Sashe 10
Zurfin Ciki Part 4 Complete Hausa Novel · about 8 min read
In bai nuna mata kurenta ba
nan gaba zata masa abunda yafi wannan don
Haka yabar komai sai ta dawo.
Ummi kam
batason ya rabu da matarsa, amman kam saida
taga tarairaya cikin kwanu kan nan matsalarsu
daya, Abba yace ummi kodai asibiti zamuje ne,
ummi tace muce masu mi?
Yace muyi masu
bayani mana, ummi tace a'a.
Yace to muje mu
fadawa umma, ummi ta zare ido yanxu sai kama
umma wannan zancen?
Yayi murmushi.
Ai da zan
iya mata wannan maganar da tuni na mata,
asibiti ma abunda yasa banson zuwa sai likita ya
bukaci ganin wurin.
Ni kuma ina kishin wani
namiji ya kallan mi al'aurarki, ummi tace nima ai
shine, ya sake janyota jikinshi.
Yanzun Haka
zamu zauna?
Shine nakeson in fada maka naji
kana ka gaji da aunty bishira kila zaka saketa ne.
Toh don allah ka rabu da ita tunda ko ka saketa
sai ka auri wata.
Tunda nasan zama Haka bazai
yiwu ba.
Ta soma hawaye ya shiga lallashinta
yace Allah zai yaye masu.
Haka sukaci gaba da
rayuwa cikin kwanakin da bishira bata nan, ummi
tanason kalolin wasanin da Abba ke mata,
amman da yaso kwatantawa ko allah ya amshi
addu'a su ta warke saita kwace jikinta ya hau
bari tayi ta kuka.
Don Haka sai ya hnkr da
bukatarsa amman ya takura sosai, kuma yana
ganin dole yabar batun bishira yanxu don Haka
ya jaye batun saki amman sai dole ya nuna mata
kurenta.
Ranar data dawo kwananta takwas
Ranar ma bata da niyar dawowa sai da aunty ta
kira mahaifinsu ta sanar dashi, ya kirasu a waya
ya zagesu tas gaban mahaifiyarsu harda mai
jego.
Tace bishira ta dawo shine ya kira Abba da
waya ya bashi hnkr yace Duk irin wannan ta faru
ya kirashi ya sanar dashi.
Abba ya shigo da T.
V
guda 2 daya ya kai dakin ummi, daya ya kai falon
bishira wanda ya yanke kwadon.
Ummi tayi ta
murna bishira kuma ta daki Duk rashin kunyarta
gabanta sai faduwa yake, batasan ya zasu
kwashe ba.
Sai da taga baiko kalleta ba daga ita
har yar sannan ta dan saki jikinta, tasan ba zai
tsaya a fushi ne in taci sa'a.
An dauki sati guda
Abba baya ko kallon inda bishira ta ke ko Ranar
girkinta sai dai yayi kwanciyarsa a falonta.
Duk
da yana bukatarta Haka kuma ya janye yan
wasanin da yake da ummi don wahalce yake
bacci, ita kuma sai ta damu don ya saba mata
sai tayi tunanin ko laifin tayi masa ne.
Ita kam
bishira ganin zura ido ba zai kaita ba, don Haka
ta sauke zafin kai ta iske Abba a falonta wani
dare harda kukanta take bashi hnkr.
Wai sherin
shedan ne ba zata sake ba, Abba ya dubeta mi
kikayi?
Tace nidai ka yafeman, yace ashe kinsan
kinyi ba dai dai ba?
Ai inda ke ce saikin kara,
amman bari kiji na rantse maki duk kika kara
zuwa wani wurin bada izinina ba wllhi sai kinsha
mamaki.
Tace na yarda, abun mata da miji nan
dai suka sasanta, hakan nan dakin ta ya kwana,
suna shiri cikin satin don bishira ta fahimci mijnta
ita kadai a matarsa, yarda yake rawar jiki lokacin
kwanciyarsu. ***ummi na zaune idonta kan tv
Abba take kallo yarda yake watso turanci cikin
kwarewa.
