Sashe 16
Zaujun Majnun Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kai tsaye gurin *Beena* yanufa wacce take kokarin yin dauraya kawai sai duk'a yasa hannunsa cikin bokitin aikam da sauri ta dago Kai sakamakon numfashin sa daya bugi fuskarta yayinda hancinta ya shaki mayatatcen turaransa wanda yau kimanin kwana takwas kenan Amma har yanzu bai bar jikinsa ba,
Cikin fad'uwar gaba tace wash! yah *Blue* me zakayi?...cike da shagwab'a cikin muryarsa me yanayin barci yace umhm!! wannan abin, murmushi tayi sannan tace wanki sunansa ba wannan abin ba zaka tayani ne?..
murmushi yayi me kayatarwa tareda gyad'a Kai alamar eh, itama murmushi tayi tare da fadin to nagode kaje ka zauna ka huta abindama nagama kagafa d'aurayewa kawai zanyi nashanya, badon yasoba yakoma gefe ya zauna yana aikin kallonta yana dariya da murmushi.
"Bayan sun gama sai suka dora girkin ranan wanda dama tuni baban abdul yakawo musu chefane, dafadukan shinkafa da manja sukayi wanda yaji alaiyahu da busasshan kifi bayan sun gama sunci,
"sai suka kwaso kayansu da suka wanke suna ninkewa ana cirewa kowa nasa har da *Blue* shima yana ninkewa, saidai bai iya ninkewa dakyau ba don haka sai su *Bana* nayi masa dariya kallon *Beena* yayi yana kwab'e fuska tare da tabe baki kamar zayayi kuka,
"yanda dai karamin yaro yake idan anyi Masa abundan beso, da sauri tace kyale su yah *Blue* abokina kaji kawo nagyara maka kaji?..dariya yayi tare da mika mata da sauri karba tayi taninke dakyau sannan tabashi tace kaga haka akeyi to ajiye sai kaninke wani ko?...
"Dariya yayi yace yes u are my *Beena* friend, haka suke rayuwar su gwanin sha'awa kamar wayanda suka shekara takwas ba, kwana takwas ba.
*_Bayan kwana biyu_*
*****
Ranan jumma'a wanda yai da-dai da kwanan *Blue* goma gidan su *Beena*, da misalin karfe 8:30pm nadare alokacin sun
*Beena* suna zaune adakin abbu suna fira abinsu gwanin sha'awa,
"kasan cewar haka sukeyi dazaran sun ci abincin sunyi sallar isha'i, sai aje dakin abbu azauna ayita fira inda rabin firan duk shirmen *Blue* suke saurare suyi ta dariya har da shi domin idan yayi wani abin ko bakaso sai kayi dariya, saidai idan yaga dariyar tayi yawa Wanda dama su *bana* da *Bash* da *Banu* ne keyi masa dariyar sosai,
"don haa sai ya kwabe fuska tare da turo baki yana kallon *Beena* alamar dai kai karansu, don haka sai tace subari sannan gashi komai zayayi sai *Beena* tace yayi sannan yayi idanma na barine saitace yabari sannan,
"Kamar yanzu kallonta yayi yana b'ata fuska tare da rike ciki da sauri cikin tsoro tace meya faru yah *Blue* abokina ko cikinka yana ciwo ne?...,kai ya girgiza to mene?...cikin turanci yace kashi, aikam me zasuyi ba dariya ba har da ita da abbu baki yaturo tace sorry yah *Blue* abokina kyalesu tashi kaje kayi da sauri yashi yashige dakin su *Bass* wanda dama nan suke kwana,
Cike da tausayi abbu yace allah sarki idan ba laluran tabin hankali yana tareda mutum ba tayaza ayi yai haka?...yaron Nan yana bani tausayi matuka har nakanyi tunanin menene dalilin tab'in hankalinsa,
cikin muryar tausayi *Beena* tace wlh abbu koni ma haka
nake tunani wani lokaci har tunanina yanabani wata kila haka aka haifesa, *Bass* yace konima haka nakanyi tunani har nace to ko asiri akayi masa sai Kuma nayi saurin kawar da hakan domin zato ne shikuma zunubi be bayada kyau,
