Sashe 21
Zaujun Majnun Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
murmushin karfin hali yayi sannan yace yana lafiya Kuma duk yayi abinda kika tambaya, ajiyar zuciya tayi yace kinaji ko *Beenazar*?..Kai ta gyaɗa, wato nadade inasonki kuma wlh aurenki nakesanyi ido tazaro cike da tsananin tsoro ta kalle shi bakinta na rawa tace.......
Muje zuwa
Tareda
✍🏼
*_LUFHAT CE_*
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page2️⃣8️⃣
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
*_My lovely blood sisters 👩❤👩Hadiza (aunty)and Nana Firdausi our last bornnn, do u know what? sisters humm l really love love love yous irin babu adadin nan fa so muchhhhh love💋💋💋._*
Littafin nan na kudi ne duk me bukatar zaya iya turo katin MTN na 200 a wannan layin 08161850024, idan kuma tresfa zakuyi zaku iya ta account no kamar haka 0047769671 Abdullahi Amina gt bank nagode.
_____________________________
® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
_______________________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/
✍🏼
_*Bismilahirrahamaniraheem!!!*_
"Baban abdul kasan abinda kake faɗi kuwa?...haba *Beenazar* nasa ni mana wlh duk abinda ki kaga ina maku inayi ne don allah da kuma sanki, na daɗe ina son nafaɗa maki dana tuna yanda kuke da "maman Abdul sai nafasa Amma daga baya danaga bata da matsala shine nace to bari nafaɗa maki,
"Da saurin tace kai ke ganin bata" da matsala amma bari kaji duk yanda muke da'ita dazaran taji kana so na da aure "Kai ko bada aure bane to kasani daga ranan matsaloli zasu tashi, saboda haka don Allah kayi hakuri baban abdul ni bazan iya auren ka ba,
domin ina ganin girman ka haka zalika in ganin mutunci "matar ka wacce, na dauke ta" tamkar yayata da muka fito ciki daya kaga idan ko haka ne to bazan iya auren mijin yayata ba don haka kayi hakuri,
da sauri yace don Allan *Beenazar* kar kice haka wlh ina son ki sosai nayi maki alkawarin baki farin ciki kai ta girgiza tare dacewa kayi hakuri baban abdul, sannan tashige falo da sauri yana kwala mata kira amma bata juyo ba Kai ya girgiza tare da ficewa daga gidan aranshi yana tunanin hanyar da zayabi don ya mallaki *Beenazar*.
yana fita yaga adaidai ta sahu yana sauke maman Abdul baki yabude ciki da mamakin ganinta, murmushi tayi tare dacewa ai inata karan wayarka baka dauka ba dariya yayi yace ayya tana silent ne tace shiyasa bakaji ba, abdu yaje ya rungumesa tare da cewa abba yace na'am abdalla kundawo lafiya?.. yace eh.
nan yaba me adaidaita kudinshi tare da daukan akwatin kayansu suka shiga gida yana yimata sannun da hanya tana amsawa tare da tambayar shi ya aiki lafiya taganshi yanzu?...nan yake faɗa mata abinda yadawoyi tace allah sarki ai mungode bayan ya'ajiye kayan sannan yafito yatafi kasuwa gurin sana'ar shi.
*Beena* Kam tana shiga falo tsayawa tayi tana maida numfashi tamkar wacce tayi uban gudu sai kuma tace
lallaima wannan baban abdul din Wai yana Sona,
harda wai zaya aure ni tab!, "Yana sanki Kuma?.. inji cewar *Bass* dake fitowa dakinsu dasauri ta kalle shi tare dacewa eh wai ba, lallai Kam sai wai shiya manta yanda kuke mutunci da matarsa ne?..Oho! mashi ke dalla kyaleta niban baki goyan bayan haka ba,
Oh! kila shiyasa yaketayi Mana hidima ko?..tace kila nidai mushiga gurin abbu kaji gaskiya Kam maganar babu dadin ji sannan suka shiga dakin abbun.