Kullum kara sonshi take, ta kwantar da
kanta a hannun kujera, kusan sati guda kenan
tana lura da Abba.
Baya son ko taba hannunta
sannan ga wani shiri da yake da matarsa, sai dai
yazo yaci abinci ya dauki laptop dinsa ya raba
dare.
Inko yazo kwanciya saidai ya juya mata
baya sabanin kwanaki da yake mata makwanci da
hakarkarinsa, lokacin tasan babu inda keda dadin
kwanciya ga matar aure irin hakarkarin mijinta,
sam bata iya bacci sai tunanin abunda tayi masa,
amman yau din nan zata tmbysa ko laifi tayi
masa, Bayan yaci abinci yayi wanka ta dauko mai
zata shafa masa ya amsa da murmushi yace
barshi kawai nagode, ta dawo ta zauna, zaya fita
tace ina zaka ya Abba, yace aski zani, ko zaki
rakkani tace eh yace taso muje.
Suna tafe suna
hirar aikin shi, yace An koma kirkirar wani filin
kuma An saka shi ciki, yanxu abubuwa zasu kara
mashi yawa.
Sun isa babu layi An suma mashi ya
mika mata wayoyinsa guda biyu tana danne
danne kira ya shigo.
Nan take ta hade rai ganin
sunan dake jiki zainab dina, ya tmbyta da ido
waya kira ta sake hade rai, sannan ta mika masa.
Ya kalli sunan zainab sannan ya daga cike da son
ya zolayi ummi yace zainabuna.
Can bangaren
Duk da kallaman Sun mata dadi tace da ba
amman yanxu ta wani ce.
Yaya salis ya kawo
maka katin aurena?
Yace eh yabani tace ya
amarya?
Yace gata bari in bata ku gaisa, ummi ta
kauda kai tare da jan tsaki, yayi dan murmushi
yanason yanda ummi ke nuna kishinsa, salon da
take wurin kishinta daban ne.
Yace zainab Wai
tana gaisheki, zainab tace to ina amsawa.
Ka
gaida umma sannan ka sai masu anko kalla biyu
ne.
Abba ya naji ko kalla goma ne zan saya tace
to gobe kazo gidan mu nan ake sai dawa.
Ya kalli
ummi yasan kadan ya rage ya kaita bango.
Ya
danne dariyar da ta taso masa yace gobe kikeso
nazo gidanku zainab?
Tace eh don gobe za'a
kawo wasu kayan, yace to zanzo, ummi ta zaro
ido ta mika tsaye dai dai lokacin da aka gama
askin.
Yayi sallama da zainab din sannan ya
shiga karkabe jikinsa.
Ummi kam tuni ta kai bakin
kofa.
Ya sallami mai askin ya isketa Sun jera
yanxu ba kamar daxun da suke fira ba.
Sun kusa
layinsu yace muje mu gaida su umma tace ni
bacci nakeji baice komai ba, Sun iso hijabi kawai
ta cire ta kwanta, yace Wai lafia don zainab ta
kirani tun dazun kin kasa sukuni?URFIN CIKI book 4 part 20
ZURFIN CIKI book 4 part 20
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 14:17
Ummi ta taba baki, Allah yakawo ta lpy.
Ya ce ni
ban soba gsky.
Sbd ke ummi tadafa kirji, sbd ni?
Ni ya abba, kada kasa duniya ta zage ni, Tare fa
nasameku?
Yace to ni dai kada kiga kamar da
son raina, tace don Allah ya Abba kabar zancen
nan.
Kaje kagyar mata dakunanta don su kamal
bazasu iya ba, yanufi gurinsu ganin kamar ya
damu yasa itama taje tasa musu hannu don dai
ya saki ranshi, sun gyara tsaf ummi ta goge
sannan ta rufe dakin.
Har magriba bishira bata ji
an ce za'a maida taba, sai ta dauki wayar
kanwarta ta kira shi wai yazo don Allah
yadauketa.
Tsakanin mata da miji sai Allah, nan
ya tausaya mata yace zaizo, kafin ya isa sai daya
sai mata waya irin dai ta hannun ummi.
