Sashe 5
Zaujun Majnun Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ajiyar zuciya akayi tukun kafin ace thank God Dad me yake faruwa ne tun d'azu nake kiran layin *Bil boy* be dauka ba kaima haka I hope dai lafiya?.
yace hum! Bebe ba lafiya, cikin tashin hankali tace oh! God Dad me yafaru?....nan yafad'a Mata abinda yafaru da *Blue*.
Kuka tasaki cikin tashin hankali tace Dad meya same shi haka?... yace I don't know saidai wata maganar banza inji Dr I B wai yana gani kamar aljanu ne suka "shafe sa, da sauri takatse shi dafad'in na Lia Dad don't trust, tsaki yayi yace is big lia makuwa so how can't I trust?..
cikin kuka sosai tace Dad yanzu meye abinyi?...yace sai "yafarka tukun munga yanayi jikin nasa tukun if bawani cigaba zanfita dashi waje, yanzuma zand'anyi wani bincike ne so karki damu ki kwantar da hankaliki everything will be ok,
tace ok Dad I will come tomorrow morning zanbiyo jirgi, ok sannan takashe waya shima ya'aji tasa tare da fara reseach.
*Abuja*
******
Ammu kam ta'isa Abuja lafiya cikin yardan Ubangiji direct gidan Kawu Muda tanufa dake garki, bayabo ba fallasa Safara'u ta tarbeta bayan sun gaisa sai tasa aka kawo mata ruwa da abinci saidai ba taciba saboda bakinta dauke yake da azumi,
Sannan Aunty Safara'u yaya Muda yana nan kuwa?....cikin had'e fuska tace lafiya murmurshi Ammu tayi tare da cewa lafiyar nazo ne akan maganar gadona, tsaki tayi tare dacewa wai ke Fatima meyasa bakigane karatun ne?....
tace aibazan taba ganewa ba muddun ba'abani hakkina ba, tace to yace bazaya bayar ba don haka sai kiyi hakuri amma kinnace sai kace maiyya, gaskiya kin takura wa rayuwar mu eheee! ta karesa fad'i tare da girgiza jiki,
Still murmushi Ammu ta sakeyi tace aikune kuka takurawa rayuwata dai-dai, lokacin da Kawu Muda yafito yanacin magani, zama yayi kuda Safara'u yana me ballawa Ammu harara cikin masifa yace wai hardama abinci ki kabata?..fuska tayamutse tare da fad'in eh badan halinta ba,
harara yasake watsama Ammu sannan yace malama lafiya?...tace lafiyar kenan nazone karban gadona don Allah yaya Muda kayiwa girman Allah kabani hakkina, wlh inacikin wani hali kasani "mijina bayada lafiya yau kimani shekara uku kenan, yarana sai sai korosu ake daga makaranta,
Yaud'in nanma suje ankoro su.
Cike da masifa yace to Ina ruwana da halin da ku keciki kuma mutu mana ba abinda yadameni, gado ne nace bazan bayar ba, don haka kitashi maza kibarmun gidana konayi maki mummuna rashin mutunci kinji ko?....
kuma kika sake tako kafarki ciki gidan nan narantse sai yani maki abinda harki mutu bazaki manta ba,
cikin tsananin mamaki ta kalle sa tare da cewa.....
Muje zuwa
*LUFHAT CE*✍🏼
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page9️⃣to🔟
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
*_My lovely blood sisters 👩❤👩Hadiza (aunty)and Nana Firdausi out last bornnn, do u know what? sisters humm l really love love love yous irin babu adadin nan fa so muchhhhh love💋💋💋._*
Littafin nan na kudi ne duk me bukatar zaya iya turo katin MTN ko AIRTEL na 200 a wannan 08161850024, idan kuma tresfa zakuyi duk zaku iya tuntuban layin sai abaku account no ba nagode.
