Sashe 20
Zaujun Majnun Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Cikin wata kakkausan murya akace sannu da zuwa b'atattaciya asararriya sallamammiya me fuska biyu inji cewar wani bakin munannan mutun, kazami marakyan gani dake zaune tsirara wanda koba afadama kaba kallo Daya zakayi Masa kagane boka ne,
Domin kuwa jikinsa duk daure yake da layu bakake da jajaye ta kota'ina, haka dakin tarkace ne da yadangacin tsafe tsafe da tsubbuce-tubbuce, wani irin zama tayi agabansa me cike da takaici da bakin ciki amatsayinta na yar muslumai,
"domin kuwa gaba daya tabude kafafunta yayinda idon bakin bokan yake kan tsiyarcinta sai faman lasar Baki yake kamar tsohon maye, cikin karaji tace yauwa sannu boka me aljanu me biyan bukata dungu yakarasa mata dafadin mugun hannu wanda yajira taimakon ka yayi asara,
(kujifa masu karatu sannan har mutun ya yarda da haka saboda batar basira da toshewar kwakwalwa Allah kaganar damasu aikata haka gaskiya mukuma karabamu aikata haka ameen,)
"Cikin kakkausan murya me cike da bacin rai yace meke tafeda ke awannan lokacin ne?...wanda kinsan bana sauraran mutane acikinsa, cikin kaskantar da kai tace aljani yahuci zuciyar boka me biyan bukata.... hankalina ne atashe shiyasa nazo ba lokacin zuwaba...., cikin tsawa yace inajiiki meke tafeda ke?....
cikin bacin rai tace "boka anganshi" boka meyasa kabarshi nan kusa meyasa baka turasa" uwa duniya ba yajecan ya mutu...tunda kai kaki kasheshi....boka nafada maka natsaneshi" banasanshi...boka nafada maka duk duniya shine mutumin dana tsana dashi da "uwarsa bok.....
tsawa yadoka mata sai kuma yasaki wata mahaukaciyar dariya maradadin sauti sannan yahad'e fuska ciki kakkausan murya yace ke!, ɓatattaciya aciki ayyukan dakika sa'akai maki wani bukatarki bata biya ba?...tace babu dakika ce akashe shi tun farko me nace maki?....
tace aljani yace" bazaya iyakashe "Saba saidai ya haukatar dashe...cikin bacin rai yace to dana fadamki mekikace....cewa nayi anhaukata shi amaidashi tamkar karamin yaro tayanda bazaya iya moruwa ba, to anhaukata shi amaidashi yanda kikeso koba ayiba?...
cikin rawar muryar tace duk yanda nakeso anyi bako har raba mahaifina da shegiyar "matarsa kuma har yanzu bai dawo da itaba kuma baya tunanin kowace mace naji dadin aikin sosai boka, saidai nidai banasan ganinsa adoron kasa, to aljanuna bazasu iyakashe ba yakikeso ayi?...cike da bakin cikin jin haka tace to boka abarshi yadauwama cikin haukar har karshan rayuwarsa, karki damu wasu.
"Surutai yayi sai Kuma yai shuru can yace angama d'an gudurgu sannan yasa hannunsa cikin wata bakar tukunya datake daure da jan zare, yadauko wani kullin magani cikin bakin kyalle da'aka nannad'e da jan zare, yamika mata tare da cewa ga wannan inji aljani gudurgu yace abaki kiringa zuba masa aciki abincin yanaci har tsawon kwana ashirin da d'aya idan har akayi hakan batare da antsallake ranaba to bazaya taba warkewa ba har abada,
"Jikinta yana rawa tamika hannun takarba tana godiya sannan yasake cewa aljani gudurgu yace" ki kulada waccen ukunyar karki bari kowa yagani don idan wani yagani to, dasauri tace aibabu Wanda zaya gani to kikula sosai to boka dungu zan kula, yauwa sannan yace zaki bada jini da dubu hamcin zakuma kiba boka dungu kanki yahuta har natsawon kwana biyar,
wanda hakan shine mahad'in biyar bukatarki da sauri tace badamuwa boka dungu aihakan ba bakona bane, indai bukatata zata biya ko kwana nawane zan amince,
"Wata mahaukaciyar dariya yayi tare da mikewa ita kuma ta kwanta cikin wannan kazamin gurin, yayinda boka yake kokarin rabata wa'iyazubillah!, nikam ina ganin haka nayi waje.