"Abbu ya girgiza Kai tare da fadin haka ne saidai bana tunanin dashi aka haifesa" saidai ko idan daga baya yasamesa, koda yake nibansan gaibi ba allah shine masani dalilin wannan tab'in hankalin nasa koma dai mene allah yabasa lafiya suka amsa da amin,
sannan kuma kucigaba dayin addu'ar danace kudingayi ta'idan "ammun ku tana araye allah yatsareta"daga dukkan abinki, yakuma bayyana mana ita cikin amincinsa sannan "Shima kuringa yimasa addu'a samun lafiya kunji ko?...cikin sanyin jiki sukace to abbu, suna haka sai gashi yafito yana sauke numfashi tareda daure zariyan wando zama yayi kusa da *Beena* yana kallonta yana murmushi dama gurin zamansa kenan kusada ita,
yace my *Beena* friend i do it tace ok sannan sukaci gabada firansu me cike da nishad'i,
Sai ga baban abdul yashiga dakin da sallama tamkar anjefosa, cikin sauri yace abbu kaga yanzu nake sauraran labarai sai naji ana cigiyar *Blue* ance don Allah duk wanda yagansa,
yataimaka yasadashi da mahaifinsa Dr Lawal usman
ta hanyar kira wannan lambar, kaganta abbu har na dauka shine nace bari nakawo akirasa asanar Masa yanan,
Abbu yace kai masha'allah naji dad'i kwarar da gaske damanasan duk inda yan'uwan sa "suke sunacen suna ne mansa cikin damuwa darashin sanin inda zaya fada tunda ba hankali yakeda Shiba,
yace wlh kuwa abbu aiko me lafiya dole adamu yanzun baga "ammu ba Allah kadai yasan inda take tana araye ko amace ko tafad'a hannu nagari ko akasin haka, duk Allah ne masani Kai abbu ya girgiza cike da wani abu aransa yace haka ne to kakira sai asanar masu, yace to tare da Kiran lambar cikin sa'a tashiga tafara kara har ta tsinke ba'a dauka ba,
Saida yasake kira sannan aka daga yai sallama bayan gaisu sai baban Abdul yace don muna neman Dr Lawal usman daga chan akace a ah kashi bane tare da kashe wayar cike da mamaki baban Abdul yace lambarce fa,
abbu yace Allah sarki kila kayi kuskure gurin sawa yace eh kilan ajiyar zuciya *Beena* tayi wacce tunda baba Abdul yashigo da maganar anacigiyar *Blue,* taji kirjinta yana bugawa Wanda tarasa dalilin ta najin haka.
******
Aban garen dad kam sai ahankali domin saida yakwana biyu agadon asibiti saboda damuwar rashin ganin *Blue,* abin gwani tausayi duk yarame saboda ko abincin kirki bayaci,
garashin barci haka Shima *Bulama* duk yarame saboda damuwa rashin ganin abokin sa ga aiki ga kula da dad wanda idan ba *Bulama* ya matsa masaba baya cin abinci,
Kamar yanzu dakyar *Bulama* yasamu yasha ruwan shayi ba madara, cikin sanyi murya da mutuwar jiki yace da *Bulama* son nafarajin tsoro kada "yarona yafada mugun hannu,
dasauri yace a ah dad inshallah hakan bazaya faruba ahankali yace to Allah yasa haka amma fa kaga yau kwana goma kenan da batanshi,
"amman
har yanzu ko labarin wanda yaganshi bamuji ba balle musaran za'a kawoshi garemu tundashi bayada hankalin dazaya iya dawowa da kansa gida ko?..cikin sanyi murya yace haka ne dad inshallah za'aganshi to Allah yasa son,
Sai Kuma yayi ajiyar zuciya cikin tsananin damuwa yace son idan narasa yarona bansan ya rayuwata zata kasance ba, son ina tsananin kaunar yarona fiye dakaina da komai da sauri yace pls dad don't say that aiza'a ganshi ne very soon kaji?..