_____________________________
® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
_______________________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/
*_FREE PAGE_*
✍🏼
_*Bismilahirrahamaniraheem!!!*_
Rarashin mutuncin ka kam aiba bakon abune agurina ba, kuma kasani bazan daina zuwa gidan ba har sai kabani hakkina,
Cike da masifa yace haka kikace ko?...eh ke! wai bakizuwa ki kwaci hakkin naki eye?..tace aidan kasan bazan iya kwata bane shiyasa kake kokarin danne mani hakkina Oho! to aisaiki kyale ni dashi, wlh bazan kyale kaba sai kabani hakkina.... to kira akwatar maki mana,
Murmushi tayi wanda yafi kuka ciwo sannan tace babu wanda zankira ya kwatar mani sai Allah wanda kullun nake kai masa kuka na, kuma nasan inshallah zaya sharemun hawaye ya kwatar mun.
Tsaki yayi tare da mikewa cikin b'acin rai me had'e da masifa kamar zaya rufeta da duka yace tashi ki barmun gida, konayi maki dukan tsiya yanzu na cike da mamaki tace dukafa kace yaya Muda?...eh ko kinfi karfin dukan ne ko kuma kina ganin bazan iya dukan ki ba?....
kaita girgiza yayinda idonta yacika da hawaye zuciyar ta cike da bakin ciki tace tabbas, ayanzu kam nawuce duka saidai agurin azzalumi irinka banwuce ba, cikin tsananin bala'i yace ke! Dan ubanki nine azzalumi?....
Itama cikin tsananin b'acin rai tamike tare da fad'in eh kaine azzalumi mugu macuc.....bata karasa ba yadauke ta da lafiyayyan mari, dasauri tarike kumatu tana me kallon shi cike da mamaki yayinda shi kuma sai hura hanci yake.
Yace wlh idan baki fita harkata ba sai nayi maki fiyeda haka, ke! abinda zanyi maki nan gabama sai
kinsha mamaki sai kinyi danasani sanina arayuwar ki, don haka fitarmun agida ko yanzu nasa afitar dake dakarfin tsiya....
Cikin kuka tadauki Jakarta sannan tace aiko bakace ba zanfita ne kuma Allah saiya saka mani akan zalunta tadakai, kuma wlh saina nadawo kabani hakkina kozaka kasheni oh! Ko ?..eh tafadi taname karasa kaiwa bakin kofar fita,
yace ok to muzuba dani da ke shege kafasa kisake dawowa din kiga abinda zanyi maki, sannan yanufi ciki rai b'ace yayinda Safara'u ta tashi tabishi tana cewa yauwa kayi mana magani me shegen nacin tsiya Mata saikace mayya.
******
Ammu kam datafita saida ta tsaya bakin get taci kuka takoshi wanda dama tasaba yin haka aduk lokacin da taje gurin Kawun Muda suka rabu baranbaran, yayinda dattijo Baba megadi yakeba ta hakuri cikin tausaya mata kamar koda yaushe idan tazo,
murmushi tayi me cike da bakin ciki sannan tamike tana goge hawaye da bayan hijab dinta, tare da cewa nagode Baba nizan tafi dasauri yace y'ata sake dawowa zakiyi?...tace eh Baba dole saina dawo, yace to ga wannan yafadi yanasa hannu acikin aljihun gabar rigar sa yaciro kudi nara dubu guda yace to yata karbi kikara kiyi kudin mota kinji?...
yakarasa cikin tausaya mata, shuru tayi tana kallon kudin tsawon lokaci tana tunanin itada yakamata tabashi sai shine zaya bata kai! yaya Muda yazalince ta kuma sai Allah yasaka mata yakwatar mata hakkin ta, cikin katse mata tunani yace karbi mana yata,
Murmushi tayi tare da duk'awa takarba tana fad'in nagode Baba Allah yasaka da alkhairi yabani ikon saka makada abinda kayi mun, yace bakomai Allah yayi maki albarka yashige maki gaba adukkan al'amuran ki yakuma albarkaci zuri'ar tace amin ki sauka lafiya to Sannan ta tafi taxi ta tare tare da fada mashi yakaita tasha.
