dauko
computer dinsa
ya ajiye akan table ya jonata a caji still tana jin sautin muryarta har ya zauna "do you miss me
nur?
murumushi kisns taga yayi sannan yace "Yes dear I really miss you ya fada fuskarsa na wanzuwa da wani sabon
murmushi data kasa fahimtar na menene a hankali yake
operating din system dinsa yana saurarenta can ya ciza lip's d'insa muryarsa a kasalance yace"okay tell me
how much you love me ? ya fadi haka ne
saboda lura da yayi idanun kisna biyu akanshi "I can't discribe the way I love you amman kasa a ranka zan soka
har karshen rayuwata kai ne kadai zaka mallaki zuciyata sannan ka zauna a cikinta har sanda za'a zare numfashina ......" ya rasa me mata suke gani ajikinsa suke
leke
masa har
su maida shi duniyarsu da numfashinsu shiru dukkaninsu sukai na tsawon lokaci can muryarta ta sake bayyana "yasu aryan da areef sunyi bacci
ko "? Yace "uhmmm yana cigaba da danne danne "ya tafiyar mommy tana nan
jibi
din "? ya sake cewa
uhmmm ",okay zanzo airport
inshallahu muyi sallama kuma gobe zan turo direbana
"okay ya fada a takaice dan ya soma gajiya
a hankali kisna ta sauko daga sama gado ta bude wardrobe ta dauko bargo guda biyu ja da fari ta
masa ja akan gado daga gefe guda
tare da
pillow ,
zata koma dayan bangaren
katifa
taji yayi gyaran murya ta tsaya ha
e da juyowa ta zuba masa kyawawan idanunta
"ki dawo ki kwanta a kasa
"inna lillahi ta furta a kasan zuciyarta yayinda
a zahiri kuma tace "to
tare da bin umarninsa daman yaso ya barta akan katifa dan yasan
abinda ta tsana
kenan
kwanciyar kasa
amman tunda ta tashi dan son jin gulma bazata koma saman gadon ba ,ta kasan idanunshi yake Kallonta kwance ranta a 'bace tana mutsumutsu
da jikinta
ya cigaba da aikinsa yana waya da nawal .."
******
Washegari
da safe tun karfe
biyar ta tashi a barci duk da cewar bata samu isasshen barcin
kirki ba saboda tunanin Aliyu da kwanciyar kasa da tayi , ta shiga Kitchen ta ha
a musu break fast,
wata irin doguwar mika Aliyu yayi hade da salati yana gyara zaman jijiyarsa data mikewa sambal a hankali ya mike zaune yana yaye bargon daya lullu'ba dashi yayi hamma tare da runtse idanunsa yasa hannunsa a baki yana bu
e idanunshi aiko
suka
sauka akan calander ganin mark ajiki yayi mamaki, ya sauko
yana taku a hankali ya tsaya gaban calander rike da kugunsa "waye yayi mark ajiki ya tambayi kanshi "waye zai yi banda wannan wawiyar yarinya wai ita nan tayi abin kirki shine har da rubutawa bayan totaly zero ce, abincin da mommy ce
ta dafa kuma
tasan dole
zanci amman da yake
dakikiyace tun ba'a aje ko'ina ta zuba min ruwa ajiki
garin rawan kai
yaja tsaki tare da
aukar biro yayi Cancel din mark din datayi
ya shiga wanka .
Bayan ta gama hada breakfast ta dawo dakin domin gyarawa taci Sa'a yana bayi cikin sauri ta soma gyarawa ko'ina ya dawo tsab ta feshe dakin da turaren roomfreshiner da turarenta na jiki tazo bude wordrobe d'inta taga anyi cancel
mark din
aya tayi jiya
ta tsurawa calander ido ita dai tasan mark tayi ba Cancel ba tayi shiru tana daga kwayar idanunta sama alamun tunani
"babu wanda zai yi wannan aiki sai ya
Aliyu
ta fada a ranta, tana cikin tunani ya fito jikinsa
daure
white towel yana goge jikinsa da karami
ya kalleta tsaye a gaban calander ya dauke kanshi yana tabe baki , ta numfasa ta karaso gabansa ta tsaya
muryarta a shagwa'be "me
yasa ka goge min
Please ?
"me kikayi da kwakwaluwarki ta fada shirme
bakiyi abun arziki ba dan haka no need of mark ki dai yi wani abu
amman na jiya
da kikayi zero ne ya karasa maganar yana bude roban man shafawarsa ya soma shafawa "amman ni a ganina nayi kokari "
"agurin kenan
ba , dan ki yaba da kanki yasa kikace
a baki dama
ta girgiza kai ya wuceta ya bude bangaren kayansa ya dauko deep blue t shirt da wonda baki ya shiga
bayi tabi shi da ido kawai ,ya saka ya fito ya dauki cumb ya gyara suman
kansa duk
tana tsaye tana
kallonsa komai a natse yaje
cike da tsafta
,Yana gama shirinsa ya fita ya bar mata dakin babu yadda ta iya ta shiga bayi dan yin wanka ..."
aunty zee ta janyo daya daga cikin akwatinan mommy dake cike da tsaraba ta dubi kisna data tafka uban tagumi tayi murmushi "to ranki shi dade ki tashi ki dauki wancan akwati mukai parloun Kinga gobe ba sai mun tsaya bata lokaci ba
,kisna da idanunwanta suka yi jawur tana duba agogon dake daure da hannuta "ina jin kamar mommy ta cigaba da kasancewa damu "kin jiki da wata magana ta cigaba da zama mijinta fa?
Kinga my friend idan zaki koyi rayuwa gidan miji ke kadai ki koya basu dade da saukowa ba
direban nawal ya karaso mai gadi ya kwankwasa kofa aunty zee ta bashi umarnin shigowa ya fada mata anyi bako ta mike ta fita ko cikakken minti biyu bata yi ba ta dawo hannunta rike da wata
atuwar jaka Kisna ta bita da kallo
"sakon nawal ne ba tace komai ba ta runtse idanunta ita kuma tayi sama domin sanarwa mumy .."
Washegari gari
mommy
na taku a hankali
Aliyu na bayanta rungume da aryan Samir na
rungume da areef suka fice gabad'ayansu tunda daman a shirye suke ,suka dunguma zuwa filin jirgi a lokacin sauran minti talatin jirgin ya daga kisna
ta dukar da kanta wai bata son ganin tafiyar mommy dan ba karamin so takewa mahaifiyarta ba, gashi
bata san sanda zasu sake ganin juna ba,lokaci daya
nawal da nasir da safy suka
karaso
nawal
cikin fararen kaya komai fari ta saka hatta agogo da takalmi farare ne
ta durkusa har kasa ta gaisheta da mommy "Ina kwana mommy
,mommy tayi saurin
Kai hannu ta kamo kafad'unta "maza tashi karki bata kayanki ta mike ta koma kusa da Aliyu dake rike da waya ta gaisheshi
tare da nasir da Samir ..
Mommy ta Mike a lokacin da zasu shiga jirgi aunty zeey ma ta mike ta rungume mommy" Allah ya tsare ya kai ku lafiya "ameen diyata Allah yayi muku albarka kuyita hakuri da juna kunji , ganin kisna taki d'agowa yasa mommy ta karaso inda take ta d'agota ta rungumeta "haba mamana meye haka kamar bazamu sake had'uwa ba hawayen idanunta da take
kokarin
maidawa
suka silalo saman kuncinta tace" zanyi missing dinki mommy Ina Jin kamar karki tafi ki barni itama mommy hawaye take "na fiki shiga damuwa mamana Amman duka sauran wata nawa ne zaki zo bikin muradi
tayi saurin runtse idaunshi tana jin zafi acikin ranta "nasan yadda kike ji mamana amman ki kara hakuri kiyi kokarin shawo kanshi kafin wata biyar din dana baku .."
A hankali mommy ta zareta saboda har mutane sun fara shiga jirgin
aliyu na sauke aryan ya kwaso da gudu ya
rungume Kisna
shima areef dake rike hannu nawal mutsu mutsun sauka yake ta sauke shi ya karaso ya rungume kisna,
ta rungumesu gaba-daya tana kissing dinsu
tana zubar da hawaye nawal ta karaso inda suke "mai yasa kike kuka haka kamar bazaku
sake haduwa ba ?
zaki sa yara
nan kuka fa .....shiru Kisna
tayi batare da tace mata komai ba dan duk abinda zata fa
a baganewa zatai ba tunda bata san ya ake daukar cikin ba bare tasan mahimmanci ya'ya ga rayuwar iyaye ...."
Aliyu ya kalleta ya kawar da kanshi yana jan tsaki yace "kukan munafurci kawai "ya kukan munafurci tana kukan zata yi kewar ya'yanta kace
munafurci "?
Nasir ya fada yana jan tsaki
"Ai nasan yanzu ka zama
an yankinta dole komai tayi bazaka ga laifinta
ba "kai wallahi wani irin mutun ne to nayi yakinta sai kayi abinda zakayi
..da kyar mommy ta bambare yaran daga jikin kisna dan cewa sukayi bazasu bi mommy ba shi kansa Aliyu babu yadda zai yi ne amman da bazai bari a tafi dasu ba ,mommy ta sake kallon nawal "to nawal sai
mun hadu a naija ko"?
"Sure
ta fada
tana gyada
mata kai cike da girmamawa, mommy ta juya zuciyarta cike da kewar ya'yanta
suna
tsaye jirgi ya lula sararin samaniya suna binshi da kallo kisna ta share hawayen fuskarta ta juya da sauri ta fa
a mota
zuciyarta na bugawa
sosai sai yanzu take kara jin soyayyar mahaifiyarta "lallai qaunarsu acikin jini juna take itama mommy hawaye take goge wa a zaunen da take acikin jirgi
..."
Nawal ta matso kusa da Aliyu tana jujjuya masa jiki hannuta rike da jaka tana sakar masa murmushin "nur zan wuce gida muje ka rakani na shiga mota ko "ta fadi haka ne dan tasan halinsa zai
iya barinta agurin ya kama gabansa "okay muje ko suka jera a tare suna magana kasa kasa a natse kisna ta d'ago idanunta karaf ya sauka akansu sunawa juna murmushi
take qirjinta ya shiga luguden bugawa "yaushe ne zata samu irin wannan damar da nawal ta samu a zuciyar mijinta "?
"Ka yafe min mijina nayi kewar komai daya danganceka tana kallonsa ya bude ma nawal
bayan motarta ta shiga ta zauna tana sake sakar masa murmushi "ko me yake ta fada mata haka yasa take ta faman murmushi "?ta tambayi kanta har sanda ya maida murfin kofar motar ya rufe direbanta yaja
idanunta na kansu .."
Ko daya dawo gurin Samir bai gurin da gira ya tambayi nasir inda Samir yake shima da gira ya amsa masa alamar ya wuce ya kai hannu ya doki kadan nasir "kai fa nasir wani lokacin
dan iska mutun
ne ," yan iska dai taya zaka min tambaya da gira "?"Kaga muje har ya juya nasir ya kira sunansa ya juyo ya tsaya tare da zuba hannunwansa ciki aljihun wandonsa "ya'akayi Sarkin matsala"?