*_Zariya_*
********
Misalin karfe 10:00am baban abdul ya'isa anguwar su *Blue* baisha wahalar gane gidan ba, bayan yasallami me mashin sannan yanufi get din ya kwankwasa megadi yaleka tare danufin ya tambaye sa wayake nema,, sai yaga baban abdul din kasan cewar jiya saida dad yakira dukka masu kula da gidan harda megadin da escorts dinsa yanuna masu su *Beena,*
murmushi megadin yayi tareda cewa au mlm mansur ne?... eh ni baba megani buɗe masa yayi yashigo sannan suka gaisa har yake tambayar ina *"Beenazar* mutumiyar megida *"Bilal*, tana gida wlh ayya atun safe mutuminta yake rigimar nemanta har nan bakin get yake wai sai nabude masa kofa yaje gurinta,
"dariya yayi tareda cewa allah sarki *Bilal* Allah yabashi lafiya cike da jimami yace ameen ameen kaidai, yauwa alh yana ciki Kuma?..eh yana nan to sannan yanufi cikin.
"Da sallama yashiga falon dad da *Bulama* suka amsa fuska dauke da fara'a dad yace mlm mansur ka'iso?..yace eh tare da zama akasan kafe, da sauri dad yace ah! mansur kahau kushin Mana, murmushi yayi yace a ah alh nanma ya'isa gaisawa sukayi har da *Bulama* sannan yatashi yashiga ciki yabar dad da baban abdul din,
gyara zama dad yayi sannan yace dafarko inasake Mika godiya ta gareka wanda tasanadin kane naga yarona saboda haka ga wannan check ne na dubu dari biyu, cike da tsananin farin ciki baban abdul yakarbi check din tare da cewa nagode sosai allah yakara budi yakuma ba *Bilal* lafiya,
"Cike da jin daɗi dad yace ameen sai abu na biyu "alh Usman mahaifinsu *Beenazar* yafada mun hatsari yayi amma bai fadamun abinda yasamu kafarba shin menene matsalar kafar nan tashi ance ne bazata gyaruba ko me?....dasauri yace a ah wlh zata gyaru matsalar kudi ne da babu shiyasa,
Dad yace Allah sarki to badamuwa yanzu jibi monday zansa azo adaukeshi" aikai shi asibitin mu sai muduba shi mugani, cike da farinciki yace to alh Allah yakaimu mun gode sosai yace bakomai sun dantaba fira kad'an akan rigimar da *Blue* yake saiyaje gurin *Beena*,
"sannan yace alh ni zantafi a ah tun yanzu?...eh wlh inaso naje kasuwa ne, to shikenan tare suka mike dai-dai lokacin da *Bulama* yafito *Blue* yana biye dashi abaya, sanye yake cikin riga t-shirt baka da wando fari yayi kyau sosai sai kamshi turare yake, yana ganin baban abdul yaturo Baki tare fadin ina my *Beena* friend?...dasauri dad yace tana nan zuwa ko mansur?..eh zatazo, dariya yayi sannan suka raka baban abdul yatafi.
*_Abuja_*
*******
Saida boka yagama fasikanci da aunty *Bebe* sannan tafito tasa kaya bayan ta cikashi da kudi sannan tanufi gida, diret bayi tashiga tayi wanka sannan tashirya cikin riga da zani na atamfa super holard,
"bayan tagama shiri tsaf tafito falo inda ta'iske yaranta matan zaune, Daya daga cikinsu wacce da alama itane babba kuma kyakkawa da'ita tana kama da *Blue* kallonta tayi cikin wani irin yanayi tace mom ina Kuma zaki ?...naga yanzu fa ki kadawo,
kallon diyar tayi cikin sanyi muryar kamar wata mutumiyar kirki tace ayya Jiddona Zariya zani kin manta ance anga *"Bil* boy, shine nakesan naje naganshi murmushi tayi tareda cewa Allah sarki my uncle *"Blue* mom gaskiya idan akai hutu zamuje muganshi ko?..tace eh yauwa mom to sai kindawo kigaida "shi,
Sannan kicewa Grandpa idan bai dawo da yar tsohuwar matarsa ba idan nazo dakaina zanje nadawo mashida "ita, wani irin harara tawatsa mata tareda cewa koyan zuma aida kinje kindawo mashida ita", dariya jiddo tayi tace Kai mom wai meyasa bakisan grandma tadawo?...dalla rufemun baki bansani ba idan "dad dinku yazo kuce natafi,
"Da sauri tace mom kaidai dad besan zakije Zariya ba?..cikin tsawa tace dalla gafara yasani nadai Kira wayarsa ne akashe to, mom adawo tafiya amma dai jirgi zaki hau nakuma sandai sai gobe ko?..tace eh tare tafara tafiya yayinda sauran suka bita da Allah yakiyaye hanya ta amsa da amin sannan tafita.