Ita Kuma maman Abdul bayan ta huta sannan tashiga gidan su *Beena* cike da murna *Beena* ta tare ta, bayan tagaida bab Sai suka fito falo suka zauna anan take bata labarin *"Blue* cike da tausayi maman Abdul tace allah sarki bansan "Shiba Amma na tausayawa halinda yake ciki sosai,
Wlh allah yabashi lafiya tace ameen ai baban abdul yafaɗa mun alkairin da mahaifinsa yayi mashi, tace eh wlh harda muma yasiyo Mana abinci tace ayya nan dai suketa fira inda *Beena* tasake cemata tayiwa baban abdul godiya tunda ta tafi yaketa ɗawaini dasu,
"murmushi tayi tace aishi haka "yake abinshi be rufe Masa ido ba ko kad'an bada dadeba tace da *Beena* tazo ta tayata gyaran gida, nan tafadawa abbu yace to suje harda *Bana* ta tayasu tace to sannan suka fito suka shiga gidan maman Abdul din.
********
"Aban garen su *Blue* kuwa tunda yafarka yacigaba da rigimar neman *"Beena* friend din shi,har yamma bai daina abu guda ba duk yafita hayyacin shi gwanin tausayi gashi dad yafita zuwa asibiti,
"Saboda ankawo emmegancy don haka aka kirashi tunda shike da duty shiyasa yatafi, don haka daga *Bulama* sai aunty *Bebe* da peter ke kwasan rikicin aunty *Bebe* duk haushe yakashe ta saboda tayi lallashi har tagaji shiyasa aranta takeji kamar takama shi tayi ta duka koma ta sheƙe masa wuya ya mutu kowa yahuta,
"agefe daya kuma tanajin tsanar *"Beenazar* din nan da bata gani ba tare da wani irin faduwar gaba wanda tarasa dalilin ta najin haka.
"Dad bai dawo ba sai bayan magrib sannan inda ya'iske *Blue* yayi zuru-zuru yaki cin abincin dare sai lallashi sa suke, cike da tausayi dad yace my son yadai?..
fadawa yayi jikin dad yafashe da kuka me cike da shagwaba yace dad I want go my *Beena* friend yace to kaci abinci sai mutafi dakyar yaci abinci, Kai atakaice dai haka suka kwana Basu runtsaba don haka gari na wayewa.
"Bayan sunyi breakfast da kyar sai dad yashirya *Blue* da kanshi inda yasa mashi wata tsadaddiyar shadda gold color, sannan yafeshe shi da turaruka masu matukar kamshi ya daura masa agogon glod sannan yasa mashi takalma tsadaddu farare masu asalin kyau yanata murna,
yace dad zamutafi gurin my *Beena* friend ko?...yace inshallah yau san nake *Beenazar* tazama taka da sauri aunty *Bebe* tace dad meka ke nufi?... murmushi yayi tare da fadin alkhairi kushirya zamu tafi gidan su *Beenazar* tace dad tunda sassafe Nan?...
"eh idan yaso in muka dawo sai kitafi shikuma son sai yatafi office hakan tashirya gabanta yanata faduwa aranta kuma tanajin ta tsani wannan *Beenazar* din tun Bata ganta ba,
misalin karfe 8:30am nasafe suka nufi anguwar su *Beena* bayan dad yasasun tsaya hanya sun siya goro da alawa wanda hakan yasake ba aunty *Bebe* tsoro, har aranta tana cewa to me Kuma dad zayayi da wayannan tarkacen?...