"Ai kai ne sarkin matsala wallahi daman akan yarinyar nan ce "wace yarinya kenan "?ya tambaye shi ,kisna mana dan Allah ka rarrashita idan kunje gida
karka sa
yarinyar mutane a gaba da bala'i bayan zuciyarta na cike da kewar mahaifiyarta da ya'yanta "kasan Allah bazan rarrasheta ba
Allah yasa tayi ta kuka har ranar da zasu sake haduwa babu ruwana .
Nasir yace
"dan iska
kana wani nunawa kamar baka sonta bayan nasan kana bala'in sonta
kamar ka mutu "na ta
a fa
a maka da bakina ina sonta "?Nasir yayi shiru yana mamakin hali irin na abokinsa "kayi shiru na ta
a fa
a maka ina sonta ko ka taba ganin wata alamar data nuna ina sonta "? "Baka sonta ya'akayi har ka mata ciki ? "Wannan tsautsayi da rabo ne
ya bashi amsa yana
arin juyawa
nasir
ya dakatar dashi " zaka san tsautsayi ne sai randa ka tsinci
zuciyarka dumu dumu ta kamu da matsanacin soyyarta"babu wannan ranar nasir ba kuma na fatan zuwan wannan ranar a rayuwata, nawal kawai ta isheni rayuwa kasan wani abun farinciki
"? Nasir ya girgiza masa kai "mommy ta bamu gud five month mu dawo daidai tamkar sauran ma'arata
idan bamu dawo ba zata dauki mataki ka tayani addu'a Allah yasa mu cigaba a haka nasan karshe hukunci rabuwa ne zai biyo baya
na huta da jaraba
.."
zaro ido waje nasir yayi tare da cewa "ba ameen ba dan iskan
Allah yasa wani tsautsayin ya sake shiga tsakani mu sake samun yan shida dan da alamun spam din abokina baya bada kwai daya "ba ameen ba dan iska kawai mai mugun baki yana gama fadar haka ya juya
escort
d'insa suka zagaye motar da yake kokarin shiga kowannensu na rige rigen bu
e masa kofar
gidan baya inda kisna
da safy suke
zaune tana rarrashinta , ko kallon inda take zaune bai yi ba,
Ya juyar da idanunshi yana kallon wani bangaren , ganin tsayuwarsa yasa safy tayi ma Kisna sallama ta fito ya shiga direbansa yaja motar
*******
Har suka karaso haraban gidan bai waigo ya kalleta ba direba na gama parking escort dinsa suka fito daga cikin nasu motar suka bude masa ya fito yana ciccin magani sannan ya soma daga zara zaran yatsun kafafunsa cikin isa da takama ,a hankali ta yunkura ta fito jiki a sanyayye ta shiga ciki , tun byn dawowar su Daga airport Aliyu ya shiga part dinsa ya kwanta
bai sake yunkurin fitowa ba sai zuwa
sanda yaji kira sallah sannan ya motsa ya shiga wanka ya fito ya sauya kaya riga dark blue da wando ligth blue ya nufi masjid bayan ya dawo a parloun kasa ya zauna ya kunna tv.."
Da misalin karfe tara na dare
ta sauko a natse cikin hadaddiyar rigar bacci wanda ta bayyana komai na jikinta
ta sameshi
yana danne danne a system dinsa ta
zauna a gefensa gabanta na faduwa
muryarta a raunane tace "ummmmm ammmmm Sai kuma tayi shiru ta kasa magana shima yana jinta yayi mata banza sake motsa lip's d'inta tayi cikin in ina "kunyi waya da mommy na nemi layinta ban samu ba "uhmmm kawai yace atakaice ya cigaba da aikinsa , can ta kirkiro murmushin dole ta sanyawa fuskarta
"yayana
ka bar aikin nan haka ka huta ya d'ago da niyyar yayi mata Banza kallo
qirjinshi ya buga da matsanancin karfi sakamakon ganin Brest dint tsaye suna kallonsa yana kallonsu dogon tsaki yaja , idan ban yi aiki ba
uban me zan miki
da zakice na bar aiki? Yayi magana a zafafe cike da jin haushi "Allah ya baka hakuri ka mayar da wukar na kawo maka abinci nan ne ",?
"Bana ci
kar kuma ki dameni plz. "dan Allah kaci wani ........
"oh my goodness Kisna kin fiyye damuwa wallahi
idan zanci zanci bana jin yunwa ne ya mike yana
kashe
system dinsa ,ya bar
mata parloun shiru tayi tana zance zuci har kusan minti talatin sannan ta mike ta nufi sama koda ta shiga dakin har yayi bacci dan kwance ta hangoshi daga shi sai
boxcer da singlet yana fidda numfashi ta kai hannunta gefen kyakkywar fuskarsa tana shafawa a hankali tana lumshe idanunta a hankali taji saukar hannunsa kan hannunta ya fixgota yana
arin bude idanunshi ......."
Mmn sudais
CUTAR DA KAI

Second to the last free page 15
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096,yauwa har ma da agwalumar cotonou mai dan Karan zaki muna turawa kowani gari ...
........ Saurin maida idanunshi yayi ya runtse gam saboda jin saukar tsayayyun dukiyar fulaninta dake cike bammmm , yayinda ita kuma tayi saurin
auke numfashinta cikin tsananin firgita da tsinkewar zuciya mai tattare da tsananin tsoro, qirjinta sai faman bugawa yake da matsanancin karfi kamar zai fito daga qirjinta gabadaya ta kasa kwakkwaran motsi a kwance da take a faffad'an qirjinshi jikinta sai kyarma yake gaba-daya ta sadaukar jira kawai take yaji saukar duka ta ko'ina ajikinta ....."
ajiyar zuciya Aliyu ya sauke tare da sake runtse idanunshi yana jin wani irin yanayi a sansar jikinsa har sai da yayi daya sanin fixgota jikinsa , gaba-daya tsigar jikinsa sun mike tsaye , ji yake kamar ya hau sarrafa albarkatun qirjinta da yake jin duminsu a qirjinshi amman jin kai da isa tattare da miskilanci ba zai barsa ya iya murza brest dinta ba ,dan a gurinsa ci baya ne gara ya danne ya hakura har zuwa sanda nawal zata zo gidansa "."
a hankali ta fuskanceshi
tana kallon kyakkyawar fuskarsa mai cike da annuri da tsantsar kyau taga idanunsa a runtse numafsshinsa na sauka a hankali alamun ya koma bacci ta lumshe idanunta sannan tayi control din jikinta tare da daidaita natsuwarta ta daure ta cije lip's dinta da karfi ta soma kokarin tashi daga jikinsa wanda zuwa lokacin tunin hawayen tausayin kanta ya fara gangaro mata hankalinta bai kwanta ba sai da taji ta d'auke hannunsa ajikinta ya cigaba da sauke numfashi sannan ta sauke wani wahalallen numfashi tana cigaba da kallonsa , wani iri ta dinga a gaba-daya ilahirin jikinta kamar ana jonata da wutar lantarki , yayinda kowani part na jikinta ke sake bud'ewa soyayyarsa na sake gudana a cikinta , gabad'aya wani irin son shi da fellings dinsa ke d'awainiyya da ruhinta da gangar jikinta ,wani irin sanyi ta dinga ji yana ratsata tun daga tsakiyar kanta har zuwa kasanta ,ta tasa bayan hannunta ta goge hawayenta tana jin digar sanyi ruwan sha'awa na diga a pent d'inta bayan kamar minti goma ya juya ya kwanta ruf da ciki yana cigaba da sauke numfashi , zara zaran yatsun hannunta ta d'aura a gadon bayansa tana shafawa a hankali tana lumshe idanuwanta tana jin wani irin sanyin dadi na sake ratsa sansar jikinta da zuciyarta, rayuwar hakuri ta rigada ta aureta tunda zuciyarta ta kamo da tsananin son mutumin da bai kaunarta bai sonta sannan baya kaunar ya bude idanunshi ya ganta a rayuwarsa, "amman ai kece kika jawowa kanki komai zuciyarta ta aiko mata da wannan tambayar "tabbas na tafkawa kaina kuskure da babban hasara dan gara ace duk abinda na mallaka zan rasa dana rasa Aliyu yanzu a rayuwarta , garzon namiji, jarumi wajen iya sarrafa mace damka daya idan yayiwa mutun dole sai mutun yaji sauyi ajikinsa bare aje mai gaba-daya tana nan zaune tana kallonsa har bacci mai nauyi ya daukeshi ......"
sake juyowa yayi ya kwanta akan hannuta saurin zaro ido tayi waje tana furta kalmar "wayyo Allah take jikinta ya sake
aukar rawa kamar mazari ,a hankali ta ciza lip's dinta na kasa da karfi sannan ta zaro hannunta ta zuba masa idanunta masu matukar kyau da haske ,wani irin kallo take masa mai
auke da tarin soyayyarsa da shaukinsa ,a cikin ranta take aiyana abubuwa da dama da suka gabata a tsakaninsu , murmushi ne ya subuce mata ,"zan cigaba da hakuri da kai mijina nasan haka yanayinka yake a tun ranar farko dana soma d'aura idanuna akanka miskilanci da kamewa, rashin damuwa da abun hannun mutane dama rayuwarsu wannan duk yana cikin halaiyanka kuma hakan na kara maka kyau da kwarjini da mazantaka a idanun mutane bila'adadin " yanzu idan ma na rabu da kai wa zan samu madadinka "Allah sarki aunty ummi kin sha fama akanmu da muyi hakuri da juna , samir aunty zee kowa ya nuna mana mahimmancin juna amman idanunmu suka rufe wasu zafafan hawaye ne masu zafi da ciwo suka silalo mata akan kuncinta bata san sanda ta kwanta ta daura kanta akan damtsen hannunsa tare da daura hannunta kan chest d'insa ta soma shafawa tana rera kuka mai ban tausayi ga wani irin qaunarsa na sake fixgarta wanda take jin zata iya komai akansa ciki kuwa har da zama da sabuwar matarsa da zai auro mata, ita kanta tattare take da tsantsar tausayin kanta idan nawal ta shigo gidansa a matsayin mata, dan ta fahimci yadda yake ji da yarinya,itama nawal tana mugun son shi dan duk mutumin da tasan yana muamula da aliyu sai tasan yadda tayi ta shige masa gashi shi kansa nunawa yake yafi sonta akan kowa ,kuma gashi kowa ya amince da aurensa da nawal a dangin su gabad'aya bata da wanda zai tsaya mata ta samu ko yanci kanta ne a gurinsa , kowa gani yake auren da zai kara shine daidai , ya ta iya da rayuwarta ? " gara itama ta danne kishinta akansa ta rungumi abinda yake so da hannu bibbiyu wata rana sai labari kila ma sanadin haka ta samu sausauci daga garesa ."
wasu hawaye ne suka sake samun nasarar biyo kuncinta jikinta a matukar sanyaye ta matso da fuskarta daf da nashi sosai har suna sha
ar numfashin junansu da jin sautin bugun zuciyarsu, daura bakinta tayi akan lip's d'insa ta soma lasa a hankali hawayen idanunta na sake zubowa tana jin ina ma ya sake rungumota a jikinsa , muryarta cike da rauni da shaukin qaunarsa tace "dan Allah muradi ka daina guduna ,ka daina kina , ka tausaya min ka tausayawa rayuwata da halin da nake ciki, zuciyata bazata iya jurar rayuwa babu kai ba, ina maka mugun son da ni kaina bansan adadinsa ba, ya Allah yadda ka saka min soyayyar bawanka Aliyu batare dana shiryawa hakan ba Allah ka jarebeshi da matsanancin soyayyata ka hana zuciyarsa sukuni da kwanciyar hankali akaina yaji duk duniya babu halittar da yake muradin kasancewa tare daita sai ni, ta jima cikin wannan yanayin tana kuka tana sambatu ita kadai rungume ajikinsa .
zuciyarta ce ta hankaltal daita data tashi ajikinsa dan tasan me zai faru muddin ya bude idanunshi ya ganta kwance ajikinsa ,tana tsananin jin tsoron fushinsa
bazata iya daukar fashin shi ba tana azabtuwa matuka a duk sanda zuciyarsa ta motsa
Cike da sanyin jiki ta mike ta canza wutar d'akin zuwa na bacci , ta kwanta a gefensa tana fuskantar shi har bacci yayi awon gaba daita ."