Sai da yamma lis Ammu ta'isa zaria duk tagaji saboda azumin datake fauke dashi ga kuma gajiyar tafiyar mota, don haka agajiye tashiga gida duk su *Beena* suna tsakiyar falon zazzaune dasauri suka mike suna fad'i sannun dazuwa Ammu tace yauwa *Bash* yakarbi jakarta yayinda *Banu* taje ta rungumeta tare da fad'in Ammu danatashi bacci banganki ba,
Murmushi karfin hali tayi tare da fad'in gani nadawo my *Banu* kije gurin su Aunty kijirani bari naga "Abbun ku kinji?..kaita gyada tare da komawa gurin su ita kuma tashga d'akin Abbu.
Yayinda *Beena* tabi bayanta da kallo kirjinta yana bugawa ganin yanda idon Ammun yayi jajir alamar tasha kuka, ahankali ta zauna yayinda taji tausayin Ammun su yakamata har taji kuka nashirin kwace mata, hakan ne yasata tashi dasauri tashige daki
tafada kangado
Tana wani irin kuka me cike da tausayin halin da suke ciki wanda duk "Kawu Muda shine silar shigansu, haka yasa tasakejin tsanar shi yasake samun gurin zama acikin zuciyar ta, Saida tayi kuka me isarta sannan ta tashi tashiga toilet tawanke fuska sannan tafita takoma falo gurin yan'uwanta.
Ammu nashiga tayi tsaye kad'an daga inda Abbu yake tare da tsura masa idonta dayacika da kwalla shid'inma itayake kallo, zuciyar sa tana wani irin bugawa wanda yake tabbatar masa yauma babu nasara kamar ko dayaushe,
Cikin sanyi murya yace sannun da dawowa Fatima ta uwar ya'ya'na farin cikin na karaso gareni, ahankali takarasa kusada shi tazube tare da fad'awa kan kirjinsa, tafashe dawani irin kuka me taba zuciyar me sauraro, ido Abbu yarintse domin jin kuka har cikin zuciyar sa.
Ahankali yadago hannunsa nadama yad'ora akan bayanta yana shafawa alamar lallashi ba tareda yace komai ba,
Saida taci kukanta sannan tayi shuru ciki sanyi murya yace ni nasan yaya muda bayada ninyar baki hakkin ki ne, don inda yanada ninyar baki da tuni yabaki don haka kiyi hakuri ki kyale shi, dasauri tadago ta kallesa tace bazan kyale shiba kaduba kaga halinda muke ciki shine zan kyalesa?...lallai bazan iya kyale "saba har sai yabani hakkina,
Wanda inaji ajikina zaya bani saidai kafin yabani zansha wuya, don haka zanjure duk wuyar har sai nakarbi hakkina fatana kacigaba datayani da addu'a,
Cikin sanyi murya yace inshallah bazan fasaba Allah yad'oraki akansai tace amin, sannun yajiki?.... murmushi yayi tare da fad'in da bakinan sai jikin yayi zafi sosai amma dakika dawo sai yayi sanyi, kinga hakan yana nufin ked'in sanyi nace don haka dan Allah kiyi hakuri karki gujeni wlh idan ki kabarni bansan inda zansa rayuwata ba kinga banida kowa sai Allah saike da y'ay'an mu, cikin dan bacin rai tace taya zanguje ka?....acikin wannan halin saikace wacce batada digon imani acikin zuciyar ta?...
To ma idan na gujeka inazani tunda nima banida kowa daga Allah sai kai da yaranmu, don haka kabar irin wannan tunani gaskiya ni banason irin wannan maganar tafadi tana me kauda kai gefe.
Ahankali yajuyo dakanta gurinshi cikin sanyi murya yace yi hakuri Fatima ta karkiyi fushi dani, wani lokacin nikanji tsoro ne saina gakamar hakan zaya iyafaruwa, tace bazaya faruba har abada ta kareshe fad'i dai-dai lokacin da aka fara kiran sallah magrib,
Shuru sukayi suna bin kiran sallar azuciyar su har aka gama sukayi addu'a tare da shafawa sannan yace to tashi kije kisha ruwa kiyi sallah nima bari nayi yakaresa fad'i tare da daukan dutsen dayake taimama dashi, tace to tare da tashi tafita.