Har cikin
gidan ya shiga suka gaisa da babanta, yayi
murna sosai yayi tawa Abba godiya, tare da ba
shi hakuri yace yasan yanda ta horu zai gata
canza da yardar Allah.
Yasa aka turo ta yayi
mata nasiha, sannan ya gargadeta da cewa inhar
ta bari mijinta yakawa kararta zatayi mamakin
abinda zai mata.
Tace, insha Allahu baza ta kara
ba, yakawo kudi yaba Abba, da kyar ya amsa ita
kuma ya bata wasu zannuwa acikin leda, yace su
raba da abokiya zamanta.
Taje tayi wa hajiya
zainu sallama suka tafi, tamkar baquwa haka ta
koma, sai kace basu taba zaman aure da Abba
ba, nauyinsa take ji.
Suna tafe ya ciro waya ya
miqa mata, tasa hannu ta amsa yace taki ce, tayi
ta godiya yace ba komai.
Sallamarsu tasa gaban
ummi faduwa, ta dake ta fito ta amsa, wani kishi
ya tasho mata amma saita danne.
Ta kalli bishira
tare dayi mata sannu dazuwa, ta amsa tana
kallon ummi tayi kyau tagoge daga ka ganta
kaga wayayya 'yar gatan miji.
Ta dauko makullin
dakin ta ba bishira, abba kuma ya nufi dakin
ummi.
Bishira ta dinga kallon yanda abba ya
gyara gidan yaja gini ta gefen ummi yayi mata
falo da kicin, sannan tsakar gidan an gyare shi da
tiles.
Haka bandakin su yagyara shi, nan dai
bishira ta shiga dakinta ta zauna bakin gado tana
yi wa allah godiya tare dayi wa kanta alkawarin
har abada bazata ta kara yin yaji ko ta janyo
abinda zaisa mijinta ya sake ta ba.
Ummi tana
kan gado tana karanta wani littafi yazo ya zauna
bakin gadon bata ko kalle shi ba don haushi take
ji.
Sai take ganin kamar rawar kai yake yi da
dawowar bishiran, kuma tuntuni yana zuwa gurin
ta ya boye mata.
Yace madam ina son in yi
magana da ku ne ke da bishira, ummi tace ina jin
ka, yace can zaki zo muje.
Tace, gsky nagaji, kayi
maganar da safe.
Yagama gano kishi ne ke
damunta, don haka yayi murmushi yace yanda
kikace hakan za'ayi.
Ya fita kamar minti 30
yasake shigowa ya aje mata leda tare da cewa
saida safe aciki tace Allah yabamu alheri.
Yana
tafiya taje ta banko kofarta, yau kam bacci ya qi
idanun ummi sbd tayi sabon bacci a haqarqarin
Abba.
Dukkan filolinta ta rasa wanda zai maye
mata madadin haqarqarin mijinta, ynzun yancan
da wata tasan yanda yake wannan rawar jikin
ynzun ya manta da batunta.
Tarasa me yake
mata dadi, littafin datake karantawa kuwa sam
bata fahimtar abinda ke ciki.
Hka ta dinga zubda
hawaye har nisan dare, ganin bata da wata
mafita, tashi tayi ta bude kofa lokacin 2 saura
taje tayo alwala tazo ta kama nafila.
Abba jin
bude kofarta ne yasa shi leqowa ta window
aranshi yaji tausayinta don yasan bata iya bacci
sai ajikinshi, ita bata san ya leqo ba don ko
hanyar dakin bata ishe ta kallo ba.
Yakalli bishira
wadda bacci yayi gaba da ita ya tausaya mata
sosai yanda tayi tarawar jiki alokacin
auratayyarsu dazun.
Yadauko wayarshi yarubuta
ma ummi sako.
KI KWANTA KIYI BACCI BABY,
TARE DA QISIMA CEWA KINA LAFE
AMAKWANCINKI (WATO JIKINA) INA CIKE DA
KEWAR LEBUNANKI Tana sallah taji shigowar
saqo amma bata yi ko marmarin dubawa ba, haka
tai sallah har zuwa lokacin da bacci yasoma
fizgarta.
nan gaba zata masa abunda yafi wannan don
Haka yabar komai sai ta dawo.