Farkawa yayi ya jita rungume ajikinsa tana sauke numfashi , a hankali ya furzar da iska ya zareta ajikinsa yana jan dogon tsaki zuciyarsa gaba-daya ta cunkushe saboda bakinciki shige masa da take tana kunno masa wutar sha'awarta bayan ya nuna mata baya bukatar kusancinsu tare ,wani dogon tsaki ya sake ja saboda jikinsa da ya ji ya samun canji yanayi sosai ,dan wani irin kasala ya ji a sansar jikinsa yasan kuma hakan yana da nasaba ne da jaraban nacinta ,da zarar ta kasance ajikinsa zai ji yanayinsa na canzawa kamar yadda yake ji a yanzu, jijiyarsa yaji tana wani irin harbawa da sauri tare da mikewa , jiki a mace ya kai hannu kan joystic dinsa ya dinga shafata dan kwantar daita sai dai ji yake kamar sake tsokano kanshi yake , sake juyo tayi ta zube jikinsa ha
e da shige masa tana mutsu mutsun ajikinsa saboda dadin bacci data ji ajikinsa a hankali ya kai hannu ya lalubo wayarsa dake gefen dan duba lokaci, ya ga karfe hudu saura dan haka ya lalla'ba ya sake zareta a jikinsa ya kwantar daita ya sauko daga shi sai singlet da boxcer iya cinyarsa ya kunna wutar dakin , gani yayi ta baje gaba-daya akan katifa rabin dukiyar fulaninta duk sun bulluko waje kamar ya kai hannunsa ya zarosu ya soma sarrafasu ga santala santalar cinyoyinta masu matukar kyau da haske ya tsaya kyam kamar an dasashi yana Kallonta wani wahalallen numfashi ya dinga saukewa a hankali a hankali yana hadiye miyo kafin daga baya ya juya ya shiga bayi wanka yayi dan kawar da sauyin da jikinsa ya samu a dalilin haduwar da jikinsu yayi sannan ya d'auro alwala ya fito ya goge jikinsa ya zira jallabiya brown mai ratsin black ya shimfida sallaya ya tada sallah nafila bayan ya idar bai tashi ba yana zaune yana ta addu'oinsa har sanda ya jiyo kiran sallar asuba sannan ya tashi ya nufi masallaci ...."
Kiran sallah asuba ne ya tada kisna daga baccinta mai dadi ta mike zaune tana mika tare da waigawa gefenta wayam ta gani babu muradi , tayi tunanin ko yana bayi ne dan haka ta koma ta jingina bayanta tana jiran fitowarsa a haka wani baccin ya sake d'aukarta motsin bude kofar dakin ne yasa ta farka a gigice idanunta ya sauka akansa yana
arin zare jallabiyar jikinsa ya karaso ya
auki bargo da pillow ya nufi kan doguwar kujera ya kwanta ya lullu'be gabad'aya ilahirin jikinsa har kanshi ." Numfashi ta sauke sannan ta sauko ta shiga bayi ta d'auro alwala ta fito ta gabatar da sallah ,bayan ta idar da sallah komawa tayi kan gado ta kwanta tare da kamkame jikinta tana kallon inda yake kwance .."
*****
Bangaren mommy kuwa
Suna sauka a filin jirgin Murtala international airport wani irin farinciki ne ya mamaye zuciyar mommy duk da har lokacin zuciyarta na cike da kewar diyarta ,
najib direbanta ta hango tsaye gaban wata dalleliyar mota Highland yana zazzaro ido da alamun ita yake nema yaga ta inda zata bullo a hankali yaga tana tahowa rike da hannunsu aryan ,Aryan na ganinsa ya saki wata irin qara ya saki hannu mommy yana kiransa cikin hanzari shima najib ya karasa ya daukeshi ya daga shi sama yana juyi dashi "oyoyo abokaina nayi kewarku shi kuwa aryan sai bulbula dariya yake wajen da motarsu take pake ya k'arasa suka fa
a mota sai gida .."
farinciki mommy ya qaru musamman lokacin da suka isa tangamemen gidan mijinta mai kama da aljannar duniya shima dady tun shigowarsu ya kasa boye murnarsa da sauri ya isa ya bude murfin motar suka fito daya bayan daya ,ya rungume jikokinsa yana fadar ",You Are welcome my dear grandchild's I really miss you sannan ya rungume mommy suka nufi ciki katon falon .."
Can
asar Cairo kuwa kisna ji tayi kamar an zare mata laka sam ta kasa jin dadin rayuwata saboda zuciyarta na cike da kewar mahaifiyarta da yaranta duk da tun bayan tafiyarsu kullum sai sun yi waya amman hakan bai hana zuciyarta kewarsu ba , runtse idanuwanta tayi gam sai ga hawaye sharrrrrrr sun zubo mata aiko ta dinga kukanta kamar wacce aka aikowa da sakon mutuwa har sai da tayi mai isarta sannan ta kwanta bata jima ba bacci ya
auketa kwance akan doguwar kujerar da Aliyu ke kwana bata san lokacin da Aliyu ya shigo dakin ba sai farkawa tayi tagan shi kwance akan gado rungume da pillow rabin jikinsa lullu'be da bargo mai taushi ta yunkura ta mike tana mika sannan ta soma takawa zuwa inda yake kwance ta haura saman gadon ta tsura masa idanuwanta tana kallonshi da kodaddun idanunta da suka gama canza kala tsabar kuka ,cikin wani irin yanayi ta maida idanunta ta lumshesu ruf tana mai zare pillow a qirjinsa ta maye gurbin pillow ji tayi ya rungumeta a faffad'an qirjinshi tamkar za'a kwace masa ita ... ."
Bayan wata daya
Duk abinda ya kamata kisna na yiwa muradi kuma tana kokarin taga yaci abincinta , duk sanda tasan tayi kokari gurin girki da wasu abubuwa sai tayi mark a calendar , shi kuma duk sanda ya ga mark sai yayi Cancel ha
e da jan tsaki da zaginta hakan baya damunta bare ta fasa tana iyakar kokarinta akanshi sannan tana kawar da zuciyarta akanshi shi da nawal dan wata rana kwana yake yana aiki yana waya daita ,idan zuciya ta turnukota sai taji kamar ta rufe shi da duka ayita ta kare amman sai ta rarrashita kanta ta danne zuciyarta ta hanyar ambaton sunan Allah da laila a illa anta subhanaka inni kuntu minal zalumi sai taji zuciyarta tayi sanyi ,ita kanta tasan ba fin karfinta Aliyu yayi gurin rashin mutunci da miskilanci ba kawai dai tana daga masa kafa ne saboda yanzu tasan ciwon kanta a cikin kwanaki kisna ta kasa rike kanta saboda kusancin da suke yawon samu da Aliyu babu abinda take bu
ata kamar kasancewarta da mijinta, tana tsananin bukatarshi sosai duk inda ta zauna kuwa sai ya jike , haka ta dinga tsarki da ruwan dumi dan ragewa kanta jin sha'awarsa dan ko tace zata kai kanta garesa wulakaci zata sha da mari da hantara ,tsarkin ruwan dumin da take bai rageta da komai ba dan ji take kamar tayi hauka gashi yanzu kwana yake babu kaya ajikinsa ko dan single din da yake kwana dashi yanzu ya daina sakawa daga shi sai tamammen wondo gashi shi ba kamar sauran maza yake ba , komai Allah yayi masa, wata irin kira garesa mai matukar daukar hankali, ko koda kuwa yana sanye da kaya ajikinsa ne sai ya shiga ranka bare babu kaya a jikinsa ,gashin q'irjin nan nasa suna kwance luf luf gwanin ban sha'awa kamar na jarirai tun daga qirjinsa har zuwa kasan mararsa , ko mace mara isasshiciyar lafiya ta kalli halittar qirjinshi dole taji sha'awarsa ta tsarga mata bare ita mai cikakkiyar lafiya ,tana zaune ya fito daga bathroom d'aure da farin towel yayinda hannunsa ke rike da wani karamin towel yana goge sansar jikinsa ya tsaya gaban mirrow har ya gama shirinsa idanunta na kanshi tana jin kamar ta fixgoshi jikinta ta hau aika masa da zafafan wasanin amman tasan ko kusa dashi taje sai ranta ya
aci .."
yau ma dai kamar sauran kwanakin da suka gabata ne planpent ya dauko ya feshe da turare sannan ya saka yabi ilahirin jikinsa da turare , ha
iye wani wahalallen miyo tayi a lokacin da take kallonsa ya karaso ya wuceta zuwa kan gado "malama ki tashi ki koma can ya nuna mata kasa da yatsan hannunsa, babu mutsu ta sauko da kyar ya hau gadon tare da janyo bargo ya rufe rabin jikinsa ya kashe wutar dakin ya kunna mara haske ,bayan kamar minti ashirin ta lallabo ta raba jikinsa ta kwanta kamar kullum data saba idan yayi bacci , tana gama kwanciya yana mikewa zaune itama mikewa tayi da sauri tana had'iye wani abu daya tsaya mata a makoshi dan bata
auka idanunshi biyu ba tunaninta yayi bacci "meye haka"? ya fada a zafafe yana furzar da iska ta kai hannuta qirjinshi tana shafawa ha
e da murza kan nipples dinsa tace "duk cikin duty fiver months ne ta karasa maganar muryarta a raunane kamar marauniya , yayi saurin buge mata hannu yana gargadinta da hannunsa "wallahi idan kika sake gaya min wannan banzar maganar sai na kasheki yanxu kowa ya huta ,wani irin bugawa qirjinta yayi da sauri ta tsaya sororo tana kallonsa cikin hasken da bai gama haskake dakin ba , shima din ita yake kallo "kina kallona ki tashi ki bar nan kafin na soma kwallo dake yar iska kawai kina tunani har akwai ranar da wani abu zai sake shiga tsakanina dake '? "Har abada kin rasa wannan damar wancan damar ma da kika samu tsautsayi ne da rabonsu aryan banci haka da haka zaki kare rayuwarki dani batare da wani abu ya shiga tsakaninmu ba ya karasa maganar yana nuna mata kasa da hannunsa......"
a ranta tace" ai kuwa ganin idonka yau zaka ga aikin iskanci da kake kirana dashi komawa tayi ta kwannta akan gadon tana fidda numfashi taki tashi kamar yadda bukata sai shine ya sauko ya bar mata gurin itama ta sauko ta iske shi kan doguwar kujera ya sake tashi ya koma gado yana mazurai da gargadinta , ta sake mikewa ta biyosa ta kanenayeshi gaba-daya ya rasa yadda zai yi daita ya tashi ya fixgeta ya tsinka mata mari "idan Kika sake matsoni na rantse da girman Allah a dakin Karena zaki kwana idan kuma kin
aryata Bismillah nafiki iya iskanci ya juya ya kwanta ya bar ta dafe da kunci tana hawaye ,haka ta dinga fama da matsanancin sha'awarsa daga karshe ta soma yin azumin Annabi salihu yau tayi gobe ta huta tare da cigaba da tsarki da ruwan zafi a hankali taji sha'awarsa na raguwar a zuciyarta sai dai ta rame sosai kallo daya zaka mata kasan tana cikin tsananin tashin hankali .."