Da sallama suka shiga falon Wanda sallamar cé takatse wasu *Beena* karin kumallon, dasuke adakin abbun kasan cewar yanzu Nan sukeyi *Bass* ne yatashi yaleka yagansu sai yakoma yafadawa Abbu yace ah! kace su shigo Mana, yace to tareda komawa cikin sakin fuska yace Bismillah abbu yace kushigo sannan suka shiga,
*Blue* kam yana ganin *Beena* ya'isa gurinta da murna harda tsalle kamar zaya dauketa yagoya don jin daɗin ganinta, zama yayi dirshan kusada ita cikin farinciki yace my *Beena* friend inata ne manki, itama cike da murnan ganinsa tace da gaske my yah *Bilal* friend?...Kai ya gyaɗa mata alamar eh tace to gani me ka kawo mun?...
teddy hannun shi yamika mata karɓa tayi cike da murna tace wow! is so beauty wannan din ka kawo mun?...Kai yasake gyaɗa mata alamar eh yana dariya tace to nagode sosai,
kayi breakfast kuwa yau?...baki yatabe kamar zayayi kuka ido tazaro cike da tsoro me hade da kulawa tace bakayi bakenan kanajin yinwa?...yace yes tace oh! yah *Bilal* my friend meyasa?..
bakayi breakfast ba ko?... kilama shiyasa naga duk kafaɗa bari na zubo maka taliya zakaci ko?....yes mikewa tayi danufin taje tazubo masa sai Shima yamike zaya bita tace kazauna bari nadawo kaji?.. kafaɗa ya maƙe alamar a ah, to zomuje zujawar dazatayi taga dad tsaye fuskarsa cike da farin ciki da sauri ta tsugunna cike da jin kunya tace dad ina kwana?...
ita har ga Allah ta manta da mutane aguren cikinjin daɗi yace lfy lau *Beenazar* Kinga yayanki ya damemu da rigima sai yazo gurinki ko?..Kai ta gyaɗa tare da mikewa tafita yayinda mutuminta yabita yana my *Beena* friend wait for me.
"Abbu yace dr ku zauna mana *Beenazar* da *Bilal* sai allah idan suna tare mantawa sukai dakomai, dariya dad yayi yace gaskiya kam ainagani sannan suka zazzauna aunty *Bebe,*
"Kam Kamar ta kurma ihu don bakin cikin ganin yanda *Blue* yake farin cikin ganin *"Beena* aranta kuma tana tunani yanda zatayi ta takama wanna *Beenazar* din burki domin idan har tabarta tacigaba da shiga sha'anin *Blue* to tabbas zayata bata mata lamarinta,
"Bayan angaisa sai abbu yace akawo masu abinci dad yace sun koshi, sannan abbun yace Dr inafata dai lfy nagan ku dasassafe?...yace lafiyar kenan wannan aunty *Bilal* tana zaune da mijinta da yaranta a Abuja jiya tazo dataji anga *Bilal* shine nace tazo tasake yimaku godiya, abbu yace Allah sarki sannu yana ya megidan da yara?..
cike da bakin ciki tace duk suna lafiya _domin jitayi tsanar mutumi yaɗarsu azuciyatar Kamar yanda tsanar ɗiyarshi ya ɗarsu aranta,_ munfa gode a ah ha aibakomai da aina kowane, sannan dad ya kalleta ita da *Bulama* yace ku Dan bamu guri kad'an zamuyi magana sukace to tareda mikewa suka fita Wanda aunty *Bebe* bataso haka ba,
"A falon suka iske su *Beena* damasu tuni suna falon zazzaune, yayinda *Blue* yake tazubawa *Beena* shagwaba domin yaci abinci cewa yayi saidai tabashi abaki bayanda ta'iya dole take bashi saboda gudun rigimar shi,
yana ganin aunty *Bebe* yatashi cike da murna yana nuna masu *Beena* tareda cewa aunty aboki see my *Beena* friend, dariya yake aunty *Bebe* tayi tareda cewa naganta, shikam *Bulama* cike da murnan ganin farincikin
afuskar amininsa yace I see her Nima nazo tabani abincin abaki?..
"Baki yataɓe haɗe da make kafaɗa alamar a ah tare da komawa gurinta ya zauna har Yana tare ta alamar kar *Bulama* yaje gurinta dariya suka fashe dashi, har da *Bulaman* Yana cewa haba my _guy_ haka ake wasa tare ciban ban ummuh?... yayinda aunty *Bebe* take watsama *Beena*
hararan kasan ido.