Ummi kam
batason ya rabu da matarsa, amman kam saida
taga tarairaya cikin kwanu kan nan matsalarsu
daya, Abba yace ummi kodai asibiti zamuje ne,
ummi tace muce masu mi?
Yace muyi masu
bayani mana, ummi tace a'a.
Yace to muje mu
fadawa umma, ummi ta zare ido yanxu sai kama
umma wannan zancen?
Yayi murmushi.
Ai da zan
iya mata wannan maganar da tuni na mata,
asibiti ma abunda yasa banson zuwa sai likita ya
bukaci ganin wurin.
Ni kuma ina kishin wani
namiji ya kallan mi al'aurarki, ummi tace nima ai
shine, ya sake janyota jikinshi.
Yanzun Haka
zamu zauna?
Shine nakeson in fada maka naji
kana ka gaji da aunty bishira kila zaka saketa ne.
Toh don allah ka rabu da ita tunda ko ka saketa
sai ka auri wata.
Tunda nasan zama Haka bazai
yiwu ba.
Ta soma hawaye ya shiga lallashinta
yace Allah zai yaye masu.
Haka sukaci gaba da
rayuwa cikin kwanakin da bishira bata nan, ummi
tanason kalolin wasanin da Abba ke mata,
amman da yaso kwatantawa ko allah ya amshi
addu'a su ta warke saita kwace jikinta ya hau
bari tayi ta kuka.
Don Haka sai ya hnkr da
bukatarsa amman ya takura sosai, kuma yana
ganin dole yabar batun bishira yanxu don Haka
ya jaye batun saki amman sai dole ya nuna mata
kurenta.
Ranar data dawo kwananta takwas
Ranar ma bata da niyar dawowa sai da aunty ta
kira mahaifinsu ta sanar dashi, ya kirasu a waya
ya zagesu tas gaban mahaifiyarsu harda mai
jego.
Tace bishira ta dawo shine ya kira Abba da
waya ya bashi hnkr yace Duk irin wannan ta faru
ya kirashi ya sanar dashi.
Abba ya shigo da T.
V
guda 2 daya ya kai dakin ummi, daya ya kai falon
bishira wanda ya yanke kwadon.
Ummi tayi ta
murna bishira kuma ta daki Duk rashin kunyarta
gabanta sai faduwa yake, batasan ya zasu
kwashe ba.
Sai da taga baiko kalleta ba daga ita
har yar sannan ta dan saki jikinta, tasan ba zai
tsaya a fushi ne in taci sa'a.
An dauki sati guda
Abba baya ko kallon inda bishira ta ke ko Ranar
girkinta sai dai yayi kwanciyarsa a falonta.
Duk
da yana bukatarta Haka kuma ya janye yan
wasanin da yake da ummi don wahalce yake
bacci, ita kuma sai ta damu don ya saba mata
sai tayi tunanin ko laifin tayi masa ne.
Ita kam
bishira ganin zura ido ba zai kaita ba, don Haka
ta sauke zafin kai ta iske Abba a falonta wani
dare harda kukanta take bashi hnkr.
Wai sherin
shedan ne ba zata sake ba, Abba ya dubeta mi
kikayi?
Tace nidai ka yafeman, yace ashe kinsan
kinyi ba dai dai ba?
Ai inda ke ce saikin kara,
amman bari kiji na rantse maki duk kika kara
zuwa wani wurin bada izinina ba wllhi sai kinsha
mamaki.
Tace na yarda, abun mata da miji nan
dai suka sasanta, hakan nan dakin ta ya kwana,
suna shiri cikin satin don bishira ta fahimci mijnta
ita kadai a matarsa, yarda yake rawar jiki lokacin
kwanciyarsu. ***ummi na zaune idonta kan tv
Abba take kallo yarda yake watso turanci cikin
kwarewa.
Kullum kara sonshi take, ta kwantar da
kanta a hannun kujera, kusan sati guda kenan
tana lura da Abba.