*_Zariya_*
*******
Koda aunty *Bebe* ta'iso Zariya ta'iske anata rikici da *Blue* wai sai yafita yaje gurin *Beena* kasan cewar batazo ba kamar yanda tace, wanda dama bazuwan zatayi ba tadaice Masa hakane don yaci abincin yakuma yi wanka,
"Don haka sai faman kuka yake kamar yanda yasaba ko abincin Rana yakici har karfe biyu da rabi rana cikin, tashin hankali *Bulama* yace dad akai shi gidan su *Beena* din kawai yaganta tunda batazo ba,
Cike da damuwa yace a ah son kar atakura "mata kabarshi aizayayi shuru, koda aunty *Bebe* ta tambaye me yasa meshi akafa mata jitayi wani irin tsoro yakamata yayinda taji tanasan ganin wacece wannan *Beena* din dakyarta lallashesa yayi shuru yadaina kukan,
amma sai faɗin my *Beena* friend yake sannan tashiga kicin da kanta tagirka Masa abinci, Bayan ta barbadesa damaganin da boka yabata sannan takawo masa, da lallashi da idan kaci zankaika gurin *Beena* friend dinka,
sannan yaci yana gamawa yafara wani irin ihu nafitar hankali tareda rike Kai gaba daya hankalin su, yatashi ita me fuska biyun harda kukan munafurci, yadauki tsawon lokaci yana ihun sannan can saiyai shuru sai kuma barci yadaukesa anan kan kafet.
***"*"**
Aban garen baban abdul Kam yanafita banki yaje yacire kudin inda yamayar cikin asusunsa, sannan yadebo wasu yaje kasuwa yasiyo buhu-buhun abinci kowa biyu sannan yayi chefane me raida lafiya sannan yanufi gida.
Su *Beena* Kam yini sukan ranan zuciyarsu cike da kewar *Blue*, musamman *Beena* din data tuno yanayin dasuke ciki da shirmen dayake mata sai tayi murmushi ko dariya idan ta tuna na tausayi Kuma sai kwalla yazubo mata,
Ko yanzu zaune take atsakar gida ita kai sai faman tunanin shi take sai kawai taga anatå shigowa da
buhu-buhun abinci sai kuma ga baban abdul yashigo hannunsa rikeda leda me shakeda chefane, bakisan kamar gonan auduga
dasauri taje takarba tare dayimasa sannan yace yauwa, bari Naga abbu nafito inasan magana dake cikin faduwar gaba tace to,
"zuwa yayi yafadawa abbu alkairi da dad yai masa cike da farinciki abbu yake tayasa murna, yace abbu na'ajiye maka dubu hamsi kaja jari dariya yayi yace Kai mansur akwaika da abin dariya, wanda bayada lafiya inashi ina wani janjari umuh?..allah kuwa,
Humm kaidai kakara cikin kasuwancin ka allah yasa masu albarka yace Ameen abbu aikwanan nan zakawarke, bari na koma kasuwa to Allah yabada sa'a ameen sannan yafita da sauri,
Tsaye ya iske *Beena* tana jiran fitowarsa, murmushi yayi cikin wata irin murya dabata taba saninshi da'ita ba, yace malama *Beenazar* kenan ya gida?..