Abbu yace dr ina sauraran ka...saida dad ya gyara zama sannan cikin kwantar da muryarta yace....
Muje zuwa
Tare da
Alkalamin
*_LUFHAT CE_*
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page2️⃣9️⃣
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
Muje zuwa
Tareda
✍🏼
*_LUFHAT CE_*
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page2️⃣8️⃣
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
*_My lovely blood sisters 👩❤👩Hadiza (aunty)and Nana Firdausi our last bornnn, do u know what? sisters humm l really love love love yous irin babu adadin nan fa so muchhhhh love💋💋💋._*
Littafin nan na kudi ne duk me bukatar zaya iya turo katin MTN na 200 a wannan layin 08161850024, idan kuma tresfa zakuyi zaku iya ta account no kamar haka 0047769671 Abdullahi Amina gt bank nagode.
_____________________________
® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
_______________________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/
✍🏼
_*Bismilahirrahamaniraheem!!!*_
"Baban abdul kasan abinda kake faɗi kuwa?...haba *Beenazar* nasa ni mana wlh duk abinda ki kaga ina maku inayi ne don allah da kuma sanki, na daɗe ina son nafaɗa maki dana tuna yanda kuke da "maman Abdul sai nafasa Amma daga baya danaga bata da matsala shine nace to bari nafaɗa maki,
"Da saurin tace kai ke ganin bata" da matsala amma bari kaji duk yanda muke da'ita dazaran taji kana so na da aure "Kai ko bada aure bane to kasani daga ranan matsaloli zasu tashi, saboda haka don Allah kayi hakuri baban abdul ni bazan iya auren ka ba,
domin ina ganin girman ka haka zalika in ganin mutunci "matar ka wacce, na dauke ta" tamkar yayata da muka fito ciki daya kaga idan ko haka ne to bazan iya auren mijin yayata ba don haka kayi hakuri,
da sauri yace don Allan *Beenazar* kar kice haka wlh ina son ki sosai nayi maki alkawarin baki farin ciki kai ta girgiza tare dacewa kayi hakuri baban abdul, sannan tashige falo da sauri yana kwala mata kira amma bata juyo ba Kai ya girgiza tare da ficewa daga gidan aranshi yana tunanin hanyar da zayabi don ya mallaki *Beenazar*.
yana fita yaga adaidai ta sahu yana sauke maman Abdul baki yabude ciki da mamakin ganinta, murmushi tayi tare dacewa ai inata karan wayarka baka dauka ba dariya yayi yace ayya tana silent ne tace shiyasa bakaji ba, abdu yaje ya rungumesa tare da cewa abba yace na'am abdalla kundawo lafiya?.. yace eh.
nan yaba me adaidaita kudinshi tare da daukan akwatin kayansu suka shiga gida yana yimata sannun da hanya tana amsawa tare da tambayar shi ya aiki lafiya taganshi yanzu?...nan yake faɗa mata abinda yadawoyi tace allah sarki ai mungode bayan ya'ajiye kayan sannan yafito yatafi kasuwa gurin sana'ar shi.
*Beena* Kam tana shiga falo tsayawa tayi tana maida numfashi tamkar wacce tayi uban gudu sai kuma tace
lallaima wannan baban abdul din Wai yana Sona,
harda wai zaya aure ni tab!, "Yana sanki Kuma?.. inji cewar *Bass* dake fitowa dakinsu dasauri ta kalle shi tare dacewa eh wai ba, lallai Kam sai wai shiya manta yanda kuke mutunci da matarsa ne?..Oho! mashi ke dalla kyaleta niban baki goyan bayan haka ba,
Oh! kila shiyasa yaketayi Mana hidima ko?..tace kila nidai mushiga gurin abbu kaji gaskiya Kam maganar babu dadin ji sannan suka shiga dakin abbun.