Baya son ko taba hannunta
sannan ga wani shiri da yake da matarsa, sai dai
yazo yaci abinci ya dauki laptop dinsa ya raba
dare.
Inko yazo kwanciya saidai ya juya mata
baya sabanin kwanaki da yake mata makwanci da
hakarkarinsa, lokacin tasan babu inda keda dadin
kwanciya ga matar aure irin hakarkarin mijinta,
sam bata iya bacci sai tunanin abunda tayi masa,
amman yau din nan zata tmbysa ko laifi tayi
masa, Bayan yaci abinci yayi wanka ta dauko mai
zata shafa masa ya amsa da murmushi yace
barshi kawai nagode, ta dawo ta zauna, zaya fita
tace ina zaka ya Abba, yace aski zani, ko zaki
rakkani tace eh yace taso muje.
Suna tafe suna
hirar aikin shi, yace An koma kirkirar wani filin
kuma An saka shi ciki, yanxu abubuwa zasu kara
mashi yawa.
Sun isa babu layi An suma mashi ya
mika mata wayoyinsa guda biyu tana danne
danne kira ya shigo.
Nan take ta hade rai ganin
sunan dake jiki zainab dina, ya tmbyta da ido
waya kira ta sake hade rai, sannan ta mika masa.
Ya kalli sunan zainab sannan ya daga cike da son
ya zolayi ummi yace zainabuna.
Can bangaren
Duk da kallaman Sun mata dadi tace da ba
amman yanxu ta wani ce.
Yaya salis ya kawo
maka katin aurena?
Yace eh yabani tace ya
amarya?
Yace gata bari in bata ku gaisa, ummi ta
kauda kai tare da jan tsaki, yayi dan murmushi
yanason yanda ummi ke nuna kishinsa, salon da
take wurin kishinta daban ne.
Yace zainab Wai
tana gaisheki, zainab tace to ina amsawa.
Ka
gaida umma sannan ka sai masu anko kalla biyu
ne.
Abba ya naji ko kalla goma ne zan saya tace
to gobe kazo gidan mu nan ake sai dawa.
Ya kalli
ummi yasan kadan ya rage ya kaita bango.
Ya
danne dariyar da ta taso masa yace gobe kikeso
nazo gidanku zainab?
Tace eh don gobe za'a
kawo wasu kayan, yace to zanzo, ummi ta zaro
ido ta mika tsaye dai dai lokacin da aka gama
askin.
Yayi sallama da zainab din sannan ya
shiga karkabe jikinsa.
Ummi kam tuni ta kai bakin
kofa.
Ya sallami mai askin ya isketa Sun jera
yanxu ba kamar daxun da suke fira ba.
Sun kusa
layinsu yace muje mu gaida su umma tace ni
bacci nakeji baice komai ba, Sun iso hijabi kawai
ta cire ta kwanta, yace Wai lafia don zainab ta
kirani tun dazun kin kasa sukuni?URFIN CIKI book 4 part 20
ZURFIN CIKI book 4 part 20
Posted by Bashir Sani Fesan on 15 Dec 2016 - 14:17
Ummi ta taba baki, Allah yakawo ta lpy.
Ya ce ni
ban soba gsky.
Sbd ke ummi tadafa kirji, sbd ni?
Ni ya abba, kada kasa duniya ta zage ni, Tare fa
nasameku?
Yace to ni dai kada kiga kamar da
son raina, tace don Allah ya Abba kabar zancen
nan.
Kaje kagyar mata dakunanta don su kamal
bazasu iya ba, yanufi gurinsu ganin kamar ya
damu yasa itama taje tasa musu hannu don dai
ya saki ranshi, sun gyara tsaf ummi ta goge
sannan ta rufe dakin.
Har magriba bishira bata ji
an ce za'a maida taba, sai ta dauki wayar
kanwarta ta kira shi wai yazo don Allah
yadauketa.
Tsakanin mata da miji sai Allah, nan
ya tausaya mata yace zaizo, kafin ya isa sai daya
sai mata waya irin dai ta hannun ummi.