*Washegari*
*********
Tun 7:30am Dad ya'isa asibiti kasan cewar ranan bayada duty dare don haka kusan kwana yayi yana bincike, tare dayin waya asibitin don jin yajikin *Blue* yake, inda suka tabbatar masa baifarka ba har lokacin sai yau tunda 6:00am,
yace hum! Bebe ba lafiya, cikin tashin hankali tace oh! God Dad me yafaru?....nan yafad'a Mata abinda yafaru da *Blue*.
Kuka tasaki cikin tashin hankali tace Dad meya same shi haka?... yace I don't know saidai wata maganar banza inji Dr I B wai yana gani kamar aljanu ne suka "shafe sa, da sauri takatse shi dafad'in na Lia Dad don't trust, tsaki yayi yace is big lia makuwa so how can't I trust?..
cikin kuka sosai tace Dad yanzu meye abinyi?...yace sai "yafarka tukun munga yanayi jikin nasa tukun if bawani cigaba zanfita dashi waje, yanzuma zand'anyi wani bincike ne so karki damu ki kwantar da hankaliki everything will be ok,
tace ok Dad I will come tomorrow morning zanbiyo jirgi, ok sannan takashe waya shima ya'aji tasa tare da fara reseach.
*Abuja*
******
Ammu kam ta'isa Abuja lafiya cikin yardan Ubangiji direct gidan Kawu Muda tanufa dake garki, bayabo ba fallasa Safara'u ta tarbeta bayan sun gaisa sai tasa aka kawo mata ruwa da abinci saidai ba taciba saboda bakinta dauke yake da azumi,
Sannan Aunty Safara'u yaya Muda yana nan kuwa?....cikin had'e fuska tace lafiya murmurshi Ammu tayi tare da cewa lafiyar nazo ne akan maganar gadona, tsaki tayi tare dacewa wai ke Fatima meyasa bakigane karatun ne?....
tace aibazan taba ganewa ba muddun ba'abani hakkina ba, tace to yace bazaya bayar ba don haka sai kiyi hakuri amma kinnace sai kace maiyya, gaskiya kin takura wa rayuwar mu eheee! ta karesa fad'i tare da girgiza jiki,
Still murmushi Ammu ta sakeyi tace aikune kuka takurawa rayuwata dai-dai, lokacin da Kawu Muda yafito yanacin magani, zama yayi kuda Safara'u yana me ballawa Ammu harara cikin masifa yace wai hardama abinci ki kabata?..fuska tayamutse tare da fad'in eh badan halinta ba,
harara yasake watsama Ammu sannan yace malama lafiya?...tace lafiyar kenan nazone karban gadona don Allah yaya Muda kayiwa girman Allah kabani hakkina, wlh inacikin wani hali kasani "mijina bayada lafiya yau kimani shekara uku kenan, yarana sai sai korosu ake daga makaranta,
Yaud'in nanma suje ankoro su.
Cike da masifa yace to Ina ruwana da halin da ku keciki kuma mutu mana ba abinda yadameni, gado ne nace bazan bayar ba, don haka kitashi maza kibarmun gidana konayi maki mummuna rashin mutunci kinji ko?....
kuma kika sake tako kafarki ciki gidan nan narantse sai yani maki abinda harki mutu bazaki manta ba,
cikin tsananin mamaki ta kalle sa tare da cewa.....
Muje zuwa
*LUFHAT CE*✍🏼
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page9️⃣to🔟
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
*_My lovely blood sisters 👩❤👩Hadiza (aunty)and Nana Firdausi out last bornnn, do u know what? sisters humm l really love love love yous irin babu adadin nan fa so muchhhhh love💋💋💋._*
Littafin nan na kudi ne duk me bukatar zaya iya turo katin MTN ko AIRTEL na 200 a wannan 08161850024, idan kuma tresfa zakuyi duk zaku iya tuntuban layin sai abaku account no ba nagode.
_____________________________
® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
_______________________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/
*_FREE PAGE_*
✍🏼
_*Bismilahirrahamaniraheem!!!*_
Rarashin mutuncin ka kam aiba bakon abune agurina ba, kuma kasani bazan daina zuwa gidan ba har sai kabani hakkina,
Cike da masifa yace haka kikace ko?...eh ke! wai bakizuwa ki kwaci hakkin naki eye?..tace aidan kasan bazan iya kwata bane shiyasa kake kokarin danne mani hakkina Oho! to aisaiki kyale ni dashi, wlh bazan kyale kaba sai kabani hakkina.... to kira akwatar maki mana,
Murmushi tayi wanda yafi kuka ciwo sannan tace babu wanda zankira ya kwatar mani sai Allah wanda kullun nake kai masa kuka na, kuma nasan inshallah zaya sharemun hawaye ya kwatar mun.