Cikin kwanaki ta lura miskilancinsa ya karu fiyye da sauran lokuta komai tayi fada da abun fada da wanda bana fada ba , kuskure kadan tayi zai hau balain da maseefa da duka ,tayi mean dinsa domin tasha alwashin bazata sake daukar hukunci duka ko mari daga garesa ba ,tana kwance a daki taji gidan ya cika da hayaniya ta mike dauki karamin mayafi ta lulluba ajikinta ta fito taga ko su waye , abokansa ne kusan su hudu har da rohan dukkanninsu sanye cikin hadadden suit baki suna ganinta suka kura mata kyau saboda tsananin kyawun halittan da Allah yayi mata ta gaishesu suka amsa tare da kawo musu ruwa da lemu duk suka dauke idanunsu akanta banda rohan ,daya balain kura mata ido kamar zai cinye ta shi dai Allah ya jarabeshi da tsananin kaunarta ji yake kamar ya
auketa ya gudu daita yawancin lokuta saboda ita yake zuwa gida duk muradi ya lura dashi aiko bai san sanda bakinciki yasa ya take masa
afarsa ba ,duk da cikin shoe suke sai daya ji zafi ya ratsashi har tsakiyar kanshi , ya waigo da sauri ya kalli inda muradi yake zaune a gefensa sai dai gani yayi idanunshi na kan screen din wayarsa idanuwa ya shiga zarowa take gumi ya shiga tsatsafo masa sauran abokan ne ka
ai suka lura da hakan ban da kisna i ta juya ta koma kitchen domin kawo musu cake har ta kawo ta ajiye ta nufi bangaren aunty zeey muradi Bai dauke
afarsa ba sai da rohon ya kai bakinsa daidai saitin kunne muradi "am really sorry muradi .."Ya Dan dago ya kalleshi yace "me kayi kake nadama ?"Ni nasan abinda nayi Ni dai kayi hakuri dan Allah ka yafe min ba da son zuciyata bane kyawun matarka ne yayi , kamata yayi ka sake kellaceta sosai , tsaki yaja ya mike ya nufi sama sai lokacin rohan ya saki wani wahalallen numfashi tare da ciro hancky daga aljihunsa yana goge gumi "..
Tana isa bangaren aunty zee taganta karasa shiryawa ya Samir kayansa acikin jakar yan kwallo "a she Wai tafiya zasuyi buga wasa kasar Spain gobe Amman shine ya aliyi ya kasa sanar mata sai wani ciccin magani yake mata , taji wani iri a zuciyata tana bakinciki rashin daukarta da mahimmanci da bai yi aunty zee ta lura daita tace "halan baki san gobe zasu tafi Spain ba "? Ta gyada mata kai tare da cewa "nasani mana har ma na shirya masa kayansa bari naje nayi masa cel din dambu nama dana yi masa saboda tafiyar ta fadi haka dan kar hankali aunty ya tashi dan kusan idan taganta cikin damuwa sai itama tashiga har ma ta ninkata ajiyar zuciya aunty zee ta sauke tace "lallai Kisna wato shi kadai kenan kika wa dambu nama shi yayanki fa ?
"Shima matarsa tayi masa tayi maganar tana murmushin karfin hali tare da mikewa ta dawo part dinta har lokacin su rohan suna zaune kuma idanunshi kyam akanta ko kiftawa baya son yi har sai da daya daga cikin abonkan yayi gyaran murya sannan ya dauke idanunshi ,cikin sauri ta shiga kitchen ta dauko wata farar roba mai kama takeway ta zuba masa dambu nama ta nufi daki a tsakiyar dakin suka kusan yin karo dashi har wayarsa ta sabuce ta fadi kasa itama roban hannunta ya fadi ya cire hannu cikin zafin nama zai tsinka mata mari ta ja baya da sauri cikin tsananin tsoro tana sauke numfashi tsaki yaja yana cewa "wannan wani irin hauka ne ?" ayi mutun sam babu hankali .
ranta yayi mugun
aci tace "meye kuma na rashin hankali a nan sauri nake na kawo maka dambu nama dan ban san yadda tafiyarku zata kasance ba a daren zaku bar gida amman da yake kai ..Saurin shiru tayi tare da matsawa da sauri sakamako hannunsa daya daga zai sauke mata mari ,ta soma magana kasa kasa " haka kawai daga abun arziki zai ya zama na tsiya ranta yayi balain
aci ta bar dakin a fusace , take zuciya ta rufe shi ya biyota kamar zai tashi sama a zuciye ya kai hannu yana
arin kamota a daidai corridor dan tsintsinka mata maruka har ya daga hannunsa zaraf ta rike masa hannu tana huci "wallahi wallahi baka isa ka mareni ba , ya Aliyu ka daina marina kisna anan duniya sai dai a wata duniyar idan mun hadu ,saurin zaro idanunshi yayi cikin tsananin tashin hankali da mamaki yana kallonta jikinsa na wani irin kyarma kafin kace me tuni gumi ya shiga tsatsafo masa hankalinsa a matukar tashe yace "Ni....Ni kike fadawa haka ?
"Na fada maka waye kai? " wallahi baka isa ka mareni ba ta karasa maganar tana wurgi da hannunsa ta sake juyawa ta soma tafiya zuciyarta na wani irin zafi ,ya sake biyota daman daga ita sai doguwar riga mai mara nauyi da pent dan ko bra babu ajikinta hatta mayafin jikinta ta baro shi a daki , ta juyo tana kallonsa cikin tsananin
acin "ya Aliyu idan ka isa ka biyoni da niyyar dukana kaga abinda zai faru wallahi sai na fita tsirara haihuwar uwata daga gidan nan ta cire rigar jikinta tayi wurgi dashi a fuskarshi ta saura daga ita sai pent tace "bismillah biyoni idan ka isa zaro ido yayi sosai yana kallonta yana furta kalmar "laila a ilallahu Muhammad rasulillahi Sallallahu alaihi Wasallama "yanzu kisna sai ki iya fita haka ?
"Sosai kuwa ka biyoni kagani fita zanyi haka na karade unguwar bayan duk abokanka sun gama gani haka idan yaso sai ka sakeni da tushe , ka huta nima na huta da bakincikinka da nake kunsa kullum haba mutun sai jaraban tsiya ,wallahi na gaji da duka na gaji da mari kana son maidani mahsukaciyar karfi da yaji tunani ya aureni ,daga yau na kashe duka ko zagi kana cewa zaka mareni zan dauki mataki sai dai kayi duk abinda zakayi ....."
Naunauyen ajiyar ya sauke da karfin gaske gumi na sake karyo masa ta ko'ina ajikinsa wani dabara ne yazo masa dan yasan yadda ta nuna yasan kadan da aikinya yace "to shikenan ki dawo ni ba dukanki zanyi ba "Ni dai nafi son ka biyoni ka dakeni kagani ...."
"dan Allah ki dauki rigarki ki saka bazan biyoki ba "aikin banza har ni zaka dingawa shakara ta hanyar mari ko dan kaga ina kyaleka kaima kasan duk abinda kake min ina shanyewa na kyaleka saboda nasan nayi maka ba daidai bane bancin haka kai ma kasan abinda zan iyayi wallahi ".
" yanzu idan kana bukatar ka kai hannu ka taba lafiyar jikina to ka shirya biyoni waje a haka to zan tsaya a gaban mutane sannan ka iya sa hannu ka tabani in ba haka babu wannan a tsakaninmu na kashe ta karasa magana cikin ihu da hargagi ,kuma daga yau karka Kuma yin wannan trying din ni ba jaka bace ,ni ban sa hannu nayi maka wani abu ba to karka soma cewa zaka tabani "Ya numfasa yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa a zafafe yace "to ke a ganinki kina da karfin da zaki min wani abu ne idan nace zan taba lafiyar jikinki ?
"Wallahi kasan inda ba dan darajan aure ba kai kasan yadda nake ,"kai kasan yadda nake ji kaina kuwa a halin yanzu ? gaba-daya
acin rai yasa idanunta suka rufe duk wani tsoronsa ya kaucewa a zuciyarta rashin mutunci kawai take ji ..."
Ransa a matukar
aci "Ya kike jin kanki yanzu ?ya tambayeta idanunshi na tsaye kyam akanta ya balain kura mata qirjinta ido komai nata cassss cassss duk da ta rame amman Brest dinta suna tsaye dangwargwan basu da alamun rusunawa gasu tantsam tantsam kan nipples dinta jajur dasu suna kallonsa "wallahi jin kaina nake idan aka bamu fili dai kai zan iya murkusheka dariya ce ta so kufce masa yayi saurin dannewa ya sake ha
e rai sosai yace "shikenan naji ki saka kayanki ki koma daki karki fita haka "na shiga ka samu jakar duka wallahi bazan shiga ba "ke da kika ce zaki iya murkushenni meye kuma abun jin tsoro "babu wani tsoro wallahi kai kasan kisna ba matsoraciya bace wallahi kawai dai .......
"Naji ki shiga daki bazan miki komai ba ta juya tana rausaya tare da cewa "baza'a shiga d'akin ba taku daya yayi ya cafkota ya matseta gam a qirjinshi da kyar take fidda numfashi "ashhhhh ta saki kara mai sauti tare furta "wayyo Allah na shiga uku qirjina zan mutu ,bakinsa ya zira cikin kunneta"ke kinsa baki isa ki murkusheni idan kuma nayi niyyar dukanki babu uban da
Ya isa ya hana bare ke kanki ,take ta natsu ajikinsa tana assessing maganarsa shi kuma yana magana yana hura iskan bakinsa a cikin kunneta ta sake lafewa ajikinsa dan har lokacin bashi da niyyar sakar mata jiki a hankali ya fara tafiya daita ajikinsa "bari muje na miki dukan bankwana har yanzu baki isa ki rusunar da zuciyar Aliyu ba ,turtujewa ta fara yi dan kwatar kanta amman ta kasa dan bakarsmin riko yayi mata ba yasa kafarsa daya ya tura kofar ya shiga ya wugata saman gado daita ya soma sunce belt din jikinsa .. ...."
Mmn sudais[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI

Last free page 16
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096, agwaluma ta kare sai kuma wata shekarar idan Allah yasa muna da rai da lafiya ."