cikin sanyin murya tace lafiya lau munga abinci mungode allah yakara budi, ah! bakomai nima dad" *"Bilal* yabani dubu dari biyu dasauri tace ayya ya yah *Bilal* my friend yayi shuru yadaina kukan yaci abincin yayi wankan?..duk alokaci daya tajero masa wayan nan tambayoyi,
Domin kuwa jikinsa duk daure yake da layu bakake da jajaye ta kota'ina, haka dakin tarkace ne da yadangacin tsafe tsafe da tsubbuce-tubbuce, wani irin zama tayi agabansa me cike da takaici da bakin ciki amatsayinta na yar muslumai,
"domin kuwa gaba daya tabude kafafunta yayinda idon bakin bokan yake kan tsiyarcinta sai faman lasar Baki yake kamar tsohon maye, cikin karaji tace yauwa sannu boka me aljanu me biyan bukata dungu yakarasa mata dafadin mugun hannu wanda yajira taimakon ka yayi asara,
(kujifa masu karatu sannan har mutun ya yarda da haka saboda batar basira da toshewar kwakwalwa Allah kaganar damasu aikata haka gaskiya mukuma karabamu aikata haka ameen,)
"Cikin kakkausan murya me cike da bacin rai yace meke tafeda ke awannan lokacin ne?...wanda kinsan bana sauraran mutane acikinsa, cikin kaskantar da kai tace aljani yahuci zuciyar boka me biyan bukata.... hankalina ne atashe shiyasa nazo ba lokacin zuwaba...., cikin tsawa yace inajiiki meke tafeda ke?....
cikin bacin rai tace "boka anganshi" boka meyasa kabarshi nan kusa meyasa baka turasa" uwa duniya ba yajecan ya mutu...tunda kai kaki kasheshi....boka nafada maka natsaneshi" banasanshi...boka nafada maka duk duniya shine mutumin dana tsana dashi da "uwarsa bok.....
tsawa yadoka mata sai kuma yasaki wata mahaukaciyar dariya maradadin sauti sannan yahad'e fuska ciki kakkausan murya yace ke!, ɓatattaciya aciki ayyukan dakika sa'akai maki wani bukatarki bata biya ba?...tace babu dakika ce akashe shi tun farko me nace maki?....
tace aljani yace" bazaya iyakashe "Saba saidai ya haukatar dashe...cikin bacin rai yace to dana fadamki mekikace....cewa nayi anhaukata shi amaidashi tamkar karamin yaro tayanda bazaya iya moruwa ba, to anhaukata shi amaidashi yanda kikeso koba ayiba?...
cikin rawar muryar tace duk yanda nakeso anyi bako har raba mahaifina da shegiyar "matarsa kuma har yanzu bai dawo da itaba kuma baya tunanin kowace mace naji dadin aikin sosai boka, saidai nidai banasan ganinsa adoron kasa, to aljanuna bazasu iyakashe ba yakikeso ayi?...cike da bakin cikin jin haka tace to boka abarshi yadauwama cikin haukar har karshan rayuwarsa, karki damu wasu.
"Surutai yayi sai Kuma yai shuru can yace angama d'an gudurgu sannan yasa hannunsa cikin wata bakar tukunya datake daure da jan zare, yadauko wani kullin magani cikin bakin kyalle da'aka nannad'e da jan zare, yamika mata tare da cewa ga wannan inji aljani gudurgu yace abaki kiringa zuba masa aciki abincin yanaci har tsawon kwana ashirin da d'aya idan har akayi hakan batare da antsallake ranaba to bazaya taba warkewa ba har abada,
"Jikinta yana rawa tamika hannun takarba tana godiya sannan yasake cewa aljani gudurgu yace" ki kulada waccen ukunyar karki bari kowa yagani don idan wani yagani to, dasauri tace aibabu Wanda zaya gani to kikula sosai to boka dungu zan kula, yauwa sannan yace zaki bada jini da dubu hamcin zakuma kiba boka dungu kanki yahuta har natsawon kwana biyar,
wanda hakan shine mahad'in biyar bukatarki da sauri tace badamuwa boka dungu aihakan ba bakona bane, indai bukatata zata biya ko kwana nawane zan amince,
"Wata mahaukaciyar dariya yayi tare da mikewa ita kuma ta kwanta cikin wannan kazamin gurin, yayinda boka yake kokarin rabata wa'iyazubillah!, nikam ina ganin haka nayi waje.