Tsaki yayi tare da mikewa cikin b'acin rai me had'e da masifa kamar zaya rufeta da duka yace tashi ki barmun gida, konayi maki dukan tsiya yanzu na cike da mamaki tace dukafa kace yaya Muda?...eh ko kinfi karfin dukan ne ko kuma kina ganin bazan iya dukan ki ba?....
kaita girgiza yayinda idonta yacika da hawaye zuciyar ta cike da bakin ciki tace tabbas, ayanzu kam nawuce duka saidai agurin azzalumi irinka banwuce ba, cikin tsananin bala'i yace ke! Dan ubanki nine azzalumi?....
Itama cikin tsananin b'acin rai tamike tare da fad'in eh kaine azzalumi mugu macuc.....bata karasa ba yadauke ta da lafiyayyan mari, dasauri tarike kumatu tana me kallon shi cike da mamaki yayinda shi kuma sai hura hanci yake.
Yace wlh idan baki fita harkata ba sai nayi maki fiyeda haka, ke! abinda zanyi maki nan gabama sai
kinsha mamaki sai kinyi danasani sanina arayuwar ki, don haka fitarmun agida ko yanzu nasa afitar dake dakarfin tsiya....
Cikin kuka tadauki Jakarta sannan tace aiko bakace ba zanfita ne kuma Allah saiya saka mani akan zalunta tadakai, kuma wlh saina nadawo kabani hakkina kozaka kasheni oh! Ko ?..eh tafadi taname karasa kaiwa bakin kofar fita,
yace ok to muzuba dani da ke shege kafasa kisake dawowa din kiga abinda zanyi maki, sannan yanufi ciki rai b'ace yayinda Safara'u ta tashi tabishi tana cewa yauwa kayi mana magani me shegen nacin tsiya Mata saikace mayya.
******
Ammu kam datafita saida ta tsaya bakin get taci kuka takoshi wanda dama tasaba yin haka aduk lokacin da taje gurin Kawun Muda suka rabu baranbaran, yayinda dattijo Baba megadi yakeba ta hakuri cikin tausaya mata kamar koda yaushe idan tazo,
murmushi tayi me cike da bakin ciki sannan tamike tana goge hawaye da bayan hijab dinta, tare da cewa nagode Baba nizan tafi dasauri yace y'ata sake dawowa zakiyi?...tace eh Baba dole saina dawo, yace to ga wannan yafadi yanasa hannu acikin aljihun gabar rigar sa yaciro kudi nara dubu guda yace to yata karbi kikara kiyi kudin mota kinji?...
yakarasa cikin tausaya mata, shuru tayi tana kallon kudin tsawon lokaci tana tunanin itada yakamata tabashi sai shine zaya bata kai! yaya Muda yazalince ta kuma sai Allah yasaka mata yakwatar mata hakkin ta, cikin katse mata tunani yace karbi mana yata,
Murmushi tayi tare da duk'awa takarba tana fad'in nagode Baba Allah yasaka da alkhairi yabani ikon saka makada abinda kayi mun, yace bakomai Allah yayi maki albarka yashige maki gaba adukkan al'amuran ki yakuma albarkaci zuri'ar tace amin ki sauka lafiya to Sannan ta tafi taxi ta tare tare da fada mashi yakaita tasha.
Sai da yamma lis Ammu ta'isa zaria duk tagaji saboda azumin datake fauke dashi ga kuma gajiyar tafiyar mota, don haka agajiye tashiga gida duk su *Beena* suna tsakiyar falon zazzaune dasauri suka mike suna fad'i sannun dazuwa Ammu tace yauwa *Bash* yakarbi jakarta yayinda *Banu* taje ta rungumeta tare da fad'in Ammu danatashi bacci banganki ba,
Murmushi karfin hali tayi tare da fad'in gani nadawo my *Banu* kije gurin su Aunty kijirani bari naga "Abbun ku kinji?..kaita gyada tare da komawa gurin su ita kuma tashga d'akin Abbu.