Har cikin
gidan ya shiga suka gaisa da babanta, yayi
murna sosai yayi tawa Abba godiya, tare da ba
shi hakuri yace yasan yanda ta horu zai gata
canza da yardar Allah.
Yasa aka turo ta yayi
mata nasiha, sannan ya gargadeta da cewa inhar
ta bari mijinta yakawa kararta zatayi mamakin
abinda zai mata.
Tace, insha Allahu baza ta kara
ba, yakawo kudi yaba Abba, da kyar ya amsa ita
kuma ya bata wasu zannuwa acikin leda, yace su
raba da abokiya zamanta.
Taje tayi wa hajiya
zainu sallama suka tafi, tamkar baquwa haka ta
koma, sai kace basu taba zaman aure da Abba
ba, nauyinsa take ji.
Suna tafe ya ciro waya ya
miqa mata, tasa hannu ta amsa yace taki ce, tayi
ta godiya yace ba komai.
Sallamarsu tasa gaban
ummi faduwa, ta dake ta fito ta amsa, wani kishi
ya tasho mata amma saita danne.
Ta kalli bishira
tare dayi mata sannu dazuwa, ta amsa tana
kallon ummi tayi kyau tagoge daga ka ganta
kaga wayayya 'yar gatan miji.
Ta dauko makullin
dakin ta ba bishira, abba kuma ya nufi dakin
ummi.
Bishira ta dinga kallon yanda abba ya
gyara gidan yaja gini ta gefen ummi yayi mata
falo da kicin, sannan tsakar gidan an gyare shi da
tiles.
Haka bandakin su yagyara shi, nan dai
bishira ta shiga dakinta ta zauna bakin gado tana
yi wa allah godiya tare dayi wa kanta alkawarin
har abada bazata ta kara yin yaji ko ta janyo
abinda zaisa mijinta ya sake ta ba.
Ummi tana
kan gado tana karanta wani littafi yazo ya zauna
bakin gadon bata ko kalle shi ba don haushi take
ji.
Sai take ganin kamar rawar kai yake yi da
dawowar bishiran, kuma tuntuni yana zuwa gurin
ta ya boye mata.
Yace madam ina son in yi
magana da ku ne ke da bishira, ummi tace ina jin
ka, yace can zaki zo muje.
Tace, gsky nagaji, kayi
maganar da safe.
Yagama gano kishi ne ke
damunta, don haka yayi murmushi yace yanda
kikace hakan za'ayi.
Ya fita kamar minti 30
yasake shigowa ya aje mata leda tare da cewa
saida safe aciki tace Allah yabamu alheri.
Yana
tafiya taje ta banko kofarta, yau kam bacci ya qi
idanun ummi sbd tayi sabon bacci a haqarqarin
Abba.
Dukkan filolinta ta rasa wanda zai maye
mata madadin haqarqarin mijinta, ynzun yancan
da wata tasan yanda yake wannan rawar jikin
ynzun ya manta da batunta.
Tarasa me yake
mata dadi, littafin datake karantawa kuwa sam
bata fahimtar abinda ke ciki.
Hka ta dinga zubda
hawaye har nisan dare, ganin bata da wata
mafita, tashi tayi ta bude kofa lokacin 2 saura
taje tayo alwala tazo ta kama nafila.
Abba jin
bude kofarta ne yasa shi leqowa ta window
aranshi yaji tausayinta don yasan bata iya bacci
sai ajikinshi, ita bata san ya leqo ba don ko
hanyar dakin bata ishe ta kallo ba.
Yakalli bishira
wadda bacci yayi gaba da ita ya tausaya mata
sosai yanda tayi tarawar jiki alokacin
auratayyarsu dazun.
Yadauko wayarshi yarubuta
ma ummi sako.
KI KWANTA KIYI BACCI BABY,
TARE DA QISIMA CEWA KINA LAFE
AMAKWANCINKI (WATO JIKINA) INA CIKE DA
KEWAR LEBUNANKI Tana sallah taji shigowar
saqo amma bata yi ko marmarin dubawa ba, haka
tai sallah har zuwa lokacin da bacci yasoma
fizgarta.