*_Zariya_*
********
Misalin karfe 10:00am baban abdul ya'isa anguwar su *Blue* baisha wahalar gane gidan ba, bayan yasallami me mashin sannan yanufi get din ya kwankwasa megadi yaleka tare danufin ya tambaye sa wayake nema,, sai yaga baban abdul din kasan cewar jiya saida dad yakira dukka masu kula da gidan harda megadin da escorts dinsa yanuna masu su *Beena,*
murmushi megadin yayi tareda cewa au mlm mansur ne?... eh ni baba megani buɗe masa yayi yashigo sannan suka gaisa har yake tambayar ina *"Beenazar* mutumiyar megida *"Bilal*, tana gida wlh ayya atun safe mutuminta yake rigimar nemanta har nan bakin get yake wai sai nabude masa kofa yaje gurinta,
"dariya yayi tareda cewa allah sarki *Bilal* Allah yabashi lafiya cike da jimami yace ameen ameen kaidai, yauwa alh yana ciki Kuma?..eh yana nan to sannan yanufi cikin.
"Da sallama yashiga falon dad da *Bulama* suka amsa fuska dauke da fara'a dad yace mlm mansur ka'iso?..yace eh tare da zama akasan kafe, da sauri dad yace ah! mansur kahau kushin Mana, murmushi yayi yace a ah alh nanma ya'isa gaisawa sukayi har da *Bulama* sannan yatashi yashiga ciki yabar dad da baban abdul din,
gyara zama dad yayi sannan yace dafarko inasake Mika godiya ta gareka wanda tasanadin kane naga yarona saboda haka ga wannan check ne na dubu dari biyu, cike da tsananin farin ciki baban abdul yakarbi check din tare da cewa nagode sosai allah yakara budi yakuma ba *Bilal* lafiya,
"Cike da jin daɗi dad yace ameen sai abu na biyu "alh Usman mahaifinsu *Beenazar* yafada mun hatsari yayi amma bai fadamun abinda yasamu kafarba shin menene matsalar kafar nan tashi ance ne bazata gyaruba ko me?....dasauri yace a ah wlh zata gyaru matsalar kudi ne da babu shiyasa,
Dad yace Allah sarki to badamuwa yanzu jibi monday zansa azo adaukeshi" aikai shi asibitin mu sai muduba shi mugani, cike da farinciki yace to alh Allah yakaimu mun gode sosai yace bakomai sun dantaba fira kad'an akan rigimar da *Blue* yake saiyaje gurin *Beena*,
"sannan yace alh ni zantafi a ah tun yanzu?...eh wlh inaso naje kasuwa ne, to shikenan tare suka mike dai-dai lokacin da *Bulama* yafito *Blue* yana biye dashi abaya, sanye yake cikin riga t-shirt baka da wando fari yayi kyau sosai sai kamshi turare yake, yana ganin baban abdul yaturo Baki tare fadin ina my *Beena* friend?...dasauri dad yace tana nan zuwa ko mansur?..eh zatazo, dariya yayi sannan suka raka baban abdul yatafi.
*_Abuja_*
*******
Saida boka yagama fasikanci da aunty *Bebe* sannan tafito tasa kaya bayan ta cikashi da kudi sannan tanufi gida, diret bayi tashiga tayi wanka sannan tashirya cikin riga da zani na atamfa super holard,
"bayan tagama shiri tsaf tafito falo inda ta'iske yaranta matan zaune, Daya daga cikinsu wacce da alama itane babba kuma kyakkawa da'ita tana kama da *Blue* kallonta tayi cikin wani irin yanayi tace mom ina Kuma zaki ?...naga yanzu fa ki kadawo,
kallon diyar tayi cikin sanyi muryar kamar wata mutumiyar kirki tace ayya Jiddona Zariya zani kin manta ance anga *"Bil* boy, shine nakesan naje naganshi murmushi tayi tareda cewa Allah sarki my uncle *"Blue* mom gaskiya idan akai hutu zamuje muganshi ko?..tace eh yauwa mom to sai kindawo kigaida "shi,
Sannan kicewa Grandpa idan bai dawo da yar tsohuwar matarsa ba idan nazo dakaina zanje nadawo mashida "ita, wani irin harara tawatsa mata tareda cewa koyan zuma aida kinje kindawo mashida ita", dariya jiddo tayi tace Kai mom wai meyasa bakisan grandma tadawo?...dalla rufemun baki bansani ba idan "dad dinku yazo kuce natafi,
"Da sauri tace mom kaidai dad besan zakije Zariya ba?..cikin tsawa tace dalla gafara yasani nadai Kira wayarsa ne akashe to, mom adawo tafiya amma dai jirgi zaki hau nakuma sandai sai gobe ko?..tace eh tare tafara tafiya yayinda sauran suka bita da Allah yakiyaye hanya ta amsa da amin sannan tafita.