.....Gabanta ne yayi mummunar fad'uwa ganin yana
arin sunce belt , hankalinta yayi matukar tashi taji kamar ta bashi hakuri sai dai tayi tunanin ta tsaya taga iya gudun ruwansa dukan zai yi haka daga ita sai pent ? har ya gama sunce belt ya nade a yatsun hannunsa idanunta na kanshi ta maseefar kura masa idanuwanta cikin tsananin tsoro da tashin hankali mai tattare da faduwar gaba , zuciyarta ban da rawa da tsinkewa babu abinda take , cikin wani irin matsefaffen tsanarta ya d'aga hannunsa zai labta mata belt tayi saurin rike belt din da hannunta tana kallon cikin kwayar idanunsa shima kallonta yayi yana ciza lip's dinsa ,Kafin daga bisani ya soma kokarin fixgewa ta sake rikewa gam da hannuwanta duka hawayen dake makale a kwarnin idanunta na kokarin zubowa "ki saki belt din nan tun raina bai kara
aci ba "to wai me nayi maka ne saboda Allah ? "Okay tambayata ma kike yi dan kin rainawa kanki hankali ? " Kai dai a rayuwarka baka son ganina cikin kwanciyar hankali idan baka gannin cikin halin damuwa ba baka jin dadi ?"
"Eh bana jin dadi nafi son ganinki cikin ukuba tamkar baiwa saboda babu wata halitta dana tsana a rayuwata kamarki ya fada mata haka cikin tsananin fushi duk yadda ta kai da daurewa dan kar hawayenta su zubo sai da suka samu nasarar zubowa bisa kuncinta "very good haka nake so ganin ya furta murmushin farinciki na bayyana akan fuskarshi "ina son ganinsu kuma bana gajiya da ganinsu burina na cigaba da ganinsu har karshen rayuwata ,"ke da zaki dinga zubar dasu a kullum wallahi da Kinga yadda farincikina zai karu a gidan nan "saboda kai mugu ne mai muguwar zuciya ba ? ta fa
a acikin zuciyarta , yayinda zufa ke tsatsafo mata ta ko'ina a sansar a jikinta tana addu'ar Allah ya kwaceta a hannunsa , tasan babu wanda zai kawo mata dauki sai ubanginta "ki saki belt dina kafin nasa kafa na taka miki wuya yayi maganar a zuciya ko gama rufe bakinsa bai yi ba wayarsa dake yashe a kasa ta soma
ara ya waiga bayansa a hankali yana kallon screen din wayar ganin haka yasa kisna sakin belt din tayi wata irin durowa daga saman gado zata fita daga d'akin babu kaya a daidai lokacin da yake kokarin maida fuskarshi gareta aiko taku daya yayi ya fixgota da karfi sai gata a jikinsa ya matseta soaai tare da belt , numfashinta ne ya soma barazanar daukewa saboda muguwar matsar da yayi mata da kyar take iya fitarwa ta saki kara mai sauti tana kokarin kwatar kanta daga garesa ya sake matseta gam dan yaga iyakacin karfinta "ke har kin isa na rikeki ki kwace ?" Har yanzu da saurinki , ke bama za ki taba kaiwa ba ," guda nawa kike maza ma sun kasa dani bare ke ? idan kuma kina da karfin zuciyar kwacewa ki gwada kunjinki mugani yana magana yana sake matseta "wayyo bazan iya ba ta furta muryarta can kasa ko shi dake manne daita bazai ce yaji abinda tace ba , ganin jikinta ya mutu murus babu wani sauran karfi ajikinta duk ta gama mutsu mutsunta bata samu nasara ba ta hakura , ya dan sausauta rikon da yayi mata yana lumshe idanunshi ya sa kafarsa
aya ya d'aga wayar yayi sama daita tamkar kwallo ya cafke da hannunsa daya ya duba mai kiransa sannan ya zauna a bakin gado tare daita manne ajikinsa batare daya bin kiran ba .."
hannunsa
aya yasa ya juyo da fuskarta garesa suna fuskantar juna ya balain kura mata kyawawan idanunshi masu matukar fitgita duk wanda ya kalli cikinsu sannan ya kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa da karfi yana cigaba da kallo tamkar ranar ya fara ganinta kuma har lokacin iskancin data masa yana dawo masa cikin kwakwaluwarsa " wallahi wallahi baka isa ka mareni ba ya Aliyu ," ka daina marina anan duniya sai dai a wata, yana kallo hawaye na zubowa daga idanunta kamar an bude fanfo "kalleta kamar jarumar gaske amman da zarar tazo hannu sai ta dawo abar tausayi .." ya furta a kasan ranshi "
a hankali ya shiga matso da fuskarshi daidai nata da zumar yi mata kissing din wasa dan babu niyyar yin na gaske a cikin zuciyarsa kawai so yake ya tsokanota ya barta cikin tashin hankali tunda yasan halinta jarababbiya ce, sai dai abun mamaki gani yayi tayi saurin kawar da fuskarta gefe tana sauke wahalallalen numfashi ,cikin tsananin tashin hankali ya sake tsura mata idanunshi kamar ranar ya soma ganinta , kusan minti shabiyar ya
auka yana kallonta fuskantarshi
auke da matsanancin mamakinta sam bai yi expecting haka daga gareta ba , ya
auka zata nuna maitarta a fili ne kamar sauran lokuta , ransa ne yayi bala'in baci , kisna ta kunno muradi sosai domin kuwa take zuciyarsa tazo wuya ta soma tuttukin bakinciki tare da tunanin azabar da zai gana mata ".
runtse idanunta tayi gam ta nuna bata son kallon fuskarshi bare ya samu damar wulakantata , hawaye ya sake zubowa kan kuncinta , hakan ya sake tunzura zuciyarsa , hannunsa ya Kai bayan keyarta ya damka da karfin gaske jikinsa na wani irin rawa ya saita fuskarta daidai nashi a zahiri ake iya hango
acin ransa , jijiyon kanshi sun yi rudu rudu ya fuskanceta yana busa mata hucin numfashinsa sannan ya bude bakinsa ya kira sunanta cikin tsananin tashin hankali "kisna Ni............ " Sai kuma yayi shiru ya kasa magana ya cafki bakinta yana furzar da iska mai zafi ,idan yace abinda tayi masa bai ji haushi ba yayiwa kanshi karya har shi zata kawar fuska ? "Wacece ita shi da mata ke rububunshi yana sharesu "ina bazai taba daukar wulakaci daga gareta ba dole ne ya hukuntata daidai da abinda ta aikata masa, ya lumshe idanunshi zuciyarsa na tafarfasa kamar an daura garwashin wuta a samanta .."
Duk da abinda Kisna tafi bukata kenan daga garesa suyi musayar yawu baki da baki amman sai taki nuna tana bukata ta ha
e hakoranta guri daya taki bashi dama , yayi saurin toshe mata hanci da hancinsa , take numfashi ya soma kokarin tsayawa babu shiri ta bude bakinta a gigice tana sha
ar nnumfashinsa gabadaya ta sadaukar da kanta garesa dan babu wani karfi daya saura ajikinta , haka ya dinga sarrafa harshensa cikin bakinta batare da yayi niyyar aiwatar da hakan ba, shi daya so hukuntata sai gashi ya buge da fitar da sanyayyen numfashi tare da jin wani mugun feeling's dinta na taso masa a gaba-daya ilahirin jikinsa , sai daya gaji dan kanshi sannan ya zare bakinsa ya matseta sosai a gefen jikinsa yana sauke ajiyar zuciya da karfi yana jin wani iri a sansar jikinsa .
gabadaya yanayinsa ya sauya , duk wani gashi dake kwance ajikinsa babu Wanda bai Mike ba , ji yake muddin bai hada da murza nipples dinta ba wani mummunar abu zai samu zuciyarsa ,a hankali ya soma murzawa sai dai take zuciyarsa tayi saurin hankalta dashi idan yayi mata yadda zataji dadi zai fadi warwarsssss a gabanta gara ko zai yi yayi mata da zafi kuma ta tsigar horo..."
" da karfi ya damki kan nipples dinta yana murzawa da karfi yana sauke ajiyar zuciya , ya Kai bakinsa cikin kunnenta ya zira harshensa wani iri yrrrrrrrrrr taji ilahirin jikinta kamar anjona jikinta da shocking , ya sake matseta gam yana hura mata iskan bakinsa "duk kin gama iskancinki kizo hannu , ko zaki iya maimaita kalmar iskancin da kika fada min d'azu ? ya karasa maganar yana sake zira harshenta cikin kunneta take tsigar jikinta suka mike ta sake dawowa abar tausayi ,
Tayi shiru ta kasa cewa masa komai dan ji take dama kasheta yayi akan yadda yake murza kan nipples dinta da karfi dan har gara tafiyar harshensa cikin kunneta tana jin wani abu akan akan murza nipples dinta da yake ."
"a she iskancinaki da cika bakinki na karya ne babu abinda zaki iya yi , Aliyu yafi karfinki ya karasa maganar yana matsa kan nipples da karfi , ta saki wata razananniyar kara hawaye na zubo mata so yake tayi magana a lokacin ko yaya ne domin tabbatar da zata sake kallon kwayar idanunsa ta fada masa son ranta ko kuwa ta shiga hankalinta ?
"Ya zamo karo na karshe da zakiyi sa'insa dani ,ya zamo karo na karshe da zan fada ki fada domin baki isa ba , dama rayuwarki ta dameni zan iya daukar nauyin haka sai akayi sa'ar rayuwarki bata gabana dan haka baki isa kiyi abinda kike so ba kuma ni ba sakaran namiji bane," kinfi kowa kin san da haka ,dole ki cigaba da bin tsarin da nake so, tun da na fahimci baki canza halinki ba , ki sanyawa ranki halin Aliyu na nan fiyye da saninki a fusace yake magana cikin haka wayarsa ta sake
auka
ara ya furzar da iska mai zafi sannan ya dauki wayar yana cigaba da murza kan nipples dinta yana magana a hankali cikin sanyayiyyar muryarsa data dawo kamar ta dan maye " naji dan Allah malam banason takura yanzu zan fito ba sai ka hawo ba kalmarsa ta karshe kenan da yayi yana jan dogon tsaki addu'ar take a lokacin ya saketa kuma ya bar dakin koma ya bar gidan gaba-daya zuciyarta ta huta da muguntarsa dan muradi yasan ta kan mugunta bai bar dakin ba a lokacin Sai da ya gama jagwalgwalata son ransa sannan ya barta ya mike zuciyarsa na matukar zafi "karki
auka kin sha banza , baki sha banza ba dan sai na horaki kafin na bar kasar nan gobe idan aka ce ki sake furta min kalmar zakiyi yawo tsirara bazaki yi ba ". Allah Allah ta dinga yi ya fita tana ganin fitarsa ta mike da sauri ta janyo rigarta ta saka tana yiwa Allah Godiya daya kuftar daita daga hannunsa da bai fita sai yadda hali yayi dan har ta fara hango yadda fatan jikinta zai yi, bata tsaya bata lokaci ba ta fice daga dakin ta shige dakin mumy ta kulle kanta ciki dan baza zauna ya dawo ya jibgeta a karon banza ba .."
Yana saukowa kasa Samir da sauran abokansa suka kalleshi ganin yadda ya sauko a hargitse idanunshi gaba-daya sun canza kala daga fari zuwa kore kuma sai faman ciccin magani yake yasa samir yace "me ka tsaya yi ne bayan kasan akwai inda zamu ana can ana jiranmu " muradi ya tsare shi da idanunshi yana fitar da numfashi yace "wannan wace irin tambaya ce ? ya tambayesa a zafafe " maida wukar abun bai kai na fada ba muje ya nuna masa kofar fita dan yasan halinsa sai yayi zuciya akan dan wannan tambayar , cikin abonkansa akwai mutun daya wanda bai cika jin tsoron muradi ba yace "ta ya zaka ma magidanci kamarsa wannan tambayar ai ya tsaya ragewa kansa zafi ne ,"kaga duk yadda tafiyar ta kasance daidai ne ko abokina ? yayi maganar yana dariya yana duban muradi suma sauran abokan biyu dariya suka yi banda rohon da yaji ranshi ya
aci dan tsab ya fahimci abinda jocub yake nufi kallonsu muradi yayi daya bayan daya har rohon daya lura da yadda yayi akan maganar , fuskarsa dake daure tamau yasa dariyarsu ta soma tsayawa ,gashi dai sa'ansu ne a shekaru amman suna mugun jin tsorosa saboda yana da wani irin kwarjini kuma duk inda ya ratsa cikin mutane sai kaga ana shakkarsa kuma hakan baya hana mutane sonshi da rububin mu'amala dashi ga shi da farinjin mata, babu kasar da zasu shiga mata basu nuna suna tsananin son shi ba a tarihi ma babu macen daya furta wa kalmar so sai dai a furta masa ,mace daya ce tayi galaba akanshi itace nawal itama itace ta soma furta masa tana son shi ..."...
Ganin sun rage sautin dariyarsu yasa Samir dafa kafadansa "am sorry dan'uwa na katse maka hanzari ko yayi maganar yana dage masa gira sa daya alamun zolaya , muryarsa can kasa yace"kar muyi haka da Samir yayi gaba , Samir ya biyosa yana cigaba da cewa "wai kana nufin har yanzu baka shiga daga ciki? tsayawa muradi yayi a lokacin daya fito haraban gidan ya watsa wa Samir wani rikitaccen kallo cikin yanayin maganarsa dake fita a hankali yace "zuciyaka dake wannan tunani ta daina ni babu ruwana da mata "babu ruwanka da mata kake kokarin kara wani aure na biyu kai dai wallahi anyi mugu mai cutar da kansa amman ...." katse maganar yayi alokacin daya abokan tafiyarsu sun fito , suka shiga mota gabadaya suka bar gidan , a motar ma zama yayi gidan baya yana kallon gefen titi tunani abinda ya faru yanzu a ts
akaninsa da kisna ke dawo masa wani murmushin gefen baki ya bayyana akan fuskarshi "kalmar zata fita tsirara ta dame shi sai dai tafi kowace kalma bashi dariya Samir dake gefensa ya kalleshi ya girgiza kai ya rasa meke damun dan'uwansa wani lokaci kaganshi cikin farinciki wani lokaci kuma tamkar wanda azarailu ya kawowa sakon mutuwa har suka karasa inda zasu fuskarshi babu yabo babu fallasa ,har yaje ya dawo abun na yawo a brain dinsa kalmar ta kasa bace masa ....."
bai isketa a parloun ba ya ajiye laidar daya shigo daita ya haura sama ya shiga dakin baccinsu nan ma bai ganta ba ,ita kuwa tun da taji motsin shigowarsa ta rasa natsuwarta gabanta ya dinga faduwa yana tsinkewa kar yace zai balla dakin mumy ya shigo ta sauke numfashi ta shige bayi ta kulle."
ya cire kayan jikinsa ya shiga wanka bai wani dade ba ya fito sanye da boxer da farar singlet ya sauko kasa ya zauna akan dining table ya bude kulolin dake kai yaga wayam babu komai hasali ma babu alamun anyi girki yaja tsaki yana furta "aikin banza dama wani damuwa nayi da abinciki bare kiyiwa mutane salo , ladar daya shigo daita ya janyo ya bude ya soma cin gasashiyar kaza wacce taji kayan hadi bayan ya gama ya koma sama , a daren ya hada kayansa da kanshi cikin qaramar jaka dake dauke da zanen kwallo da tambarin sunan club dinsu , bawasu kaya ya diba ba saboda kowani kasa da yake buga wasa yana wadatattun kaya wanda ba tsiya yake ba kamfani ke bashi ."
har 11 :00 ta buga bai runtsa ba sannan bai ga shigowar kisna ba bai damu ba yayi kwanciyarsa bayan yayi waya da mumy da dady kafin bacci ya daukeshi wayar nawal ce ta shigo ya
auka ya duba da kamar bazai amsa ba sai kuma ya
auka saboda ba lallai ne ta sameshi a waya ba idan ya tafi , har bacci ya daukesa nawal na zuba masa surutu akan yadda take son shi jin shiru baya magana ta katsen kiran itama ta kwanta dan ta fahimci yayi bacci , karfe hudu daidai ya farka yana mika ha
e da salati ya fada bayi domin yin wanka tare da dauro alwala ya fito ya shiya cikin hadadden sult ya daura agogon dioman a tsintsiyar hannunsa tare da fesa turare a jikinsa da bayan kunnensa ya rataya jakarsa ya fito daga dakin har ya wuce dakin mumy ya dawo da baya da baya ya tsaya a bakin kofar saboda zuciyarsa ta tabbatar masa da kisna na ciki , yasa kafarsa
aya ya buga kofar da karfi kamar zai balla ....."ya Allah ta furta tana farkawa daga baccinta tare da kamkame jikinta guri daya a hankali ta fara karanto addu'ar neman tsari daga bala'in sa , a zafafe yace "ki bude kofa ".
"nayi maka me ? ta fada cikin karfin hali ,nifa banason tashin hankali da sanyi safiyar nan , tafiya zakayi ka tafi Allah ya tsare ya bada Sa'a "ko baki min addu'a ba zan yi nasara tunda uwata tayi min kuma wallahi kin taimaki kanki da kika boye kanki da jikinki ya gaya miki "tun da kana jin karfi ai sai ka balla kofar ka shigo ka kasheni ta fada masa a tsorace "da kyau ai ina son haka ki jira dawowata sai dai idan ban iske ki a gidan ba amman wallahi sai na ....
arar sautin wayarsa ce ta katse shi ya ciro yana duba screen din wayar tare da manna wayar a kunneshi ya barin kofar dakin ..."
Ba ita ta fito daga d'akin ba sai da taji sautin muryar aunty zee ta dawo da natsuwarta jikinta "ya naganki a firgice ? Numfashi ta sauke tace "nida ya Aliyu ne tun jiya dana shiga dakin nan na kulle kaina sai yanzu na fito ke ina ganin kwaso kayana ma zanyi na dawo nan wallahi bazan iya da balainsa b "me kuma ya faru da zaki raba daki da mijinki ke da kike cikin sharadi ? A hankali ta fara zayyanowa aunty zee duk abinda ya faro ,aiko ta dinga dariya har da rike ciki "wallahi kisna baki da kirki amman kuma kin yi daidai gara da kika masa haka "ai ina ganin zan fara nuna masa ajina na nan bai je ko'ina ba dan sakar masa da nake yasa gabadaya ya rainani wai har da cewa sai dai bai dawo ya sameni a gidan nan ba kamar wata yarsa ke wallahi na ma fasa dawowa dakin nan a can zan cigaba da zama ya dawo ayi burouban da za'a yi ..."
"ke ban son cika baki kiyi kokari dai komai ya daidai tunda dan rainin hankalin ya fara shan baki ina ganin ya Kusan zuwa hannu "tab wannan mai shegen taurin kan abinda ma shan bakin yana sha yana cika yana batsewa kamar nace dole ya sha "kai ya Aliyu sai a hankali zuciya kamar da karfe aka ginata yana magana cike da izza da nuna mutun ba kowa bane mutun kamar dan gidan saurata koda yake a duk jirgi
aya ya kwaso ku ke dashi "a'a wallahi muna da bambanci kisna ta fada da sauri nan dai cigaba da magana akan muradi ..."
Karfe daya suka tashi suka shiga kitchen kasancewar kayan abinci a bangaren kisna yake jollof rice suka dafa anan suka wuni suna hira wanda rabin hirar duk ta muradi ce tsawon kwanakin uku suna zaune a bangaren kisna ranar da su muradi zasu buga wasa kuwa kisna manta komai tayi ta tare agaban tv , muradi kawai take kallo sanye da wonda da riga dark blue Wanda aka rubuta muradi a bayansa yayi maseefar kyau sai ya saje da fararen fata , sai kwace kwallo yake a kafar abokan karawarsu yana bugawa yadda ransa ke yaso ,idan aka dauke fuskarshi kisna taji wani mugun haushi , idan aka haskoshi ta dinga murmushin kenan tamkar wacce aka yiwa bushara da gidan aljanna duk aunty zee na lura daita tayi murmushin tana dafata "muradi fa ya tafi da rabin rayuwarki autar mumy " bata kalli inda aunty zee ke zaune ba ta maida mata amsa da "ba rabin rayuwata ya wuce dashi ba gabadaya rayuwata ya tafi dashi shi yasa na kasa ciresa araina ,sai dai duk da haka bazan sake daukar wulakaci daga garesa ba wallahi duk yayi min sai na rama saurin mikewa tayi ha
e yin tsalle cikin jin dadi sakamakon muradi ya wulla kwallo cikin raga ba ita dake tsallen murar ba hatta abokansa murna suke gabadayansu suka rungumeshi , bayan wani lokaci aka cigaba da wasa sun dauki tsawon lokaci suna fafatawa babu wanda yayi nasara sosai muradi yake kokarin jefa kwallo cikin raga wani abokin buga wasansu messi na tauyesa babu zato yasa masa kafa tare da dukan qirjinsa take muradi yayi kasa rike da qirjinsa kisna ta dafe kirjinta da duka hannuwanta taji kamar qirjinta aka taba gabadayan zuciyarta ta jagule kamar ta dora hannu aka ta sa kuka ganin an rufesa har reaf .
ta fashe da kuka tana kamo hannu zeey cikin nata tare da tsine wa wanda ya hardeshi take aka sake hasko yadda abun ya kasance tabbas mugunta abokin wasansa yayi masa, reaf dake tsakiya ya janyo mesi gefe yana bashi warning tare da yi masa magana kasa kasa "ka daina buga wasa haka sai kayi lossing tun ba'a je ko'ina ba ko da yake na lura ka sakawa muradi ido da yawa, cikin tsananin jin haushin maganarsa messi ya soma magana yana daga murya reaf ya juya ya barshi ya karasa gurin muradi dan tuni likitansu ya karaso da wata karamar akwati ya tsugunna a gabansa ya soma duba lafiyar ,muradi dake kwance ya damki sumar kanshi dake kwance luf luf gwanin ban sha'awa da hannunsa daya, yayinda dayan hannun ke dafe da qirjinsa ya runtse idanuwansu kisna kamar ta fasa tv ta shiga dan dawowa tayi gaban tv ta zauna tana kuka , cikin kankanin lokaci aka masa abinda ya dace ya dawo daidai aka ce ya fita a canza wani a madadinsa amman yaki dan haka aka sake komawa wasa dashi , har kusan sau uku ana bawa messi warning akan muradi dan zuwa yake yayi atttakig dinsa har sai da aka bashi yellow card, hankalinsa bai dawo jikinsa ba sai da aka ciresa gabad'aya aka bashi read card , ranar cikin sa'a team dinsu muradi suka lashe su 3-0 .
washegari ma aka sake hadasu da wasu team din still suka cinye har aka je final still dai sune suka cinye
Ranar cike da fara'a kisna ta yini daga karshe ta shige daki tayi kwamciyarta zuciyarta na tunanin muskilin mijinta ...
Satinsu biyu suka soma shirin dawo wa kasar cairo ,Samir yayiwa aunty zee tsaraba sosai yayinda muradi yayi fuska duk da yaga abubuwan da zasu dace da kisna amman yaki siya ,ganin haka yasa Samir daukar mata yana zolayarsa , misalin takwas saura na dare tana kwance a falo ta runtse idanunta sai dai ba bacci take ba ta dukufa ne gurin nazari da tunani , sam bata ji motsin shigowarsa ba ,yayinda shi kuma yayi tsaye akanta yana kare mata kallo da kallon falon komai tsaf tsaf very neat kamar yadda yake bukata ga kamshin airfreshner na tashi gauyare dana turarenta ita kanta a tsaftace take tayi kyau sosai cikin doguwar riga kamar an tsinkareta ta motsa ha
e da bude idanunta taga mutun tsaye a gabanta wani irin mummunar faduwar gaba taji sai dai bata nuna masa ba tayi masa kallon sama da kasa tace "sannu da zuwa ta dauke kanta akanshi ya ajiye jakar hannusa yana cigaba da kallonta cike da takaicinta "wato ma dan samun dama taci ta koshi ta hau bacci ganin yadda yake kallonta kuma bata manta da yadda suka rabu dashi ba ta mike tsam tana kokarin bawa kafarta iska sautin muryarsa taji "tunda nake ban taba ganin wawiyar yarinya irinki ba....."
da hanzari ta tsaya tana dubansa da idanuwanta da suka kada zai sake magana ta katseshi ta hanyar daga masa hannu "enough muradi ya kamata zuwa yanzu kana sanin irin maganar da zaka dinga fada min, karka manta nifa ba yarka bace matakar ce ita kuma mata ba kowace magana zaa dinga fada mata ba, ka lura ka hankalta kuma gane kisna tafi
arfin wannan tozarci dan haka kayi ka dawo taitayinka , idan ba haka nan kusa zaka tantance tsakanin aya da tsakuwa taja tsaki tana sakar masa harara tayi gaba abinta tana rausaya abinda yafi tsana kenan a rayuwarsa ayi masa tsaki a wuce shi ji yake kamar ya mutu ya gwamaci shi yayi da ayi masa , biyota yayi cikin zafin nama aiko ta kara sauri sai dai akan step ya cafkota ya damki naman cikinta zuciyarta ta soma sarewa da lamarinsa daga dawowarsa abin nasa yafi karfinta hawaye suka gangaro mata "wannan wace irin tsana ce haka" ?
Da kyar ta fixge jikinta tana masa harararsa da yi masa Allah ya isa ta shige dakin mumy tun kafin ta saka key ya banko dakin ya
auketa da mari "bayan tsaki har da Allah ya isa ni sa'anki ne dukan tsiya mata ,sai da yayi mata lilis sannan ya samu guri akan kujera ya kallonta tana kuka "muddin zai fada ta fada bazai raga mata ba ya dinga gallazawa rayuwarta kenan har sai ta shiga hankalinta" zaki yiwa mutane shiru ko sai na an kawo min kyankyasai ?tana jin haka tayi shiru ta daina zubar da hawaye sai shesheka "shima sheshekan kuka bana son jinsa dan kin cika min kunne kuma na sake jin kin kirani da muradi sai zubar miki da ha
ora wawiya kawai ". tashi tayi gbdy ta shige bayi , tunda ya dawo bata sake bari sun hadu dashi ba ,shima bai fiyye zama a gida ba kullum sai ya fita acikin kwananki harkoki sun masa yawa training da office saboda zasu sake fita German buga wasa yadda ya fita tsabgarta haka itama ta sharesa babu mai shiga tsabgar wani sai ya wuce ta wuce .."
*********
da wani yammaci da misalin karfe hudu tana zaune akan doguwar kujerar hannunta rike da waya tana magana da mommy yayinda idanunta ke lumshe ,kamshi turarensa ne yasa ta bude idanunta suka sauka akan shi yana saukowa daga mattatakala sanye da gajeren wando baki da karamar riga fara irin ta yan kwallon hannusa rike da kwallo yana bugawa har ya sauko daga step ya fita zuwa wajen idanunta na kanshi , sake lumshe kyawawan idanunta tayi" Aliyu ba dai kyau ba komai kyau yake masa cigaba da waya sukayi da mommy daga karshe ta hadata dasu areef ..
Shi kuwa aliyu kai tsaye field din gidan ya nufa inda Samir ke jiransa shima sanye cikin irin kayan dake jikinsa tun kafin ya karaso zee ta hura husir tana karfafawa mijinta gwiwa "karka yarda ya cinyeka kamar sauran lokuta "Kima daina bata bakinki yarinya dan kamar na cinyesa na gama idan dai wannan mijin naki ne da bashi da momora sai aiki cin tsiya Samir yayi dariya yana tafa hannu yace " sharesa baby duk ya gama cika bakinsa daga karshe Allah ya bani Sa'a akanshi ba". Aliyu ya saki kwallo aunty zee ta sake hura husir suka fara wasa da kwallo.."
Ganin har kusan minti goma suna fafatawa a tsakaninsu kuma har lokacin babu wanda yayi nasara cinye d'an'uwansa, sai dariya take ita kadai, idan taga Aliyu zai cinye mijinta da sauri zata sa ihu kamar zatayi kuka ha
e da daura hannuwanta saman kanta ,idan kuma mijinta ke kokarin cinye Aliyu sai tayi ta bashi kwarin gwiwa tana kiran "Samir !Samir !!Samir !!!
Haka nan tayi tunanin taje ta fito da kisna itama tayi kallo koda aunty zee ta shiga parloun ta isketa zaune ta tallafe gwiwar hannuta da filo data daura a saman cinyarta ta tallafe kumatunta da tafukan hannuwanta tana tunanin mijinta da auren da zai yi "kisna stop overthinking "me ke damunki mai yasa kike wannan dogon tunanin"? "Idan kika kashe kanki da tunanin ya Aliyu babu ruwansa ya'yanki zakiyiwa hasara ".
Taja numfashi ta fesar tana sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan ta kalleta "tunanin auren ya Aliyu nake aunty bansan ya komawar rayuwata zata koma ba idan nawal ta shigo gidan nan wallahi har na fara tausayin kaina saboda ba karamin so yake wa yarinyar ba "Mai nawal ta fiki ilimi kyau ko nasaba ko kudi da zaki shiga damuwa akan shigowarta "?"Ki bani amsar tambayoyina numfashi ta sake saukewa ta tsurawa yar'uwata kuma matar yayanta uwa guda uba guda ido sannan ta girgiza mata kai "bata fini ko daya ba sai da munanan kalamansa gareni yana sani jin kamar tafi ni komai tunda ita yana sonta "
"Ciwon rashin sonki shine babbar matsala da zai kawowa rayuwarki shamaki sai dai kisani kowa ne dan adam akwai ciwo acikin rayuwarsa kawo kunnenki kiji wani abu kisna ta mika mata kunnenta murmushi ne ya subuce mata "babu abinda ban masa ba aunty har takai ta kawo ma daidai towel baya son ganina dashi hatta kwanciya guri daya baya yi dani duk abinda nasan zanyi dan na janyosa gareni nayi amman yaki ni gara kawai ayi ayi auren na cigaba da zaman biyayyar da naki yiwa iyayena a tun farko".
"Ai duk kece kika cutar da kanki kisna "uhmmm ta sauke numfashi karki tuna min abinda ya faru aunty wallahi nasani shiyasa wani lokacin idan yayi min wani abu konaji haushinsa sai na dawo na huce "Kinga share tunaninsa da tunanin aurensa taso muje muyi kallon kwallo ta kamo hannunta suka fito zuwa filin kwallo ."
Tun kafin su karaso kisna ta hango Aliyu da Samir sun hada gumi da sauri ta juya" ina kuma zaki ? inji cewar aunty zee "ruwa zan dauko musu ko cikakken minti biyar batayi ba ta dawo hannuta rike da roban ruwa guda biyu da kananan towel ta mikawa aunty zee daya sannan suka karaso gurin a daidai lokacin da Samir ke kokarin cinye Aliyu yayi saurin kwance kwallon da
afarsa Aunty zee ta dauki husir ta hura tana murmushi "to ku huta haka dan da alamun babu wanda yaci suka tsaya suna fidda numfashi rike da kugu, aunty zeey ta karasa kusa da mijinta ta shiga goge masa fuska zuwa wuyansa ..."
Hakan yasa kisna cikin sanyi jiki ta karasa kusa da Aliyu ta kai hannu daidai kunnesa zata goge masa fuskarsa dake tsiysyar gumi ya juyo ya watsa mata idanunsa masu matukar kyau da haske take gabanta ya shiga dokawa duk ta daburce taji kamar ta saki towel din ta falla da gudu . hannu ya kai ya amshi towel din hannunta idanunshi na kanta ya soma goge fuskarsa bayan ya gama ya mika mata , ita kuma ta mika masa roban ruwa sa
anin aunty zee da a baki ta bawa ya Samir ya sha.
tun daya d'aura bakinsa akan goran ruwan bai sauke ba sai daya sha rabi sannan ya mika mata sauran suka ci-gaba da buga kwallo yayinda su kuma suka samu guri suka zauna a gefe akan fararen kujeru suna Kallonsu a hankali kisna ta tsurawa mijinta ido tana kallon yadda yake sarrafa kwallo kamar dan shi Allah ya haliccesa duk wani siffar karfi dake jikinsa ta gama bayyana burinsa kawai ya cinye Samir cikin sauki , yadda surar jikinsa take cike da karfi haka yake da mazakunta, karfi garesa kamar doki , sautin muryar aunty zee da ya karade gurin ya dawo da kisna daga duniyar tunani" Samir isa goal ta rungumeshi ajikinta tana murna "Allah yayi yau Samir ya cinye ya Aliyu ...."
Aliyu dake tsaye rike da kugunsa da hannunwansa duka yaja dogon tsaki yana kallon kisna dake dafe da goshinta tana kallonsa dan sam bata ji dadin cinyesa da Samir yayi ba shi da yake bugawa wasa kasa da kasa kuma ya cinye har yanzu da yake kan ganiyar buga kwallo babu kasar datayi nasarar cinyesa sai wannan karon da Samir ya lashe aunty zee ta sake hura husir "baby ka kara masa daya dan Allah "aliyu ya ha
e rai bazan yi ba ,a tunda kika dad'd'ako min wannan nasan bazan yi nasara ba ya juya fuuuuuu a zuciye ya soma tafiya Kisna tayi saurin d'agowa tare da dafe kirjinta idanunta suka cicciko da ruwan hawaye "ke dan Allah meye abun kuka "? "Ki barta hawayen ne suka mata yawa inji ya Samir take ta maida kukanta tana sauke numfashi tare da tsuke karamin bakinta tana shesheka sannan ta mike ,tare suka jero suka fito daga filin kwallo suna fitowa haraban gidan ya fito sanye da riga pink da gajeren wando iya gwiwar ya nufi gurin motarsa escort d'insa na ganinsa suka taso yayi saurin daga musu hannu take suka kame ya danna mukulin mota ha
e da bude murfin ya shiga mai gadi ya bude masa ya fita a guje ..
