Sashe 19
Zaujun Majnun Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Gyaran murya abbu yayi inda duk aka ka kallesa banda *Blue* dayake tasharban kuka kallon shi abbun yayi cike da tausayin halin dayake ciki, cigar lallashi yace haba yayan *Beenazar* babban yaro kayi shuru haka nan badai *Beena* tabika kutafi gidan ku ba?..Kai ya gyaɗa yana turo baki yana kallon *Beena*, to zataje kai mansur yace na'ma abbu kutafi kurakasu dakai da *Bassam* da'ita *Beenazar* din kunga sai kuga gida saboda watara na ko?...
"yace to abbu aihakan yayi wani sanyayyan ajiyar zuciya dad yayi, yayinda abbu yace yauwa nasan kuna zuwa bada daɗewa ba, yayan *Beenazar* zayayi barci kodan wannan kuka dayayi ko ba haka bama lokacin barcinsa yakusa, kunga sai kudawo ba tare da wata rigimar tasa ta motsaba bako?....yakarashe faɗi tare da murmushi akan fuskarsa,
hakan yasa duk akai dariya banda *Blue* dayake ta turo baki dama ita *Beena* tuni ta balle da kuka ajiyar zuciya *Bass* yayi domin tuni Shima yafarajin kewar *Blue* tunma kafin yatafi, sai Kuma yakalli *Beena* dake sharban kuka murmushi yayi sannan,
yamaida kallon sakan *Blue* cike da tsokar dayake masa yace kai yah *Bilal* ashe daman Kai karamin yaro shiyasa make ta kuka, to aigashi nan itama aunt *Beena* dinka tana kuka,
"Dasauri yakaran sa gurin ta yana leken fuskasta datake boyewa da hijab cikin kuka haɗe da shagwaɓa, yace my *Beena* friend ninasa ki kuka?..dagowa tayi fuskar ta sharban da hawaye cike da shagwaɓa tace eh bakaima kana kukan ba, dasauri yace to sorry kidai kuka nima nadaina kinji kuma aikice ni big boy ne ko?..
"kaita gyaɗa masa to kicewa *Bass* friend yadaina cemun karamin yaro kinji?..still kai tasake gyɗawa to tare zamu tafi ko?.. ahankali tace "eh cike da murna yace yeeeee! tare da zuwa gurin dad yace dad my *Beena* friend cikeda murna yace tace zataje?..
kai ya gyaɗa yana dariya sai kuma yaje guri *Bulama* shima yana faɗa masa, dariya shima yayi tare da cewa to mutafi d sauri yakoma gurin *Beena* cikin tsananin murna ya kalleta alokacin tashare hawayen ta harda murmushi akan kyakkawar fuskakar ta,
yace less go my *Beena* friend ahankali tace ok am coming let me talk to abbu, gurin abbun taje taduka cikin ladabi tace abbu zamuje sai mun dawo, yace to kudawo lafiya sannan duk suka fita harda su *Bash* don suraka *Blue* kofar gida yayinda yaketa murna kamar zaya dauki *Beena* don farinciki.
"Akofar gida kam saida ta tsorata dagani tsala-tsalan motoci dasu dad sukazo dasu, mota ɗaya suka shiga da ita da *Blue* da dad dakuma *Bulama*, dayar kuma masu tsarone da *Bass* baban abdul da peter suka nufi gidan su *Blue*.
*******
Tsoron *Beena* yakaru lokacin dataga sun shiga katafaran gidansu *Blue*, bayan sun fito mota sai suka nufi cikin falon nanma saida *Beena* ta tsorata matuka, zama sukayi *Blue* yana like da'ita yana dariyar farinciki gashi tare da *Beena* shi, sai zubamata surutu yake wani tana fahimta wani Kam bata fahimta,
dasauri yajeya kwaso mata tedy dinsa yana dariya tareda nuna mata tedy, dad kam cike da farin ciki yake sake yiwa su *Beena* godiya sannan yasa akacika masu gavansu dakayan motsa baki, sannan yaɗaga waya yafara Kiran yan'uwa yana faɗama su anga *Blue* sunata murna,
"Aunty *Bebe* ce kawai be samu wayarta ba harda ta mijinta don haka sai yabari saida safe yakirasu yafaɗa masu.