kamar zayayi kuka yace to Allah yasa yace amin, jiyama munyi waya da aunt *Bebe* wlh itama duk tadamu harda kuka tayi kai ya girgiza cike da damuwa, yace kusan kullun sai takirani yafi sau goma taita kuka tana tambayar angansa,
shiyasa ma yanzun banason daga wayarta suna cikin haka sai wayar dad tayi kara yiyayi Kamar baijiba har wayar ta tsinke, kallonsa *Bulama* yayi tare da kallon wayar yaçe dad wayarka tana ringing yace son kyaleta yanzu haka *"Bebe* ce,
"yace dad ba'ita bace wannan lamba ne shuru yayi can kuma sai yace dauka kabud'e Karan muji wanene" da sauri yace ok dad tare da dagawa daga can aikai sallama, *Bulama* ya amsa bayan sun gaisa sai akace ina Naman Dr Lawal usman ne,
*Bulama* yace eh dansa ke magana to dama dansa dayake hannun mu bazamu bayarda she ba har sai kabamu miliyan ashiri idan ba hakaba kuma mukashe sa, zumbur dad yamike daga kwance ya karbe wayar daga hannun *Bulama* cikin tsananin bugawar zuciya yace....
Muje zuwa
Tareda
✍🏼
*_LUFHAT CE_*
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page2️⃣5️⃣
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
*_My lovely blood sisters 👩❤👩Hadiza (aunty)and Nana Firdausi our last bornnn, do u know what? sisters humm l really love love love yous irin babu adadin nan fa so muchhhhh love💋💋💋._*
Littafin nan na kudi ne duk me bukatar zaya iya turo katin MTN na 200 a wannan layin 08161850024, idan kuma tresfa zakuyi zaku iya ta account no kamar haka 0047769671 Abdullahi Amina gt bank nagode.
_____________________________
® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
_______________________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/
✍🏼
_*Bismilahirrahamaniraheem!!!*_
Karku kashe mun "yarona don allah ko miliyan nawa kukeso zan baku kunji?...dagacan aka amsa dato bazamu kashesa ba idanka kawo mana kudin amma idan baka kawo mana ba zamun kashesa,
da sauri yace zankawo maku miliyan ashirin kukace ko?..ehh to to zankawo maku yanzu kufad'amun inda kuke sai nazo nakawo maku, don Allah karku cutar mun da yarona kunji?...kunga bashi da lafiya to muna zuwa sai aka kashe wayar kitttt!.
halo halo halo shuru ba amsa cikin tsananin tashin hankali ya kalli *Bulama* yace kagani ko kagani ko son?... shine abinda nake gudu Allah yasa karsu cutar munda "yarona, cike da tsoro yace inshallah dad bazasuyi masa komai ba,
tayaya kagafa sunkashe wayar ciki rawan jiki *Bulama* yakarbi wayar ahannun dad yafara kiran lambar amma akashe idan hankalin su yakai miliyan to yatashi, zama dad yayi dirshan akan kafet tare da dora hannuwa akai kamar zayayi kuka yace son me wayan nan mutane suke?... nufi sunce miliyon ashirin nace zanbasu to meyasa zasu kashe wayarsu shin yasukeso nayine son?...
"kaji yanda zuciyata take bugawa kuwa narashin sanin halin da "yarona yakeci kuwa?...cike da damuwa yace dad ka kwantar da hankalin komai zayayi dai-dai inshallah tayaya son kashe wayarfa sukayi.
Son...nidai konawa sukeso sukunna wayarsu sufadamun zanbasu nidai don allah karsu kashemun yarona, domin yarona shine rayuwata idan babushi mutuwa zanyi yace dad Allah bazaya taba basu ikon kashesa ba, bari nayita kiran layin har Allah yarame same su.
******
Aban garen su *Beena* kuwa baban abdul sai kiraye kiraye lambobi yake kasan cewarsa irin mutan nan ne dabasa ajiye lamba tare da sunan mutum, don haka lambar dayake tunani yasa saita bace masa haka yaitakira candai yaisa'a da lambar ana dauka saisukaji ance don allah karku kashesa za'abaku konawa kukeso,
Cikin fad'uwar gaba tace wash! yah *Blue* me zakayi?...cike da shagwab'a cikin muryarsa me yanayin barci yace umhm!! wannan abin, murmushi tayi sannan tace wanki sunansa ba wannan abin ba zaka tayani ne?..
murmushi yayi me kayatarwa tareda gyad'a Kai alamar eh, itama murmushi tayi tare da fadin to nagode kaje ka zauna ka huta abindama nagama kagafa d'aurayewa kawai zanyi nashanya, badon yasoba yakoma gefe ya zauna yana aikin kallonta yana dariya da murmushi.
"Bayan sun gama sai suka dora girkin ranan wanda dama tuni baban abdul yakawo musu chefane, dafadukan shinkafa da manja sukayi wanda yaji alaiyahu da busasshan kifi bayan sun gama sunci,
"sai suka kwaso kayansu da suka wanke suna ninkewa ana cirewa kowa nasa har da *Blue* shima yana ninkewa, saidai bai iya ninkewa dakyau ba don haka sai su *Bana* nayi masa dariya kallon *Beena* yayi yana kwab'e fuska tare da tabe baki kamar zayayi kuka,
"yanda dai karamin yaro yake idan anyi Masa abundan beso, da sauri tace kyale su yah *Blue* abokina kaji kawo nagyara maka kaji?..dariya yayi tare da mika mata da sauri karba tayi taninke dakyau sannan tabashi tace kaga haka akeyi to ajiye sai kaninke wani ko?...
"Dariya yayi yace yes u are my *Beena* friend, haka suke rayuwar su gwanin sha'awa kamar wayanda suka shekara takwas ba, kwana takwas ba.
*_Bayan kwana biyu_*
*****
Ranan jumma'a wanda yai da-dai da kwanan *Blue* goma gidan su *Beena*, da misalin karfe 8:30pm nadare alokacin sun
*Beena* suna zaune adakin abbu suna fira abinsu gwanin sha'awa,
"kasan cewar haka sukeyi dazaran sun ci abincin sunyi sallar isha'i, sai aje dakin abbu azauna ayita fira inda rabin firan duk shirmen *Blue* suke saurare suyi ta dariya har da shi domin idan yayi wani abin ko bakaso sai kayi dariya, saidai idan yaga dariyar tayi yawa Wanda dama su *bana* da *Bash* da *Banu* ne keyi masa dariyar sosai,
"don haa sai ya kwabe fuska tare da turo baki yana kallon *Beena* alamar dai kai karansu, don haka sai tace subari sannan gashi komai zayayi sai *Beena* tace yayi sannan yayi idanma na barine saitace yabari sannan,
"Kamar yanzu kallonta yayi yana b'ata fuska tare da rike ciki da sauri cikin tsoro tace meya faru yah *Blue* abokina ko cikinka yana ciwo ne?...,kai ya girgiza to mene?...cikin turanci yace kashi, aikam me zasuyi ba dariya ba har da ita da abbu baki yaturo tace sorry yah *Blue* abokina kyalesu tashi kaje kayi da sauri yashi yashige dakin su *Bass* wanda dama nan suke kwana,
Cike da tausayi abbu yace allah sarki idan ba laluran tabin hankali yana tareda mutum ba tayaza ayi yai haka?...yaron Nan yana bani tausayi matuka har nakanyi tunanin menene dalilin tab'in hankalinsa,
cikin muryar tausayi *Beena* tace wlh abbu koni ma haka
nake tunani wani lokaci har tunanina yanabani wata kila haka aka haifesa, *Bass* yace konima haka nakanyi tunani har nace to ko asiri akayi masa sai Kuma nayi saurin kawar da hakan domin zato ne shikuma zunubi be bayada kyau,