*_Zariya_*
*******
Koda aunty *Bebe* ta'iso Zariya ta'iske anata rikici da *Blue* wai sai yafita yaje gurin *Beena* kasan cewar batazo ba kamar yanda tace, wanda dama bazuwan zatayi ba tadaice Masa hakane don yaci abincin yakuma yi wanka,
"Don haka sai faman kuka yake kamar yanda yasaba ko abincin Rana yakici har karfe biyu da rabi rana cikin, tashin hankali *Bulama* yace dad akai shi gidan su *Beena* din kawai yaganta tunda batazo ba,
Cike da damuwa yace a ah son kar atakura "mata kabarshi aizayayi shuru, koda aunty *Bebe* ta tambaye me yasa meshi akafa mata jitayi wani irin tsoro yakamata yayinda taji tanasan ganin wacece wannan *Beena* din dakyarta lallashesa yayi shuru yadaina kukan,
amma sai faɗin my *Beena* friend yake sannan tashiga kicin da kanta tagirka Masa abinci, Bayan ta barbadesa damaganin da boka yabata sannan takawo masa, da lallashi da idan kaci zankaika gurin *Beena* friend dinka,
sannan yaci yana gamawa yafara wani irin ihu nafitar hankali tareda rike Kai gaba daya hankalin su, yatashi ita me fuska biyun harda kukan munafurci, yadauki tsawon lokaci yana ihun sannan can saiyai shuru sai kuma barci yadaukesa anan kan kafet.
***"*"**
Aban garen baban abdul Kam yanafita banki yaje yacire kudin inda yamayar cikin asusunsa, sannan yadebo wasu yaje kasuwa yasiyo buhu-buhun abinci kowa biyu sannan yayi chefane me raida lafiya sannan yanufi gida.
Su *Beena* Kam yini sukan ranan zuciyarsu cike da kewar *Blue*, musamman *Beena* din data tuno yanayin dasuke ciki da shirmen dayake mata sai tayi murmushi ko dariya idan ta tuna na tausayi Kuma sai kwalla yazubo mata,
Ko yanzu zaune take atsakar gida ita kai sai faman tunanin shi take sai kawai taga anatå shigowa da
buhu-buhun abinci sai kuma ga baban abdul yashigo hannunsa rikeda leda me shakeda chefane, bakisan kamar gonan auduga
dasauri taje takarba tare dayimasa sannan yace yauwa, bari Naga abbu nafito inasan magana dake cikin faduwar gaba tace to,
"zuwa yayi yafadawa abbu alkairi da dad yai masa cike da farinciki abbu yake tayasa murna, yace abbu na'ajiye maka dubu hamsi kaja jari dariya yayi yace Kai mansur akwaika da abin dariya, wanda bayada lafiya inashi ina wani janjari umuh?..allah kuwa,
Humm kaidai kakara cikin kasuwancin ka allah yasa masu albarka yace Ameen abbu aikwanan nan zakawarke, bari na koma kasuwa to Allah yabada sa'a ameen sannan yafita da sauri,
Tsaye ya iske *Beena* tana jiran fitowarsa, murmushi yayi cikin wata irin murya dabata taba saninshi da'ita ba, yace malama *Beenazar* kenan ya gida?..
cikin sanyin murya tace lafiya lau munga abinci mungode allah yakara budi, ah! bakomai nima dad" *"Bilal* yabani dubu dari biyu dasauri tace ayya ya yah *Bilal* my friend yayi shuru yadaina kukan yaci abincin yayi wankan?..duk alokaci daya tajero masa wayan nan tambayoyi,