Ita Kuma maman Abdul bayan ta huta sannan tashiga gidan su *Beena* cike da murna *Beena* ta tare ta, bayan tagaida bab Sai suka fito falo suka zauna anan take bata labarin *"Blue* cike da tausayi maman Abdul tace allah sarki bansan "Shiba Amma na tausayawa halinda yake ciki sosai,
Wlh allah yabashi lafiya tace ameen ai baban abdul yafaɗa mun alkairin da mahaifinsa yayi mashi, tace eh wlh harda muma yasiyo Mana abinci tace ayya nan dai suketa fira inda *Beena* tasake cemata tayiwa baban abdul godiya tunda ta tafi yaketa ɗawaini dasu,
"murmushi tayi tace aishi haka "yake abinshi be rufe Masa ido ba ko kad'an bada dadeba tace da *Beena* tazo ta tayata gyaran gida, nan tafadawa abbu yace to suje harda *Bana* ta tayasu tace to sannan suka fito suka shiga gidan maman Abdul din.
********
"Aban garen su *Blue* kuwa tunda yafarka yacigaba da rigimar neman *"Beena* friend din shi,har yamma bai daina abu guda ba duk yafita hayyacin shi gwanin tausayi gashi dad yafita zuwa asibiti,
"Saboda ankawo emmegancy don haka aka kirashi tunda shike da duty shiyasa yatafi, don haka daga *Bulama* sai aunty *Bebe* da peter ke kwasan rikicin aunty *Bebe* duk haushe yakashe ta saboda tayi lallashi har tagaji shiyasa aranta takeji kamar takama shi tayi ta duka koma ta sheƙe masa wuya ya mutu kowa yahuta,
"agefe daya kuma tanajin tsanar *"Beenazar* din nan da bata gani ba tare da wani irin faduwar gaba wanda tarasa dalilin ta najin haka.
"Dad bai dawo ba sai bayan magrib sannan inda ya'iske *Blue* yayi zuru-zuru yaki cin abincin dare sai lallashi sa suke, cike da tausayi dad yace my son yadai?..
fadawa yayi jikin dad yafashe da kuka me cike da shagwaba yace dad I want go my *Beena* friend yace to kaci abinci sai mutafi dakyar yaci abinci, Kai atakaice dai haka suka kwana Basu runtsaba don haka gari na wayewa.
"Bayan sunyi breakfast da kyar sai dad yashirya *Blue* da kanshi inda yasa mashi wata tsadaddiyar shadda gold color, sannan yafeshe shi da turaruka masu matukar kamshi ya daura masa agogon glod sannan yasa mashi takalma tsadaddu farare masu asalin kyau yanata murna,
yace dad zamutafi gurin my *Beena* friend ko?...yace inshallah yau san nake *Beenazar* tazama taka da sauri aunty *Bebe* tace dad meka ke nufi?... murmushi yayi tare da fadin alkhairi kushirya zamu tafi gidan su *Beenazar* tace dad tunda sassafe Nan?...
"eh idan yaso in muka dawo sai kitafi shikuma son sai yatafi office hakan tashirya gabanta yanata faduwa aranta kuma tanajin ta tsani wannan *Beenazar* din tun Bata ganta ba,
misalin karfe 8:30am nasafe suka nufi anguwar su *Beena* bayan dad yasasun tsaya hanya sun siya goro da alawa wanda hakan yasake ba aunty *Bebe* tsoro, har aranta tana cewa to me Kuma dad zayayi da wayannan tarkacen?...
Da sallama suka shiga falon Wanda sallamar cé takatse wasu *Beena* karin kumallon, dasuke adakin abbun kasan cewar yanzu Nan sukeyi *Bass* ne yatashi yaleka yagansu sai yakoma yafadawa Abbu yace ah! kace su shigo Mana, yace to tareda komawa cikin sakin fuska yace Bismillah abbu yace kushigo sannan suka shiga,
*Blue* kam yana ganin *Beena* ya'isa gurinta da murna harda tsalle kamar zaya dauketa yagoya don jin daɗin ganinta, zama yayi dirshan kusada ita cikin farinciki yace my *Beena* friend inata ne manki, itama cike da murnan ganinsa tace da gaske my yah *Bilal* friend?...Kai ya gyaɗa mata alamar eh tace to gani me ka kawo mun?...