Ganin yadda ya fige motar da gudun maseefa Yasa kisna fashewa da wani kukan mai cin ranta , hankalinta yayi matukar tashi tsoro tattare da fargaba ne sukayi nasarar lullube ilahirin jikinta, abubuwan da yake mata sun fara isarta amman ta rasa yadda za'tayi dashi ita meye laifinta ita tace samir ya cinyesa ko me"? takaicin haka yasa ta durkushe bisa gwiwowinta ta kife kanta bisa cinyoyinta tana sake risgar kuka mai cin rai da suma zuciyar ma'abocin sauraro har aunty zee zata mata magana Samir ya dakatar daita "ki tashi ki shiga ciki kin dai san halin zuciyarsa ba karamin aikinsa bane ya dawo ya sameki agurin nan ya kara miki da duka , yana gama fadar haka ya ja hannun aunty zee sukayi bangarensu .."
A hankali ta mike ta shiga part d'inta tana goge hawaye kai tsaye kitchen ta shiga ranar ma bai ci abincinta ba haka bai yarda ta kusanci inda yake ba dan har gargadi yayi ma tare da rantsuwa "wallahil azim idan na farka na jiki ajikina ko kusa dani sai na miki abinda har ki mutu bazaki manta dani ba tasan shi tasan halinsa shiyasa tana kammala abubuwanta ta kama kanta ta kwanta akan kujera.."
********
Bayan wata uku
Duk wani abinda za'a bukata na kayan auren nawal Aliyu yayi ya sakarwa aunty zee kudi masu yawa domin hada kayan lefe koda ta tambayeshi na kisna cewa yayi bazai mata ba har zatace bazata ha
a masa ba sai taga rashin dacewar hakan , duk abinda ya kama tun daga kan dogayen rigunan da takalma da jakakkuna turaruka anan egypt ta siya ,ta tura kudin atamfofi da lesina da wasu abubuwan daza'a bukata negeria tunda can za'a tura kayan lefen dan amarya ma tuni tana Nigeria safy tazo ganin kayan lefe tayi mamakin bata ga na kisna ba, ba tayi kwaron baki ba ta tambaya aunty zee "ina kayan kisna na fadar kishiya .. "?shiru sukahi mata gabadaya dan rasa abinda zasu fa
a mata "tambayarku nake kun min shiru ina kayan kisna ko ita bazai mata komai ba "?Kisna dake kwance tana tunani ta yunkura ta mike zaune "bai min ba kuma ban damu ba saboda har yanzu ina da tarin kayan da ban yi amfani dashi ba "gaskiya wannan ba adalci bane ke kuma ba hujja bane dan kina da kayan da zakiyi amfani dasu ,yau ace Aliyu bashi da kudin da zai siya muku ku biyu ne sai ki
auki hakuri amman yana da ninkisu da ko mata dari zai aura a rana daya zai iya hada musu kayan lefe, gaskiya aunty zee ban ji dadi ba ya kuna kallon yadda Aliyu ke wulakanta kisna amman ku kasa
aukar mataki akanshi sai ma wani lalla'bashi kuke sai ya kasheta kuce zakuyi kuka " idanun kisna ya cika da hawaye , aunty zee ta sauke numfashi tana cewa "safy kenan bazaki fahimta ba, lallashinsa shine mafi alkhairi idan aka yi wani abu na
acin rai idan dady ji zai iya janyo gagarumar matsala wannan auren iyayenmu na murna dashi fiyye da kowani aure babu yadda zamuyi duk yadda ya tsara lamarin gidansa haka zata hakura .."
"Hakuri hakuri hakuri kullum shi ke kashe mata ko saka su kamuwa da wata mummunar cuta safy ta fada cikin
acin rai "karki manta hakuri shine jigon rayuwar duniya Allah yace kuyi hakuri lallai ni ina tare da masu hakuri ,hakurin shi karan kanshi aikin lada ne ba kuma kowa allah yake bawa baiwar hakuri ba inji cewar aunty zee.
"Haka ne Allah ya qara mana hakuri sai dai na dade dasanin kisan na cikin damuwa dan Allah ko zaki iya fa
a min abinda tahi masa har yasa yayi mata irin wannan muguwar tsanar "?
Shiru parloun ya
auka babu wanda ya sake furta komai ",ko kuwa ban kai matsayin da zamu iya sanin sirrin juna bane "?Kisna ta kalli aunty zee fuskarta dauke da damuwa safy ta kamo hannu kisna "dan Allah ki daukeni tamkar yaruwarki ina son sani abinda kika wa aliyu da har ya rikeki a zuciyarsa ya kasa hakuri ya kasa manta komai "?"Shiru still tayi ta kasa magana hawaye na kokarin zubo mata bata jin zata iya fadawa wani tahirinta da abinda yasa Aliyu yake mata wulakanci daya ga dama ."
"Ni da zuciya daya nake zaune da mutum kuma Allah ya sakamun jin damuwarki a ciki raina , bana zama da mutum don in yaudareshi ko qin fada mishi damuwata, abu daya na dauka cewan mutunci ya hadaka da mutum tou kuyi zaman haka. Mutunci na kawo yarda da juna wani zubin tana bada amana ma, kuma amana babban amincewa da mutum kesa aba mutum , kuma baya zama me kar6an amana alhalin bashi da kamala, dattaku, girmama na gaba, girmama na qasa, gaskia da haquri da halin mutane , Ina zaune dake tsakanin da Allah ba wai dan mazajenmu na matsayin aminai ba, amma wariyar da kike ta nunamun yau ya qureni wacce ni a wajenki? Shasha? Ko kuwa sakariya wanda zaki dinga 6ata lokaci daita ? Ko kuwa banza kike kallona? Ko mara illimi? Ko mara tunani? Ko mara sanin ya kamata? Ko kuwa yarinya qarama wacce bata san komai ba? Ko wacce bata san meye rayuwa ba? Duk abin da kike nunamin yana kunshe da wannan sannan rashin daukata yadda na daukeki yasa bazaki fadamun ba saboda kila bazan fada miki kiji ba ko bazan baki shawarar da ta dace ba ko kuma zan fallasa sirrinki ga wasu saboda kina mun kallon wawiya wacce bata san me take ba.
"A yau na yarda zaman da muke bashi da anfani kuma zaman da muke bana amana bane in dai bazamu ji damuwar juna ba ,mu bawa juna sharawa ba zaman munafurci ne.
",Wallahi idan na tambayeki damuwarki kika ki fadamun bakisan zafin da nakeji ba amma sai in barki sbd kar in daga miki hankali ko takura miki, babu komai sabon sanayya game da rayuwa dama nasan irinta ,kuma bazan daina aminta da aminta dake ba , kuma bazan daina jin zafin ciwon dake damunki ba a kan Aliyu nagode sosai da yadda kika nunamun matsayina da kuma yadda kike zaune dani na rashin yarda , na hakura da son jin komai dan ko kin bude bakinki qarshe bai wuce kice "bazan gane abinda ya hadaki da mijinki ba " Nagode sosai wlh tunda ta soma magana kisna take kukan zuci dana zahiri safy ta mike tsaye ta dauki jakarta ta rataya zata wuce kisna tayi saurin riko hannunta cikin zafin nama tana kallon aunty zee hawaye na gangaro mata.."
"alamar tayi magana aunty zee tayi mata dan haka a hankali tace " kiyi hakuri ki zauna safy ba wai naki fada miki labarina ba ne dan ina tunanin wani abu ko zaki fallasawa wani illa bana son Tina abubuwan da suka faru dani sannan asalina ni mai zurfin ciki ce bana fadawa kowa damuwata idan ba mutun ne da kanshi ya fuskanci haka ba safy ta zauna tana kallonta cike da tausayawa " safy abinda ya faru dani ciwo ne dake cin zuciya ,ni kaina na kasa yafewa kaina abinda nayi bare ya Aliyu ,damuwa kuwa muddin Aliyu bai sauko daga dokin nakin daya hau ba haka zan kare rayuwata cikin damuwa da garari tunda nasan dan ra'ayin kanshi bazai sakeni ba sai dai idan iyayena ne suka bashi umarni "safy Kowane dan adam akwai ciwon da Allah ke daura masa wani gurgu wani makaho wani kurma da sauran ciwuka da dama amman ni Allah da ya tashi sai ya jarabeni da ciwon kaunar wani halittan mutun a sheakaru goma sha biyar data gabata a lokacin ina jss one ......."
waiwaye ........
Mmn sudais
[7/19, 5:32 PM] +234 803 631 5951:
CUTAR DA KAI
Page 17
~TRUE LIFE STORY~
*PAID BOOK*
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
"Wannan
littafin na kudi ne
,mai bukata karanta shi
zai
tura 500 ta wannan
account number
din
1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan an
tura sai a turawa wannan number alert
+234 803 238 4602
domin tabbatar da an tura , ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi
sai a tura ta wannan number 08059623096 ,kada ayi vtu a number MTN sannan kada a Kira number mtn ba'a kira dashi only chart ne .
"domin sauraran littafaina sababbi da tsofaffi
za'a iya tuntu'bar
Channel dina ta Hausa bakwai,sannan muna bada sarin Lagos
lace da kamfala
,Lagos rapa , jaka da takalma, getzner na cotonou da
chiganvy, volyal lace
duk akan farashi mai sauki ,ga mai
bukatar
siyan
aya ko sari
yayi magana ta wannan number 08059623096.
"Aunty
zee ,
aliyu
sakina
wato
iyayenmu
abu daya ne ,uncle garba
shine
mahaifin aunty
zee , sai
uncle
yahaya
wanda ake kira da
bature
shima yana da
ya'yansa
,sai haroon
wanda
kasance
mahaifin
Aliyu
sai
salaha
wacce
ta kasance
mahaifiyata
, dukkaninsu
uwa
aya uba
suke
gabad'ayasu
hajiya
sakina
ta haifesu wacce
muke
kira da hajiya
kayi
sanadin aure
ya kawota garin lagos
zama
ita da mijinta
alhaji sani
sai
dai
asalinsu ita
mijinta
zarma
wato
yaren
zabarmawa ,
haifaffun
kauyen
ilo
dake
ashin
hukumar
bagudo
dake jahar
Kebbi , sunan kakata
gurin uwa nace
shiyasa
ake
kirana
kisna
dan boye
sunan
Alhaji
Sani
dan canji ne
unguwar
yaba
dake
kusa
da ojuelegba a garin Lagos ,yayi
rawar
ganin
gurin
bawa
yaransa
ilimi addinin dana
boko
sai
dai karatun
nasu
baya wuce iya
secondary
school yake
dakatar
dasu
ya sanyasu
cikin
irin
sanar da
yake
wato canji, yaransa
maza guda biyu
aikin
canji
suke
ban da
mahaifin
Aliyu
wanda
sakawa ransa son
karya
da son
cin
rayuwar
duniya ,
baya zuwa
aiki
kamar yadda sauran
yan'uwansa
ke
arin
ganin sun gina kansu
kullum
shikenan
kwanciya a d'aki
kusa da hajiya kayi ."
wannan kwanciyar
yake
baya rasa
kudin
kashewa daga
hannu
yammatan da
yake dasu
kala dabam
dabam
yoroba, Igbo
, hausa
har ma da yarensa
saboda
Allah yayisa
da tsananin
farinjinin
yammata saboda
shararraren kyawun
Allah yayi masa
na bugawa a jarida
aukar
hankali
kusan kyawunsa Aliyu
d'auko
shi din fari
sol
shi da mahaifiyata
anin jinsin
zarma da mafi yawancinsu bakake ne , suma
asalin
kyawunsu
sun
dauko
ne daga
mahaifiyarsu
dan
hajiya kayi
Chapter 4 · 0% Book details