Yayinda *Beena* tabi bayanta da kallo kirjinta yana bugawa ganin yanda idon Ammun yayi jajir alamar tasha kuka, ahankali ta zauna yayinda taji tausayin Ammun su yakamata har taji kuka nashirin kwace mata, hakan ne yasata tashi dasauri tashige daki
tafada kangado
Tana wani irin kuka me cike da tausayin halin da suke ciki wanda duk "Kawu Muda shine silar shigansu, haka yasa tasakejin tsanar shi yasake samun gurin zama acikin zuciyar ta, Saida tayi kuka me isarta sannan ta tashi tashiga toilet tawanke fuska sannan tafita takoma falo gurin yan'uwanta.
Ammu nashiga tayi tsaye kad'an daga inda Abbu yake tare da tsura masa idonta dayacika da kwalla shid'inma itayake kallo, zuciyar sa tana wani irin bugawa wanda yake tabbatar masa yauma babu nasara kamar ko dayaushe,
Cikin sanyi murya yace sannun da dawowa Fatima ta uwar ya'ya'na farin cikin na karaso gareni, ahankali takarasa kusada shi tazube tare da fad'awa kan kirjinsa, tafashe dawani irin kuka me taba zuciyar me sauraro, ido Abbu yarintse domin jin kuka har cikin zuciyar sa.
Ahankali yadago hannunsa nadama yad'ora akan bayanta yana shafawa alamar lallashi ba tareda yace komai ba,
Saida taci kukanta sannan tayi shuru ciki sanyi murya yace ni nasan yaya muda bayada ninyar baki hakkin ki ne, don inda yanada ninyar baki da tuni yabaki don haka kiyi hakuri ki kyale shi, dasauri tadago ta kallesa tace bazan kyale shiba kaduba kaga halinda muke ciki shine zan kyalesa?...lallai bazan iya kyale "saba har sai yabani hakkina,
Wanda inaji ajikina zaya bani saidai kafin yabani zansha wuya, don haka zanjure duk wuyar har sai nakarbi hakkina fatana kacigaba datayani da addu'a,
Cikin sanyi murya yace inshallah bazan fasaba Allah yad'oraki akansai tace amin, sannun yajiki?.... murmushi yayi tare da fad'in da bakinan sai jikin yayi zafi sosai amma dakika dawo sai yayi sanyi, kinga hakan yana nufin ked'in sanyi nace don haka dan Allah kiyi hakuri karki gujeni wlh idan ki kabarni bansan inda zansa rayuwata ba kinga banida kowa sai Allah saike da y'ay'an mu, cikin dan bacin rai tace taya zanguje ka?....acikin wannan halin saikace wacce batada digon imani acikin zuciyar ta?...
To ma idan na gujeka inazani tunda nima banida kowa daga Allah sai kai da yaranmu, don haka kabar irin wannan tunani gaskiya ni banason irin wannan maganar tafadi tana me kauda kai gefe.
Ahankali yajuyo dakanta gurinshi cikin sanyi murya yace yi hakuri Fatima ta karkiyi fushi dani, wani lokacin nikanji tsoro ne saina gakamar hakan zaya iyafaruwa, tace bazaya faruba har abada ta kareshe fad'i dai-dai lokacin da aka fara kiran sallah magrib,
Shuru sukayi suna bin kiran sallar azuciyar su har aka gama sukayi addu'a tare da shafawa sannan yace to tashi kije kisha ruwa kiyi sallah nima bari nayi yakaresa fad'i tare da daukan dutsen dayake taimama dashi, tace to tare da tashi tafita.
*Washegari*
*********
Tun 7:30am Dad ya'isa asibiti kasan cewar ranan bayada duty dare don haka kusan kwana yayi yana bincike, tare dayin waya asibitin don jin yajikin *Blue* yake, inda suka tabbatar masa baifarka ba har lokacin sai yau tunda 6:00am,