teddy hannun shi yamika mata karɓa tayi cike da murna tace wow! is so beauty wannan din ka kawo mun?...Kai yasake gyaɗa mata alamar eh yana dariya tace to nagode sosai,
kayi breakfast kuwa yau?...baki yatabe kamar zayayi kuka ido tazaro cike da tsoro me hade da kulawa tace bakayi bakenan kanajin yinwa?...yace yes tace oh! yah *Bilal* my friend meyasa?..
bakayi breakfast ba ko?... kilama shiyasa naga duk kafaɗa bari na zubo maka taliya zakaci ko?....yes mikewa tayi danufin taje tazubo masa sai Shima yamike zaya bita tace kazauna bari nadawo kaji?.. kafaɗa ya maƙe alamar a ah, to zomuje zujawar dazatayi taga dad tsaye fuskarsa cike da farin ciki da sauri ta tsugunna cike da jin kunya tace dad ina kwana?...
ita har ga Allah ta manta da mutane aguren cikinjin daɗi yace lfy lau *Beenazar* Kinga yayanki ya damemu da rigima sai yazo gurinki ko?..Kai ta gyaɗa tare da mikewa tafita yayinda mutuminta yabita yana my *Beena* friend wait for me.
"Abbu yace dr ku zauna mana *Beenazar* da *Bilal* sai allah idan suna tare mantawa sukai dakomai, dariya dad yayi yace gaskiya kam ainagani sannan suka zazzauna aunty *Bebe,*
"Kam Kamar ta kurma ihu don bakin cikin ganin yanda *Blue* yake farin cikin ganin *"Beena* aranta kuma tana tunani yanda zatayi ta takama wanna *Beenazar* din burki domin idan har tabarta tacigaba da shiga sha'anin *Blue* to tabbas zayata bata mata lamarinta,
"Bayan angaisa sai abbu yace akawo masu abinci dad yace sun koshi, sannan abbun yace Dr inafata dai lfy nagan ku dasassafe?...yace lafiyar kenan wannan aunty *Bilal* tana zaune da mijinta da yaranta a Abuja jiya tazo dataji anga *Bilal* shine nace tazo tasake yimaku godiya, abbu yace Allah sarki sannu yana ya megidan da yara?..
cike da bakin ciki tace duk suna lafiya _domin jitayi tsanar mutumi yaɗarsu azuciyatar Kamar yanda tsanar ɗiyarshi ya ɗarsu aranta,_ munfa gode a ah ha aibakomai da aina kowane, sannan dad ya kalleta ita da *Bulama* yace ku Dan bamu guri kad'an zamuyi magana sukace to tareda mikewa suka fita Wanda aunty *Bebe* bataso haka ba,
"A falon suka iske su *Beena* damasu tuni suna falon zazzaune, yayinda *Blue* yake tazubawa *Beena* shagwaba domin yaci abinci cewa yayi saidai tabashi abaki bayanda ta'iya dole take bashi saboda gudun rigimar shi,
yana ganin aunty *Bebe* yatashi cike da murna yana nuna masu *Beena* tareda cewa aunty aboki see my *Beena* friend, dariya yake aunty *Bebe* tayi tareda cewa naganta, shikam *Bulama* cike da murnan ganin farincikin
afuskar amininsa yace I see her Nima nazo tabani abincin abaki?..
"Baki yataɓe haɗe da make kafaɗa alamar a ah tare da komawa gurinta ya zauna har Yana tare ta alamar kar *Bulama* yaje gurinta dariya suka fashe dashi, har da *Bulaman* Yana cewa haba my _guy_ haka ake wasa tare ciban ban ummuh?... yayinda aunty *Bebe* take watsama *Beena*
hararan kasan ido.
Abbu yace dr ina sauraran ka...saida dad ya gyara zama sannan cikin kwantar da muryarta yace....
Muje zuwa
Tare da
Alkalamin
*_LUFHAT CE_*
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page2️⃣9️⃣
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA