Sashe 26
Zaujun Majnun Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"To kuma na tambaye ta yaushe rabon dataga period ɗinta tafaɗa nayi lissafi inda yanuna mun da abunta tazo don haka ta tafi can tanemi uban shegen cikin ta, Kai kawai *Bulama* yake gyaɗawa kamar kadangare domin yarasa abuncewa ciki tsawa tace dalla gafa malama tashi kibar mana gida da wannan ƙazantar dake tare dake,
"Zumbur tamike cike da tsabar tsoro tana tsananin kuka tanufi ɗaki yayinda *Blue* yabita wanda tuni yafara kuka ganin yanda takeyi, shi duk atunanin shi batada lafiya ne shiyasa take kukan Dan haka yake cewa sorry my *Beena* friend Kisha magani....
"Akwatin kayanta taɗauko daga kan wedrof tabuɗe tashiga ciro kayanta tana sawa still sai kuka take kirjinta yana bugawa tsoro nasake kamata, yayinda shima *Blue* yake kuka sannan yakoma faɗin inazata pls karta tafi tabarshe batare data saurare shiba tacigaba da zuba kayanta cikin akwatin tana kuka me tsanani,
"Bayan tagama tarufe saita ɗauki hijab ɗinta tasa sannan ta ɗauki wayarta wacce dad yasiya mata tasa cikin jaka bayan tarataya jakar sai taja akwatin tafito yana biye da'ita kamar jela yana faɗin ina zata?...Bata tanka masaba domin kuka yaci karfinta,
Har takai bakin kofa zata fita yana biyeda ita da sauri aunty *Bebe* tarike shi, juyowa yayi cikin kuka me haɗe da shagwaba yace aunty *Bebe* I want to go my *Bebe* friend tace no don't follow her...why?...she is a bad person,
fisge hannun shi yayi tare da faɗin no is not my *Beena* zaya bita dad ya daka masa tsawa hakan yasashi tsayawa jikinshi yana rawa, cikin ɗaga murya come here! da sauri yaje still yana waiwayen *Beena* dake kokarin fita cikin kuka yace pls dad zanje *Beena*,
"Cikin tsawa yace sit down! da sauri ya zauna jikinsa sai karma yake hawaye sai zuba yake tamkar anbude fanfo yana fadin pls dad let me go my "*Beena* friend cike da tsawa yace shut up u mouth dasauri yasa hannu yarufe bakin, *Beena* kam tana tafiya tana garzan kuka har tasamu adai-dai tahau tafaɗa masa inda zaya kaita.
**********
"Kasan cewar akwai kuɗi ahannun ta wanda dad da *Bulama* suke bata wai kozata siya wani abu, shine taciro ajaka tabiya me adai-dai ta sannan taja akwatin tashiga gida still tana me cigada kuka, *Bassam* ne yafara cin karo da'ita ido yazaro cike da tsoro yakaraso gurinta jikinsa har yana rawa cikin rawar murya yace la..fi..ya?...
"Bata iyacewa komai ba saidai tasaki jakar tare da shigewa cikin falo da sauri, inda ta'iske abbu dasu *Bana* zaune zubewa tayi agaban abbun tana garzan kuka gabanshi ne yai mugun faduwa dai-dai lokacin da *Bassam* yashigo hannun shi ɗauke da akwatin,
kallon akwatin yashiga yi tare da *Bassam* din su *Bana* kam tsuru-tsuru sukayi suna kallon yar'uwar tasu datake gunji kuka me taɓa zuciyar me saurare,
"Ɗakin yakai jakar sannan yadawo kallon su *Bana* yayi yace mujen ku waje abbu zayayi magana da aunty *Beena* ahankali suka mike jikin asanyaye zusu feta dukkansu,
"Cikin wani irin murya abbu yace da *Bassam* barsu sufita Kai dawo fito sukayi shikuma yadawo yazauna kusa da *Beena* datake tasharɓan kuka, ta ɗauki tsawon lokaci tana kuka batare datace komai ba hakan yasa cikin sanyi murya *Bassam* yace aunty *Beena* kiyi shuru kifaɗi abinda ke faruwa?..,
Batace komai ba Kuma bata dana kukan ba gyaran murya abbu yayi shiyasa ta sassauta kukan sannan cike da fargaba yace *Beenazar* bari kukan nan haka faɗamun meke faruwa?...
Cikin kuka tace abbu sunce" ne nabar masu gidan, kamar yaya *Beenazar* to auren Kuma fa?...abbu nima bansani ba sun daice wai Cikin dake jikina bana yah *Bilal* bane?...
"Cike da bugawar zuciya yace *Beenazar* kinada cikin ne?...abbu haka sukace" ba hakan sukace ba faɗa mun yaushe rabon dakiga al'adarku ta mata?....kanta ɗuke tace tafaɗa masa,
"Tabbas kina da ciki *Beenazar* alissafi yau watan shi uku kenan har da yan kwanaki wanda yai dai-dai da watan nin auren ki kenan, amma menene dalilin su nacewa ba cikin Shiba ne?...cikin kuka tace nima bansani ba da sauri yace kinsani *Beenazar* wlh abbu bansani ba aunty *Bebe* ce" data dubani tace" haka kai ya girgiza cike da wani irin yanayi,
"yace karya kike kinsani karki manta sudin likitocin ne sun san aikinsu don haka faɗamun *Beenazar* kin kauce daga tarbiyyar damukai maki ko?...cikin tsananin kuka tace wlh abbu ban sakeba idan har akwai ciki ajikina to tabbas na yah *Bilal* ne domin tunda nake ban taba tarayyã da wani ɗa namiji ba idan badashi ba,
"Kai ya girgiza cike da gamsuwa da bayanin ta yace kiyi shuru kibar kukan haka nan tashi kije ɗaki ki huta ahankali tamike jiki asanyaye tashige ɗaki,
*Bassam* ne ya kalli abbu cikin bacin rai yace abbu me wayan nan mutanan suke nufi?...yace bansani ba *Bassam* amma yanzu tashi muje gidan naji tabakin su, da sauri yamike shima yatashi suna fita suka samu abin hawa.
********"
"Suna isa akai masu iso har falon zaune suka iskesu dad aunty *Bebe* da *Bulama* sai ko mutumin ku wato *Blue* wanda yaci kuka yagaji barci yaɗauke shi agurin sai sauke ajiyar zuciya yake gwanin tausayi, bayan sun zauna angaisa wanda *Bulama* ne ya amsa masu fuska asake sabanin dad da aunty *Bebe* da fuskar su take ɗaure,
"Cikin mutunci abbu yace Dr meke faruwa ne naga *Beenazar* tazo gida...cike da bacin rai yace "ita bata faɗamaka abinda yafaru bane?..ito kasan akwai ƙuruciya tare da'ita don haka bayanin natane banfahimce shiba shiyasa, nace bari nazo dakaina nasake jin karin bayanin daga bakin ka...
cike da hasala yace to y'arka ciki ne da'ita kuma bana ɗana bane shiyasa na koreta taje can tanemi uban shegen cikin ta,
"Abbu yace menene hujjar ka nacewa cikin jikinta" bana ɗanka bane?....yace yau wata uku dayin auren su ita kuma da'aka aunata cikinta watan shi hudu, kaga kenan bacikin Shiba ne sannan ma tayaya wanda bada hankali zaya'iya tarayyar aure eye?.. kawai dai tazo ta lika masane sai Allah yakamata,
"Murmushi manya abbu yayi tare da cewa wannan shine hujjar ka?...eh aini wlh bansan cewa "y'arka Bata da tarbiyya ba dabaz....cikin ɗaga murya abbu yace lah!...kai kasan yaniwa "y'ata tarbiyya me kyau wanda shika gani karokeni nabawa ɗanka auran ta, sannan don ɗanka bayada hankali shikenan sai bazaya iya tarayyar aure ba?...
"eh mana, to wannan ba hujja bace tunda yanada rai da lafiyar jiki dole zaya'iya tarayyar aure da mace har yayi mata ciki, don haka tabbas cikin jikin *"Beenazar* nashine domin na tambaye ta tafaɗa mun rabonta daganin al'ada yau wata uku kenan, kuma alissafi yau watansu uku da auren su harma dawasu kwanaki....
"Dakarfi dad yace to nidai wlh bazan ɗaukar wa ɗana wannan cikin ba tunda bana Shiba ne, wani irin murmushi bacin rai abbu yayi tare dacewa to madallah ni na ɗauka tunda sakakyyar dazakai mun kenan ko?....zanyi maka ko zakai mun?...to shikenan yanzu ya matsayin auren shi dake kanta?...yace ai yasaketa saki ɗaya to yayi kyau abani shaida to,
"Wata takarda dake kusada shi nannaɗe yamika mashi, karba abbu yayi tare fadin masha'allah shi *Bilal* ɗin ne dakansa yasaki *Beenazar* ɗin?...ahasale dad yace eh, to aishikenan saidai dr Lawai inasan kasani komin daran daɗewa *GASKIYA* zata bayyana,
cike da masifa yace ta bayyana mana sai me?..to shikenan tashi muje *Bassam* tashi yayi sukafita kamar zaya kurma ihu dan bacin rai,
"A zuciyace *Bassam* yace abbu wlh karya suke da sauri abbu yace kul! nasake jin kace babba yana karya baku kyau, ciki bacin rai yace to abbu amma dai abinda suka faɗa akan "aunty *"Beena* ba gaskiya bane?
wlh ƙazafi sukayi mata itada bata taɓa kula saurayi ba shine zasu ce haka wlh cikin yah *Blue*, Kuma wlh abbu ba yah *Blue* bashi yarubuta takardan sakin nan ba murmushi karfin hali abbu yayi tare fadin karka damu inshallah gaskiya zatayi halinta kai ya girgiza ahaka har suka isa gida,
kiran *Beena* yayi yaita bata baki sannan bai faɗa mata maganar sakinba domin shibawai ya yarda da sakin bane cikin kuka tace abbu yanzu shikenan mun rabu da yah *"Bilal*?....
"Kai ya girgiza cike da tausayin ta domin yasan zuciyar ta cike takeda kaunar minjinta saidai kuma gawata jarabawa da Allah yaƙaddara mata saidai aimata addu'ar allah yabata ikon cinyewa,
yace a ah baku rabuba tunda gakin nan ɗauke da cikin sa don haka ki kwantar da hankalin ki kinji ko?...kaita gyaɗa tare datashi tanufi ɗaki.
**********
*Hakan *Beena* tacigaba da rainon cikin cike da kewar mijinta da tunanin halin dayake ciki narshin ta kusa dashi, wanda ta tabbatar sai yashiga wani hali kamar yanda itama take ciki,
"Sannun ahankali cikin yashiga wata hudu wanda duk wanda yaganta yasan tana ɗauke da cikin domin gaba ɗaya jikinta ya baiyana hakan, gashi yana matukar bata wahala kusan duk abinda taci sai ta amayar ga gawani irin son kamshin turaren *Blue* datakeyi Allah ya taimaketa cikin kayanta tahaɗo dawata singlet dinshi don haka shi take shaka taji daɗi.
********
Aban garen *Blue* kam tsayawa fadin irin halinda yashiga narashin *Beenan* shi akusada shi bata lokaci ne,
"domin ko yayi mugun shiga wani hali duk yarame saboda yanzu aunty *Bebe* tasamu dai-dai din shi tana cigada dayi masa tsafi to hanyar hanashi barci,
kasan cewar yanzu *Beena* batasa mun yimasa ishasshen addu'a kamar da saboda yanayin datake ciki na laulayin ciki don haka idan kaganshi saiya baka tausayi matuka,
" kasan cewar tun bayan faruwar komai washegari sai ta tafida shi can abujar inji cewarta wai har yamanta da *Beena* koda sukaje sai wata muguwar ƙawarta tarkata gurin wani hatsabibin boka yasake burkuce kan *Blue* din,
domin kuwa wasu baƙaƙen aljanun yasake tura masa don haka yasake komawa tantirin majanuni sannan tace da bokan yarufewa dad baki karyasake maganar wata *Beena*, satin *Blue* biyu ta dawowa dashi, tare dabawa peter wani magani yaringa zuba mashi cikin abinci da abin sha don haka komai yasake jagulewa dad duk yashiga wani hali na damuwa.
**********
"Aban garen su ammu kuwa saida kawu muda yaɗauki tsawon sati uku sannan yahaɗa kan komai yakawo, cikin kwarewa abba yaraba kan komai inda ammu ta tashi da gidaje guda biyar da filaye biyu gida uku anan abuja har da guda acikin anguwar su abban,
"Zumbur tamike cike da tsabar tsoro tana tsananin kuka tanufi ɗaki yayinda *Blue* yabita wanda tuni yafara kuka ganin yanda takeyi, shi duk atunanin shi batada lafiya ne shiyasa take kukan Dan haka yake cewa sorry my *Beena* friend Kisha magani....
"Akwatin kayanta taɗauko daga kan wedrof tabuɗe tashiga ciro kayanta tana sawa still sai kuka take kirjinta yana bugawa tsoro nasake kamata, yayinda shima *Blue* yake kuka sannan yakoma faɗin inazata pls karta tafi tabarshe batare data saurare shiba tacigaba da zuba kayanta cikin akwatin tana kuka me tsanani,
"Bayan tagama tarufe saita ɗauki hijab ɗinta tasa sannan ta ɗauki wayarta wacce dad yasiya mata tasa cikin jaka bayan tarataya jakar sai taja akwatin tafito yana biye da'ita kamar jela yana faɗin ina zata?...Bata tanka masaba domin kuka yaci karfinta,
Har takai bakin kofa zata fita yana biyeda ita da sauri aunty *Bebe* tarike shi, juyowa yayi cikin kuka me haɗe da shagwaba yace aunty *Bebe* I want to go my *Bebe* friend tace no don't follow her...why?...she is a bad person,
fisge hannun shi yayi tare da faɗin no is not my *Beena* zaya bita dad ya daka masa tsawa hakan yasashi tsayawa jikinshi yana rawa, cikin ɗaga murya come here! da sauri yaje still yana waiwayen *Beena* dake kokarin fita cikin kuka yace pls dad zanje *Beena*,
"Cikin tsawa yace sit down! da sauri ya zauna jikinsa sai karma yake hawaye sai zuba yake tamkar anbude fanfo yana fadin pls dad let me go my "*Beena* friend cike da tsawa yace shut up u mouth dasauri yasa hannu yarufe bakin, *Beena* kam tana tafiya tana garzan kuka har tasamu adai-dai tahau tafaɗa masa inda zaya kaita.
**********
"Kasan cewar akwai kuɗi ahannun ta wanda dad da *Bulama* suke bata wai kozata siya wani abu, shine taciro ajaka tabiya me adai-dai ta sannan taja akwatin tashiga gida still tana me cigada kuka, *Bassam* ne yafara cin karo da'ita ido yazaro cike da tsoro yakaraso gurinta jikinsa har yana rawa cikin rawar murya yace la..fi..ya?...
"Bata iyacewa komai ba saidai tasaki jakar tare da shigewa cikin falo da sauri, inda ta'iske abbu dasu *Bana* zaune zubewa tayi agaban abbun tana garzan kuka gabanshi ne yai mugun faduwa dai-dai lokacin da *Bassam* yashigo hannun shi ɗauke da akwatin,
kallon akwatin yashiga yi tare da *Bassam* din su *Bana* kam tsuru-tsuru sukayi suna kallon yar'uwar tasu datake gunji kuka me taɓa zuciyar me saurare,
"Ɗakin yakai jakar sannan yadawo kallon su *Bana* yayi yace mujen ku waje abbu zayayi magana da aunty *Beena* ahankali suka mike jikin asanyaye zusu feta dukkansu,
"Cikin wani irin murya abbu yace da *Bassam* barsu sufita Kai dawo fito sukayi shikuma yadawo yazauna kusa da *Beena* datake tasharɓan kuka, ta ɗauki tsawon lokaci tana kuka batare datace komai ba hakan yasa cikin sanyi murya *Bassam* yace aunty *Beena* kiyi shuru kifaɗi abinda ke faruwa?..,
Batace komai ba Kuma bata dana kukan ba gyaran murya abbu yayi shiyasa ta sassauta kukan sannan cike da fargaba yace *Beenazar* bari kukan nan haka faɗamun meke faruwa?...
Cikin kuka tace abbu sunce" ne nabar masu gidan, kamar yaya *Beenazar* to auren Kuma fa?...abbu nima bansani ba sun daice wai Cikin dake jikina bana yah *Bilal* bane?...
"Cike da bugawar zuciya yace *Beenazar* kinada cikin ne?...abbu haka sukace" ba hakan sukace ba faɗa mun yaushe rabon dakiga al'adarku ta mata?....kanta ɗuke tace tafaɗa masa,
"Tabbas kina da ciki *Beenazar* alissafi yau watan shi uku kenan har da yan kwanaki wanda yai dai-dai da watan nin auren ki kenan, amma menene dalilin su nacewa ba cikin Shiba ne?...cikin kuka tace nima bansani ba da sauri yace kinsani *Beenazar* wlh abbu bansani ba aunty *Bebe* ce" data dubani tace" haka kai ya girgiza cike da wani irin yanayi,
"yace karya kike kinsani karki manta sudin likitocin ne sun san aikinsu don haka faɗamun *Beenazar* kin kauce daga tarbiyyar damukai maki ko?...cikin tsananin kuka tace wlh abbu ban sakeba idan har akwai ciki ajikina to tabbas na yah *Bilal* ne domin tunda nake ban taba tarayyã da wani ɗa namiji ba idan badashi ba,
"Kai ya girgiza cike da gamsuwa da bayanin ta yace kiyi shuru kibar kukan haka nan tashi kije ɗaki ki huta ahankali tamike jiki asanyaye tashige ɗaki,
*Bassam* ne ya kalli abbu cikin bacin rai yace abbu me wayan nan mutanan suke nufi?...yace bansani ba *Bassam* amma yanzu tashi muje gidan naji tabakin su, da sauri yamike shima yatashi suna fita suka samu abin hawa.
********"
"Suna isa akai masu iso har falon zaune suka iskesu dad aunty *Bebe* da *Bulama* sai ko mutumin ku wato *Blue* wanda yaci kuka yagaji barci yaɗauke shi agurin sai sauke ajiyar zuciya yake gwanin tausayi, bayan sun zauna angaisa wanda *Bulama* ne ya amsa masu fuska asake sabanin dad da aunty *Bebe* da fuskar su take ɗaure,
"Cikin mutunci abbu yace Dr meke faruwa ne naga *Beenazar* tazo gida...cike da bacin rai yace "ita bata faɗamaka abinda yafaru bane?..ito kasan akwai ƙuruciya tare da'ita don haka bayanin natane banfahimce shiba shiyasa, nace bari nazo dakaina nasake jin karin bayanin daga bakin ka...
cike da hasala yace to y'arka ciki ne da'ita kuma bana ɗana bane shiyasa na koreta taje can tanemi uban shegen cikin ta,
"Abbu yace menene hujjar ka nacewa cikin jikinta" bana ɗanka bane?....yace yau wata uku dayin auren su ita kuma da'aka aunata cikinta watan shi hudu, kaga kenan bacikin Shiba ne sannan ma tayaya wanda bada hankali zaya'iya tarayyar aure eye?.. kawai dai tazo ta lika masane sai Allah yakamata,
"Murmushi manya abbu yayi tare da cewa wannan shine hujjar ka?...eh aini wlh bansan cewa "y'arka Bata da tarbiyya ba dabaz....cikin ɗaga murya abbu yace lah!...kai kasan yaniwa "y'ata tarbiyya me kyau wanda shika gani karokeni nabawa ɗanka auran ta, sannan don ɗanka bayada hankali shikenan sai bazaya iya tarayyar aure ba?...
"eh mana, to wannan ba hujja bace tunda yanada rai da lafiyar jiki dole zaya'iya tarayyar aure da mace har yayi mata ciki, don haka tabbas cikin jikin *"Beenazar* nashine domin na tambaye ta tafaɗa mun rabonta daganin al'ada yau wata uku kenan, kuma alissafi yau watansu uku da auren su harma dawasu kwanaki....
"Dakarfi dad yace to nidai wlh bazan ɗaukar wa ɗana wannan cikin ba tunda bana Shiba ne, wani irin murmushi bacin rai abbu yayi tare dacewa to madallah ni na ɗauka tunda sakakyyar dazakai mun kenan ko?....zanyi maka ko zakai mun?...to shikenan yanzu ya matsayin auren shi dake kanta?...yace ai yasaketa saki ɗaya to yayi kyau abani shaida to,
"Wata takarda dake kusada shi nannaɗe yamika mashi, karba abbu yayi tare fadin masha'allah shi *Bilal* ɗin ne dakansa yasaki *Beenazar* ɗin?...ahasale dad yace eh, to aishikenan saidai dr Lawai inasan kasani komin daran daɗewa *GASKIYA* zata bayyana,
cike da masifa yace ta bayyana mana sai me?..to shikenan tashi muje *Bassam* tashi yayi sukafita kamar zaya kurma ihu dan bacin rai,
"A zuciyace *Bassam* yace abbu wlh karya suke da sauri abbu yace kul! nasake jin kace babba yana karya baku kyau, ciki bacin rai yace to abbu amma dai abinda suka faɗa akan "aunty *"Beena* ba gaskiya bane?
wlh ƙazafi sukayi mata itada bata taɓa kula saurayi ba shine zasu ce haka wlh cikin yah *Blue*, Kuma wlh abbu ba yah *Blue* bashi yarubuta takardan sakin nan ba murmushi karfin hali abbu yayi tare fadin karka damu inshallah gaskiya zatayi halinta kai ya girgiza ahaka har suka isa gida,
kiran *Beena* yayi yaita bata baki sannan bai faɗa mata maganar sakinba domin shibawai ya yarda da sakin bane cikin kuka tace abbu yanzu shikenan mun rabu da yah *"Bilal*?....
"Kai ya girgiza cike da tausayin ta domin yasan zuciyar ta cike takeda kaunar minjinta saidai kuma gawata jarabawa da Allah yaƙaddara mata saidai aimata addu'ar allah yabata ikon cinyewa,
yace a ah baku rabuba tunda gakin nan ɗauke da cikin sa don haka ki kwantar da hankalin ki kinji ko?...kaita gyaɗa tare datashi tanufi ɗaki.
**********
*Hakan *Beena* tacigaba da rainon cikin cike da kewar mijinta da tunanin halin dayake ciki narshin ta kusa dashi, wanda ta tabbatar sai yashiga wani hali kamar yanda itama take ciki,
"Sannun ahankali cikin yashiga wata hudu wanda duk wanda yaganta yasan tana ɗauke da cikin domin gaba ɗaya jikinta ya baiyana hakan, gashi yana matukar bata wahala kusan duk abinda taci sai ta amayar ga gawani irin son kamshin turaren *Blue* datakeyi Allah ya taimaketa cikin kayanta tahaɗo dawata singlet dinshi don haka shi take shaka taji daɗi.
********
Aban garen *Blue* kam tsayawa fadin irin halinda yashiga narashin *Beenan* shi akusada shi bata lokaci ne,
"domin ko yayi mugun shiga wani hali duk yarame saboda yanzu aunty *Bebe* tasamu dai-dai din shi tana cigada dayi masa tsafi to hanyar hanashi barci,
kasan cewar yanzu *Beena* batasa mun yimasa ishasshen addu'a kamar da saboda yanayin datake ciki na laulayin ciki don haka idan kaganshi saiya baka tausayi matuka,
" kasan cewar tun bayan faruwar komai washegari sai ta tafida shi can abujar inji cewarta wai har yamanta da *Beena* koda sukaje sai wata muguwar ƙawarta tarkata gurin wani hatsabibin boka yasake burkuce kan *Blue* din,
domin kuwa wasu baƙaƙen aljanun yasake tura masa don haka yasake komawa tantirin majanuni sannan tace da bokan yarufewa dad baki karyasake maganar wata *Beena*, satin *Blue* biyu ta dawowa dashi, tare dabawa peter wani magani yaringa zuba mashi cikin abinci da abin sha don haka komai yasake jagulewa dad duk yashiga wani hali na damuwa.
**********
"Aban garen su ammu kuwa saida kawu muda yaɗauki tsawon sati uku sannan yahaɗa kan komai yakawo, cikin kwarewa abba yaraba kan komai inda ammu ta tashi da gidaje guda biyar da filaye biyu gida uku anan abuja har da guda acikin anguwar su abban,