"Abbu ya girgiza Kai tare da fadin haka ne saidai bana tunanin dashi aka haifesa" saidai ko idan daga baya yasamesa, koda yake nibansan gaibi ba allah shine masani dalilin wannan tab'in hankalin nasa koma dai mene allah yabasa lafiya suka amsa da amin,
sannan kuma kucigaba dayin addu'ar danace kudingayi ta'idan "ammun ku tana araye allah yatsareta"daga dukkan abinki, yakuma bayyana mana ita cikin amincinsa sannan "Shima kuringa yimasa addu'a samun lafiya kunji ko?...cikin sanyin jiki sukace to abbu, suna haka sai gashi yafito yana sauke numfashi tareda daure zariyan wando zama yayi kusa da *Beena* yana kallonta yana murmushi dama gurin zamansa kenan kusada ita,
yace my *Beena* friend i do it tace ok sannan sukaci gabada firansu me cike da nishad'i,
Sai ga baban abdul yashiga dakin da sallama tamkar anjefosa, cikin sauri yace abbu kaga yanzu nake sauraran labarai sai naji ana cigiyar *Blue* ance don Allah duk wanda yagansa,
yataimaka yasadashi da mahaifinsa Dr Lawal usman
ta hanyar kira wannan lambar, kaganta abbu har na dauka shine nace bari nakawo akirasa asanar Masa yanan,
Abbu yace kai masha'allah naji dad'i kwarar da gaske damanasan duk inda yan'uwan sa "suke sunacen suna ne mansa cikin damuwa darashin sanin inda zaya fada tunda ba hankali yakeda Shiba,
yace wlh kuwa abbu aiko me lafiya dole adamu yanzun baga "ammu ba Allah kadai yasan inda take tana araye ko amace ko tafad'a hannu nagari ko akasin haka, duk Allah ne masani Kai abbu ya girgiza cike da wani abu aransa yace haka ne to kakira sai asanar masu, yace to tare da Kiran lambar cikin sa'a tashiga tafara kara har ta tsinke ba'a dauka ba,
Saida yasake kira sannan aka daga yai sallama bayan gaisu sai baban Abdul yace don muna neman Dr Lawal usman daga chan akace a ah kashi bane tare da kashe wayar cike da mamaki baban Abdul yace lambarce fa,
abbu yace Allah sarki kila kayi kuskure gurin sawa yace eh kilan ajiyar zuciya *Beena* tayi wacce tunda baba Abdul yashigo da maganar anacigiyar *Blue,* taji kirjinta yana bugawa Wanda tarasa dalilin ta najin haka.
******
Aban garen dad kam sai ahankali domin saida yakwana biyu agadon asibiti saboda damuwar rashin ganin *Blue,* abin gwani tausayi duk yarame saboda ko abincin kirki bayaci,
garashin barci haka Shima *Bulama* duk yarame saboda damuwa rashin ganin abokin sa ga aiki ga kula da dad wanda idan ba *Bulama* ya matsa masaba baya cin abinci,
Kamar yanzu dakyar *Bulama* yasamu yasha ruwan shayi ba madara, cikin sanyi murya da mutuwar jiki yace da *Bulama* son nafarajin tsoro kada "yarona yafada mugun hannu,
dasauri yace a ah dad inshallah hakan bazaya faruba ahankali yace to Allah yasa haka amma fa kaga yau kwana goma kenan da batanshi,
"amman
har yanzu ko labarin wanda yaganshi bamuji ba balle musaran za'a kawoshi garemu tundashi bayada hankalin dazaya iya dawowa da kansa gida ko?..cikin sanyi murya yace haka ne dad inshallah za'aganshi to Allah yasa son,
Sai Kuma yayi ajiyar zuciya cikin tsananin damuwa yace son idan narasa yarona bansan ya rayuwata zata kasance ba, son ina tsananin kaunar yarona fiye dakaina da komai da sauri yace pls dad don't say that aiza'a ganshi ne very soon kaji?..