Yayinda *Bass* yake taba *Bulama* labarin irin abubuwan da *Blue* yayimasu, wani yai dariya wani Kuma ya girgiza kai cike da tausayin halin da abokisa yake ciki, daga nan kuma sai firar kwallon kafa tabarke tsakani baban abdul da *Bulama* da *Bass* kasan cewar dukkansu ma'abota son kwallon kafane,
Sosai suke firansu kamar dama can sunsan juna yayinda cikin wasa *Blue* yaketa jifan *Beena* da tedy cike da jin kunyar dad take fakar idonsa tarama, ahankali wani lokacin ma Bata ramawa saidai tayi dariya ko murmushi ko tace stop it ahankali shikuma sai yamaƙe kafaɗa alamar yaƙiya,
"Ahaka har lokacin yaja basu saniba tuni *Blue* bawan allah yaɓingire akan kafet yai barci kusada *Beena* yana rungume da tedy akirjinsu,
"Sai dad ne yakalli agogon falon inda yanuna karfe 11:15pm sannan yakalli tarkacen da'aka ajiya musu basuci komai ba murmushi yayi aransa ya yabada tarbiyyar yaran matuka, yace son katsaresu" da tafira gashi har basuci komai ba dariya *Bulama* yayi tare da cewa wlh kuwa dad,
Mlm mansur kuci wani abumana saiku tafi ko?...dad yace gaskiya yakamata kuɗanci ko kaɗan ne sai kutafi gida saboda dare yafara dasauri *Beena* tamike da'alama dama atakure take,
Suma mikewa sukai baban abdul yanacewa wlh alh akoshe muke, yace to peter kazuba masu aleda sutafi dashi yace to ogo bayan yayi yanda dad yace sai yabasu *Bass* yakarba,
Sannan suka fito rakasu dad yanata sakeyi masu godiya sannan yasa direba yakaisu bayan yacema baban abdul yazo gobe karfe 11:00am nasafe yanason ganinsa, yace to sannan suka koma cikin don yau nan *Bulama* zaya kwana.
*_Washer gari_*
*****
Tunda gari yawaye
*Blue* yake neman *Beena* duk yazagaye gidan yana faɗin my *Beena* friend where are you?....bai ganta ba hakan yasa ya zauna yana aikin rigimar kuka,
"gaba ɗaya hankalin dad da *Bulama* yatashi, domin sunyi lallashi yaƙi yaishuru har d aunty *Bebe* dayakira yafaɗa mata anga *Blue* cike da farin ciki tace" abashi wayar amma yaƙi karba shidai *Beena* kawai yakeson gani, ko breakfast yaƙi yayi balle Kuma yai wanka har 9:00am nasafe gashi dad yanata kiran layin baban abdul be samu ba, sai da kyar yasamu ajiyar zuciya yayi bayan sun gaisa sai yake faɗa masa rigimar da *Blue* yake tason ganin *Beena* yace allah sarki shaƙuwa ce yace eh don Allah yakaima *Beenazar* wayar,
yace to tare dazuwa yakai mata cikin ladabi ta gaida shi harda russunawa kamar yana gabanta nan yafaɗa mata rigimar da *Blue* yace, cike da tausayi tace dad "yabashi wayar bashi yayi tare cewa boy ga *Beena* friend dasauri jikinsa har yana kyarma yakarba yana turo baki,
"Cikin kuka yace my *Beena* friend am angry with you kuma baran kara yimaki magana ba yafaɗi yana turo baki haɗe da shasshekar kuka, ahankali tace am so sorry kaji yah *Bilal* abokina?..
"Cike da shagwaɓa yace yes to kina ina?..kuma inata nemanki pls come to me i want to see cikin tsananin tausayin sa tace to zanzo, amma saikayi shuru kadaina kuka dasauri yashare hawaye da bayan hannu tare da cewa to nadaina,
yauwa my *Billo* abokina to kayi breakfast sannan kayi wanka kasa kaya masu kyau kafin nazo kaji?...cike da farinciki yace really?...yes, yace yeeee! pls come soon tace to kabawa dad wayar, dasauri yabashi cike da murna yace dad my *Beena* friend is coming cikin murna yace really?....yace yes tare da nufar dinning table, kai dad ya girgiza suka haɗa ido da *Bulama* cikin sanyi muryar yace dad gaskiya my _guy_ sun shaƙu sosai da *"Beena* din nan,
yace sosai ma kuwa ni abun har yafara bani tsoro gashi tace" masa zatazo, to yanzu da kaske zatazon?...to bari mugani wlh banason jin kukan boy ko kaɗan wlh dad konima sannan suka nufi gurin breakfast din domin basuyi ba suma saboda rigimar *Blue*.
*_Abuja_*
*****
Aban garen ammu kam tunsuna saran tunani ta zayadawa harsun fitarda rai don haka sai rayuwar ta take abinta hankalita kwance acikin ahalin alkali *sasu* tayi ƙiba tayi kyau abinta sosai suka shaƙuda ita musamman *Basma,*
Kamar yanzu ma *Basma* ce da gudu tashiga dakin ammu tana faɗin ummana kina inane?..dai-dai lokacin da ammun tafito daga bayi da'alama wanka tafito domin kanta rufe yake da tawul,
"Gungume ammun tayi tana juyida ita atakar daki cike da farinciki tace ummana albishirin ki?...cikin dariya tace goro *Basmati* umma Amma daina juyi dani haka karki kadani, zama sukayi abakin gado suna dariya,
sannan tace Abba yace idan nacinye jarbawata dukka zaya kaini alhikimat school tace kai madallah makarntar nan dakike so ko?.. tace eh kai amma najidaɗi sosai, tace ummana kiyimun addu'a kinda yau mungama jarabawa guda saura guda Allah yasa nacinye duka,
tace inshallah dukka *Basmati* umma zataciye jarabawa tace Allah yasa ummana amin sannan ammu ta tashirya cikin riga da zani nawata jar atamfa, sai kunganta tayi kyau abinta daga nan kuma suka fita falo akafara fira kamar yanda suka Saba har da alkali *sasu* kasan cewar yau asabar ba'aiki don haka yana gida.
********
Wata dalleliyar baƙar motace take shiga wani surƙuƙin bakin dajin da babu gida gabas da yamma kudu to balle arewa, gudu mota take sosai wanda dagani tasaba shiga cikin dajin saida tayi tafiya me matukar nisa sannan ta tsaya,
"Ɗan nesa kaɗan dawata yar bukka datake lulluɓe da bakin yadi da ja bukkar ita kadaice kwanƙil acikin daji bayan ankashe motar sannan aka fito, macece sanye takeda wani tsaddan materiya yalo da ratsin ja ɗinkin riga da siket irin me tsagan baya din nan banga fuskarta ba saboda tarufe da mayafi tamkar yanda amare keyi,
"tafiya tafarayi ahaka saida ta kusa isa gurin bukkan sannan ta tsaya tacire takalmi, da mayafi da ɗankwali da riga da siket ya kasance dai tayi tsirara, _wa'iyazubillah!_ sannan ta kalli gabas yamma kudu alokacin da tajuyo baya zata kalli arewa naga fuskarta, ido nazaro cike da tsananin tsoro ganin ko wacece......
*_Shin reades wacece?_....*
Muje zuwa
Tareda
✍🏼
*_LUFHAT CE_*
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page2️⃣7️⃣
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
*_My lovely blood sisters 👩❤👩Hadiza (aunty)and Nana Firdausi our last bornnn, do u know what? sisters humm l really love love love yous irin babu adadin nan fa so muchhhhh love💋💋💋._*
Littafin nan na kudi ne duk me bukatar zaya iya turo katin MTN na 200 a wannan layin 08161850024, idan kuma tresfa zakuyi zaku iya ta account no kamar haka 0047769671 Abdullahi Amina gt bank nagode.
_____________________________
® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
_______________________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/
✍🏼
_*Bismilahirrahamaniraheem!!!*_
"Aunty *Bebe* ce ya ilahee! juyawa tayi tabaya tashiga cikin bukkar tsirara! tsirara!! tsirara!!! wa'iyazubillahi!,
"yace to abbu aihakan yayi wani sanyayyan ajiyar zuciya dad yayi, yayinda abbu yace yauwa nasan kuna zuwa bada daɗewa ba, yayan *Beenazar* zayayi barci kodan wannan kuka dayayi ko ba haka bama lokacin barcinsa yakusa, kunga sai kudawo ba tare da wata rigimar tasa ta motsaba bako?....yakarashe faɗi tare da murmushi akan fuskarsa,
hakan yasa duk akai dariya banda *Blue* dayake ta turo baki dama ita *Beena* tuni ta balle da kuka ajiyar zuciya *Bass* yayi domin tuni Shima yafarajin kewar *Blue* tunma kafin yatafi, sai Kuma yakalli *Beena* dake sharban kuka murmushi yayi sannan,
yamaida kallon sakan *Blue* cike da tsokar dayake masa yace kai yah *Bilal* ashe daman Kai karamin yaro shiyasa make ta kuka, to aigashi nan itama aunt *Beena* dinka tana kuka,
"Dasauri yakaran sa gurin ta yana leken fuskasta datake boyewa da hijab cikin kuka haɗe da shagwaɓa, yace my *Beena* friend ninasa ki kuka?..dagowa tayi fuskar ta sharban da hawaye cike da shagwaɓa tace eh bakaima kana kukan ba, dasauri yace to sorry kidai kuka nima nadaina kinji kuma aikice ni big boy ne ko?..
"kaita gyaɗa masa to kicewa *Bass* friend yadaina cemun karamin yaro kinji?..still kai tasake gyɗawa to tare zamu tafi ko?.. ahankali tace "eh cike da murna yace yeeeee! tare da zuwa gurin dad yace dad my *Beena* friend cikeda murna yace tace zataje?..
kai ya gyaɗa yana dariya sai kuma yaje guri *Bulama* shima yana faɗa masa, dariya shima yayi tare da cewa to mutafi d sauri yakoma gurin *Beena* cikin tsananin murna ya kalleta alokacin tashare hawayen ta harda murmushi akan kyakkawar fuskakar ta,
yace less go my *Beena* friend ahankali tace ok am coming let me talk to abbu, gurin abbun taje taduka cikin ladabi tace abbu zamuje sai mun dawo, yace to kudawo lafiya sannan duk suka fita harda su *Bash* don suraka *Blue* kofar gida yayinda yaketa murna kamar zaya dauki *Beena* don farinciki.
"Akofar gida kam saida ta tsorata dagani tsala-tsalan motoci dasu dad sukazo dasu, mota ɗaya suka shiga da ita da *Blue* da dad dakuma *Bulama*, dayar kuma masu tsarone da *Bass* baban abdul da peter suka nufi gidan su *Blue*.
*******
Tsoron *Beena* yakaru lokacin dataga sun shiga katafaran gidansu *Blue*, bayan sun fito mota sai suka nufi cikin falon nanma saida *Beena* ta tsorata matuka, zama sukayi *Blue* yana like da'ita yana dariyar farinciki gashi tare da *Beena* shi, sai zubamata surutu yake wani tana fahimta wani Kam bata fahimta,
dasauri yajeya kwaso mata tedy dinsa yana dariya tareda nuna mata tedy, dad kam cike da farin ciki yake sake yiwa su *Beena* godiya sannan yasa akacika masu gavansu dakayan motsa baki, sannan yaɗaga waya yafara Kiran yan'uwa yana faɗama su anga *Blue* sunata murna,
"Aunty *Bebe* ce kawai be samu wayarta ba harda ta mijinta don haka sai yabari saida safe yakirasu yafaɗa masu.
Yayinda *Bass* yake taba *Bulama* labarin irin abubuwan da *Blue* yayimasu, wani yai dariya wani Kuma ya girgiza kai cike da tausayin halin da abokisa yake ciki, daga nan kuma sai firar kwallon kafa tabarke tsakani baban abdul da *Bulama* da *Bass* kasan cewar dukkansu ma'abota son kwallon kafane,
Sosai suke firansu kamar dama can sunsan juna yayinda cikin wasa *Blue* yaketa jifan *Beena* da tedy cike da jin kunyar dad take fakar idonsa tarama, ahankali wani lokacin ma Bata ramawa saidai tayi dariya ko murmushi ko tace stop it ahankali shikuma sai yamaƙe kafaɗa alamar yaƙiya,
"Ahaka har lokacin yaja basu saniba tuni *Blue* bawan allah yaɓingire akan kafet yai barci kusada *Beena* yana rungume da tedy akirjinsu,
"Sai dad ne yakalli agogon falon inda yanuna karfe 11:15pm sannan yakalli tarkacen da'aka ajiya musu basuci komai ba murmushi yayi aransa ya yabada tarbiyyar yaran matuka, yace son katsaresu" da tafira gashi har basuci komai ba dariya *Bulama* yayi tare da cewa wlh kuwa dad,
Mlm mansur kuci wani abumana saiku tafi ko?...dad yace gaskiya yakamata kuɗanci ko kaɗan ne sai kutafi gida saboda dare yafara dasauri *Beena* tamike da'alama dama atakure take,
Suma mikewa sukai baban abdul yanacewa wlh alh akoshe muke, yace to peter kazuba masu aleda sutafi dashi yace to ogo bayan yayi yanda dad yace sai yabasu *Bass* yakarba,
Sannan suka fito rakasu dad yanata sakeyi masu godiya sannan yasa direba yakaisu bayan yacema baban abdul yazo gobe karfe 11:00am nasafe yanason ganinsa, yace to sannan suka koma cikin don yau nan *Bulama* zaya kwana.
*_Washer gari_*
*****
Tunda gari yawaye
*Blue* yake neman *Beena* duk yazagaye gidan yana faɗin my *Beena* friend where are you?....bai ganta ba hakan yasa ya zauna yana aikin rigimar kuka,
"gaba ɗaya hankalin dad da *Bulama* yatashi, domin sunyi lallashi yaƙi yaishuru har d aunty *Bebe* dayakira yafaɗa mata anga *Blue* cike da farin ciki tace" abashi wayar amma yaƙi karba shidai *Beena* kawai yakeson gani, ko breakfast yaƙi yayi balle Kuma yai wanka har 9:00am nasafe gashi dad yanata kiran layin baban abdul be samu ba, sai da kyar yasamu ajiyar zuciya yayi bayan sun gaisa sai yake faɗa masa rigimar da *Blue* yake tason ganin *Beena* yace allah sarki shaƙuwa ce yace eh don Allah yakaima *Beenazar* wayar,
yace to tare dazuwa yakai mata cikin ladabi ta gaida shi harda russunawa kamar yana gabanta nan yafaɗa mata rigimar da *Blue* yace, cike da tausayi tace dad "yabashi wayar bashi yayi tare cewa boy ga *Beena* friend dasauri jikinsa har yana kyarma yakarba yana turo baki,
"Cikin kuka yace my *Beena* friend am angry with you kuma baran kara yimaki magana ba yafaɗi yana turo baki haɗe da shasshekar kuka, ahankali tace am so sorry kaji yah *Bilal* abokina?..
"Cike da shagwaɓa yace yes to kina ina?..kuma inata nemanki pls come to me i want to see cikin tsananin tausayin sa tace to zanzo, amma saikayi shuru kadaina kuka dasauri yashare hawaye da bayan hannu tare da cewa to nadaina,
yauwa my *Billo* abokina to kayi breakfast sannan kayi wanka kasa kaya masu kyau kafin nazo kaji?...cike da farinciki yace really?...yes, yace yeeee! pls come soon tace to kabawa dad wayar, dasauri yabashi cike da murna yace dad my *Beena* friend is coming cikin murna yace really?....yace yes tare da nufar dinning table, kai dad ya girgiza suka haɗa ido da *Bulama* cikin sanyi muryar yace dad gaskiya my _guy_ sun shaƙu sosai da *"Beena* din nan,
yace sosai ma kuwa ni abun har yafara bani tsoro gashi tace" masa zatazo, to yanzu da kaske zatazon?...to bari mugani wlh banason jin kukan boy ko kaɗan wlh dad konima sannan suka nufi gurin breakfast din domin basuyi ba suma saboda rigimar *Blue*.
*_Abuja_*
*****
Aban garen ammu kam tunsuna saran tunani ta zayadawa harsun fitarda rai don haka sai rayuwar ta take abinta hankalita kwance acikin ahalin alkali *sasu* tayi ƙiba tayi kyau abinta sosai suka shaƙuda ita musamman *Basma,*
Kamar yanzu ma *Basma* ce da gudu tashiga dakin ammu tana faɗin ummana kina inane?..dai-dai lokacin da ammun tafito daga bayi da'alama wanka tafito domin kanta rufe yake da tawul,
"Gungume ammun tayi tana juyida ita atakar daki cike da farinciki tace ummana albishirin ki?...cikin dariya tace goro *Basmati* umma Amma daina juyi dani haka karki kadani, zama sukayi abakin gado suna dariya,
sannan tace Abba yace idan nacinye jarbawata dukka zaya kaini alhikimat school tace kai madallah makarntar nan dakike so ko?.. tace eh kai amma najidaɗi sosai, tace ummana kiyimun addu'a kinda yau mungama jarabawa guda saura guda Allah yasa nacinye duka,
tace inshallah dukka *Basmati* umma zataciye jarabawa tace Allah yasa ummana amin sannan ammu ta tashirya cikin riga da zani nawata jar atamfa, sai kunganta tayi kyau abinta daga nan kuma suka fita falo akafara fira kamar yanda suka Saba har da alkali *sasu* kasan cewar yau asabar ba'aiki don haka yana gida.
********
Wata dalleliyar baƙar motace take shiga wani surƙuƙin bakin dajin da babu gida gabas da yamma kudu to balle arewa, gudu mota take sosai wanda dagani tasaba shiga cikin dajin saida tayi tafiya me matukar nisa sannan ta tsaya,
"Ɗan nesa kaɗan dawata yar bukka datake lulluɓe da bakin yadi da ja bukkar ita kadaice kwanƙil acikin daji bayan ankashe motar sannan aka fito, macece sanye takeda wani tsaddan materiya yalo da ratsin ja ɗinkin riga da siket irin me tsagan baya din nan banga fuskarta ba saboda tarufe da mayafi tamkar yanda amare keyi,
"tafiya tafarayi ahaka saida ta kusa isa gurin bukkan sannan ta tsaya tacire takalmi, da mayafi da ɗankwali da riga da siket ya kasance dai tayi tsirara, _wa'iyazubillah!_ sannan ta kalli gabas yamma kudu alokacin da tajuyo baya zata kalli arewa naga fuskarta, ido nazaro cike da tsananin tsoro ganin ko wacece......
*_Shin reades wacece?_....*
Muje zuwa
Tareda
✍🏼
*_LUFHAT CE_*
🎍🎍🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍
🎍
🎍 *_ZAUJUN-MAJNUN_*🎍
_(miji mahaukaci)_
🎍
🎍🎍
🎍🎍🎍
🎍🎍🎍🎍
Page2️⃣7️⃣
WRITTEN
By
🎍 *AMEENA UMAR FARUQ*🎍
OR
🎍 *MEENAT*🎍
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now👇🏽
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
*_My lovely blood sisters 👩❤👩Hadiza (aunty)and Nana Firdausi our last bornnn, do u know what? sisters humm l really love love love yous irin babu adadin nan fa so muchhhhh love💋💋💋._*
Littafin nan na kudi ne duk me bukatar zaya iya turo katin MTN na 200 a wannan layin 08161850024, idan kuma tresfa zakuyi zaku iya ta account no kamar haka 0047769671 Abdullahi Amina gt bank nagode.
_____________________________
® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
_______________________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/
✍🏼
_*Bismilahirrahamaniraheem!!!*_
"Aunty *Bebe* ce ya ilahee! juyawa tayi tabaya tashiga cikin bukkar tsirara! tsirara!! tsirara!!! wa'iyazubillahi!,