kamar zayayi kuka yace to Allah yasa yace amin, jiyama munyi waya da aunt *Bebe* wlh itama duk tadamu harda kuka tayi kai ya girgiza cike da damuwa, yace kusan kullun sai takirani yafi sau goma taita kuka tana tambayar angansa,
shiyasa ma yanzun banason daga wayarta suna cikin haka sai wayar dad tayi kara yiyayi Kamar baijiba har wayar ta tsinke, kallonsa *Bulama* yayi tare da kallon wayar yaçe dad wayarka tana ringing yace son kyaleta yanzu haka *"Bebe* ce,
"yace dad ba'ita bace wannan lamba ne shuru yayi can kuma sai yace dauka kabud'e Karan muji wanene" da sauri yace ok dad tare da dagawa daga can aikai sallama, *Bulama* ya amsa bayan sun gaisa sai akace ina Naman Dr Lawal usman ne,
*Bulama* yace eh dansa ke magana to dama dansa dayake hannun mu bazamu bayarda she ba har sai kabamu miliyan ashiri idan ba hakaba kuma mukashe sa, zumbur dad yamike daga kwance ya karbe wayar daga hannun *Bulama* cikin tsananin bugawar zuciya yace....
Muje zuwa
Tareda
✍🏼
*_LUFHAT CE_*
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page2️⃣5️⃣
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
*_My lovely blood sisters 👩❤👩Hadiza (aunty)and Nana Firdausi our last bornnn, do u know what? sisters humm l really love love love yous irin babu adadin nan fa so muchhhhh love💋💋💋._*
Littafin nan na kudi ne duk me bukatar zaya iya turo katin MTN na 200 a wannan layin 08161850024, idan kuma tresfa zakuyi zaku iya ta account no kamar haka 0047769671 Abdullahi Amina gt bank nagode.
_____________________________
® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
_______________________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/
✍🏼
_*Bismilahirrahamaniraheem!!!*_
Karku kashe mun "yarona don allah ko miliyan nawa kukeso zan baku kunji?...dagacan aka amsa dato bazamu kashesa ba idanka kawo mana kudin amma idan baka kawo mana ba zamun kashesa,
da sauri yace zankawo maku miliyan ashirin kukace ko?..ehh to to zankawo maku yanzu kufad'amun inda kuke sai nazo nakawo maku, don Allah karku cutar mun da yarona kunji?...kunga bashi da lafiya to muna zuwa sai aka kashe wayar kitttt!.
halo halo halo shuru ba amsa cikin tsananin tashin hankali ya kalli *Bulama* yace kagani ko kagani ko son?... shine abinda nake gudu Allah yasa karsu cutar munda "yarona, cike da tsoro yace inshallah dad bazasuyi masa komai ba,
tayaya kagafa sunkashe wayar ciki rawan jiki *Bulama* yakarbi wayar ahannun dad yafara kiran lambar amma akashe idan hankalin su yakai miliyan to yatashi, zama dad yayi dirshan akan kafet tare da dora hannuwa akai kamar zayayi kuka yace son me wayan nan mutane suke?... nufi sunce miliyon ashirin nace zanbasu to meyasa zasu kashe wayarsu shin yasukeso nayine son?...
"kaji yanda zuciyata take bugawa kuwa narashin sanin halin da "yarona yakeci kuwa?...cike da damuwa yace dad ka kwantar da hankalin komai zayayi dai-dai inshallah tayaya son kashe wayarfa sukayi.
Son...nidai konawa sukeso sukunna wayarsu sufadamun zanbasu nidai don allah karsu kashemun yarona, domin yarona shine rayuwata idan babushi mutuwa zanyi yace dad Allah bazaya taba basu ikon kashesa ba, bari nayita kiran layin har Allah yarame same su.
******
Aban garen su *Beena* kuwa baban abdul sai kiraye kiraye lambobi yake kasan cewarsa irin mutan nan ne dabasa ajiye lamba tare da sunan mutum, don haka lambar dayake tunani yasa saita bace masa haka yaitakira candai yaisa'a da lambar ana dauka saisukaji ance don allah karku kashesa za'abaku konawa kukeso,